Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

baku gaisa da Natasha ba."
         
         "Hmm! Ina zata iya gaida Ni tunda ta ganshi hankalinta ya kwanta taje taso aurenta dan mijina. Bazata nemi dai dai ita ba sai mijina, Ni dai ta fita min kona bata mamaki."
Tashi nayi zan fita, yayi maza ya riko hannuna, tare da fincikoni Ni jikinshi, muna kallon juna, hannuna d'aya a sake d'aya a dafe da kirjinshi, muna kallon cikin idanun juna, idanuna ne suke cikowa da kwalla.

"Ammih kinga karuwanci ba."
[23/02 12:19 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*

Oum Muwaddah......

11.
      Kalmar karuwa yayi min zafi, dan haka na fara kokarin kwace kaina, kuka ya kwace min cikin murmushi yace.
"Ba ita kadai ƙaruwar nima karuwa ne, dan nine na fara maida ita haka, bar kuka uwar yaran da nafi so, farin cikin zuciyata muje na kaiki gida."

             Bude baki Natashah tayi zata kuma magana, ya maida  kaina kirjinshi ya kalleta da idanunshi da suka koma wani irin ja, ya gargad'eta da yatsa nufin shi karki kuma.
   
Yadda taga ɓacin rai a cikin idanunshi yasata jan baƙinta tayi shiru, janye kaina nayi na fita da sauri ina goge fuskana.
     
       Zai biyo ni Nannah tace.
"Habibi! Meye nufinka!? Ban gane bane kai ko kishin kanka bakayi, yarinyar da tace bata sonka kake damuwa da ita."

    "Ammih idan na dawo zamuyi magana akai."
   
   Da sauri ya fita yabi bayana sai share kwalla nake.
     ....... "Ammih!!! Ya fita fa."
         Kwafa Nannah tayi, dan tunda nace Ni Dr nake so, Nannah take jin zafi a.
    
  "Karki damu! Bazan taɓa barin shi ya aureta ba, ai tayi masa girma."
        
   (Kuji min Nannah.)
         
         .......
Fincikoni tare da jana sai da ya kaini cikin motarshi ya sani sannan ya rufe ya dawo gefenshi ya zauna.
A hankali yaja motar ya satar kallona, ganin har lokacin kuka nake bai ce min kala ba nima kuma ban tanka shi ba, har muka bar asibitin kuka nake.

Lallubar hannuna yayi ya daura akan motar ya cigaba da tuki.
"Ban san me kike son na miki ba dan ki fahimci manufata! Amma tabbas ina jinki a raina."

"Ko dai kana sha'awata! Zuciyarka tana kwadaita maka surata, Yaro man kaza kenan."

"Ummu Husnah! Nine yaro?"
Ya jefa min tambaya fuskar shi dauke da murmushi, yayinda yaƙe matse hannuna.
Jan hannuna na fara, cikin zolayar da bai saba ba yace.
"SAFINAH! Ina jin yunwar mace"
Share shi nayi dan na fahimci shima aljanun batsa ne dashi.

Sake kan motar yayi tare da miqa yana kallon, cikin tsoro nace.
"Ni dai karka jawa iyayena asarar."
Murmushi yayi tare da rike kan motar, yana satar kallona yadda nake sauke ajiyar zuciya.
Cizon lebbanshi yayi cikin wani irin yanayi.
"Safinah! Nasan kina soma kawai ki bada haɗin kai a aura miki Ni dan wallahi zaki more mi, kome na fasa yake nifa babu macen da zata goranta min jarumtata."

Kaina na maida window ina kallon hanya, ina mamakin yaushe wannan miskilin ya koma magananne ko dai nice kadai yakewa, amma ina jinjina rashin kunyarshi. Yayi min laifi bai bani hakuri ba, kuma yana min maganar banza.

"Da fatan ba zagina kike ba! Dan naga sai motsa baki kike mulmul, kaman na kamashi ina sumbatar shi."

