Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

baran data sunkuya,gashi sharp dinsu sunfito tass




nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi




takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar ya tstaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan ta fice sabida baxata iya ganinsa awannan yanayinba tinda baida ko riga




tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......






โœ๐ŸปFaty Mmn Fatyasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa


dago kansa yayi idanunsa yacsauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko


ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta


nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsuvsunfito tass




nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi




takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar yavtsaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan fice sabida baxata iya wannan yanayinba tinda baida ko riga




tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......






โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[8:40AM, 8/17/2017] โ€ช+234 803 157 5758โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty MAMmn Faty


August, 2017




Banmanta dake ba Qawar Arziqi, wannan shafin nakine AISHA JIGAWA, nagode ALLAH ya bar qauna๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜




2โƒฃ8โƒฃ
Cikin sauri takauda kanta dan bazata iya jure irin kallon dayake mata ba




Papa harwani lumshe idanu yayi ya bude lokacin lokacin da yasake kallon qirjinta,ga wani sheqi da fatanta yakeyi na daukar hankali


nan yaji zuciyarsa harma da gangan jikinsa suna shaawar kusantanta ko zai sami saukin abinda yakeji acikin jikinsa




ganin bai matsa ahanyarba baran ta wuce gashi dik atakure takejinta,ahankali ta dago kyawawan fararen idanuwanta masu kamar madara,sunsha kajol sunyi daradara




cikin sanyin murya tace ya Alamin zanwuce


ya salam shine abinda ya furta azuciyarsa dan sai yaji muryarta yau tadabance kodan yau ba acikin masifa tayi maganarba




kallon cikin idanunta yake,ahankali ta sauqe idanta qasa dan yau wani masifan kunyarsa takeji dan bata taba ganin namiji ahaka ba


yace toh kizo kiwuce mana ko na riqekine


amma ai katare hanyar tafada kanta asunkuye


ok,zoki wuce nima kina wasting mun time inason na shirya kinzo kin wani tsareni yafada yana matsawa da jikin qofar




ganin ya matsa yasa ta tako ahankali,sai daya bari ta kama handle qofar zata bude,yayi saurin riqe hannunta


cikin sauri ta dago kanta tana dubansa amna ta gaza cewa komai sai ma kawar da kanta gefe guda tayi




ganin batai maganaba yasa ya matso ta sosai,nanfa ta gagara fahimtar meyake nufi cikin sarqewar murya tace meye haka ya Alamin




baice komaiba saima rungumota da yayi ta baya,dan qamshin turarenta da laushin hannunta su sukasa ya gagara haqura har saida ya hada jikinsa da nata




pls mana ya Alamin ka barni na tafi tafada murya na rawa dan jin yadda yaketa sun sunan wuyanta kamar wani sabon maye




hannunsa yakai kanta yana shafa qananun kitsonta,cikin wani salon murya yace kinfamun laifine shiyasa na hanaki tafiya amma idan kingoge laifinki yanzun zaki tafi


cikin sauri tace toh menamaka dan tafara tsoraya da abinda yake mata




hannunsa ya kai kan cikinta yana murzawa yace toh haka ake tarban miji nadawo daga tafiya bazaki iya cemun koda sannu da dawowa ba




turo baki tayi tace au bakanan ne dama ,aini bansan kayi tafiyaba shiyasa




sake matseta yayi ajikinsa har saida tayi yar qara,yace au bakisan nayi tafiyaba ko




tace to kafadamunne,yace au kinji haushine


tace akan me zanji haushi




yace gaskiya kam naga alama tinda har shirin dawowata kikayi,dik wannan adon mani akayiwa kinga dole na biya ladan abinda kikeso ko




batai auneba taji yawani mirginota,suna fiskantan juna




hannunsa yakai kan hips nata yana wani shafawa cikin salon kwarewarsa,qoqarin hanasa ta shigayi ganin zata kawo masa wargi yasa yadauketa cidak sai kan bed




yana direta agado ya biyota,bakinsa yakai kan nata yafara tsotsa,nan yafara fita ahayyacinsa dan wani irin dadi dayakeji har cikin kwakwalwarsa




hannunsa yakai kan abinda yafi tsone masa idanu yafara murzasu yana wani irin gurnani kamar zaki






