Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

D'agowa tayi da sauri ta dubeshi ya cigaba " you will kneel in front of me by holding your ears and say sorry trice...got it?

Duka idanu suka zuba mishi suna kallonshi.
Adeena kam cewa tayi " never!
Yace" acchaa that's fine tare da tura ring d'in cikin aljihunsa yace " *abhi mai chalataa!*( I shall leave now!) When you made up your mind _yanuna farm house dinsu da hannu_ yace" you shall meet me there yajuya zai tafi.
Dataga babu sarki sai Allah kuma da gaske yakeyi cikin sauri tace " *theek hai* (alright) but I will think it.
Yadubeta cikin gadara yace " *it mein kitna mai tagenge?*( how long will it take?

Tace " *takariban teen ghante lagenge!*( it will take about three hours)
Yace" that's nice of you!

Yamaida duban sa ga Ameer da aayan da suka sake baki da hanci da ido suna kallon drama kamar a _cinema_ yace" _shall we_
A tare sukayi gaba suka barsu tsaye agun.
Adeena tamaida dubanta ga affia datacika tayi fam.
Data mata magana tajuya tayi wucewarta tanata *jiji! jiji!! jiji!!!* amma bata kulataba.




*jidas Luv*😘
[4/1, 10:11 PM] ‪+234 902 380 8773‬: 🍂🍂
ADNAN~-~ADEENA
🍂🍂


---------------------------------------
1⃣1⃣----->1⃣2⃣


*WAYE ADNAN*??


*Adnan Ahmad Attahir* shine cikakken sunansa.

*Alhaji attahir* d'an asalin garin kumo ne gaba da baya mai arziqi ne sosai ga wadatar zuci mutumin kirki dason mutane.
Matarsa d'ya hajia *amina* yar aminin mahaifinsa.
Wayayyiyace sosai tayi makarantar boko kamar mijinta.alhaji attahir yana safaran dabbobi zuwa qasashe da Dama shiyasa yayi fice.
'Ya'yan su uku biyu maza d'aya mace.
*Ahmad* shine farko bayan shekara biyar aka haifi *ameenu* bayan shekara uku aka haifi *alawiyya*.
Tun lokacin da Ahmad take qarami Allah ya d'aura masa son 'yar yayan mahaifiyansa *aisha* itakuwa taqi jininsa bats qaunarshi ko kad'an had kawo girmansu.
Lokacin yana shirin tafiya qasar *india*
karatu a *indira gandhi university meepur* dake cikin *rewari* iyaye sun sa baki acikin maganar anann suka yanke shawarar yana dawowa zasu musu sure.
Bayan tafiyarsa ya had'u da wata qawa mai suna *AAZEEN*sun shaqu sosai da ita mahaifinta musulmine mahaifiyarta kuwa Hindu ce yadauketa matsayin aminiya itakuwa shaquwarsu tasa tanaganin Lamar sonshi takeyi had batason ganinshi da kowace mace.

Lokacin da Ahmad yazo Hutu har gida aisha taje yasameshi ta tsuga mishi rashin mutunci kan inya cika d'an halak yace yafasa aurenta ita tanada Wanda takeso.

Tsananin son tadayakeyib
yasa yaje yasamu ummasa yafad'a mata yafasa auren itakuwa tace batasan wannan ba.
Yaje yasamu baffanshi shima yace baza a maidasu qananan mutaneba.
Haka har Yakoma yanabinsu sunqi har baffanshi yayi fishi dashi.
Badan yasoba jiki asanyaye yakoma makaranta.

Bayan komawansa yashiga wani hali matuqa ganin haka aazeen tatambayeshi.
Bai b'oyemata komaiba yafad'a mata.
Ta tausaya mishi anan tamishi confessing son shi datakeyi.
Dafarko yaqi amincewa tanata takuramishi sai ya yanke shawaran gwara ya aureta ko inyakoma da aazeem Nigeria zasu yarda su aura wa aisha wanda takeso Wanda duk qaunace yasa yayi hakan.

Badan yasoba aka d'aura mishi are da aazeem batare da sanin iyayenshi ba.