Watsa mishi harara nayi tare da murguda bakina, karki damu Allah ya ara min nisan kwana, wannan bakin da yake rashin kunya, idan na kamashi sai na cinye shi Sannan naci me bakin, na kuma koshi na haɗa da ruwan jikinta nasha nayi dam."

"Wayyo Allah na! Sauke Ni na fasa kaini gidan da Zaka kafin Nagode."
Tabe baƙi yayi kamar bai ji me nace ba ya cigaba da tukinshi har zuwa wani unguwar daban a cikin garin abuja.
Wasu irin dirka dirkan maza suke gadin gidan, tare da wasu manyan karannuka wanda ake kira lion dog, daga china ake kawo su.
Suna ganinshi suka fara kada bindi, kallon gidan nake cike da mamaki, yaushe ya ƙera gida haka.
Fitowa yayi daga motar sannan ya kewayo ya buɗe Ni, hannun shi sarke da nawa, yaja Ni zuwa gurin karanunkan ya tura musu Ni, yace.
"Ga matata! Mahaifiyarsu Mariamah da Husnah,"
kwantar da kai sukayi tare da kad'a min jeka.
Da sauri na koma bayanshi ina sauke ajiyar zuciya, riko hannuna yayi muka nufi cikin gidan, har bakin kofar suka bimu. Suna kad'a mishi wutsiya.

Taba wasu password yayi sai ga kofar ta bude, kofar glass matso dani yayi jikinshi ya rungume Ni tare da d'aga kaina camer ta dauki hoton fuskar mu.
Murmusa min yayi, sannan ya saka babban hannunshi na dama yana kallon Cikin idanuna kauda kai nayi tare da harara shi,

Jawo Ni yayi muka shiga cikin, ban face hannuna nayi ina bata rai, bai kuma bin takai na bayi ya haura sama, zama nayi a kujeran falon. D'ago kaina nayi naga katon hotona dashi. Tsayawa nayi ina Son tuna inda akayi hoton. Dan yana sanye da bakar doguwar riga ce sai ihrami.
Ni kuma ina sanye da riga, kurawa hoton ido nayo.
"Munyi kyau ko!?"
Tsaki nayi tare da barin kallonshi, yaji tsakin amma ya share, zuwa yayi ta bayana ya rungume ni, tare da manna min wani kiss, d'aukewa rintsa idanuna nayi tare da rike hannunshi. Ina sauke ajiyar zuciya.
Goga min hancinsa yayi cikin wani irin magana yace.
"Ki kwantar da hankalinki, babu abinda zan miki kawai ki amince min na gabatar da kaina."


Ajiyar zuciya na sauke tare da lumshe idanuna, maida kaina nayi kirjinshi, ina jin Wani iri yanayi.
"Safinah! Baki ce kome ba!?"
Yasa ke jefa min tambaya.
A sannu na buɗe idanuna, janye jikina nayi daga gare shi.
"SAFINAH! Nasan kina sona! Ki amince min wallahi bazan taɓa barin a wulakantanki ba. Ki yarda dani."
Juyawa nayi ina kallon shi, kamo hannuna yayi cikin nashi yana murzawa ya cigaba da cewa.
"Ki fahimci sakona SAFINAH, ina sonki sosai bana sha'awar ki Kamar yadda kike tunani, kece abin alfahari na."
Had'iye yawu nayi tare da kallon shi na buɗe bakina a hankali nace.
"Da wani idon zan fuskanci Nannah bayan nace bana kaunar Tilon d'anta! Sannan Ni a nawa ra'ayin bana son miji Yaro, kuma ina Son mijin da yasan darajata, kuma kai baka san darajata ba, indai har da gaske kake kana sona sai ka tabbatar min ta hanyar bin sharudd'ana, idan yayi maka nan da sati d'aya kazo na gaya maka."

