Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

haka ya rinqa wasa da vulvo dinta yana zuqa yana dura mata yawu ya gaurashi da ruwan Virginia dinta ya qara zuqe abinsa sun jima a haka taqi tayashi haushi ya cikashi ya kuwa dawo samanta ya budata ya fara danna mata burarsa.
Cije lebenta tayi tana kuka tana kada masa kai amma ko a jikinsa qara danna mata yakeyi yana nishi yana ihu yana zungura mata doguwar burarsa qara zunkudata yake yana ihu yana caccakarta kai wannan ranar Nafeesah taga ta kanta yini yayi yana zungurarta daya sauka baya dadewa sai ya sake dawowa, duk da irin kuka da takeyi masa amma dan ja'irar yaron nan ko a jikinsa cinyeta kawai yakeyi.




Sai shidda ya saurara mata sukayi wanka ta fito parlourn ta kwanta tanata zubar da hawaye a dakin ta barosa yana gyarawa batafi minti biyar ba da kwanciya ba taji an bude qofar parlourn an shigo an mayar an rufe, ta bude idonta ta juyo, gabanta yayi mugun faduwa ta zabura ta miqe jikinta ya dauki rawa ta rinqaja da baya tana nuna gurin da hannunta ji tayi an kifa mata mari ta riqe gurin ta qwallah qara tare da zubewa a gurin jikinta ya dauki rawa ji tayi an sake shaqo wuyanta a guje ya fito gabansa yana bugawa da qarfi turus yaja ya tsaya ganin yanda taketa murqususu a qasa tanata juyi tana kuka riqe da wuyanta tana kiran sunansa, rintse idonsa yayi ya daka wani uban tsalle ya fada kanta yana girgizata yana kiran sunanta ita kuma sai girgiza kanta takeyi tana wani irin kakari da gunji.




Qara shigewa jikinta yayi yana kuka yana tofa mata duk ayar datazo bakinsa can yaji ta tureshi tana wani irin haki ta bude bakinta cikin rawar muryar tace "ka aureta din mana waye ya damu dakai ai dama ba sonka mukeyi ba don dai ma Nafeesah taqi bamu hadinkai ne da tuni mun kasheka to idan baka sani ba ka sani karuwar uwarka me neman maza da aurenta itace tayi asiri boka dan tsitu ya bata wani man tsafi yace ta shafa a hannunta ta daki cikin matarka da hannun cikin jikinta zai fita juyo juyo Naseer juyo kagani kaga man da aka bata ta shafi cikin matarka dashi"
Juyawa Naseer yayi ya fara dube² kawai sai yaga wani dan kuttu yana yawo a sama ji yayi ance “zanyi bayani shugabana na rantse da hayuwa aikoni akayi yanzu ma haka zasuzo gidannan da Hajiya Nafi da Hajiya Talatu zasuzo su binne wata kwalbar tsafi itace zata sanya ka tsani matarka harma ka saketa sannan ka auri yarinyar nan Lateefah wadda a yanzu haka ma cikin shege ne a jikinta aka kwantar dashi akeson liqa maka wayyohhh shugaba Anwar nayi maka rantsuwa bansan matarka bace da bazanzo gareta ba ahhhhhhhh...."




Mgnr sukaji ta bace bat kawai sai sukaji wannan kuttun ya bado ya tarwatse saiga wani jan abu a ciki kamar jini me sheqi harda wasu tsutsotsi a ciki, jikin Naseer wata muguwar rawa yakeyi hawaye nabin idonsa ita kuwa sai juyi takeyi a qasan parlourn, cikin abinda baifi second talatin ba yaji wata muryar ta bayyana tana cewa “tuba nake ya shugabana gashi na dauko kwalbar ka bude ka gani har ankaita an jefa a rijiyar maqabarta an daure bakin mahaifar kaza ansa a ciki hikimar hakan shine Nafeesah karta qara haihuwa har abada" cikin Naseer ya qara hautsinawa yace “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" wani haskene ya bayyana a gabansa yaja da baya da sauri kawai sai yaga wani kyakkyawan mutum ya bayyana a gabansa cikin dakiyar zuciya da rashin tsoro yace “waye kai me kazoyi gdana"




Murmushi Anwar yayi ya matsa jikin Nafeesah ya tsuguna ya dora hannunsa a qirjinta kawai sai ta miqe zaune ta fara wani irin amai na guba me mugun wari tanata kelayashi kamar bazata daina ba da sauri ya matso ya riqota jikinsa yana jijjigata cikin mugun tashin hankalin dabai taba shigaba a rayuwarsa tashi Anwar yayi yaja da baya yace “kada ka bata madara a yau kuma kada ka kusanceta wlh idan ka karyamin doka saina kasheka na kashe uwarka da take wahalarmin da mata Naseer talala nayi maka kake shuka a gonata tun kana qarami nake neman yanda zanyi dakai amma na rasa badon komai ba saidon rabon dake tsakaninka da Nafeesah bazan hanaka rayuwa da ita kamar yanda na hana na baya ba amma da sharadin duk sanda nake buqatarta zan karbi abata sai abu na gaba tunda ka aureta ka hanani mu'amalar aure da ita Naseer kada kaci gaba da shiga rayuwata idan na tashi shiga taka babu dadi a gurinka saboda haka ka kunce daurin da kayiwa gaban matata inason hutawa da ita".............





