Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:*"YAR FILLO...*
_Dijen k'auye_








*True life Story*




*Nabilancy Luv*💘
(Auntyn S&S)






Hankalinta kwance take damun furarta tana "yan wakokinta ckn harshen fillanci




Saiji tayi Anrufe mata idanu ta baya


Ta tsaya cak! Da damun tana shakar kamshin turarenshi a tafin hannun nashi


Tasan ko waye ta haddace kamshinsa Abokin tane wato Abdul hamid wanda take kiransa da Abokin birni




Murmushi tayi tareda cewa "walh naganeka Abokin birni ne...




Yacire hannunsa daga fuskarta ahankali yana fara,a yadawo gabanta ya durkusa yana kallon kyakykyawar fuskarta


Ta ajiye kwanan shan robar datake damun takalleshi da mamaki tace "abokin birni yaushe ka dawo?




Yace yana dry "Yanxu yanxu muka shigo kauyen naku jaka kawai na jiye agidan gona nataho gunki.



"Amma dai kai kadai kazo ko???


Ya girgixa kansa ya nuna bayanta yana fadin "kalli can kiga '


ta juya ahankali tana dora idonta akansa take taji wani k'ululu aranta ranta yai mugun b'aci da wannan bak'in toxali da tayi wannan shi ake kira da mugun gamo ………








_Coming Soon_




*Auntyn S&S* ce[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:😂👌🏼
🐄 *"YAR FILLO...*🐄
_Dijen k'auye_
🏕🏕🏕🏕🏕🏕
🏕🏕🏕🏕
🏕🏕
🏕









_Dasunan Allah mai Rahama mai jinkai Ina godiya Ga Allah Daya Bani ikon Sake Rubuta wannan Sabon Novel Din nan nawa Fatana Allah Yasa Nagamashi Lfy Allah yasa Masoyansa Suji Dadinsa Sukuma Amfana Dashi Amin_





*SADAUKARWA GAREKU MASOYANA MASU MUHIMMANCI DA AMANA*

*Sis Nerja,art YARIMA SUHAIL*
&
*CLASSIC FEEDO SUHANA*
&
*FRESH UMMIEY XEEY*
&
*Itz B Y ebrerheem*
&
*Maman Gausiyya*
&
*Sis Snaanerh*












*True life Story*








*Nabilancy Luv*💘
(Auntyn S&S)






Hankalinta kwance take damun furarta tana "yan wakokinta ckn harshen fillanci




Saiji tayi Anrufe mata idanu ta baya


Ta tsaya cak! Da damun tana shakar kamshin turarenshi a tafin hannun nashi


Tasan ko waye ta haddace kamshinsa Abokin tane wato Abdul hamid wanda take kiransa da Abokin birni




Murmushi tayi tareda cewa "walh naganeka Abokin birni ne...




Yacire hannunsa daga fuskarta ahankali yana fara,a yadawo gabanta ya durkusa yana kallon kyakykyawar fuskarta


Ta ajiye kwanan shan robar datake damun takalleshi da mamaki tace "abokin birni yaushe ka dawo?




Yace yana dry "Yanxu yanxu muka shigo kauyen naku jaka kawai na jiye agidan gona nataho gunki.



"Amma dai kai kadai kazo ko???


Ya girgixa kansa ya nuna bayanta yana fadin "kalli can kiga '


ta juya ahankali tana dora idonta akansa take taji wani k'ululu aranta ranta yai mugun b'aci da wannan bak'in toxali da tayi wannan shi ake kira da mugun gamo taki jinin
Taganshi takuma tsaneshi kamar yadda shima yatsaneta






Abdallah kenan yaro matashi dan kwalisa me ji da kansa me takama da arxikin da Allah yabaiwa ubansa gashi shi mutum ne marason son talaka akusa dashi yanada shariya gashi miskilin gaske


Cousing ne ga Abdulhakim wanda jininsu ya matukar haduwa very close suke tun suna yara suke kwana daki guda har yanzun da suka girma basu raba dakiba Halayyarsu ta bambanta don kuwa shi Abdulhakim mutum ne meson mutane bashida wata matsala ga wasa da dariya baida wulakanta jama.a


Abdallah yanada boyayyen halin da bai taba bari Abdul hakim ya ganoshiba wato shan giya wanda tun suna malesia yakoyi sha shida abokansa na sheke aya harda neman mata wanda aboye yakeyi bai taba bari Abdul din yaganeba don sigari kawai daya kamashi yanasha saida yayi wata uku bai masa magana ba shima dan Abdallan yayi kwantan bauna ya nuna masa cewar yadaina shane shiyasa ya sauko daga fushin dayai dashi




Abdul hakim yatsani mutum mai halin banxa balle me shaye shaye shiyasa bai taba yin abokiba sbd baya son tension






Dije ta hade girar sama data kasa takalli Abdul hakim tace "abokin birni me yasa kaxo min gunnan da wannan me bakin halin?