Riko hannuna yayi sosai, cikin matsanancin damuwa tace.
"Gaya min koma meye daga yau zan fara."
Girgiza kai nayi ciki rashin gamsuwa, da amincewar shi.
Kallon gidan nake tare da bude labulayen window ina kallon yadda aka kawata gidan,
Nuna min sama yayi haka nabi step ɗin har sama, naje naga dakuna. Da yadda Tsarin gidan. Wani daki da nashi na fahimci na yaran shine, tunda na shiga nake kallon yadda aka tsara d'akin.
Jingina yayi da kofar yana kallon yadda nake bin dakin.

"Wani mature ne yayi gina gidan zai zauna sai ya mutu wancan wata shine iyalanshi suka zo suka sa gidan a kasuwa."

Murmushi nayi tare da kallon shi, zamewa nayi na kwanta a saman gadon.

Kokuwa nake da zuciyata, karta sani aikata kuskure.
Zuwa yayi ya daura kanshi a bisa cinyata, tare da rungume cinyar, d'agowa nayi na zauna ina kallon sumarshi masu laushi da tsantsi.
A sannu na kai hannuna ina shafa kanshin, sake k'amk'ame Ni yayi, "Muhammad!!!"
"Hmm"
Sake luma hannuna nayi cikin gashin, ina yamutsawa.
D'ago kai yayi yana kallon fuskana da yake dauke da damuwa yace.
"Ina jinki!"
"Hmm! Har yanzun kana nan da halin ka da nasani bakasan darajar Abu ba, baka kuma san darajar talakawanka ba, tunda ka iya barinsu, zan fama maka sharudd'ana, dole idan zaka Aureni kafita niman kudin aurena, bana son Wanda kake dashi kafita kaga irin rayuwar da talakawa suke yi, sannan na baka kwana 90 bana son kudin masarautarku, bana son kudin Nannah, bana son kuɗin Sana'arka. Kai nake so kaje kanemi guminka idan ka samu kazo zan aurekan"
D'aga kanshi nayi daga cinyata.
"Kuma idan zaka zauna dani ba a cikin gidan nan bane.......🙄🤔😒
Zata kashe musu Sarki fa



[24/02 11:13 AM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*

Oum Muwaddah......

12.
       Shiru nayi sakamakon, jin hannunshi a k'uguna. D'aga kaina nayi ina kallon kwantaccen beard dinsa, idanunshi a rufe hannuna nakai ina shafa fuskanshi. Koda goshinsa yayi a goshina. Kauda kaina nayi cike da ƙarfin hali. Nace,
   "Bazan zauna a gidan nan ba! Sabida cike yake da abinda zai iya mantar da mutum Allah, a cikin kwanaki da na diba maka nake son ka haɗa dubu ɗari cif shine kuɗin aurena, bayan nan ko tsinke bana bukatar ka saya min, sannan kana da daman ka dawo gidanka ka kwana, Ni kuma zaka iya nima min haya wannan shine iya abinda zan gaya maka idan ka shirya."

    Janye jikina nayi zan fita daga gidan ya riko hannuna. Ya dawo dani jikinshi, tare haɗe goshinmu.
       "Haka kike bukata!?"
      Gyada mishi kai nayi,

      "Idan na kawo a cikin kwana goma fa."
           D'ago kaina nayi numfashi na karo da juna, idanunmu a haɗa da juna. Kunya ce ta kamani dan nakasa b'oye sirrin dake raina.
           Janye idanuna nayi nace.
"Idan ka Kawo bazan aurena ba, kaje kayi yadda nace."
     