More comments
More typing





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 10:16 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: _*A B*_





*34*




Dube² Naseer ya shigayi saboda bacewar anwar amma bai ganshi ba sai wata iska da yaji tana qugi can kuma yaji komai ya tsaya cak hatta da gurin da kuttun tsafinnan ya fashi babu alamun komai, matsawa yayi gurin Nafeesah da taketa sauke ajiyar zuciya ya kamota ya dagata cak ya nufi saman kujera da ita ya kwanta da ita tayi miqa tare da salati ta bude idonta a hankali ta zuba a kansa tare da kama hannunsa tace “Mijina..." Daga haka bata qara cewa komai ba bacci ya dauketa me nauyi ya dauketa shikuma yaci gaba dayi mata addu'a har yasamu yaji numfashinta ya koma normal sannan ya tashi ya qara gyara musu gidan amma cike da tsoro yakeyin komai.




Sai qarfe biyar na yammaci ta tashi tare da miqa da salati taji jikinta yana wani mugu mugun ciwo na fitar hayyaci ta cije lebenta tanajin gabbanta kamar zasu tsage ta qwallah qara tana hawaye, ya fito daga kitchen da gudu ya qaraso gabanta ya tsuguna ya ruqota ta mirgino jikinsa tace “Naseer jikina ciwo"
Shafa gashinta yayi yace “kiyi hqr zai daina me kikeson kici na nemo miki?" Yunqurawa tayi zata miqe ya riqeta tare da taimaka mata tace "yunwa nakeji kuma inason wanka muje ka taimaka mini nayi" murmushin qarfin hali yayi ya dagata cak suka shiga ciki ya taimaka mata tayi wanka jarababben daurewa kawai yakeyi yaji kashedi aljan 😂, hakanan sukayi wankan suka fito ya tayata tasa kayanta sannan ya dauko mata abincin daya gama yanzu tuwon alkama ne da miyar danyar ayayo sai soyayyiyar taliya da taji kayan hadi Naseer badai iya girki ba ko Nafeesah ta sara masa ta wannan fannin.




Zagewa tayi tanacin abincin shikuwa ya zuba mata ido yana kallonta da manyan idanunsa da suka kada sukayi jawur saboda tsana takaici da bacin rai na abu uku kishin matarsa shi yafi tasiri a zuciyarsa sannan sai abubuwan da akace Ummansa tanayi ita da debabbiyar qawarta akanshi shida matarsa yarasa me Nafeesah ta tsarewa ummah yarinyar da ba sawa ba fitarwa ita mgn ma bata dameta ba, yarinyar da take dawainiya da danki tilo daya tak a duniya taqare quruciyarta da duk wani tanadinta akansa yanzu ma take kanyi amma dan tsabar zalunci da qeqashewar zuciya ta rasa wanda zaka cuta sai ita wannan wanne irin mugun hali Ummah ta dauko meyesa Abba ya zaba masa ita a matsayin uwa tabbas yau da ana canza uwa da saiya canza Ummah saboda bata cancanci zama uwarsa ba.




Dagowa tayi ta zuba masa ido idonsa na zubar da hawaye tayi qasa da idonta tace “iyakar sanina dakai kai ba maabocin yawan fitar da hawaye bane amma yanzun ka zama haka shin ko zan iya sanin dalili?" Share hawayen fuskarsa yayi ya matso gabanta ya zauna yace “zuciyata babu dadi Nafeesah duk uwa ta qwarai tanason farin cikin yayanta amma ni tawa uwar babu abinda takeqi sai abinda ya zama farin cikina Nafeesah ashe kinsan cewa Ummah ce tayi sanadin zubewar cikina inaji ina gani yata kyakkyawa ta mutu a daidai lkcn da nake tsananin buqatarta meyasa kika munafurceni kika boyemin"
Kallonsa kawai tayi ta kawar da idonta taci gaba dacin abincinta.