fauziyyakuwa wadda tsoro ya cikata dan jin yadda yake murzata yana wani irin numfashi,saita sake tsorata ga ba halin yimasa magiya ya riqe bakin kamar yasamu swt




cikin saa yasaketa mata bakin yana kokuwar cire mata riga,cikin hawaye tafara rokonsa dan Allah kayi haquri wlh indai sannu da dawowane zan maka kayi haquri pls




ganin yadda take kuka tsakaninta da Allah gashi ba agida ukeba yasa yadan dakata da abinda yayi niyyah,cikin wata murya mai wuyar fassara yace kin amince zakimun sannu da wowar kokuwa haryanzun bakisan nayi tafiyaba




cikin sauri tace na amince wlh,nasani bakanan kaje singapore amma dan Allah kasakeni




yadda tai maganar yaso bashi dariya amma sai ya dake yace toh amma sai munkoma gida kin amince




cikin sauri ta daga kanta tace na amince




nanma bai kyaletaba dik maganar da suke hannunsa nakan kirjinta


ahankali ya janye jikinsa ya murgina gefe dan baya da kuzarin da zai tashi zaune,ga wani irin murdawa da mararsa take masa wadda yaune rana tsfarko dayaji irin wannan abin


itakuma cikin sauri ta miqe hartana tuntube da carfet dake gaban gadon tayi waje




momcy dake zaune afalo ganin fauxiyyah ta fito abirkice yasa tayi murmushi,dan hakanta yafara cimma ruwa ,tun rananda fauziyyah takwanta rashin lfy sukaje asibiti likita ya tabbatar masu da zaran anyimata aure zata daina irin wannan ciwon cikin ,anan tafahimci ba abinda yashiga tsakanisu sai ta quduri aniyar kawo masu qarshen wannan zaman




ya jima kwance ahaka da kyar yasamu natsuwa har bacci ya daukesa




bashi ya tashiba sai laasar,bayan yayi sallah ya fito cikin shirinsa,momcy tace son gafa lunch naka akawo maka nan ko zaka haura dinning




ya mutsa fuska yayi yace aa kawaima bashshi dan banjin yunwa,inaga ma zan wuce gida dan har yanzun banji na wartsakeba




moncy tace to shikenan kana iya tafiya,zuwa ko gobe driver zai dawo da fauziyyah




sake yamutsa fuska yayi yace no tazo mutafi kawai,murmushi momcy tayi dama da gangan tafadi hakan




tace toh sai kubari da daddare saiku tafi daddy yana falonsa dan yace akwai maganar da zakuyi




haka dai ransa baisoba ya wuce falon daddy




8:30pm
suka shigo haraban gidansu dake dasspark,papa zuciyarsa wasai koba komai zai kashe qishin dake damunsa


inda fauziyya take a tsorace amma taci alwashin baxata bari papa yaci galaba akanta ba tinda ba ita yakeso jikinta yakeso kuma kwalelensa




suna shiga falo kowa yayi hanyar side nasa,cikin sauri ta nufi bangarenta har tana juyowa kada ya biyota abaya




shikuma side nasa ya shiga hankali kwance,nan yayi wanka ya kira TJ awaya suka danyi hira,sai wajen 10 ya miqe ya lalimo aljihun wandon daya dawo dashi ya dauki extra keys din daya karba awajen daddy ya fito ya nufi side din fauxiyyah




fauziyya kuwa tana shiga ta saka key aqofarta,harda zare keys din tariqe ahannunta,tana hamdala ga Allah daya tseratar da ita ,daki ta shiga ta dan gyara inda yayi qura sannan taje tayi wanka,wata yar yaloluwar riga tasaka iyaka cinyarta, kitchen taje tadafa ruwan tea tadawo falo ta kunna TV tana kallo tana shan tea dinta




kamar amafarki taji ana bude mata qofar falo, cikin razana ta miqe dan ganin wazai shigo abinda baa taba mataba




aiko ba zato taga papa ya turo qofar ya shigo.....