       Hannunshi duk biyu ya saka a k'uguna ya haɗa da kirjinshi, sumbatar goshina Yayi tare da cewa.
"Na shirya amsar koma menene! Amma idan na kawo shi kenan."
             Jingina goshina nayi a kirjinshi ina sauke ajiyar zuciya.
"Ehtoh matakin farko kenan ka haye, na biyu sai kayi yadda nace zan gaya maka."
                D'ago kaina yayi da hannunsa.
         Had'iye yawu yayi cikin nutsuwa yace.
"Shi kenan!?"
  Gyada mishi kai nayi,
        Rungume Ni yayi sosai, tare da saukar kanshi a kafadana ya sumbaci gurin.
   "Ina son cin abinci da naci a gidan ranar."
    Tura baki nayi, saka yatsar hannunshi yayi shafa kan lips dina, saka min dan yatsar yayi cikin bakina, kallon shi nayi naga ya narke min. Zaro harshena nayi na fara lasar yatsar, d'ago kaina nayi. Ya haɗe fuskarmu dukda.
      "Bani nasha."
             Girgiza kaina nayi cikin son na janye daga abinda muke aikatawa.
    "Karka lalata mana aurenmu domin cire mana albarka nifa kai."
           "Ni kike so ko!?"
   Girgiza kai nayi ina lumshe idanuna.
             Had'a baƙin mu yayi wani irin kiss yake min wanda ya kusan tafiya dani baki daya, rike rigarshi nayi cikin wani irin yanayi.
                  Numfashi nane ya shiga fita da sauri, komawa jikinshi nayi na zub'e, dan kafaffuna bazasu iya daukata ba,
     Rungume Ni yayi, shima zubewa yayi akan kujera, b'are mishi baki nayi na fara mishi kuka.
     "Har yanzu baki daina kukan banza ba, meye na kuka Ni ban miki hakan dan sha'awar ki ba, abun da nayi dabi'armu ce, haka."
           "Ni kam ka mai dani gida."
    "Sai kin min abinci ko kuma na cinyeki"
      "Toh ba kaine ka rike Ni ba "
      "Ta ina!?"
     Sake ware baki nayi zan fashe da kuka, ya zira min yatsarshi a bakina.
   Ni kuwa na gatsa mishi cizo tare da turo hannunshi daga bakina.
            Murmushi yayi tare da d'aga ni, ya riko hannuna muka nufi kitchen, ina shiga kitchen ɗin na zama bakauyiya, dan abinda yafi bani dariya, shine ties din kitchen ɗin wanda aka yi shi kamar kwalba a saman ruwan, muna shiga na dawo da baya ina zare ido, wai yau sai ga Ashraf yana dariya sosai, tsayawa nayi ina kallon ikon Allah, haushi ya bani na kama dukanshi ina kuka, dan na fahimci shi Mutum ne me son shagwaɓa.
         Inayi ina dire kafana, hannunshi yakai k'uguna na tare da had'ani da jikinshi, kuka na kara ina dukan kirjinshi.
       "Kiyi hakuri kinji bazan kuma ba."
           Goge min hawayen fuskana yayi, sannan yajani zuwa cikin kitchen ɗin ya fidda waken kwali sai shinkafa basmati sai kuma kwai, duk abinda ya kawo min sai ya kalle ni, garin barkono ya ciro na kamfanin Gino, ya ajiye min, a hankali yayi ta ciro min abinda zan mishi hatta gishiri.
         A hankali na fara aiki shima kuma wai sai ya tayani, nuna mishi abinda zai min nayi, dake daga Ni harshi ba gwajen magana bane, shiru ne ya wanzu a tsakanin mu har na kusan gama dafa shinkafa, yana kallona.
                 "Ka buɗe min tukunyar kwan nan" nace mishi,
        Ba tare da yasaka safan taba abu me zafi ba, Ni kuma ina kallon shi.  Ya kamo kan murfin tukunyar, dama murfin glass ce, ai kuwa ya saketa akan kafarshi,  yana yarfe hannun da dangale kafar.
    Dariya ya sake mara sauti, da sauri na kamo hannun nasaka a bakina, ina tsotsa sannan na cire ina hura mishi iskar bakina nace.
"Kai a wata duniya ce aka taba sauke girki ba a saka abun kare zafi ba."

