Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Sannan na daura hijab dina akai.

Salla na gabata, ina cikin addu'a ya shigo da katon leda, har guda biyu ya ajiye a gabana.
Daura kanshi yayi akan cinyata, tare da sauke ajiyar zuciya.
"Alhamdulillah! Na kusan cika cikekken namiji kamar kowani namiji."

Dariya ya bani sosai sannan nace.
"Dama baka cika namijin bane?"
Juyar da kanshi yayi cikin kallon kurilla yace.
"Eh! Amma zan duba idan muka haɗe a can, kinsan Allah ban samu sallah ba, bari nayi kafin ki warware min alola na, kema ya kamata kiyi nafilla niman gafarar Ubangiji, dan nima idan nayi idar da sallah zanyi."
Jikina ne yayi mugun sanyi cikin jin ba dad'i nace.
"Toh tunda abinda zamu aikata bai dace ba kawai mu hakura mana, Ni kaina bana son sabawa iyayena, kuma."

Mikewa yayi ya shiga gabatar da Sallah azhar, bayan ya idar lokacin nima na gabatar da nafilla kamar yadda ya umarce Ni,
Bayan mun idar ya dauko kayan cikin ledar ya ajiye mana janyo Ni yayi jikinshi, ya shiga ciyar dani namar rago wanda aka mishi gashin biebe'q' (oho🤷🏽‍♂️ idan kun fahimci suna sai ku gaya min sai na gyara, amma abincin Mutanen Jordan ne,)

Yana gama bani namar, sai ya janyo wani takeaway ya buɗe fruit ne a cikin musamman inabi me sanyi da danginsu kiwi blueberry da sauran dangin berry,
Shima sai da na kauda kaina sannan ya bani madara, rike hannunsa nayi cikin shagwaɓa nace.
"Zaka fasa min cikin ne, sai dura min kake fa."
Murmushi yayi sannan yace.
"Bazan fasa miki ciki ba! Idan nayi haka ina zan ajiye kiyaye na fa!?"
Share shi nayi dan ban ciki da rashin kunya,

Zare Ni yayi daga jikinshi, ya mai dani gefe, sai da yaci abincin yadda yake ci a yangance. Sai ya burgeka dan Ashraf ba dai mad'e ba kamar mace, yana cin abinci yana kunshe idanu kamar namiji ba.

Yana gamawa ya miqe tare da kwashe kayan ledojin da muka b'ata, ya kai waje sannan ya dawo durowa yaja tare da ciro asiwaki ya ya bare ledar su yasaka a baki, ya cigaba da taunawa. Jikin madubi ya koma ya shiga gyara fuskar shi, su kasumbar da ta cika masa fuska sai da ya cire su tas, sannan ya koma ban daki yasaka removen cream, ya shiga cire wasu gashin da suke hannuwan shi da na gefen kirjinshi, har da na kirjin nashi domin Ashraf yana da matukar suma, kuma suna kwance ne lub-lub, yana gamawa ya fito. Daure da towel alamun ya watsa ruwa dan har kana iya hango yadda gashin suka kwanta, goge jikinshi ya fara ba tare da ya kalle yadda na zuba tagumi.
Sai da ya gama sannan ya bud'e durowa inner wear ya ciro pjyam dinshi blue black tare da, wata farin shirt wanda aka rubuta sunnil, abin busar da gashi ya mika min.
A hankali na mike ba laka a jikina na amsa tare da, haɗawa na shiga busar mishi da gashin sa.
Ina gamawa na ajiye, cak naji anyi sama dani. Zaro ido nayi tare da sake yar karamar kara, Yau gani a hannun Ashraf.....


_Kuyi hakuri bazan iya page uku ba wallahi biyu nayi alkawari, shima idan babu uzuri._
[26/02 5:30 PM] My 2nd Mtn: *number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*

Oum Muwaddah......

