Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

na qudiri niyyar kare mutuncinki da qarfina da jinina da jikina"




Ya jima a zaune a gurin cikin tagumi kafin yadaga kansa ya duba agogo tara harda rabi bata fitoba miqewa yayi ya nufi dakin nasu ya bude ya shiga, tana zaune kan stool din mirrow din tayi kwalliyarta tasa kayanta simple marasa nauyi purple din material ne dinkin riga da siket sunyi mata kyau sosai kuma sun karbi jikinta gashi sunkama manyan hips dinta"
Iska ya furzar me qarfi ya matsa gabanta ya tsugunna ya kamo hannunta ya dago kanta data dora akan mirror din cikin mugun mamaki yace “kuka kuma My Feesah?" Kukan ta qarawa qarfi ta zame ta fada jikinsa ya rungumeta sosai zuciyarsa tana tafasa yace “idan har zamana dake zai zama cutuwar da zaisa kullum hawayenki yake zuba Nafeesah ni zan iya nesa dake badon raina yanaso ba saidon ki samu nutsuwar zuciya kinqi ki fahimceni Nafeesah meyasa ne meyasa banida saa a rayuwata? Duk wadancan banzayen da sukayiwa Allah shisshigi cikin lamarinsa suka auri matata matsayin qaddara ke kika amince dasu toni dana fisu cancanta meyasa kika kasa karbata a matsayin qaddara..."




Kukanta ta qarawa qarfi ta shige jikinsa sosai tace “nakasa tursasa zuciyata ta daina kokawa na kasa kallonka da matsayin da kake kallona dashi My Son na kasa daina kallonka a matsayin dana ka taimakeni ka sawwaqemin auranka kafin zuciyata ta tarwatse wlh gaf take da bugawa" jan hanunsa tayi ta dora a qirjinta zuciyarta na harbawa da sauri tace “kajiba Naseer wlh idan naci gaba da kallonka a matsayin miji komai zai iya faruwa dan..."
Rufe mata baki yayi yaja numfashi me huci ya furzar duk taurin zuciyarsa Saida ta karya masa zuciya yace “zanyi miki komai Feesah amma banda saki aurena dake iya wuya babu rabuwa na tabbatar idan kikaci gaba da gasani da kalamanki tawa zuciyar zata riga taki bugawa kinga idan kika kasheni kin huta sai kije kiyi rayuwa ke kadai amma ni nasani koda mutuwa nayi bazaki iya zama da wani namiji ba Feesah ko ya fini shekaru bazai fini kayan aiki ba balle ma inaji a jikina nine mijinki na qarshe"




Dagata yayi cak ya fito da ita parlourn ya direta a dinning din yaja yaja cup ya hada Mata tea ya zuba mata chips da stow din da yayi musu sai ragowar naman jiyan daya dumama musu ya zauna kusa da ita ya sanya hannunsa ya dauka yakai mata ta kawar da bakinta yayi murmushi tare da sawa a bakinsa ya tauna ya zagaya ta bayanta ya dago kanta ya matse bakinta ya kafa nasa akai ya dura mata na bakin nasa yaqi cire bakinsa saida yaga ta hadiye.
Yayi murmushi ya rinqa bata tanaci badon tanaso ba saidon babu yanda zatayi tasha tea din sosai saboda qamshin kayan qamshin da yake tashi a cikinsu bayan sun gama ne ya zuba mata ido qurrr, lura da kallon qurullar da yakeyi matane yasata miqewa zata koma ciki yayi saurin riqeta ya miqe ya matso gabanta ya zuge zip din wandonsa yayi qasa dashi ya matsa sosai ya rungumeta ta baya ya fara goga mata penis dinsa a bayanta ya saqale weast dinta da hannusa ya sanya bakinsa daidai kunnenta yace “ke kinyi breakfast ni baki bani ba kinji tun safe take a miqe ki taimaketa kadan taki ce ke kadai"