Lokacin ana shirin auren alawiyya da d'an abokin baffansu.
Hakan yasa ya tattaro shida aazeem sukazo Nigeria.
Saidai dawowansu iyayenshi sukace basusan wannan ba.bayanin duniyan nan yamusu amma sunqi fahimtarsshi sun d'auki fushi sosai dashi har baffanshi yafurta bashi ba Ahmad yafice yabar masa gida yakauce al'ada yad'auko musu jar fata.
Mahaifin aisha yace kar ayi haka suyi haquri indon had'a zumuncine zaibada aisha wa ahmad Indai zaiyi adalci.

Anan nefa aisha tace bada itaba batasonshi bazata aureshiba.
Mahaifinta yayi fushi da it a sosai amma ina aarshema barin gdansu tayi takoma gdan baffanta.
Shiyasa baki amma babanta yace bashi ba ita tanemi wani uban amma bashiba.
Baffantane yasa takawo Wanda takeso yad'aura mata aure.
Baffanta yarasu daganan kuma ba'asake sanin Inda aisha takeba.

Ahmad kuwa haqurin duniyannan yabawa iyayenshi dakyar ummansa ya sauqo amma baffansa yaqi.
Hakan yasa ya tattara shida aazeen suka koma India atunaninsa zaibawa bafffansa lokaci kannan ya sauqo.


Bayan komawarsa da shekara d'aya yagama makaranta shida aazeen.
Nan suka koma *new delhi* anan ne yafara kasuwanci har yafara bunqasa.
Bayan shekara d'aya aazeen tasamu ciki murna agun ahmad ba'a magana har Allah ya sauqe tasamu 'ya Mace Inda taci *aalia*
Anan nefa zama yafara sauyawa aazeen tafito dawani hali qawaye suka fara zugata.
Suna horemata kunne da quruciyarta ta yi aure kuma Hartafara haihuwa itakuwa tahau ta tsaya.
Tasa ahmad saiya saketa ana cikin haka saiga ciki.
Nan takafe sai ta zubar daqyar ahmad ya lallab'ata kan yamata alqawari tana Haifa mishi d'anshi zai saketa haka tahaqura tana jiran lokaci.

Bata kula da aalia ko kad'an ahmad ne ke kula da ita.




*Jidas Luv*😘
[4/1, 10:11 PM] ‪+234 902 380 8773‬: 🍂🍂
ADNAN~-~ADEENA
🍂🍂

---------------------------------------
1⃣3⃣----->1⃣4⃣



Hakadai yayita lallab'ata har tazo haihuwa.
Ta haifo santalelen yaronta son kowa qin Wanda ya rasa.
Tun a asabitin taqi shayar da yaronk kuma tasashi agaba sai ya saketa.
Badan yasoba haka ya mata saki d'aya nan ma bai mataba saida yayi biyu.
Ko d'aukar yaron batayiba balle tabi takan kayanta haka ta tafi daga ranar kuwa har yau ba labarinta.
Haka ya koma gida a lokacin kuwa aalia shekarta biyu da rabi.
Shiyayita kula da yaransa har Ya Samar musu nanny mai kula da su kamun yakoma kasuwancinsa.

_after five years_

Adnan yana five years aalia tana eight years nanny d'insu tarasu kuma lokacin papa d'insu business nasa ya bunqasa baifiye zamaba yabud'e companies da dama.
Aalia tacigaba da kula da adnan suna rayuwarsu su kad'ai.

Adnan yatashi dawani irin hali narashin fara'a da magana idan kaga murmushinsa to da aalia ne ko papa d'insa nayida magana sannan ba'a gane farin cikinsa da kuma bak'in ciki baijin maganan kowa inba na aalia da papa ba.
Baida qarya magana kuwa komai d'acinsa indai gaskiyace zai fad'a sai dai kamutu.
Bayason mutane masu raini da shesshigi shi haka rayuwarsa take.

Haka sukacigaba da rayuwar har abokin papansu mai suna alhaji *abdulmalik* da matarsa hajia *abida* da 'yar su d'aya y'ar shekaru biyu mai suna *Azeema*.
Abokinsa ne tun a Nigeria course yazoyi na 2 years don a Colombia yakeda zama.
Agefen gdansu suka zauna hajia abida tanada mutunci ita tacigaba da kula da adnan da aalia.
Duk da ba'kin hali irin na adnan dayake nunawa azeema .
Allah ya d'aura mata sonshi amma shi tana zuwa gunshi zai mutsineta saboda tafara kuka a d'auketa amma bata daddara anjima kad'an zata dawo.
Yak'i jinin yara ko kad'an balle Azeema haka kawai yaqi jinin yarinyar itakuwa tana sonshi kamar me.