17. ```Hey! Yau sai kunyi hakuri pagen nayi rashin Kunya 🙈🤭🤧```
        A gado yayi min ma sauki, tsoro da ajiyar zuciya na sauke lokaci guda, ina ƙoƙarin zare jikina a nashi, jibga min nauyin shi yayi.
Cikin kankanuwar Murya nace.
"Ashu!!!? Ka.."
     Rufe min baƙi yayi da hannunshi tare da mikewa ya kashe wutar d'akin, sannan ya dawo kusadani ya kwanta yana bina da wani shu'umin kallo.
    Lumshe idanuna nayi tare da sauke ajiyar zuciya babu iyaka cikina kuwa d'ura ruwa yayi sai bada kululu, yake tsabar na ɗauki hanyar da ba bullews zata ba.
        Matsowa yayi sosai kusadani, ya daura hannunshi a fuskana. Bude idanuna nayi ina kallon Yadda ya lumshe idanunshi, zara zaran Eyelash dinsa sun kwanta, shagala nayi da kallonshi. Har ya buɗe idanun Iska ya hura min.

         Murmushi nayi ina kara kallonshi, tsintsiyar hannuna ya kamo ya haɗa da nashi, sannan ya jawo Ni jikinshi. Tare da gyara min kwanciyata a fad'add'ar kirjinshi, jan bargon yayi ya kuma rufe mu, kifa kaina nayi a kirjinshi. A sannu ya zare rigar jikina, k'amk'ame shi nayi. Tare da cusa kaina kirjinshi. Dariya yayi sannan cikin niman tsokana yace.
"Kwantar da hankalinki ai Ni zan ci nake zaki ci ba."
   Rufe fuska nayi dan na kura shi kunya bata ratsa shi ba, tsaf ya kafta rashin kunyarshi ba damuwarshi bace.
      A sannu yake bin dan ramin bayana cikin wani irin yanayin da ya kusan sani hauka.
           Hmm a hankali yake biyar dani kowani aya da hadisin da ya dace na ɗauka, kunya ya hanani tab'uka kome, sai da ya mirgina Ni ƙasar shi, nayi maza na ture shi zan tashi.
    "Nagode da abinda kike shirin aikatawa. Fita kije bana bukatar ki."
           Komawa nayi na kwantar da kaina, a saman pillow. Hawaye na zuba daga kowani kusurwa, ganin na dawo na kwanta. Tare da rufe idanuna.
"Idan kinsan baki amince sani ba, tashi ko koma inda kika fito."
     
  "Am sorry!"
          
      Rumfa yayi min da kirjinshi, na kumshe idanuna, ina jin shi ya zare p na, ban kuma ce mishi cikanka ba, sabida karatunshi yagirmi tunani na,  abinda ya fara min ne. Ya sani fara surutu.
          Kai Ashu daban ne dan zan iya cewa Dr jagwalgwalani yake kawai ya barini da ciwon mara,toh yau ga wanda ya san kan mace da yadda za abi da ita.

         D'agowa yayi sannan ya haɗe bakinmu, guri daya.
   Hannuna nakai keyarshi na rike sosai, na cigaba da bashi gudummawar.
         A sannu ya ɗauki hanyar jordan, wanda ya sha aikin Ummina, lumshe idanu nayi sakamakon jin yaren Hajja kaka yana niman shigewa ta hole ɗina,. D'agowa yayi ya kalli fuskana, cike da bukatuwa muryanshi na kerrrma yace.
"Am sorry honey! Yau ma rape zan kuma."
               Gyad'a mishi kaina nayi, girgiza mishi kaina ba fara sabida girma abinda yake shirin min, da sauri na riƙe kafadar shi ina jijjiga shi, tare da kiran sunanshi.
          "Ashu!!!"
               Ajiyar zuciya ya sauke yayinda yaji shi ya tsallaka border, tare da kifa goshinsa a nawa. Malama Ashraf yaji shi a duniyar majidadi.
    
(Ena da na iya larabci da na dauko muku sumbatun Ashu😂🤣 Mommys kuyi hakuri 🙏🏽🙄)

           A hankali yake tadda injin dinshi tare da kunna duk wata masarafar jikina,  hannuna duk biyu suna kirjinshi, sai ajiyar zuciya nake saukewa, da yasamu ya shige yajishi a gajimare, gyad'a kai kawai ya fara tare da fara aiki a nutse, Yanayi.

       🙈🙈🙈🙈🤣😂 Bari nayi shiru kar na wucce makadi da rawa.