Tureshi tayi idonta ya ciko da ruwa ta bude baki zatayi mgn amma kafin ta gama bude bakinta ya zagayo ya sanya bakinsa cikin nata ya kama boobs dinta dake cikin riga yana shafo qasan nononta yana danna mata joystick dinsa da take wani zullo ita kadai zuge zip din rigarta yayi ta qara rintse idonta sanda taji ya qara damqar nipples dinsa kasancewar qirjinta yana ciwo ko bra batasa ba qanqame jikinta tayi shikuma yaci gaba da yawo da hannunsa da bakinsa a jikinta ya dagata cak ya nufi saman kujera da ita ya zame siket din ya na lashe jikinta gabadaya tundaga yatsan qafarta har zuwa dokin wuyanta ya qara yo qasa ya cafki nononta da bakinsa yanasha yana cizawa yana murza dayan daya hannunsa yanakan cibiyarta yana wasa da ita zuwa qasan mararta gabadaya Naseer tsoro yake bawa Nafeesah tana tuna azabar data dandana jiya.




Yanda yake sarrafa nononta da bakinsa yafi komai daure mata kai tambayar kanta takeyi wai ina Naseer yasan wannan abin har ya qware haka? Bata gama tsinkewa da lamarinsa ba saida ya fara shafa gabanta yana tura hannunsa daqyar ya samu yatsansa ya shiga ya daga qafarta daya a qasa daya a saman kujera ya rinqa caccaka yatsansa daya gurin yana wata qara da take qara fitar dashi daga hayyacinsa, idan ya qwaqula sosai yaji ruwan ya taru a hannunsa sai ya cire a cikin vulvo dinta yasa a bakinsa ya kashe ruwan ya sake mayarwa, daga qarshe ma hannunsa yasa ya gwaleta sosai ya zubawa gurin ido ya sauke wata ajiyar zuciya wani abu na fuzgarsa ya zaro harshensa ya sanya yana lashe ruwan yana tandewa yana wani lumshe ido yana nishi idonsa nakan fuskarta zaqin ruwan yana qara fuzgarsa yaci gaba da tsotseta, duk sonta data shareshi ta kasa saboda salon ba qaramin rikitata yayi ba ta saki wata qaqqarfar ajiyar zuciya ya zare harshensa a hankali ya dago cikin sarqewar murya yace “kik...kinajin dadi Baby?"





Ai batasan sanda ta daga masa kaiba tana shafa cute box dinta tana tande lebe nononta ya sake kamawa yaci gaba da tsotsa tana dago masa da qirjinta yana cigaba da caccakar gabanta da yatsansa, dagata yayi yayi mata sunkuyar da ita ya shiga qarqashinta kanta yana saman majinginin kujerar ya saki sanya bakinsa a dinga tsotsarta yana cinta da harshensa yana wani irin gurnani na dishi jikinsa yana wata zabura saboda jaraba, miqewa yayi ya saita penis dinsa a gabanta yasa hannunsa ya budata ya fara dannawa a nutse yana shigarta a hankali zafi zafin da takeji ne yasata tace.
“Ahhhhh Nan... Naseer ka...yi a han...ka...li zaz...zafi...." A kuma daidai lkcn ne taji ana taba qararrawar parlourn a tsorace ta fara janyewa ya sanya hanunsa ya riqeta yana ihu yace.




“Way...yo Millon ruwanki dadi ahhhhh dadi millon ki rayu dani don Allah kada ki barni ohhhhh wayyohhhh dadi zai kasheni..." Yana sumbatu yana qara pompim nata yana ihu yana kukan dadi yana qara zungurarta kuka takeyi sosai na wuya shikuma yana na dadi yafi minti ashirin yana pompim dinta a haka kafin ya zame ya kwanta a kujera ya janyota ta fado jikinsa ya kuma saita penis dinsa cikin box dinta suka sake sakin qara a tare ya rinqa sama da qasa da ita yana nishi yana wani shan yaji hawaye nabin kwarmin idonsa amma na dadi, wayarsa ce ta rinqa ring a gefe kuma ana buga gdan sama² Nafeesah ta rinqa jiyo muryar surukar tata, daidai lkcn yayi release ya dannata yana wani shusshura qafafu yana cewa “Ahhhhhhh dadi baby ohhhhhhh Allah yayi miki albarka" dan tsagaitawa yayi yana mayar da numfashi cikin kuka tace “Nas... Naseer muryar Ummah ce fah itace tazo..." Rufe Mata baki yayi yace “babu ru..ruwana ubanme ya kawota gdana da safennan taje itama ta rungumi mijinta mana zatazo ta hanani jin dadi wlh saidai ta juya bazan bude ba"..........