Abdul hakim yayi dry yace "haba khadija yaxakicewa d'an uwana me bakin hali dan Allah kada kisake aibata masa suna kinji.




Tace "amma kasan dai jinin mu bai haduba ko? Kasan baya sona yatsaneni gaskiya bana son nasake ganinsa..,Abdallah daya karaso gun yatseta da sauri "ke kaxamar yar kauye ba gunki naxoba kuma nima ba qaunar ganinki nake ba gun dan,uwana naxo


Ya nuna Abdul hakim "kai kuma ko kataso kazo muwuce muyi abinda yakawomu kokuma walh indauki mataki dan yanzu zanyiwa dadi waya inshirya maka sharri walh.




Abdallah yahade rai "kaga mallam banason rashin mutumci kabar gunnan ko muyi fada




"Mun dade bamuyiba dama gara muyin indai akan wannan bakauyiyar ce kuma kasani ba inda zan motsa walh kafara kafarka banza mara aji.




Abdulhakim yadawo da kallonsa gun dije da take hada kayanta zata bar gurin yahau bata hakuri dan yaga kuka takeyi




"Dakata khadija kiji nawane duka furar zanbiya ki koma gida ki huta kawai.




Tace ckn kuka "kabarshi kawai nagode ko iya cin zarafin dan,uwanka ya isheni ayau.


"Oh my god khadija banso ranki yabaci akan wannan inda sabofa yaci ace kinsaba,




Ta rike kugu takalli gefe tace "abokin birni yakamata kaima kabarni kamar yadda dan,uwanka yabukata tunda mutumci ne ajunanmu ba soyayyaba.




Yace ""naji amma kinsan Allah ne yahadamu bashi ba ballan tana yarabu kuma kinsan nayi sabo da shan furarki duk sanda naxo kauyen nan dan haka kizubomin aleda natafi da ita kokuma walh inkai kararki gun Addaji ince yau kinmin rowar furarki me ddi.




Ta duka ahankali ta juye masa furar data gama damun aleda takulle tabashi


Yakarba yana cewa "nagode ga kudin.




Ta sunkuci kayanta tayi gaba bata kulashiba shida kudin nasa




Tsaki Abdallah yaja yace "banxa kaxami meshan kayan kaxamai kai dai walh kalar zaren ba kalar yadin bane.




Harara ya maka masa "kashiga hankalinka zan b'atar maka walh ina ruwanka cikinka ko nawa?