       ...... Wato tun ina fahimtar Yaren Ashu har na daina, dan a sanina sau biyu ina releasing amma fitinanen nan yaki barina na huta, toh ya zan huta tunda ya gama tara jarabar shi, na kwana da kwanaki. Ga bashi wahala da nayi kuma duk yau yake son fanshewa.
           Na gaji iya gajiya dan ji nake kamar ana zuba min barkono a jikina. Kuka nasaka ina rokon shi ya barni haka, bai ji ba sai da yayi mintuna hamsin da bakwai, shima sabida naki nutsuwa ne, sai goccewa nake, ina kuka tare da tureshi.
            Riko Ni yayi cikin fitar hayaci yace..
"Wa....lla...hi! za..ki..ji. ciwo.. da"

  Yana maganar tare da jan iska.
     Juyar da kaina nayi tare da zubda kwalla me mugun zafi nace.
   "Eh na yarda naji ciwon da wannan masifarka, wallahi ka sauka a kaina ko na gantsara maka cizo na tsaneka bana son ka mana ba zan kuma dawowa ba, Ni dai ka rabu dani."

     Kamar wanda na kara Mishi karfin, ya cigaba da (🙈🤫🤭) da caccaka na son ranshi, sai yayi kamar zai sauka, sai kuma ya koma slow, sannan kuma ya kara kai mi.
         Duka da yakushi tare da cizo na mishi amma dake ya kudiri aniyar sai ya had'ani da cutar yoyon fitsari ko ji bai yi ba,  sai ma d'agani da yayi daga kwance ya daurani akan cinyarsa, tare da a kneewdown, sharaf na koma, jikinshi na kwanta tare da rufe idanuna wanda yake zubda hawayen wahala.
              Kaina na kafadar shi, sai da yaga na daina motsi me kyau kafin ya matse bom² dina da karfi sannan ya sauke ajiyar zuciya.
        "Sannu! Hot milk suna! Bazan kuma baki wahala ba, ai nasan idan bani ba babu namijin da zai taba dago miki da bukatarki, babu son kai kin natsu na natsu, babu wani sauran damuwa. Kuma babu wanda ya isa raba wannan alakar dan Allah ya rigada ya had'a mu."

               Zare jikinsa yayi tare da ɗaukan towel ya daura, sannan ya shiga ban daki ya haɗa min ruwan zafi, ina kwance idanuna sunyi fulu fulu sabida kukan da nayi, yana fitowa ya dauke Ni tare da bargon yayi ban daki dani, yana shiga ya ajiye Ni cikin ruwan zafin kuka nasaka mishi ina ture hannunshi.
      Bai fasa ba sai da yaga na gasu sannan mukayi wanka baki daya muka fito, ina jan kafa a hankali Sabida na ciyu a hannun Ashraf, kuma zan iya cewa ma kamar naji ciwon sakamakon gardaman da ya shiga tsakaninmu.
          Wallahi bansan ta yadda zan fada ba, amma naji maza iya wuya.
       Duk yadda naso dai daita kaina na kasa, yana fitowa ya samu har na saka kayana ina gyara tsayuwana, dan cinyoyina ciwo suke min.
  Takowa yayi cikin kasaita, yaja stool ya zauna, tare da jingina kanshi a cikina.
     Yana kallon fuskana ta mudubi yadda suka yi ja, murmushin mugunta yayi cikin jin dad'i yace.
"Feener!?"
   D'ago idanuna nayi muka kalli juna, haka kawai zuciyata ta raya min ai dan ya samu abinda yake sone ya sashi min dariya, Ni kuma wawuya na bashi kaina ya murzani son ranshi.
    Kuka ne ya kwace min sosai har jikina yana rawa, gabanki d'aya na ƙasa tsayuwa. Kamar zan zub'e a ƙasa sai da ya tare ni zuwa baƙin gadon, duk ya rud'e sai bani hakuri yake tare da tambayata meye aka min.

   Tureshi nayi daga jikina ina cewa.
"Burinka ya cika! Ka rabani da iyayena, ka biya bukatar ka dole kai min dariya, karka manta nice sama da kai amma na biyewa shirmenka, ka zo kana min dariya. Ai ba laifin ka bane taya zaka san ciwon batawa iyaye, sabida har yau da yarantaka na tare da kai."