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[9:57AM, 8/17/2017] โ€ช+234 803 157 5758โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017




Ina kuke qawayen kirki, kuma Aunties na Fauziyya ga shafinku, UMMIN HANIF, AUNTY MARYAM NTC, HAJARA YAU ALIYU N MMN AISHA YOLA, na gode da qaunarku gareni, Mmn Faty luvs u๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜




2โƒฃ9โƒฃ
Kallonsa take har ya shigo ya maida qofar ya rufe,sanye yake dagashi sai farar singlet da boxer




gaba daya dik jikinta yahau bari dan tagama tsorata




wani mayataccen kallo yake binta dashi, cos rigar jikinta takuma tafiya dashi sosai


ahankali ya tako har inda take a tsaye,bai ceda ita kumoiba sai rungumeta da yayi tsam akan faffadan qirjinsa


wani ajiyar zuciya mai qarfi ya saki lokacinda na fulaninta suka sauka akan chest nasa


itakuma jin yadda ya hugging nata yasa hannayensa biyu ya holding nata tied sai tasake tsorata har jikinta na rawa


papa cikin wani yanayi mai wuyar fassara daya,tsinci kansa lokaci guda yaji wani kasala ya lullubesa gawami yarr dayakeji acikin jikinsa sabida shaking datakeyi sai yayi kamar tana goga masa breast nata ne akan kirjinsa,sai jiyake tsikar jikinsa suna tashi yarrr




cikin wata murya mai dauke da zallar kwadayi yace yadai kike shaking or ar u afraid๏ผŸ




girgiza kanta tayi alamun aa,bakinsa ya kawo saitin kunnenta yace then why ar shaking umm


cikin murya mai rawa tace babu fa




yace ok to idan babu kisaki jikinki ninefa amma kina abu kamar kinga dodo


hannunsa yakai yana shafa bayanta ahankali ya gangaro har kan hips nata,cikin rikitacciyar murya yace wai kam bakiyi missing nawa ba da baninan


da siririyar muryarta tace umum nikam banyi missing naka ba ko,sau 1




yadda tayi maganar cikin lashin kulawa sai yaji zuciyarsa ta sosu amma sai ya dake ,ya tsarsa ya kai kan lips nata yana wasa dashi yace nikam nayi missing bakinnan mai tsiwa




bai ankaraba sai yaji ta janyo yatsarsa da harshenta tana tsotsa kamar tasamu swt, sannan ta saka hannayenta ta qanqamesa


haba nan yafarajin wani abu tin daga qafarsa har tsakiyar kansa,wadda shima bazai iya tantance ko meneneba




hannunsa yasa ya zame hannun rigar tata,nan na fulanin suka bayyana nan ya tabbatar lallai komai ya canza awatanni shida kacal




hannunsa yakai yafara shafarsu ya jin kamar zai shide,nan ya dada sunkuyowa ya lalimo bakinta


cikin dabara take matsawa har tazo saitin kujera 3seater nan taxame ta zauna




atare suka zauna,cikin shagwaba tana wani yauqi ta kwanto kansa,nan yafara tunanin ta kamu itama


bai ankaraba yaji ta hau kan laps nasa ta zauna tana wani shafarshi,da haka har tasamu saitin kunnensa tana hura masa iskan bakinsa nan papa ya rasa awacce duniya yake




ga wani,tafiyan tsutsa da take masa tindaga bayansa har cikinsa,dikda yana harka da mata ammavya tabbatar wannan yarinyar ta dabance dan komai nata daban yakejinsa idan ya taba


shikuma hannunsa nakan nafulani kamar wadda yasamu saniya yana tatsa haka ya riqesu gam




sai data tabbatar ya gama kamuwa ya fita aruwan hankalinsa sai tsulum ta shammacesa ta miqe tsaye




dago jajayen idanuwansa yayi yana kallonta,da shakekkiyar muryarsa yace meye haka kuma ina zakije kika tashi


wani dan iskan kallo tamasa tace toh me kakeso awajena


cikin rashin fahimta yace kamarya menakeso,pls imma wasa kikemun banson irinsa




tace wasa wanne irin wasa kuma,naga kana baccine shine naga ya dace kafarka,




cikin jin haushin yadda take nema taraina masa hankali, yace keh banason iskancifa tinda magana kike nema HAQQINAH zaki bani period




wani kallon uku saura kwata ta wtsa masa tace,kamanta dawa kake tarene wannan qazamar qaramar yarinya yar qauyen nancefa wadda batada komai bare abin shaawah ko kamantane toh mezaka xo kana hada jikinka daita




yanzukam ya fusata dan yafahimci inda ta dosa wato itama zata rama abinda ya mata tinda yakawo kansa,amma sai yace mata pls mubar wannan maganar agefe,kawai kibani HAQQINAH cikin dadin rai ko na karba ta,tsiya kinsan zan iya ko