More comments
More typing





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_A B_*



*25*




Duk yanda Nafeesah taso ya bude qofar qi yayi da yajima bugun qofar zai dameshi kawai saiya sunkuce matarsa ya shiga da ita dakin baccinsu ya shigar da ita bathroom yayi mata wanka shima yayi suka fito ya dauko mata wata doguwar riga mara nauyi yasa mata ya kwantar da ita ilai kuwa babu jimawa bacci ya dauketa shima yazo ya kwanta a kusa da ita yana shafa cikinta har bacci ya daukeshi.
Sakejin tashin qararrawar parlourn yaji a kunnensa ya janye jikinsa daga nata a hankali ya fito parlourn bai dubi inda sukayi badaqalarsu dazuba ya bude qofar Mama ya gani da Aunty Amina.



Shafa kansa yayi yayi murmushi yana wani sosa qeya kamar mara gsky dariya yabawa su Mama Aunty Amina tace “ko babu halin shiga gdan naka ne" kaucewa yayi yana murmushi yace “da safennan" kallonsa sukayi da mamaki mama tace “ku yanzu garin naku ya waye kenan kace ko sallar asuba bakuyi ba" bai bata amsa ba ya tattare kayan dake baje akan kujerar ya nufi dakin yana cewa “matar gdan fa bacci takeyi saidai ku jira ta tashi" bin bayansa sukayi da kallo har ya shige dakin suka kalli juna tare da zama a lkc guda.
Ya dan jima a dakin yana kallon Nafeesah da taketa baccinta cikin kwanciyar hankali yayi murmushi kana yasa kayansa ya taje sumarsa, ya fito cikin shirinsa na fita saboda dama Abba ya kirashi yace yanason ganinsa, fitowa yayi yana daura agogo ya kalli mama ya matsa ya zauna suka gaisa tace “wai Ina Nafeesan ne?" Shafa kansa yayi yace “na fada muku bacci takeyi ta gajine da yawa jiya bamuyi bacci ba sai wajen uku na dare shiyasa yau take ramuwa"




Kunya ce ta cika Mama inda Amina ta galla masa harara da alamun ma baisan tanayi ba yace “Aunty Amina akwai komai da zaku buqata a kitchen ki sama muku abinda zakuci naga daya da rabi tayi ohhh akwai ma abinci a kitchen din saidai kuyi warming dinsa amma nidai don Allah kada a tasarmin mata a bari ta tashi da kanta" cikinsu babu wanda ya tanka masa har ya fice.
Kallon juna sukayi Mama ta sauke gwauron numfashi tace “tabdi wannan yaron fah hmmmm kiji wasu sharruda da yake kafawa mutane wai kar a tasar masa Mata abarta ta tashi da kanta sai uku da rabi sukayi bacci" numfashi Aunty Amina taja ta sauke tace “dama nasan zaa rina dazu fa uwarsa ta dauko qawarta talatu suka taho amma qememe yaqi bude musu qofa kuma wlh sunce suna parlourn tace ta jiyo ihunsa yana Kiran dadi zaki kasheni da dadi"