Ta b'angaren aazeen kuwa tunda ta watsar da "ya'yanta ko waiwayarsu batayi.

Lokacin da aalia takai shekara sha biyu adnan kuwa yana shekara takwas lokacin papa d'insu yadawo.

Sina zaune ya fall suna hirarsu mahaifiyarsa ta qirasa yayi mamaki 'kwarai duk da takan qirashi amma yayi mamakin wannan.
Bayan ya d'auka take shaidamishi yayi gaggawan dawowa gida mahaifinsa baida lafiya yana nemansa kuma yazo da yaransa duka.

Haka ya shaidamusu su shirya batare da b'ata lokaciba a washegari suka d'aga sai Niger.

A gombe suka sauqa ameenu ne yazo d'aukarsu direct asibiti yawuce dasu.
Yasamu mahaifinsa cikin rashin lafiya kuma yaqi a fitar dashi acewarsa lokacinsa yayi.

Yasa aka qi
ramasa family gaba d'aya lokacin ameenu ya auri qanwar aisha mai suna *asma'u* suna qiranta da *mamy* d'ansu d'aya mai suna *Ameer* sa'an adnan ne tanada cikin na biyu.
Sai alawiyya da y'aranta biyu *afrah* itace farko sa'an aalia ce sai *aayan* shikum sa'an adnan da Ameer ne Kansu d'aya.
Yara masu kama duk da kasncewar adnan da aalia ruwa biyu ne amma baihana kamar su da sauran fitowab suma fararene.




*jidas luv*😘
[4/1, 10:11 PM] ‪+234 902 380 8773‬: 🍂🍂
ADNAN~-~ADEENA
🍂🍂

---------------------------------------
1⃣5⃣----->1⃣6⃣


Ahmad ya roqe mahaifinsa daya yafemasa.
Yakuma yafema sannan ya roqi alfarmar ya dawo gida ko bayan ransa karsu wargaza zuci'arsa su zauna gu d'aya marsh raba zumunci.
Yashafan kan aalia da adnan yasamusu albarka.
Yayi wasa da jikokinsa a Daren tareda musu nasiha a Daren bayan kowa ya tafi.
A Daren ya amsa qiran ubangiji.
Sunyi rashinsa sosai dake mutumin kirkine ya tara mutane sosai.

Daga lokacin suka dawo Niger da zama dakyar Hausa ya iya kama bakinsu cikin shekara hudu.
Suna zaune cikin gombe gida d'aya.
Babban gdanane wanda yahada shashi dayawa amma ana had'uwa a babban falon hajia amina wato granny dinsu.
Duk qarshen shekara suna zuwa kumu suyi 3weeks.
Tun zuwan aayan Hutu gombe coz suna abuja da zama yaqi komawa haka aka barshi.
Daga lokacin yaqi komawa nan suke zuwa makaranta.
Aalia tasaba da qannenta sannan bata da qawa sai afrah da *amal* _yar school dinsu ce_ dukda tanada fara'a da son mutane.
Mamy ta haifi *amisha* yarinya mai baki da shiga rai.

*Adnan* kuwa baida aboki inba Ameer da aayan ba miskili me na qarshe.
Sab'anin *ameer* akwaishi da tsokana da zolaya ga surutu saisa ba Inda baya iya zama gashi da saurin sabo da mutane baya iya ganin Abu yayi shiru.
*Aayan* kuwa yanada bala'in zurfin ciki amma yanada fara'a baikai Ameer surutuba amma shima yanada wasa da dariya.
*amisha* ma halin yayanta ta d'auko kuma d'aya suke da aalia tanada son mutane sosai.

Adnan basa zama inuwa d'aya da granny d'insu shi baison raini itama haka sanna ita tanson a dinga farantamata shikuma gaskiya komai d'acinsa zai fad'a sai dai mutum ya mutu
Basa shiri ko kad'an sab'anin sauran.


Yanzu sukakau 17 years old sungama secondary suna shirin shiga university bayan sun koma zasu wuci abroad karatu.
Inda adnan yakeson karanta *business administration* Ameer kuwa *MBBS* sai aayan dayakeson karanta *law*.
Aalia da afra suna *base* a abuja tana karanta *law* sai afra dake karanta *pharmacy*.
While amisha tana karatunta a gombe acewar mamy karsu watse duka su barta yanzu haka tana js1.
Yamzu sunzo hutune kumo.