            Langwabe min kai yayi yana yarfe hannunshi, duka na kai mishi ina cewa.
"Rago kawai "
            Da naga zai bata min lokacin sai naka kujerar na ajiye shi sannan na cigaba da aikinsa.
    "Amma da kin cire mayafin nan kar ya kama da wuta."
           Sam ban wani damu ba, na cire tare da cigaba da aikina.
            
   Bina yaƙe da kallo duk inda nayi, yana lumshe idanunshi.
   Ta madubin durowar kitchen ɗin na hango yadda yayi min k'uro.
   Da sauri naja mayafin na rufe ina tura bakina nace.
"Dama aka sani na cire ne dan kayita kallona."
 
      Tab'e baki yayi sannan ya gyara zaman shi akan kitchen Island.
Ya cigaba da jirana, wasa wasa sai gashi nayi dare a gidan Ashraf ba tare da na halkanta ba, shima tun a mota ya kashe wayar
Shi, sannan muna shigowa gidan ya kashe min nawa, ba tare da na fahimci hakan ba.

Ina gamawa ana kiran magbri, kiran sallarce ta dawo dani daga shirya mishi dinner ɗin, a tsorace na juya muna kallon juna, yana tsaye a jikin kofa.

"Gida!!!"
Lumshe idanunshi yayi sannan ya buɗe akan agogon kitchen ɗin, shida da arba'in.
"Sai na dawo sallah"
Yace min, yasa kai ya fita daga gidan, ina tsaye a gurin.
Ji nayi an rike hannuna zuwa waje, sama ya haura dani ya buɗe min daki ya shigar da Ni, a bakin gado ya zaunar da Ni, yace.
"Kiyi sallah yanzun Zan dawo."
Fita yayi Ni kuma na cigaba da zama can na mike. Zuwa ban daki, ina shiga nayi arba da pant dina da na bari a Oman, dafe goshina nayi ina girmama iskanci Ashraf ko wata uwar zai da dan kanfena (🤣😂😆 Queen Hafsy tace wai shinshinawa yake bani na gaya ba)
Tsaki nayi na ciro abata ina mita, halin Ashraf gaba mutum sai shege jaraba.

Ina fitowa na tsaya niman gabasa, d'uka ke nayi na tadda sallah.
Ina idarwa na fito falo zaman jiran Ashraf, wanda babu shi babu labarin shi.

.....
Ashe bayan fitar shi a masallaci Ghaniyu yake gaya mishi Nannah tana nimanshi, shine bai dawo ba suka wuce.
Koda suka isa asibitin. Ya samu ita da Natashah a cike ban. Bai damu ba ya zauna yana tambayar Natashah nuna jikinta, sai kauda kanta tayi tare da ja mishi tsuka.

Jikin shine ya kama rawa sabida ɓacin rai, ya mike zuwa gabanta ya mari baƙinta sai da ya fashe zai kuma Nannah ta dakatar dashi ta hanyar gaya mishi magana.
"Idan ka kuma tab'ata sai na gaya maka Maganar da zai habaka sukuni a rayuwar ka. Ita SAFINAH da muka zo ance banga lokacin da tayi maka tsaki bane sai yarinyar da ba ruwanta. Kuma wallahi baka isa aurenta ba matukar Ni na haifeka."


Kura mata ido yayi al'amarin uwa alamarine mai girma da daraja, dan haka ba zai taba yin dalilin da Safinah zatayi bakin jini a gurin Mahaifiyarshi.

Cikin shagwaɓa yace.
"Shi kenan amma Ni dai sai na dawo da Uwar yarana kuma ai kin fi kowa sanin baiwata ce, na yantatta, toh yanzun na dawo da ita matsayinta, tunda bazan aureta ba.".