Jinjina kai Mama tayi tace “wannan yarinya Nafeesah ta gamu da gamonta ni anya Naseer ba hariji bane kuwa?" Dariya Aunty Amina tayi tace “to keda me kike tunanin Mama yaro qaramin kamar Naseer yace shi aure yakeso kinsan ai ansamu matsala addu'ar dai da nakeyi Allah yasa Nafeesah ta iya dashi" amsawa tayi da “amin" suka miqe suka fara gyaran parlourn kayan da sukazo musu dasu na kitchen da sauran na qawata gda suka mammaqala masu tsara parlourn suma sukayi nasu aikin komai Saida aka sanyashi a muhallinsa komai na gdan blue ne and gold sannan suka koma kitchen din suka gyarashi shima suka jera mata akwatun lefenta a dakin baccinta sannan suka sake komawa kitchen din suka fara neman abinda zasuci.
Ita kuwa ta jima tana bacci kafin yunwa ta fara qwaqwular cikinta tayi miqa gami da salati ta miqe ta shiga bathroom tayi brush ta fito a gigice tana dingisa qafarta gabanta jinsa takeyi a kumbure fam saboda azabar qwaqular da yasha daga daren jiya zuwa yau, haka ta rinqa dingisawa ta bude qofar parlourn ta fito tana daure gashinta da wata yar yaloluwar riga ruwan ganye da bata rufe mata gwiwa ba tsayawa tayi tana qarewa parlourn kallo duk da ba qare masa kallo tayi jiya ba amma tasan ya canza Mata sosai tayi ajiyar zuciya tare da qara daga qafarta daqyar ta nufi kitchen din sukayi karo da Mama tana fitowa hannunta dauke da flat din abinci.




Murmushi tayi cike da kunya tace “lah Mama yaushe kukazo?" Kallonta Mama tayi daga sama har qasa Aunty Amina dake fito tace “kutt lallai yarinyar nan wannan wanka haka dole ki rudamin qani ashe kaya ya gani" harararta tayi zuciyarta na tafasa idonta yana neman kawo ruwa ta raba ta gefensu ta shiga kitchen din ta hado tea bunu ta shinkafar da suka dafa da miyar kifi ta dawo parlourn ta zauna daqyar ta iyayin cokali biyar taji zuciyarta na hautsinawa ta miqe da sauri ta nufi dakinta da ta tarar dashi a gyare tsaf ta fada bathroom ta fara sheqa amai, saida ta amayar da komai da taci sannan ta samu sa'ida ta miqe ta gyara gurin ta sakarwa kanta ruwan zafi ta gasa jikinta da yakeyi Mata ciwo ta fito ko mai bata shafa ba saboda jirin da takeji ta zura baqar doguwar riga ta fito parlourn ta zauna tare da daukan tea din ta fara kurba tana lumshe ido.
Kallonta Mama tayi taga yanda duk tayi laqwas abinka da farar fata ta qara wani haske tace Mata “kina iyacin abinci kuwa?" Lumshe idonta tayi ta bude tace “naci jiya da dare dazuma daya matsamin naci amma yanzu na kasa ci kuma wata muguwar yunwa nakeji Allah" Aunty Amina ce ta cafe da cewa “dannan namu zaibada kashi da alama sannu kinji?"




Qasa tayi da kanta tace “Allah banason cikinnan nifa kwata²" daquwa Mama ta watsa Mata tace “qaniyarki da bakiso din dan sunnah kice bakiso kewai wacce irin diya ce me taurin Kaine?" Murmushin takaici tayi taci gaba da kurbar shayinta wayarta tayi Ring tana dubawa taga My Son gabanta ya fadi sosai ta kasa daga wayar sunan yanayi Mata yawo akanta yanzu wai shine mijinta harma da cikinsa a jikinta.
Sake kira yayi tayi qarfin halin dagawa yace “Sweet ya kk waye ya tasheki?" Numfashi ta sauke tace “nice na tashi da kaina" yayi dariya yace “Allah ya taimaki wasu yanzu kinci abinci?" Lumshe idonta tayi tace “nasha tea..." “What?" Ya katseta tare da cewa “aa bazai yuwu ba me zakici me kikeso na taho miki dashi?" Shiru tayi batace komai ba yace “kiyi mgn don Allah ko nasamu nutsuwa My millon kinsan banason zamanki da yunwa koda canma balle yanzu da dana yake rayuwa a cikinki don Allah pls" juyawa tayi ta kalli Mama da Aunty Amina tayi saurin sauke wayar a kunnenta ta kasheta gaba daya yanda ko ya kira bazai sameta ba.