Papa kuwa yana kan business d'insa bai cika zamaba yanzu babu inda baya zuwa arziqi kuwa masha Allah.
Abba _(ameenu)_ wanda suke qira da abba siyasa yakeyi sananne ne sosai.
Mamy kuwa business woman ce nata a gidane tana zuwa Dubai saro kaya.

*cigaban labari*


Suna Shiga gun ya qayatu kwarai cikin wani lambu suka zauna.
Ameer yace "wlh kanabani mamaki har katsaya kana bite wannan qaramar yarinyar _ah think ko amisha is older than her_.
Aayan yacigaba " _even though tamaka laifi amma just let her be coz batsaran fad'anka bane_
Yanzu daka riqemata ring idan batazo bafa.
Tab'e baki yayi yace " wannan kuma damuwar tane _I'll just throw it away_
Ameer zaiyi magana wayan aayan tayi qara d'agawa yayi yadubesu dasauri yace " _hea guyz it's mamy!_

Dagawa yayi dagacan tace " kuna ina?
Yace " Muna _farmhouse_
Tace" OK kudawo gida yanzu _coz we're leaving in the next 2hours_
Mamakine a fuskarshi coz yasan sai nan da five days zasu tafi _but why the urgent leaving_?
Yace" _OK mamy we will be on ourway_
Dagacan takatse wayan yadubesu ya Isar musu da saqo.
Murnane ya mamaye adnan amma bai nunaba.
Tare suka miqe suka fice.
Adnan kam har ya manta dabatun wani _ring_.




~*jidas luv*~😘
[4/1, 10:11 PM] ‪+234 902 380 8773‬: 🍂🍂
ADNAN~-~ADEENA
🍂🍂

---------------------------------------
1⃣7⃣----->1⃣8⃣


*adeena*

_*jiji! Jiji!! Jiji!!!*_ adeena ce keta k'walawa affia qira amma bata kulataba.
Dak'yar ta kamota tayi fuskar tausayi ta turo baki tace" _*jiji* please listen to me_
Tsayuwa affia tayi cikin b'acin rai tace" Haba adeena me wai mehsa kullum bakya jine haa?
Wakikafi zuciya nasha fad'a miki _it will not take you anywhere_ but kinqi ji.
Tura baki tayi ta riqe kunne tace" _*jiji* am sorry_ bana Sanin lokacinne.

Tsaki affia taja tace " bari kiji _you better know how to control that temper of yours inbahakaba it will affect you later_ gashi yanzu kingamu da Wanda yafiki...
Bata qarisa ba adeena ta turmutsa fuska ta kauda kai gefe ta tura baki tareda cije hak'ora tare da cewa " that *kamine* ( bastard) _he's such a monster_

Doguwar tsaki adeena taja tareda nunata tace " *ye kya hai* (what's this) yanzu kika gama cewa bazaki kumaba amma gashi kinyi daga anyi fushi kifara _(tana kwaikwa yonta)_ _*momma* *jiji* *I'm sorry*_ kamar abakinki aka qirqiri sorry.
Tana kaiwa nan tayi gaba.

Da gudu adeena tabi bayanta tanacewa " Dan Allah kitsaya *jiji* *main tumhaara dil kabhi nahee todungaa again I promise* _( I'll not break your heart again sister I promise)_

Har suka iso gate d'in gidansu bata kula taba.

Abunda basuyi tsammaniba tundaga bakin gate suka fara jiyo muryan *paa* (babansu).
Dasauri suka qarisa.
Cak suka tsaya saboda abunda idonsu yagani.

Momma ce tsugune a qasa tanata kuka tana roqon *paa* shikuwa yanata zazzaga mata masifa ta Inda yake shiga bata nan yake fitana.

Da gudu affia taqarisa ciki ta rungume momma.
*Paa* ya cigaba " bazan zauna dakeba dukda na rubuta a rubuce zan fad'a a baki a gaban 'ya'yanki nasakeki saki biyu banson ganinki.
Cikin kuka momma tace" Dan Allah kafad'amun meh namaka _what have I done to deserved this_
Yace" ba abunda kikamun aisha _I just hate you keda yaranki bana sonku a rayuwata_
Cikin matsanaicin kuka momma tace " Dan Allah karkayi hakay _atleast consider your children_
Cikin Saudi paa ya katseta yace _that's the point aisha_! Wad'annan ( yayi pointing d'insu) najima da sallama miki su bana buk'atan su.