wata dariya ta sheqe dashi lalle su HAQQI MANYA yanzun bakaji kunyar fadan maganar nanba,toh bari kaji nafada maka idan kai zaka iya hada jiki da yar qauye kuma kazama




toh nibazan iya hada jiki da mashayi kuma mazinaci wadda baisan darajan mutane ba




aiko bata tsammaniba taji wasu lafiyyayun mari guda biyu


cikin bacin rai yace keh har kin isah nazo wajenki kifadamun magana son ranki,wace ce ke dan ubanki


nifa naxo nataimaka mikine dan kin nuna kwadayinki afili,shiyasa kuma ina gudun kada Allah ya kamani da hakkinki akaina




amma tinda kikace haka kozaki mutu sai na biya buqatata na yayyagaki yadda gaba zskisan irin maganar dazaki fadamun




cikin rashin karaya tace na nuna kwadayina ko kai ka nuna naka




to wannan yana daga cikin abinda zaisa kozaka mutu bazan bari ka kusanceniba ,daka kusanceni gara kare ya kusanceni domin shi dama dabba ne


cikin fusatar zuciya ya doketa sai data fadi qasa amma bakin bai mutuba


sai cewa take ai abudayawa wadda idan baka bariba randa Allah ya kamaka wlh bakada mafita


tsabar bacin rai sai da idanunsa suka qanqance,cikin tsantsar bakin ciki yarasa mai zaima yarinyar nan ya huce




yace lalle zan nuna maki ni namijin gaskene kuma nafi qarfinki,baki kai matsayin da zanyi tarayya dakeba, kuma zan maidake baiwa yadda idan wanda yasanki yaganki bazai gane kiba amma kafin nan saina miki abinda gara karen da kika ambata ya miki fyade akan abinda zan maki


yana fadin haka yasa kafarsa ya taka ruwan cikinta sai datayi qara mai ban tausayi,nan yasa hannu ya keta rigar jikinta,kafarsa yasa atsakanin kafafunta ya wara su sai dai mezai gani,sake sunkuyowa yayi da kyau tabbas pad ne ajikinta amma bai yadda ba sai dayasa qafarsa ya fincike sai yaga jini ajiki.....






โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[3:51PM, 8/19/2017] โ€ช+234 803 341 6395โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017






3โƒฃ1โƒฃ
Bashi ya tashiba sai wajen 12


wanka yayi ya shirya cikin wasu qananun kaya masu kyau da tsada ash colour sun matuqar karbarsa




gashin kansa ma kawai abin kallo ne,ya dakko glass nasa ya manna a idanunsa


wasu takalma masu tsadar gaske yasaka aqafarsa,sannan yazo wajen car keys nasa ya tunanin wacce zai fita da ita




key na mercides ya dauka,har yakai qofa ya juyo,wata drawer ya bude ya dauko kudi wadda shima baisan adadinsuba yasa aljihunsa




sannan ya dau wayoyinsa yayi hanyar fita




cikin isah da taqama yake tafiya


๏ผˆniko mmn faty nace ko sarautar ce yau ta motsa๏ผ‰


ahankali ya sauko matakalar benen kamar wadda baiso haka yake tafiya




tsayawa yayi ganin ta akwance afalo tana bacci,tawani duqunqune kamar mai tsoron kar wani abu ya kamata


wata,doguwar tsaki yaja kansa daya ya wuce kitchen




nan ya bude fridge, ya kuma bude freezer,sannan ya wuce store, nanma ya duba komai sannan ya dawo falo


tsayawa yayi akanta,hannunsa yasaka ya jawo yatsar kafanta ya murde hadi da danna mata wata uwar tsawa keh tashi nace




afirgice ta miqe sabida tsawar da ya daka mata,ga zogi da taji ajikin yatsar kafanta




tashi zaune tayi sai jikinta dake rawa dan tsoron batasan mai zai mata ba




cikin daurewar fuska yace keh dan uwarki nan wajen baccine ,kinwani zo kin kwanta ma mutane akan hanya




cikin girgiza kanta tace aa


yace toh kada ki kuma zuwa ki zauna anan baran ki kwanta, idan kuma kinqi ya karkada mata yatsun hannunsa biyu