Cigaba sukayi da hirarsu rabin hirar nasiha sukeyi Mata akan ta kwantar da hankalinta tayiwa mijinta biyayya kuma ta kula da kanta ta dage da azkar ta rinqa yiwa mijinta abinda ta fahimci yanaso ta hakane zata qara siye zuciyarsa ta yanda bazai taba kallon wata mace bayanta ba.
Sosai nasihar ta shigeta zuciyarta tayi sanyi musamman inda Mama take fada mata cewa “wannan auran da kuke qi kike nuna ke kinfi qarfin kiyishi anyi miki ba daidai ba da aka wullashi Nafeesah kamar kinaja da lamarin ubangiji ne saboda rubutaccen al'amari ne a allon qudura dake da Naseer kune kuka zano qaddarar aurenku da hannunku ba wanine ya zana muku ba Nafeesah wannan cikin dake jikinki kadai ya isa me hankali tunani, kin Raina Naseer kina ganin yarone be isa komai ba amma gashi yayi abinda manyan suka kasayi miki bugu daya tak ya dirka miki ciki, to idan kinyi jayayya da auran nan ina zakikai rabon da bakisan adadinsa ba kinsani tunda Allah ya qadarta Naseer saiya sanki mace kuma harda rabo to ko kuyi aure ko karkuyi aure sai hakan ta faru kuma sai kin zazzagar da adadin yayan da kika hadiyo nasa dake cikinki balle meye aibin Naseer duk inda kamar da namiji take kaiwa tasa takai yanayin gabbansa sun boye quruciyarsa idan bake damu da muka sani ba duk wanda ya kalleku a waje zaice Naseer yayanki ne ya girmeki da wajen shekaru goma, saboda haka nidai ina baki shawarar ki kwantar da kanki kiyi biyayya ki samu rabauta idan kikaqi biyayya kuwa basai na fada miki makomarki ba kinsanta Allah babu ruwansa dake babbace mijinki yarone saboda haka bazakiyi biyayyar aure wlh hawuya da lazzah da habuhabu sunacan suna jiranki babu ruwan Karimatu babu ruwan Juwairiyyah balle Hayatuh"



Kuka sosai takeyi cike da tarin tausayin kanta hadi da nadamar bijirewa abinda Allah ya hukunta da gaske ne makomarta kenan wutar habuhabu hayuwa ko lazzah idan taqi yiwa mijinta biyayya a hankali tace “Allah na tuba wayyohhhh nashiga ukuna na kusa jefa kaina a hallaka wlh mama na daina bazan qara bijirewa umarninsa ba zan bishi kamar yanda kowacce mace me neman aljannah takebin mijinta"
Murmushin farin ciki sukayi Mama tace “banda abin quruciya ma irin taki Nafeesah naga bakanku aka fara ba wanda akayi duniyar da lahirar ma dominsa da haka ya fara shi bama shekara bakwai ba shekaru shabiyar Sayyadatuna Khadija (R.A) ta bashi lkcn da sukayi aure yanada shekara 25 ita tanada 40 amma haka tayi biyayya har tasamu certificate mafi girma a duniyarta da lahirarta toke meye yasa bazakiyi koyi da itaba zaki tsaya kina shirme?"



Sake shigewa jikin Mama tayi tana kuka me tsuma zuciya Aunty Amina tace “sai abu na gaba qalubale ne a kanki ki saitawa mijinki hankalinsa ya rage yiwa babarsa tsageranci duk da itama uwar batada hali amma koma ya take dai ya rinqa tausa mata harshe saboda ya samu abinda yakeso shima nan gaba nasa yayan suyi masa biyayya"
Jinjina kai tayi taci gaba da kukanta murda jamlock din yayi ya shigo hannunsa dauke da ledoji manya guda uku ya dubi Mama da sauri yaga yanda taketa aikin rarrashin Nafeesah nandanan yaji zuciyarsa tahau tafasa Nafeesah wacce irin macece ne wanne irin qi tayi masa hakane da kullum batada damuwar data wucceshi batada aiki sai kuka kawai saboda ya kasance miji a gareta, bai iya qarasawa cikin parlourn ba ya nufi hanyar kitchen ya nade hannun rigarsa ya bide freezer ya fara jera kajin da ya siyo musu danyu a ciki shima jan naman zubashi yayi a wani bangare na freezer ya matsa ya zuba handwash ya wanke hannunsa ya tsane da towel ya dauki flat ya zuba gasasshen naman daya siyo mata da wata hadaddiyar gurasa me romo sai ice cream da fresh milk, ya fito idonsa na kanta inda take lafe jikin Mama ya matsa gabanta ya ajiye kayan abincin a qasa ya sanya hannunsa ya dagota ta kwanta a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya shima ajiyar zuciyar yayi ya dagata cak ya zaunar da ita a cinyarsa ta fara qoqarin zamewa ya riqeta sosai ya janyo kayan abincin yakai gurasar bakinsa ya tauna ya kama bakinta ya zuba mata ta lumshe idonta tana sauke ajiyar numfashi shima numfashin ya sauke yaci gaba da bata tanaci yace “Aunty Amina kije kitchen ki dauko muku bazan iya kawo muku ba ta iyalina nakeyi tukunnah"