Cikin kuka affia tace" please *paa* idan laifi muka maja kayafe mana bazamu sakeba.
Yace" nafad'amu muku babu abunda kuka mun _I just don't need you in my life and that's final so better stop pleading!_
Yamaida dubansa kan mommaa yace " zaku iya zama agidannan but duk lokacin danaga dama zan iya siyarwa so alfarma d'aya zan iya muku shine " _you guyz can stay hets_ nan da four Or five years zan iya siyarwa so by then kisan meh kike ciki.


Juyawa yayi zai fice
_adeena da tunda aka fara takafu kamar gunki sai hawaye dake tsiyaya_ da gudu tanufa gunsa ta riqe rigarsa ta tsuguna tana kuka tace " _please *paa* if we have wrong you knowingly or unknowingl we are pleading find a place in your heart to forgive us we need you_ you can't just go like that.
Yace " _but I don't need you guyz_! Yana kaiwanan ya tunkud'ata har sanda ta buga kanta a qasa yasakai yafice tanata.
_*paa! Paa!! Paaaa!!!*_ ko waiwayowa bayayi

Dagudu tayi gunsu momma ta rungumeta had'asu momma tayi ta rungume suna kuka mai tsuma rai abun tausayi.
Momma tace" _Don't Blame your paa l'm the one to blame em the cause of every single misery in our lives_ kudaina Kuka no najawa kaina
Affia tace " kezaki daina kuka momma we're here for you but baki tab'a fad'a mana komai gameda family dinki ba na paa ma Anty aseeya kawai muka sani.

Momma tace " affia zakusani idan lokaci yayi.

Daganan sukayi ciki adeena tamanta da _precious ring_ d'inta.

_hope you guyz are enjoying?? waiting for your comments...if yea then I'll continue_*Luv yhu all*😘😘😘😘




~*jidas luv*~😘
[4/1, 10:11 PM] ‪+234 902 380 8773‬: 🍂🍂
ADNAN~-~ADEENA
🍂🍂

---------------------------------------
1⃣9⃣----->2⃣0⃣


*ADEENA ABUBAKAR ARSHAD* shine cikakken sunanta.
Asalin sunan momma *_aysha_* mahaifinta alh abbas da hajia aneesa su uku suka Haifa.
Aysha itace farko sai asma'u sannan qaninsu ahlan.
Suntaso cikin gata da kulawar iyaye.
Lokacin da aysha take ss3 tahad'u da Abubakar.
( _*Abubakar arshad* Dan asalin Nigeria ne but a south Africa ya girma saboda aeki hakai mahaifinsu can sannan mahaifiyarsa 'yar can ne_.
_Su biyune agun iyayensu dagashi ai *aseeya* likacin dasuka girma suka Faso qasarsu suna zaune a kaduna basuda dangi kasancewar kakansu babansu kawai ya Haifa momma d'insu kuwa a orphanage ta girma_.
_bayan dawowansu da shekaru uku mahaifinsu ya rasu suka dawo dagasu sai mahaifiyarsu lokacinne aseeya tayi aure a gombe inda iyayen mijinta bawani sonta sukeyi_
_Abubakar ne yacigaba da tafiyantar da business din babanshi har Allah yakawoshi gombe lokacin suna qoqarin gina factory a nan..nan ne suka had'u da aisha har suka fara soyayya_

Nan ne mahaifinta ya Nuna qin amincewarsa saboda karatu yakeso tayi
Dayaga ta matsa yatunkari amininsa kuma surikinsa sukayanke shawara
Nan ya dakatar da ita kula abubakar saboda anason had'ata da cousin d'inta sannan kuma ba girman nan ba baida guarantee akan tarbiyansa gashi ruwa biyu sannan bashida wani asali but ta qiya ita sai Abubakar mahaifinta yayi fushi da ita sosae amma ko a gyalenta.
Qarshe dataga an matsa mata guduwa tayi gidan uncle nata.
Dakanshi yazo yasamu mahaifinta ya roqeshi kan ya barta ta auri Wanda takeso alhj Abbas yace bada yawonsa ba inkuma bta insisting zai barta but bashi ba ita sun raba dangi.
Itakuwa banda yarinta da shiririta gashi so ya rufe mata ido ta amince.
Uncle nata yayi qoqarin wayar mata dakai qarshe tasamusu kuka kan inbata aureshiba zata kashe kanta.