       Kura min ido yayi Tsabar maganata ya dake shi idanunshi har wani girma suka kara, da karfin bala'i ya kwantar dani.
"Ni ne yaron!?"
  Cike da takaici nace.
"An gaya maka, kaine Yaron sai me idan kaso karka barni da sauran numfashina mana, mugu kawai bana bijirewa iyayena ba, sabida kai ai dole kayi min abinda kaso, don Allah idan baka gama ka b'oye gawata inda wani bazai gani na azzalumi macuci kawai."
    Iya ɓacin rai Ashraf yaji shi jikinshi har tsuma yake, tsabar bakin cikin da na guma mishi.
    
"Ni kika zaga!? SAFINAH!"
          Gyad'a kai kawai yaƙe cikin ɓacin rai, hannunshi ɗaya yasaka sai da ya raba gown din jikina biyu, cikin karfin hali na sa dukkan hannuna na tureshi.
    Sam banyi tunanin zai iya min abinda yayi min ba, dan tsakanin shi da Allah, yake kome a zafaffe. Yaki kuma magana daga yadda ka kalle fuskarshi zaka gane ranshi a fusace yake.

     Ban tab'a da nasanin irinta yau ba, dan Ashraf babu Imani yake kome.
        Tun ina kokuwa dashi dan kwatar kaina, har na koma dukan shi da yakushinsa, cizon da namishi a kirji yasa shi tsayawa, yana kallon yadda jikina ke rawa, tsabar azabtarwan shi. Cire kaina yayi idanunshi ba kaina yace.
"Kin karawa kanki laifi"
    Yana jikina ya kuma nimo bakina  ya haɗa da nashi, ya kuma rufe idanunshi dan zuciyarshi ta karaya da ganin halin da nake ciki.
    A sannu d'akin ya shiga juya min, ina ganin kome bibiyu ban kuma fahimtar kome ba.

        Shima idanunshi sun rufe da son girma tare da ladabtarwa.

      Sai da yayi sosai, ya d'ago Ni yaga yadda na koma Kamar jikakken kaya. Ai bai san lokacin da ya zare jikinshi daga Ni ba, y miqe da sauri, zuwa ban daki ya dibo ruwa ya watsa.
    Shiru kake ji, dan nayi nisan kiwo, sai da ya saka jallaɓiya shi ya dauko ruwan sanyi, yazo ya watsa min.
   Ajiyar zuciya na sake tare da bud'e idona kuka ne ya kwace min. Na mike dakyar, juya kaina nayi cikin kuka nace..
"Wayyo Allah na! Wayyo Ummina! Wayyo cikina."

     Amai na shiga yi sakamakon curewa da cikina yayi guri guda, yana wani irin murdawa.
(Don Allah bance muku ciki bane karku saka haka a cikin tunaninku ya danganta da yadda yayi mata ne har ya haifar mata da ciwon ciki 🙏🏽)
         
      Luuuuu nayi zan fad'i ya tare ni na fad'i a jikinsh, dauka ta yayi zuwa ban daki ya haɗa min ruwan zafi bayan ya ajiye Ni akan stool, kasa zama nayi na zame. Tare da daura kirjina akan na gaba da murkusun ciwon ciki, duk ya rud'e tare da tirr da halin shi na bak'ar zuciyarshi.
     Saka hannunshi yayi cikin ruwan, yaji sannan ya komo kaina ya d'ago Ni cikin sanyin jiki ya sani cikin ruwan, jiyar da kaina kawai nake.
   Shi yayi min kome, sannan ya fidda cikin ruwan dan har lokacin bana iya tafiya a miqe, duk hankali shi ya tashi, rigar shi ya dauka ya saka min tare da hijab dina ya dauke Ni muka fita.

Asibiti ya kaini, cikin gaggawa aka amshi Ni, suka shiga bani taimakon gaggawa, kamar ya shiga dakin. Cikin tashin hankali yake sintiri.
Fitowar nurse yace mata.
"Don Allah karku mata alluran barci! Dan girman Allah ku bata duk wata taimako."

"Ok!sir"
Tana kai abinda aka bukata ta gayawa Dr abinda Ashraf yace.
Dake mace likitan tace.
"Wallahi tana bukatar huta dan anyi rough sex da ita wanda yayi kamar mara imani, sam bai da tausayi ai ba haka ake bin mace ba."
Haka ta gama duba Ni sannan ta min allura, sannan ta daura min ruwa sabida karfin jikina, tana fitowa da niyyar ci masa mutunci, suna haɗa ido sai ya cika mata ido. Sabida Mulkin dake jininshi dukda bata san waye shi ba, amma yayi mata kwarjinin da bazata iya masa rashin mutunci a gaban mutane. Cikin b'oye tsoron shi tace......