"Wallahi ba zai yiwu ba! A baiwa ma kasamu damar makale mata missing Ammih kece mu koma Oman." Inji Natashah,

"Eh ai dole can zamu koma, tunda na fahimci wannan munafukai ta fara kawo mishi kanta, dan haka kaje ka shirya muku kayan ku Oman zamu wuccin." Inji Nannah

"Yawwa Ammih gwara ki gaya mishi muyi komawar can, kuma zan rike yaranta da amana ko Ammyn"
Ta fada a shagwaɓe, tare da kwanciya a jikin Nannah.
Aikuwa inda Nannah ke shiga ba nan take fita ba, shiru yayi yana jinsu suna zagin hasken rayuwar shi, bai ce mata kome ba, haka suka gama masifar su, yana kallon su.
Kallon daya yayi musu ya sake murmushin mugunta.
Iska yaja tare da fesarwa yace.
"Toh Ni zan tafi."

"Ammyn ina zashi, baki ji dazun iyayen wancan yarinya sun kiraki wai bata dawo ba."

Gabanshi ne ya fad'i ya duba agogon hannunshi,. Tara saura dan ko sallah isha suna shigowa asibitin yayi suka je masalaci sallah Isha.

Tsare Natashah yayi da idonsa, tura mishi baki tayi, abinda ya fahimta zuwan Nannah ya kuma sata fallewa da rashin kunya, cizon lips dinshi nayi cikin ɓacin rai.
"Da fatan ka mai da musu da ita gida dan naga kana shishige mata."
Had'iye yawu yayi cikin b'oye abin yace.
"Baki yarda dani bane."
Ya juya ya fita daga d'akin ya fita da sauri abinda bai wani saba dashi ba sauri.

Duk yadda yaso ya zo da wuri abin yaci tura, haka dai yaja motar yadda ya saba, har ya iso gidan.
Ina zaune na zabga tagumi da hannu biyu, hankalina yana kan agogon falon.

Yana shigowa na kauda kaina bansan ya aka yi kwalla suka shiga bin fuskana ba,

Yana zuwa ya durkusa a gabana tare da zuba min hannuwan shi kan cinyata, kuka ne ya kwace min tare da ture hannunshi ina shasheka.

D'ago Ni yayi tare da rungume ni, yana shafa bayana, sai da yaji ina ajiyar zuciya sannan ya janye Ni daga jikinshi muka fita daga gidan.

Gabana sai Fad'uwa yake dan bansan me zan fad'awa Ummi ba, da girma da babu saurayi gidansa, wannan abin da kunya yaƙe, da wani fuska zan kalli iyayena.
(Kuskure da yan mata suke kenan dubi samarika gida ayita abin da bai dace ba, kuma karku ga laifin Iyaye dan wallahi suna bakin ƙoƙarin su amma haka zaku ga yaran suna ha'intarsu Allah ya kyauta)

Duk ya rasa yadda zai dani, dan ya lura bani cikin nutsuwa balle nasan me zance masa kuka nake sosai.
"Toh kiyi hakuri mana!!!"
Yadda yayi maganar sai da ya kashe min jiki, kallon shi nayi dan ban taɓa jin kalmar hakuri a bakin shi ba, sai yau nice Ashraf yake iya bawa hakuri.

Share kwalla nayi kaina a sunkuye yake.
Gabana bai tsananta Fad'uwa ba sai da muka nufi hanyar unguwar mu, nan naku cikina ya cire guri guda dan dare yayi kusan goma da rabi, bansan me zancewa Ummi ba, dama Abba baya gari.
"Sauke Ni anan zan shiga da kaina."
Kallona yayi cikin damuwa ranshi a jagule yace.
"Ummu Marhus!"
A hankali na d'ago kaina ina kallon shi.

"Kiyi hakuri kinji" gyada mishi kai nayi, zan fita riko hannuna yayi yana cewa.
"Ko zamu shiga ne, na gayawa Ummi na saki kiyi min girki ne."
Zaro ido nayi cike da mamaki Ashraf bai da sense inji bature Ni zai bakowa teku, ya gayawa Ummi ina gidan shi ta tsine min sauran albarka........
[24/02 1:24 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan

Please Login or Register in order to submit comment