murya na rawa tace barin sakeba, yace kima sake saikinyi nadamar ranan da aka haifeki




sannan yace kinajina,bai saurari mai zata ceba yace daga yau kada ki kuma dafa abinci da kowa agidannan kiyi naki kekadai




tace toh,sai kuma tayi shiru dama tanason tafada masa akwai abubuwan da babu a kitcthen amma tana tsoro




gashi yanzun ma bataga fiska ba




bai kuma saurarontaba yayi waje abinsa,wajen motocinsa ya nufa ko wacce an wanke sai kyalli take dan dokarsace kullum sai an wankesu duka inya fito ya zabi wacce dai fita da ita




cikin girmamawa dik sukazo suka gaidashi,amma haka dik ya amsa masu adaqile




motarsa ya shiga,mai gadi ya bude masa gate ya fice,direct EATRY ya nufa yayi breakfast


daganan wajen hutawa ya wuce,qarqashin wasu bishiyoyi masu sanyi ya zauna akan daya daga cikin kujerun dake wajen




wayarsa ya ciro ya shiga contact, dialling wata no naga yafara


leqowa nayi dan naga waye yake kira,akan screen din naga MY JUHAINA




wayar tajima tana ringing sannan aka dauka cikin wata murya mai jan hankali akace hello




sai daya wani lumshe idanu ya bude sannan yace hello yan mata




cikin yanga tace barka da rana DR




wani murmushi mai tsada yayi sannan yace au kingane mai magana




ayangance tace haba dai aiko bana da no naka ,voice naka bazai bacemunba


cikin jin dadi yace thanks dana samu wannan matsayi




tace ai kawuce haka ,dftn kasauqa gida lfy




yace lfy lau n u, tace same




yace thats gud so ya mutanen gida


tace wlh all ar fine




yace am glad to hear that,dama nace barin kira queen naji ta sauqa lfy n idan badamuwa zan ringa kira time to time muna gaisawa




cikin jin dadin kalamansa tace badamuwa ur always wlcm




yace ok, nagode barin barki haka later




tace its my pleassure


nan sukayi sallama kowa zuciyarsa cikin jin dadi




WACE CE JUHAINA


Asalin sunanta JUHAINA MUKHTAR, mahaifinta shine deputy governor na kaduna state amma wannan zaben da akayi sun sauqa dan suncinye tenure nasu, asau biyu suna cin zabe


su hudu ne awajen iyayensu, amma ita kadaice mace awajen iyayenta, tana da yayu maza biyu sai ita sannan autansu wadda shima namijine


suntaso cikin gata da kula musamman juhaina wacce ita kadaice mace,bayan ta qare secondary school nata shine ta tafi singapore tayi degree nata acan yanzun tagama tadawo gida inda anan suka hadu da Dr Alamin




juhaina wayayyar mace ce ajin qarshe,ga kwalliya da iya gayu,sannan yar duniya ce dan tsabar gata yamata yawa harta sangarce yahadu da zaman waje




dan ita atsarinta ma batun aure yanzun, amma ganin Dr Alamin yasa lokaci guda taji kwadayin aurensa dan yadace da mijin datake burin aure idan ta tashi




wannan kenan....




Ranan haka fauziyyah ta yini cikin ciwo ga yunwa dan ta gagara cin abincin sam, sai black tea data dan hada tadan sha




washe gari da safe tadan tashi da dan sauqi,sakkowa tayi ta nufi kitchen sai ta tuna ashefa yace kada tasake girki da wani




tunanin mezataci ta fara dan wata masifaffiyar yunwace ke damunta,gashi daga shinkafa sai taliya da macaroni ,indomie ma baifi guda hudu ba ya rage




bandasu ba komai sai mangyada dasu maggi




indomie tadauko guda biyu ta dafa bako albasa dan bata dashi




da kyar tadanci kadan dan bai mata dadi ba




tana cikin wanke plate din taji muryar papa yanacewa keh keh ,cikin sauri ta dauraye hannunta tayi waje dan tasan da ita yake




tana fitowa ta tsaya agefe tace gani




yace au kinajina dama ashe inata kiranki dan iskanci bazaki amsa ba




wata katuwar leda mai kamar jaka tagani ahannunsa, dangwala mata yayi agabanta yace oya kafin naje nayi wanka na fito ki tabbatar kin wanke jakar nan sannan kin mun folish na takalmana,idan kuma har na fito baki gama ba hmmm sorrynki