More comments
More typing





*Mrs Dr M.A...✍🏻*





[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_A B_*



*26*




Saida ya tabbatar taci abincin sosai sannan ya bata fresh milk din tasha yayi murmushi yace “masha Allah My millon har zuciyata tayi sanyi banason zama da yunwa" zame jikinta tayi ta jingina da jikin kujerar sukaci gaba da hirarsu shi da su Mama kafin su miqe suce “tafiya zamuyi Naseer don Allah ayita har da halin juna ka shigo sahun manya dole ne kasawa zuciyarka dangana ka rinqa daukan komai ba komai ba" sosai ta qara yimusu nasiha sukayi godiya sukayi musu sallama ya dagota sukayi musu rakiya har inda sukayi parking suka tafi tana daga musu hannu tana hawaye ya matso jikinta numfashinta na bugun nasa yace.
“Allah ya sani inasonki banason zubar hawayenki Feesah wlh da kinsan yanda zuciyata takeji idan naga kina zubar da hawaye da baki rinqa zubarwa ba kiyi hqr ki kwantar da hankalinki mu gina rayuwa me dadin da zamuyi alfahari da ita wasuma suyi kinji"




“Daga masa kai tayi ta fada jikinsa ta rungumeshi tana shafa bayansa a hankali shima narkewa yayi a jikinta ya dago kanta yasa harshensa yana lashe hawayenta yana lumshe ido yana matsa mazaunanta da hannunsa yana sauke numfashi me gigita tunani jin yanda qirjinsa yake bugawa ne da qarfi yasata janye jikinta da sauri zata shige ciki yayi saurin kamota ya dagata ya shigar da ita parlourn ya ajiyeta a saman kujerar yabita ya zanna kusa da ita yana miqa yana cire rigarsa yace.
“Ina feel naki Baby help me please" kallonsa tayi da sauri ya daga mata gira tare da kwanto da kansa jikinta ya sanya hannunsa ya saqalo wuyanta ya sunkuyo da ita ya sanya bakinsa ya cafki nata ya fara tsotsar lips dinta yana lumshe ido yana qara danna harshensa cikin bakinta, yanda yake tsotsar bakin nata yana karkada harshensa cikin bakinta ya sanyata zamewa tana jan ajiyar zuciya tace.




“Nidai kayi hqr ka kyaleni wlh nagaji Nas..." Miqewa yayi ya dagota jikinsa yana qoqarin zare mata rigar jikinta ta riqe hannunsa da sauri jikinta yana rawa tace “nashiga ukuna Nas wlh na gaji bazan iyaba don Allah ka rabu dani plz..." Sake rufe mata baki yayi yace “kadan zanyi nasha nono na qyaleki My millon har yanzu banyi miki irin cin da nake burin yimiki ba saboda Ina tausayinki amma babu komai zanyi mikishi very soon sai kin suma saboda dadi yawwa wai meyasa idan ina sex dake kike kuka?" Kawar da kanta tayi ya sake juyo da kanta ya zuba idonsa cikin nata tayi saurin qasa da kanta yayi kissing kuncinta yaci gaba da shafata yana cire rigarta a hankali har ya sauketa qasa manyan boobs dinta suka fito sarari ya dora hannunsa akai yace “Ohhh God kayan dadi My millon kinada manyan kaya" yana fadin haka ya zame ya sanya gwiwowinsa a qasa ya kama boobs dinta yasa nipples dinta a bakinsa ya fara tsotsa da salonsa me rikita tunani yana faman jera ajiyar zuciya.
Itakam lumshe idonta tayi saboda bazata iya jure kallon qurulla da rashin kunyar da Naseer yakeyi Mata ba yayi nisa sosai, bata dawo hayyacinta ba saida taji ya fara yawo da hannunsa a cinyarta yana shafa tattausar fatarta yana qara tura hannunsa matse matsin cinyarta.