Abdallah yai gaba yana masa dryr mugunta


shikuma Abdulhakim yabi bayansa yanata yi masa mitar abinda yayiwa dije




~~~~~~~~~~~~
Koda suka isa Gidan gonar dadyn nasu kowa safgarsa yashiga ran Abdulhakim abace yake kokula Abdallah baiyiba na tsahon wasu awanni yana fushi dashi


Shiko Abdallan
Yanuna ko ajikinsa hakan saida yaga da gaske Abdul din yake kana yaje yasameshi awata yar rumfar shakatawa yaxauna akusa dashi yace "Abokina har yanzun fushi kake dani ko?




Abdul hakim yai biris dashi yaci gabama da karatun news paper dinsa




Abdallah yakwace news paper din yace "kai dan iska nizaka juyawa baya akan waccen yarinyar da bata kai takawo ba kana nufin har anxo lokacin da wata zata shiga tsakaninmu lallai kuma nan gaba bansan yazakaimin ba inkanunata amatsayin wacce zaka aura inna hana.




murmishi Abdulhakim yayi yace "kana bani mamaki Abdallah kanayin abinda bai cancantaba kuma ba halin gidanmu bane wannan wulakanta dan adam din da kakeyi sam momy da dady basu koyarmu hakanba sunbamu tarbiyya kuma sun nusarmu da gane cewa talaka da me kudi da dan kauye da dan burni duk daya yake agun ubangiji.




"Amma ai ba matsayinsu daya aduniya ba. Abdallah yafada da zafin rai da daga murya




"Kai kake ganin hakan kuma lamarin Allah baida wuya xai iya maida me kudi yadawo talaka haka zai maida talaka yadawo me kudi kokuma dan kauye ya dawo dan burni harma yafi dan burnin bude ido da iya mu,amula ta wayewa






"Walh karya kake duk inda dan kauye yaje baxai taba wayewa ba dole saiya xauna amatsayinsa kaidai kawai sbd yarinyar can nne yau kaxama me wa,azi




Dariyar maganar Abdallah taso sille masa amma saiya dake yace "to kaima fa asalinka dan kauyenne koka manta anan aka haifi mahaifin dady nan ne asalinmu dan dai duk mun rasa kakannin namune da sun rikeka agunsu.




Wani naushi yakawo masa dan jin haushin lafazinsa


Abdul hakim yagoce da sauri yana dariya




Shikenan suka shirya




😂😂😂 aka shiga hira amma saida yatursasa Abdallah akan wai saisunje yabaiwa dije hakuri na yanda yasata kuka




Abdallah yaja tsaki yace "Allah yakiyaye inbaiwa sa,ar kanwata ta biyu hkr haba aiwalh ko za.a kasheni baka isa ba bakuma ta isaba sbd kana sonta saika bakanta min.




Abdallah yace "nifa babu soyayya atsakaninmu kawai amintace da haduwar jini.






Tsaki Abdallah yakara ja yace "hhhmmm kaji dashi duk yaran cikin gidanmu bakai aminta dasuba sai na kauye haba mutumina nafi kowa sanin halinka.




Abdulhakim yace "Amma dai kasan inada tunani bakamarka nakeba




Abdallah ya mike yabashi guri yana zaginsa "aikin banxa akwai mara hankali irinka dan,iskan kauye. 😅😅




Da yammaci sakaliya Abdulhakim yashirya tsaf yatafi gidansu dije yadade akofar gidan kafin yasami dan Aike yaturashi gidan yayo masa sallama da ita




Bata d'au lokaciba tafito tana ganinshi ta hau dariya tana fadin "walh nadauka ko baxaka biyo bayaba dana kara fushi akan wanda nayi.




Abdulhakim yayi dry yace "au dama fushi kk da abokinki bai saniba?




Ta murguda baki tace "eh mana bayan agabanka dan shigegen can yagama cimin zarafi amma baka dake shiba koka rama min koda da wata kalma ne me zafi dashima zaiji haushi




Abdulhakim yace mata "khadija kinga narasa yadda zanyi da Abdallah akan yadaina mk hakan amma abinda naga yafi kawai inhar yaimin kiringa ramawa kada kidubeni kawai nina saki domin innafiye shigar mk zamu ringa samun sabani dashi




Ta gyada kanta tace "to shikenan aiko walh baxan taba raga masaba dama albarkacinka yakeci


Abdulhakim yace mata "shigarni cikin gidan ingaida Addaji.




Tace " to muje.






har cikin dakin addaji takaishi suka gaisa ckn mutumci da Addajin sannan suka fito kofar gidan




Sunyi hirarsu ckn raha yabata janta da wasa da dari


Lallai wannan haduwar jini tanada ban mamaki




Zakuyi mamakin jin cewar sbd dije kawai Abdulhakim yake zuwa gidan gonar tasu




Toshi kuma Abdallah sbd wa yake xuwa knn?




Alh Mustafha hamshakin me kudine yana zaune da matarsa a unguwar shagari kwatas dake Zoo road


Matarsa daya mesuna hjy Samira mace me kirki da son jama.a kamar dai mijinta ga alkairi




Yaransu biyar aduniya banda uku da suka rasu


Aunty Maryam itace babba tana Auran wani tsohon dan,majalisa a jam,iyyar APC me kudine shima


Abdallah shine me binta shekararsa talatin da biyu Bashir shine na uku yana karatunsa a KUT wudil bording shi ba.a futarsa wajeba Shida kannansa mata Zannurat da Mubina " yammatane kusan sa,annin juna shekara biyune tsiransu zannurace babba tana Nouthwest sai mubina data gama secondry dinta yanzun zata fara karatun gaba da sec.din




Mahaifin Abdulhakim shine Alh Mahmud kanin Alh mustafha ne Allah yai masa rasuwa tun Abdulhakim na yaro sukayi accident shida matarsa hjy shafa,atu suka rasu dama shikadai ne dasu daganan bayan rasuwarsu rikonsa yadawo hannun dan uwan baban nasa




Rikon tsakani da Allah yasamu agidan basa nuna bambanci akansa duk abinda akaiwa Abdallah shi xa.ai masa wani xubinma har nashi gatan yanafin na Abdallah dayake akwai dukiyarsa ma agun Alhajin gadonsa knn.




Abdulhakim yabaiwa Abdallah shekara uku Amma sai anfada dan Abdallah yafishi bargon jiki yanayinsu ba daya bane Abdulhakim dan jikine dashi shiko Abdallah kakkaurane




Abdallah da Abdulhakim kud da kud suke basu taba fda ba inba na wasaba kuma Abdallah yana bashi girmansa suna mutumta juna sosai wani baya zartas da wani abun saida shawarar dayansu




Zannurat tana matuqar son Abdulhakim Amma takasa gaya masa saidai alamu da take nuna masa amma yakasa fahimtarta