bai sauraretaba ya wuce,zazzage takalman tayi tun tana qirgawa harta daina dan yawansu




haka taje ta wanke jakar ta dawo tafara goge takalman,ga ba dadi takejiba ga yunwa ga aiki sai zufa takeyi ahaka har ta kammala tsaf






yana fitowa yasamu tana shiryasu acikin jakan dan kamar leda take tana kadeta ta bushe




cikin shirin fita ya sauqo ashe tsabar walaqanci bama sakawa zaiba kawai yabata wahala yasa yayi hakan




tace gashi nagama,yace toh sai yaya kidauka kikaimun qofar falona ki ajiye yana fadin haka ya fice abinsa






Cikin sati biyu fauziyyah wahala da damuwa ga bata iya cin abinci kota girka hakan yasa ta rame ta lalace




papa kuwa izuwa yanzu soyayya mai karfi ya shiga tsakaninsa da juhaina,yini suke suna waya da charting




dayake sai next week zai resuming office,kuma aqsrshen sati yaima juhaina alqawatin zuwa kd dan yaganta.....






โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[3:52PM, 8/19/2017] โ€ช+234 803 341 6395โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017






3โƒฃ2โƒฃ
Ranar Friday yaje gida ya yima su momcy sallama akan zashi kd




Momcy tace son mezakaje yi a kd kuma?


Yace daurin auren abokinsa zashi


Nan suka masa fatan alkairi da sauqa lfy




Washegari early morning ya wuce,Inda ko takan fauziyyah baibiba




Kafin azahar yajima da shiga kd, sai daya huta a hotel din daya sauqa


Bayan asr prayer yasake kwalliya ya caka ado sannan ya nufi unguwar su juhaina


Da waya maqale akunnensa tana masa kwantance har ya isoh


Gidane qato na gani na fada, dagani masu gidan suna cikin daula


Horn yayi maigadi ya bude masa kamar yadda tace ansan da zuwansa


Yana shiga yayi parking sannan ya kira wayarta


Bada jimawaba ya hango ta tafito cikin shiga ta alfarma


Wata doguwar rigace ajikinta, dark purple, ya matuqar yimata kyau,saman rigar ya kamata qirjinnan ya fito afili,gyalen kayan ta yane kanta dashi


Tana isowa ya bude mota ya fito, tana isowa da murmushi afiskanta tace wlcm my king


Shima murmushin yayi yace aha my queen


Muqarasa tace dashi


Wani qaton falo wadda aka qawatashi da kayan ado na zamani ta kaishi




Nan ta cikashi da kayan chi dana sha,spring rolls yadauka yana ci


Guda biyu yaci sannan yasha juice yace Alhamdulillah


Dubansa tayi cikin shagwaba tace haba my king bakafa ciba


Yadda tai maganar ya burgeshi sosai haryasanya shi wani murmushi na musamman yace eyyer my gueen nafa qoshi ne cos banjin yunwa


Tace dik da haka sai ka qara


Yace do not worry my queen as u wish, but not now


Tace OK so ya hanya


Yace well um hanya normal fa




Tace wonderful haka akeso,yasu momcy, daddy n others


Yace all ar fine my darling, ya nasameku hop kowa lfy


Absolutely fine ,ta amsa masa


Yace masha Allah


Shiru suka danyi cikin soft voice nasa yakira sunanta juhaina


Naam my king ta amsa tana kallonsa


Yace nazo kd sabida ke,kuma nibanazo dawasa ba dagaske nake aurenki zanyi ammafa idan kin amince


Cikin murya mai Jan hankali tace na amince my king


Yace naji dadi ammafa akwai abinda banfada maki ba


Tace uhum go on am all ears


Yace inada mata


Daram taji gabanta ya Fadi Dan abazata taji maganar




Yaci gaba da fadin sai dainibani sonta auren hadi aka mana,kuma bazan hadaku gida 1ba


Gidanki daban zan maki ,kuma kece wacce nakeso kece zabina so kada tadameki Dan nima bata gabana




Sai anan taji hankalinta ya kwanta amma ta qudiri aniyar saita koreta kota halin qaqa




cikin kissa da kisisina tace kada kadamu aini kaina keso kuma dakai zan zauna bada itaba


cikin jin dadi ya dada tabbatar lalle juhaina tana sonsa sannan ita wayayyar mace ce ba irin haukan kishin nan akanta