Haka suka haqura suka mata aure amma mahaifinta nakan bakanshi nacewa bashi ba ita.
Haka Abubakar ya tattareta yatafi da ita.
_ita ko kukan amarcin nan da akeyi batayi shiba_
Kaduna yawuce da ita gidan mahaifiyarshi ta karb'eta hannu bibbiyu.
Daganan kuwa India suka wuce don kasuwan cinsa yafi qarfi scan.

Shekarar su biyu da aure suna son junansu har Allah yabasu *affia* bayan shekara biyu suka samu *adeena*
Suna rayuwarsu cikin jin dad'i suna zuwa Niger akai akai nanne takejin labarin uncle nata ya rasu haka taje kumo nan mahaifinta yamata ta tas ya yanke zumuncisu.
Haka ta jawo jiki ta dawo.

Bayan sun koma India da shekara d'aya lokacin affia tana 5years adeena tana 3years zama yafara sauyawa yafara nuna Mata true colours nashi na Neman mata amma tacigaba da zama dashi.
Kullum dasalon wulaqanci da cinmutuncin dayake mata amma take jurewa don tanason mijinta.




~*jidas luv*~😘
[4/1, 10:11 PM] ‪+234 902 380 8773‬: 🍂🍂
ADNAN~-~ADEENA
🍂🍂

---------------------------------------
2⃣1⃣----->2⃣2⃣



Sanadiyar rasuwan mahaifiyan Abubakar ne sukadawo Nigeria lokacin affia Nada 7 years adeena kuwa 5years.
A kaduna suka cigaba dazama acewarsa bazai koma dasuba shi zaita zuwa.
Tundaga lokacin inyatafi sai yayi 3 months baidawoba _coz yayi sabuwar mata a can_
Wani tafiyansa saida yayi good 7months baidawoba baidamu da cinsu da shansuba
Nanne aysha ta tunzura daya dawo tatareshi da magana sai cemata yayi ae baidamu da zamanta ba if she wish ta qara gaba.
Nanne tayitay kuka kan yamaida ta gun danginta indaya d'aukota nan yabarta ba kowaya.
Gamamakinta taga ya tattare dayaran yayi kumo dasu ya ajesu a wani madaidaicin gida yabarmata kud'i yace intaga dama tanemi itayenta shi ba tuwanshi Yakama gabanshi.
Tayi kuka kamar ranta zai fita _tayi nadamar qin bin iyayenta gashi yanzu shez paying for her misdeeds_
Daga nan kuma saiyayi shekar biyu baizoba abincinma saiyaga daman turomusu.
Aseeya ce tasasu awani private school mai kyau tana biyan kud'in
_lokacin d'anta d'aya kuma bataji dad'in abunda yayanta yayiba datamishi magana sai ce mata yayi intaga zata iya sai ta taimakesu kuma inta matsa mishi itama watsar da ita zaiyi nanne taja bakinta tayi tsit tana taimakonsu_

Haka rayuwarsu tayi ta gudane tayi Neman iyayenta anshaida mata sun bar garin da jimawa but suna zuwa bayan shekaru.

Haka suketa rayuwa da dad'i ba dad'i duk qarshen wata Anty aseeya nakawo musu kayan sawa dakuma abinci.

*Affia* ta tashi cikin nutsuwa ga sanin ya kamata kyakkwace sosai tanada haquri ga juriya da sanyin hali kuma farin cikin momma d'inta da adeena shine burinta.

*adeena* kuwa yarinyace mai shegen baki da d'an banzan surutu amma Idan 'yan coldness nata sunanan bata da magana ta nitsu kamar tsumma a randa.
Sannan gatada fara'a duk kalan abunda zaka mata bakinta a washe kana gamawa zakaci ubanka *bata fushi amma bata Barin ta kwana*
Masifaffiyace ta qarshe ga d'an banzan zuciya da masifa ga uwa uba wani sa'in akwai shirme amma bata fushi.
Duk girmanka ka tsokonota zagewa zatayi taci uwarko koda ita zata wahala *_but bata Barin defeat so easily_*
Idan Baka kame girmanka ba zaku yita amma idan har ka riqe zata baka respect Dan wani sa'in akwai ladabi.

Yarane masu

Please Login or Register in order to submit comment