Rintse idonta tayi da taji ya tura hannunsa tsankankanin cinyarta yana qara raba qafarta yana qoqarin dole saiya tura yatsansa cikin vulvo dinta, ta cije lebanta tanajin zafin yana ratsata sosai yanda yakeshan boobs dinta kamar wani dan baby abin har tsoro yake bata kan nononta wani mugun zafi yakeyi, ta tureshi da sauri zatayi mgn yayi saurin bude qafarta ya tura yatsansa a gurin ya na juyawa ta qanqame jikinta wasu hawaye suka zubo mata zafi takeji na bala'i amma bazata iya hanashi ba sosai nasihar Mama tayi tasirin kashe mata jiki.
Yana juya yatsansa a gurin yana cakawa da sauri da sauri ruwan gurin yana bulbulowa a hannunsa shikuma yana qara murza gurin ya zare yatsansa a hankali yasa a bakinsa ya lashe ruwan yana wani lumshe ido yana tande baki tunda yake a rayuwarsa baitabajin gardi irin na ruwan vulvo din Water millon dinsa ba.




Hanunsa yasa ya danna tsokar ta cije lebanta tayi wani irin nishi hakan ya bashi damar buda qafarta sosai ya gwaleta ya sanya harshensa ya fara lasa yana sakin wani nishi na musamman Naseer kwai jarababbe sosai ya rinqa caccakarta da harshensa yana turawa ciki yana shiga daqyar yana fito dashi yana tsotse ruwan tare da zuqoshi da duk wani salo da yasan zai jiyar da ita dadi ya riqota sosai itama ta bude masa qafa tanajin mugun dadi yana zagaya kwanyarta zare kansa yayi ya sake cafkar boobs dinta yaci gaba da tsotsa yana matsawa yana sake qwaqularta da hannunsa.




Gabadaya Naseer ya gama fitar da Nafeesah daga hayyacinta sai nishi takeyi tana danna masa vulvar dinta yayi yanda yakeso dashi aikuwa ta tsotsu saida ya tsotsi iyakar son ransa sannan ya zare harshensa ya zare boxes dinsa ya kamo hannunta ya damqa mata dick dinsa ta riqe da sauri yace “ahhhhhhh! My millon shamin nima naji me akeji kinji don Allah tsotsarmin takice ke kadai"
A kunyace kuma a tsorace ta fara wasa da dick din tasa tana zagaye ta da yatsanta tana shafata tana murzata yana wani gantsarewa yana nishi tare da fadin “ahhhhhhh! Ohhhhhhh!! wayyohhhhh!!! Baby shamin kinji shanye wayyohhhh dadi ohhhhhhh aure dadi don Allah ki shanye Baby" yana fadin haka ya danna mata a bakinta idonta a lumshe take tsotsar joystick dinsa da wani salo me mantar da namiji waye shi.




Aifah tuni Naseer ya susuce ya rinqa danna Mata dick dinsa yana cakar bakinta yana danna mata isasshiyar abarsa har maqogoro tanasha tana cije kanta kadan yana sakin ihun dadi yana karkarwa yana zuba mata subadadin surutu a hankali ta zare daga bakinta tana murzawa tana jijjigawa da daya hannunta ta dayan kuma hannun damanta tana karanto tahiya daga farko zuwa annan muhammadun wato. (Attahiyaatutulillahii azzakiyatussalawatulillahii assalamu alaika ayyuhannabiyuu waramatullahi ta'ala wabarakatuhum assalamu alaina

Please Login or Register in order to submit comment