~~~~~
dijen kauye marainiyace Asalin iyayanta sun rasu itanma tun mahaifiyarta na haifarta ta rasu aranar mahaifinta kuma saida ta fara girma yarasu Rikonta na hannun yayarsa da suke uba daya dan baida kowa sai yaruwarsa da kaninsa akauye su biyu ciki daya shikuma uwarsa da ban amma sai in anfada kansu ahade yake




Addaji itace marikiyarta tanason dije sosai bata taba haihuwaba shiyasa tamaisheta tamkar ta cikinta fulanine su usul ma kuwa






Dije yarinyace me karancin shekaru amma tanada girman jiki shekararta goma sha shida amma saika zaci tayi 20




Sai intabuga sokonci zakagane yarinta natare da ita




Kyakykyawa sosai gashi har baya saidai ba gyara gata dason tayi gayun kuma akullum tanaso taga mutum dan gayu shiyasa Abdulhakim yake burgeta gashi tana burin taga taje birni tayi rayuwa acan saidai kuma batada kowa acan ta yaya knn zataje birnin ???
Yaushe burinki zai cika……?😂








*Auntyn Sayyada da Shahida ce*[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:👌🏼
🐄 *"YAR FILLO...* 🐄
_Dijen k'auye_
🏕🏕🏕🏕🏕🏕
🏕🏕🏕🏕
🏕🏕
🏕
















*True life Story*












*Nabilancy Luv*💘
(Auntyn S&S)










5-10




Kwanansu daya akauyen Dan Rogo suka kammala abinda sukeyi suka hau shirin komawa gida




Akwai ma,aikatan dake kula da kaji da Ragunan da shanun dake ckn babban kangon da yaxama gidan gona domin garke guda aka ajiye shanu da raguna ga bangaren kaji masu kwai daban marasa kwai daban




Duk da akwai ma,aikata amma sukanxo su duba Suga komi yayi sukuma ga babu matsala sannan su ware kwai kret-kret agefe kafin axo adauka






Saida suka fito suka shiga mota sannan Da sauri Abdulhakim yai zumbur kamar Anmin tsineshi ya mike yafito daga ckn motar




Abdallah yace masa "dalla mallam ina zakaje kuma muna sauri muwuce ?




Abdallah yace dashi da fara,a "pls kayimin alfarmar naje muyi sallama da Kawa kada nayi laifi.




Wani mugun tsaki Abdallah yaja kana yace masa " walh baka isaba babu inda zakaje inko katafi to katabbatar ma baxan xauna jirankaba xantafiyata




Abdulhakim yasan hali zai iya dan haka saiya dawo motar da dacin rai yadubeshi yace "kasan Allah duk abinda kakeyi taraka nakeyi kaci gaba




Abdallah dake sit din dreba yayi tsaki yace "kaji dashi nidai nahana soyayya kuma dole ahakura.




Abdulhakim yabuga masa wata harara yace "oya futo kabani na tukamu dan baxan yarda kayi gudu damuba nasanka da wutar ciki da azalzala banaso ayi gudu dani atiti.