_Zaku min hakuri Yau d'in nan sabida muna zuwa aikin biki a makotarmu Koda zuwa dare Insha Allah zan motsa_
[26/02 9:11 PM] My 2nd Mtn: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs  +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
   *Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Insha Allah*

Oum Muwaddah......

1️⃣8️⃣
    "Ka biyo NI ciki"
  Bin bayanta yayi, har ofishinta nuna mishi kujera tayi ya zauna, itama ta zauna sai da tayi rubuce-rubuce sannan ta d'ago kanta, ta jefa mishi tambaya.
"Meye alaƙa ka da mara lafiyar!?"
       Hard'e hannunshi yayi a kirji tare da tsuke fuska, yace.
"Meye matsalar ki da haka!?"

     Shiru tayi tana mamakin wannan farin fatan, aro karfin hali tayi cikin nuna ɓacin rai tace.
"Babu! Amma koma meye a tsakaninku bai dace abu da mace ta wannan hanyar ba, dan nan gaba aka kuma zuwa mana da Irin wannan case zamu tura mutum ofishin yan sanda."

   Murmushi yayi mata cike da kwarin gwiwa, ya mike dafa table ɗin gaban dake gabanta.

"Wannan matsalarmu ce! Dan kin ganmu a cikin asibitinki shine zaki titsiyemu, ganin damar mu ce tasa muka zo nan, idan naso ko Labarin asibitin ba za akuma ji ba, ki tsaya akan aikinki."

     Shiru tayi bata kuma ce mishi kome ba, mika mishi takardan magani da na sallama tayi, ya duba. Bai damu ba ta fita. Dan bai fito da ko sisi ba, sai waya itama sabida tana charge a mota ce, ya ganta.
        Komawa cikin yayi ya zauna a bakin gadon   dakin da aka kwantar dani.
     Juyar da kaina nayi gefe tare da lumshe idanuna abinda kake so shi ke wahalar da kai.

           Share kwalla nayi ina kallon gefen da aka samin drip, jan hancina nayi tare da maida hankalina gurin ruwan yana shiga jikina, riko hannuna yayi wanda nasaka zoben da ya bani,(kun tuna zoben), murzani hannun yake jikinshi a sanyayye.
    "Nasan duk abinda na fada bazaki fahimta ba, amna ina me baki hakuri Wallahi bazan kuma ba."
              Zare hannuna nayi daga gare shi, ina kallon ruwan da ya kusan karewa, ban bari ya kare ba na mike, tare da zare alluran na ɗauki audugar dake gefen na manna a hannuna, nasa kai zan fita ya d'ago Ni tare da dawo dani d'akin.
"Baki da hankali ne!? Baki san jikinki da ciwo ba!?"

     "Toh ina ruwanka da ciwona ko a jikinka yake. Kaga bani hanya na fita ko na maka rashin mutunci."
      
           "Ki saurareni nace don Allah!?"
Ya daka min tsawa, b'oye fuskana nayi a kirjinshi, na fashe da kuka.
   Rungume Ni yayi jikinshi a mace.
    "Kiyi hakuri kinji bazan kuma ba, ki zauna zan je na jira Ghaniyu yazo ya biya kuɗin asibitin yanzun."

           Bakin gadon ya mai dani na dan zauna kaɗan, ya fita. Yana fita nima na fita a hankali.
    Ta kofar baya bani dan naga akwai Kofar zaka iya fita ta baya a asibitin.
     Kallon unguwar nayi sannan naga nasan unguwar sabida kawata Weedanh,  a hankali nake tafiya, dan bazan iya sauri ba.
     Ina zuwa gidan na samu tana nan,

    A sannu na shiga falonta duk yadda naso kuka haka na daure, ganin kayan Ashraf a jikina yasani kuma fita daga gidan dan kamar tonawa kaina asiri ne, mota na dauka har gidan Dudu, Allah da ikonsa na samu baya nan sai Sophia, Ina shiga na fashe mata da kuka, ai itama sai ta birkice. Tana shirin kiran mijinta nace.
"Bani kayaki nan wanda mukayi ankon Mukarramah."
 