Sunsha hira sosai da zai tafi yashiga suka gaisa da dad da mom din juhaina


Sai data rakoshi har bakin Mota sannan ya bata tsarabarta da yayi mata


Nan sukayi sallama akan washegari zai shigo su gaisa kafin ya wuce


Washegari kuwa kamar yadda yayi alqawari sai daya shigo kafin ya wuce


Haka suka rabu cikin shauqin so




*****
Watan papa 1 da dawowa daga Singapore amma kamar ya shekara awajen fauziyyah sabida uquban dayake gana mata




Yau yakama saturday tinsafe ta gagara cin komai, harwani zazzabi takeji Dan yunwa


Tana cikin wanan yanayin har bayan laasar,kamar daya sama taji shigowar mota


Jin ana nocking yasa taje ta bude,aiko wazata gani momcy da Dady


Cikin murna ta taresu, saida suka zauna momcy da tun shigowarsu take kallon fauziyyah


Tace daughter na bakida lfy ne


Cikin sanyin murya fauziyyah tace eh momcy banida lfy




daddy yace ayyah amma Alamin bai fada manaba,yaya jikinnaki


tace dasauqi




Wani dadi ne ya lullube momcy atunaninta ciki fauziyyah take dashi


Daddy ne yace Alamin bainan ne


Ahankali tace yana nan




Daddy yace jekice masa munzo ko


Miqewa tayi jik ba kwari ta haura dakinsa


Tsayawa tayi abakin falon tana tinanin Mezai mata idan tashigar masa daki




Shahada tayi ta murda handle din aiko cikin saa abude qofar take


Ahankali ta tura ta shiga,nan wani sanyi da qamshi suka welcoming nata


Qarema wajen kallo take yadda ya hadu iya haduwa tace lalle ya Alamin dan gayene tundatake bata taba shiga waje mai kyau da tsaruwa irin nanba




Ganin bainan yasa ta wuce cikin dakin, fitowarsa daga wanka kenan yaganta kamar dagasamma




Daure fuska yayi cikin masifa yace keh meya kawoki dakina




Adiririce tace su Daddy ne suka zo,shine sukace namaka magana




Toh naji wuce kifita banza qazama kafin kibatamun daki




Cikin Sauri tafice,sai data tsaya ta goge hawayenta sannan ta saqqo


Tazo daidai step na qarshe kawai sai su momcy sukaji Tim Abu ya Fadi


Aiko wazasu gani fauziyce tayanki jiki ta Fadi,cikin sauri suka nufota hankali tashe


Daidaida papa yake qoqarin saqqowa


Ganin su abirkice ga Kuma fauziyyah akwance a qasa, yasa shima ya saqqo da sauri.....




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[3:53PM, 8/19/2017] โ€ช+234 803 341 6395โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017




3โƒฃ3โƒฃ
Fauziyyah, Fauziyyah shine abinda momcy take fada cikin tashin hankali


Daddy yace Alamin dagota mutafi hospital


Cikin sauri ya dagota ba bata lokaci suka tafi asibitin daddy


Direct emergency suka wuce da ita, daddy dakansa ya shiga dubata inda papa yarasa meke masa daddy Dan baisan amsan da zai bawa daddy ba idn yatambayesa


Momcy kuwa ta gagara zama sai sintiri takeyi awajen


Cikin mintuna 35
daddy ya fito amma fuskarsa a daure da alamu ransa abace take


Da sauri momcy ta nufoshi,daddy meyasa meta shine tambayar data fara masa


Sauqe ajiyar zuciya yayi yace muje office,papa da yarasa ta cewa shima ya biyo bayansu


Sai da momcy ta shiga ,papa yazo zai shiga cikin sauri daddy ya daga masa hannun da kakkausan murya yace tairo(dakata)


Afusace ya rufo qofar,momcy dake tsaye tace Ya jikin nata ?


Daddy yace relax momcy ,munshawo kan matsalar,yanzun numfashinta ya dawo normal, ansamata ruwa zaa maidata dakin hutawa


Momcy tace to meyasa meta haka wlh hankalina ya matuqar tashi


Daddy cikin

Please Login or Register in order to submit comment