Salin alin Abdallah yafito yabashi sit




Shikuma yadawo yatashi mota yacillata kan titi




Yanaji yana gani suka futa daga kauyen bai biya gidansu kawar saba domin inyace xai wuce dasu amota to duk abinda Abdallah yayiwa dije baxai futa aguntaba xata xaci ko yakaishine dan yaci mata xarafi kuma yasan xa,ai hakan




Shiko Abdallah dariyar mugunta yake masa kwai don yaga yadura yacika yayi tam




Suna tafe suna sauran wakar celindion music ne


Abdallah ne yakunna tunshigarshi motar


Abdulhakim yakaihannu yakashe wakar adaidai lokacin da Abdallah ke lumshe idonsa yanajin ddin wakar yana sonta gashi anxo daidai baitin dayafiso ackn wakar sbd kalamin da akai amfani dashi shi masoyiyarsa *lowest* ke yawan yi masa intasaka wakar ko insuna tare alokacin suna turai _i still have feelings for you.Not enough to want you back.but enough to make it hurt_ … wannan kalami na cikin waken natayar masa da hankali da tuno masa abar kaunarsa lowest wacce da ita yafara yin soyayya aduniya har yanzu kuma baiga wata kamartaba saidai tayi masa nisa Auransu kuma baxai yiwuba tunda ba musulma bace amma tana son ta musulunta adalinsa Amma yana tsoron iyayansa inhar yace musu ita zai Aura yasan da kamar wuya sbd Asalinta




Har suka shiga kano babu wanda yacewa dan,uwansa kanxil


Wayar Abdulhakim tayi ruri yadauka yaga sunan Aunty Babba ce wato yayar Abdallah kenan Aunty Maryam babbar yayarsu




Yadaga da sallama suka gaisa tace masa "Ina nemanku yanxu kaida Abdallah maza ina jiranku agidana.




Yace mata "to " kawai yakashe wayar yakarya akalar motarsa sai gidan Aunty maryam datake zaune a Sultan Road GRA ne unguwar silenly




Abdallah yasha mamakin ganin sunyo unguwar GRA batareda anyi masa bayaniba to amma saiya xuba masa idanu baice kalaba tunda shima baice masa ba amma dai yafahimci cewar da Aunty maryam knn yayi waya shiyasa yayi gidanta




Yayi horn me gadin gidan ya bude suka shiga ya daga musu hannu suma suka daga masa




Tana zaune afalonta tana kallo suka shigo




Da fara.a ta taresu tana cewa "Ga "yan kanne na ga kanne na.




Suka xauna akan kuje suna cewa "wash! Atare




Tace musu "ikon Allah ina kukaje haka kuke kiran wash kamar wanda kukasha Aiki?




Abdulhakim yace "walh Aunty daga gidan gona muke yanzun haka ko gida bamujeba tun jiya muna can muna hanya kk kiranima.




Tace "Sannunku bari akawo muku abin motsa baki.


Abdallah yace "nikam ruwa kawai nake bukata.


Takwallawa me aikinta kira




Dataxo ta umarceta akan takawo musu ruwa da lemo.




Saida suka sha abu me sanyi kana suka gaidata




Abdulhakim yace mata "Aunty gamu kince kina neman mu meya faru?




Ta gyara zama tace "wato daxu dadynau Safna yakawon wani zance dayai min dadi wai yanaso yahada Ni,imah da Abdallah Aure amma in yaga yana sonta sbd yana sha,awar asake kullah halaka mekyau da ahalinmu...


Aibata kai karshe ba Abdallah yatari yawun bakinta yace "tsaya haka aunty kada ayi nisa da zancen wacece Ni,imah kuma?




Tayi murmushi tace " Kanwar Dadyn Safna mana saikace baka san taba kawar Zannurace fa kud da kud.




Yaja tsaki yace "batayimin ba plz aunty abar zancen nan iya nan dan Walh bata ckn kalar jerin matan da nakeso na aura




Abdulhakim yagalla masa harara yace "aiko dai walh baka isa ka watsaya dadyn Safna kasa a idoba kama sani kamar anyi angama.




Yayo kan Abdulhakim da fada "to aishikenan ubana inka isa dani kadaura auren ingani.