   Safe goshinta tayi tana cewa.
"Wayyo Allah! Na bawa Safnah kanwata."
  
  Hannuna na daura akaina nace.
"Na shiga uku na lalace! Me zancewa Ummina."

"A'ah baƙi shiga uku ba, ina da super na irin shi bari na ciro miki"

"Nagode sosai Allah ya bar zumunci, Allah ya baki abinda kika so."

Tare muka shiga d'akinta nasakan sannan nace.
"Bani 3k zan turo miki in na koma."

Ba musu ta ciro ta bani, na mata godiya har zan tafi na tuna da ban ce karta gayawa mijinta ba, kunsan mace da zaran taki zandariya wallahi zata hau Yaren novel (🤫😂🤣)
Dan haka na na roketa da ta rufa min asiri, sannan na fito na same me taxi da ya kawo Ni, hakuri na shiga bashi sannan na mika mishi dubu biyu, ya kai Ni har kofar gida.

Gabana ne ya fadi sakamakon hango Ashraf a tsaye hannunshi hard'e a kirjinshi, ji nayi zuciyata tayi wani zillo.

A sannu na fito daga motar, cak na tsaya lokaci guda cikina ya shiga kad'awa. Wani mugun tsoron shi had'i da bakin cikin janyowa kaina masifar da nayi, tabbas na dibo ruwan dafa kaina.
Takowa yayi cikin tsukewar fuska yace.
" Wannan shine karo na farko, karki kuma na biyu! Ki nemi iznina kafin ki aikata wani abu, idan kuma kika yi gaban kanki."

Shafa beard dinsa yayi sannan ya gyara tsayuwar shi. Kauda kanshi yayi tare da juya idanunshi k'asa-k'asa yace.
"Wannan cin da na miki banyi kome ba! Dan na gaba sai an rike miki hannu dan ki taka, bana son rashin kunya bana son gardama, ki bani matsayina na Ubangidanki ke kuma baiwata."
Kai na a sunkuye ban ce mishi kome ba, sai hawayen dake zuba.
"Baki ji bane!?"

"Naji!"
Na fada da shakekken murya, ina toshe bakina.

"Kishiga! Amma ga maganinki nan, yaushe zaki zo kwana dan bawai na samu nutsuwa bane, akwai abu a cikin pouse dinki. Sannan jibi idan jikinki yayi kyau ki fito dasu Husnah park, Ina son shan madara."

D'agowa nayi idanuna cike da kwalla, yadda ya tsare Ni da mayatattun idanunshi yasani kasa da kaina, saka hannunshi yayi ya shiga goge min, yana faɗin.
"Good girl! Idan nayi magana da ido ya zama na an san menace bawai a zuba min ido ba, ina magana kina magana waye shugaban! Ki had'iye zuban hawayen nan dan zan iya mai daki gidana, daga yau karki kuma min abinda zai taba min zuciya kin fahimta."

Gyad'a kai nayi ina shanye kuka na.
"Bana son Body language. Bud'e baki Kiyi min magana."

"Toh."
Na fada a hankali.
"Ki kula min da kanki karki sake ko hannunki ya taɓa min waje, kuma ki ci abinci sosai. Karki kuskura ki kashe wayarki."

Gyad'a kaina nayi ina had'iye kuka na.
Bud'e motarshi yayi tare da ciro ledar magani, me tambarin NBC.
Karba nayi na shiga takawa a sannu har na shiga gidan,shafa kanshi yayi cike da samun nutsuwa da ya jima yana nima, sannan ya shiga motar shi ya kalli maigadin kiranshi yayi sannan ya mika mishi kuɗi masu mugun yawa yace.
"Wanda zai auri Safinah nake son sanin idan yazo."
Washe baki mutumin yayi,cike da farin ciki ya shiga godiya,
Shi kuma yaja motar shi tare da barin kofar gidan.

.......
Ummi bata falo tana cikin da yaran na shige ina jan kafata a hankali.
Ina shiga dakin na saka key zubewa nayi a kasa na sake kuka sosai, inayi ina

Please Login or Register in order to submit comment