Aunty maryam ta daga masa hannu ranta abace tace "kai mara mutumci nixaka bawa kunya ni xaka wulakanta …
"Aunty ba wulakantaki nayiba gaskiya na fada




Tace "wane gaskiya kodai rashin mutumci meye da Ni,amah na rashin kyau da xa.a k'ita gata da ilimi gata da kyau gasu da arxiki to me kake nufi da nuna kin aurenta ? Ko ka nunan ban isa ba kokuma ka wulakanta min miji kasa kuma inji kunya ko? To walh baka isaba wannan maganar saita zama babba dan saina kaita har gun Dady






Abdallah ya mike afusace yafuce yabarsu afalon




Ranta yabaci Abdulhakim yahau bata hkr "kada ki damu Aunty tunda har dady na kasar kawai kije kisanar masa kinsan kuma dole za.aiwa tufkar hanci.


Yai mata sallama yafuto yatarar da Abdallah ackn mota yanata kumbure kumbura




Baikulashiba yashiga yajasu suka futa




Abdallah yace masa "kaga mallam kafuta daga ckn maganar kada kasa baki ack dan walh banga me yimin doleba




Abdulhakim yace "Aure dai dole kayishi duk gudunka ……




"To inga meyiminshi ban shiryaba kokai dole akai maka naga kabani shekara uku atleast yanzu kanada 35 kaine ma yakamata asawa ido afarawa yiwa Aure baniba.




Abdulhakim yaharareshi yace "oho dai tabaya ta rago.....








*Auntyn Sayyada da Shahidah ce*[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:👌🏼
🐄 *"YAR FILLO*🐄
_Dijen kauye_
🏕🏕🏕🏕🏕🏕
🏕🏕🏕🏕
🏕🏕
🏕
















*True life Story*









*Nabilancy Luv*💘
(Autyn S&S)












PG 10-15




Abdallah yai kwafa kawai bai sake kula Abdulhakim ba har suka isa gida




Ransa Abace yashiga ckn gidan momy bata falon sai kannansa matan Zannurace jininsu yahadu sosai Tana ganinsa tahau fadin "oyoyo my bros "




Ya dallah mata harara ransa b'ace fuska ba fara.a yawuceta yahaye sama dakinsu






Tatsaya kawai saroro jikinta asanyaye tana mamaki don bai taba mata hakanba


Itako mubina ko kula shi batayiba don bata shige masa ita yar dakin yaya Abdulhakim ce kud da kud dan hakama ganin datayi yaiwa zannu hakan saitahau dry tana fadin Allah yakara 😜 Amma ahankali don bataso zannun taji sbd suma sunayin yar tsama sako da sakuwane basa awa guda basuyi rigima dama yayun nasune yan rabon fadan




Takoma tazauna a kujera asanyaye




Ammafa taji ba dadi tahau kuma tambayar kanta shin me akaiwa yaya haka? Toko nayi masa laifi jiya bansaniba?




Ganin yaya Abdulhakim yashigo saita mike cikeda kissa tana fadin "yawwa yayana dama kainake jira kashigo inji shin me akaiwa yaya awaje naganshi awani yanayi.


Fuskarsa shima ba fara.an ya amsa mata "meyasa baki tambayeshiba? To ban saniba




Yawuceta zai haye sama yaji mubina na masa sannu da zuwa ya amsa mata da sakin fuska harda tambayrta momy fa.




Zannura taqule taji haushi wai meyasa yaya Abdulhakim ke basar ta ne ko yana nufin har yanzun bai gane sonsa takeba? Toko lallai tana gab da tafurta masa takawo karshen shariyar dayake mata.




Yana kwance adakin nasu yaji shigowar Abdulhakim bai daga kai yakalleshiba harya gama abinda zaiyi yafice abunsa


Juyi kawai yakeyi akan lallausar katifar dake kan katon gadon




Zancen Aunty maryam ke masa yawo akwanya shiko me zaiyi da yarinyar nan Ni,imah mara kunya Aigara yahakura baiyi aureba dadai yaxauna da ita amatsayin matar Aure




Yadauko wayarsa yai dailing din lambar masoyiyarsa lowest




Bugu biyu ana uku ta daga dayake jakar kano ce ta iya hausa nan suka hau hira ckn hausarta kadan kadan amma sukan juye turancin




Awa biyu sukai suna shan hirar soyayya tana gaya masa takusa zuwa nigeria tanada wani uncle nata a kaduna zata sauka gunsa ammafa sbdshi zataxo kuma tanaso suyi Aure intazo




Nan ya amince tareda yi mata alqawarin zai auretan




Sukai sallama yalula tunanin yanda zai tunkari dadynsa da zancen lowest domin gara kawai yabainata ga danginsa ko akyaleshi da maganar auran wata


*Hhhmm aganinka wannan mafita ceko ? Tabdijan da kasan Abinda zai faru dakai Abdallah da baka jan gwalo wannan maganar Auren kristan dinba* 😅🙆🏼




*********
Da daddare yasami dadynsa afalonsa


Ckn nutsuwa ya gaidashi aladafce


Dady da murmushi ya amsa yana fadin "mutanen kauyen rogo kun dawo lfy


"Lfy qalau dady.




Dady yace "Ya harkokin gonar da fatan komi na tafiya daidai?


Abdallah yace "komi lfy sai godiyar Allah ba matsala dady




"To masha Allah haka akeso Allah yyi muku albarka dama nima wani satin nakeson zuwa kauyen tunda nadade banjeba.


Abdallah yagyara zama yafara kame kame don yarasa ta inda zai fara batun dayaxo dashi




Dady yagyara xama yace "ya akai ne Babana akwai magana ne?




Yahau sosa keya "eh dady me muhimmanci ma kuwa fatana dai Allah yasa kafahimci abinda nake qudirin yi na alkairi kakuma mara min baya akan maganar danaxo da ita.




Dady yahau fara.a "insha Allahu zanyi kokari fadi inajinka babanah.




Kai tsaye yacire shakku yahau batu "dady dama inaso in Auri wata yarinyane saidai ba musulma bace kumaa ba.a kasar nn takeba tare mukai karatu amma tabimin alqawarin musulunta inhar xan Aureta dan haka dady dan Allah badan niba kataimaka ka goyamin baya in sami lada kaima kasamu ta hanyarta kaga annabi xaiyi...."dakata haka


Cewar dady ransa abace "kasan me kake cewa kuwa Abdallah? Agidana zaka kawo kristan in rfaye xanbarka ka auri Aljihun baya. To inma mafarki kake kafarka dan baxan aminceba kada ma kafara tun wurima inaso kurabu kafin azo asami matsala maxa tashi kabar gurin nan kafin raina yabaci dakai.




Sum sum yatashi yafuta ransa ba dadi kamar yasaka ihu


Yabar dady da fada da kumfar baki dama dadyn nasu gwanine saidai ya iya zama da mutane akwai dadin zama ammafa inka taboshi ba dama


Koda momy tazo ta tararsa taji ba.asin fadan dayakeyi nan yazayyano mata komi


Da Allah yataimaka ra.ayinsu daya bata goyi bayan Abdallaah ba itanma bata amince ba




Tahau fadin "wannan iskancine ma da rainin hankali wayaga yayi wannan gwamutsen adangi aidan sunga anxuba musu idone ba.ayi musu dolen suyi aure bane tunda sun isa




Dady yayi kwafa "barni dasu zanyi maganinsu nan da watanni inbasu kawo macen Aure ta arxiki ba walh dakaina xan zaba musu kuma saidai suganta ranar daurin aure in an daura ai gata suka samu shiyasa zasuyi abinda sukaga dama.




Washe garin da akai haka saiga Aunty maryam da batun Ni,ima taxowa dady da zancen




Nan yahau ya zauna yace tayi masa ita zai karba yabashi tunda har abin yazo da hakan saidai kawai ranar daurin aure yaji andaura masa aure


Momy ta amince da haka. Itama auntyn ta amince




Yasa Abdulhakim gaba yace yafito da macen aure nan da wata 2 inba hakaba zai musu aure da duk wacce yasamo musu




Abdulhakim yaringa jin
Haushin Abdallah danshi yajaxa musu wannan hukunci shi yanzun ina yaga wata budurwa shida ba kula mata yake ba,? Tab yanxu ya xaiyi




Abdallah baisan budirin ayake ba


Haushin dady yaki amincewa da bukatarsa yasa yahada kaya yatafi hutu gidan yayan momy wani lauya ne

Please Login or Register in order to submit comment