Shikuma yaci gabada kallonta har saida ta gama yace “yarinyar nan kin rainani da yawa inayi miki mgn amma ban isa ki bani amsaba ko?" Kallonsa tayi tace “yanzu meye amfanin sanar dakai abinda banida tabbas akansa ne? Naseer nasan waceni kuma nasan matsalata komai zai iya faruwa shiyasa ni banmasa a raina ita bace kaima inaso ka cire a ranka kasa a ranka duk ma wanda ya fada ka fada masa nace zance kawai yakeyi"
Daga mata hannu yayi yace “ba qarya bane dama Hindatu ta fadamin cewa wata matace ta daki cikinki to nasan komai kuma ni zan dauki mataki da kaina" yana fadin haka ya miqe ya fita daga gdanma gabadaya, murmushi kawai tayi ta miqe tayi abinda zata iya na gyaran inda taga baiyi mata ba tayi sallolinta kamar yanda ya fada mata.




Tarasa mugun ciwon jikin da takeji na meye haka dai ta idar da sallar ta sake watsa ruwa ta koma parlourn ta zauna tana karatun qur'ani me tsarki, ta jima a zaune a gurin har dare ya fara nisa ta tashi cike da tunanin ko ina yaje ya dade haka?
Tana shiga daki ta cire kayanta ta shafa turarukanta tana tunanin irin wahalar da zatasha idan ya dawo gdan sosai take tsoron Naseer saboda fitinarsa da jarabarsa ta fara fin qarfinta,kwanciya tayi tanajin ciwon gaɓoɓinta yana ƙaruwa addu'a tayi babu wani ɓata lkc bacci ya fara ɗaukarta.




Sai 10:30 ya shigo gdan yayi parking ya fito ya nufi qofar parlourn ya bude ya shiga yayi murmushi sosai Feesah ke burgeshi batada gandar aiki wato gyaran da yayiwa gdan baiyi mataba saida ta sake, dakinsa ya shiga yayi wanka yayi shafa'i da wuturi ya feshe jikinsa da turaruka masu dadin qamshi sannan ya fito ya bude nata dakin ya tarar da ita a kwance flat tana baccinta cikin kwanciyar hankali.
Matsawa yati jikin gadon ya dan janye blanket din data rufe jikinta dashi ya zuba mata ido tayi wani mugun kyau fuskarta kamar glass, saurin janyewa yayi saboda tuna kashedin da Anwar yayi masa ya fita da sauri ya shiga kitchen ya hada tea ya fito ya zauna a parlourn yana ajiyar zuciya saboda a mugun buqace yake da matarsa hakadai ya rinqa daurewa har dare ya raba biyu tayi sannan ya tashi ya shiga dakin ya kwanta a kusa da ita ya janyota jikinsa tsigar jikinsa tana tashi yanajin wani azababben feel dabai tabajin irinsa ba yana damunsa hajiyansa ta miqe sambal sai zullo takeyi, qamshin jikin Feesah na dukansa yana qara rikicewa.




Dagota yayi ya dorata a samansa ya sanya joystick dinsa a tsakanin ciyoyinta ya matse sosai jikinsa yana rawa, miqa tayi ta qara shigewa jikinsa yace “Ahhhhhhh My Millon eroctic dina zata tsinke zafi takeyimin Allah kiyimin wasa da ita pls" saurin janyewa tayi ta kwanta ya sake shigewa jikinta yana goga mata erectic din tasa a bayanta yana shafa gadon bayanta tare da dora harshensa yana lasa a hankali.
Naseer ba qaramin jarababbe bane iya rana daya duk ya wani susuce sai sambatu yakeyi yana hawaye yana kiranta yana fadin "pls my millon zan mutu kiyi wani abu don Allah wlh marata ciwo takeyi" yanda yake matseta kamar zai raba jikinta biyu ya shigane yana wani nishi yana goga mata penis dinsa yasata juyawa suka fuskanci juna sosai, idanunsa duk sun qanqance saboda jaraba.
Kama eroctic din nasa tayi tana mulmulawa a hankali, yaja wani dogon numfashi yace “wayyohhh dadi ahhhhhh my millon kada ki daina huhhhhh kiyi da qarfi ki zagari circle din da yatsanki ruwa take fitarwa bazan dadeba zanyi release a matse nake ahhhhh Feesah ta..."




Sambatu sosai yakeyi mata ita kuma ta mayar da hankalinta wajan yin wasa da mood dinsa tana mulmulawa tana danna bular tana shafa qirjinsa zuwa nipples dinsa, gabadaya ya rikice ya susuce mata yana lailaya nononta shima yanata qoqarin sawa a bakinsa ita kuma ta hanashi, sun jima a haka kafin yayi nasarar sanya nonon nata a bakinsa ya fara tsotsa yana murza dayan da wani rikitaccen salo a qallah sun kusa awa biyu a haka kafin taji ya cije mata breast yana wani vibrating ya fara fitar da sperm din suka qanqame juna har saida ya gama zubarwa sannan yadan sassauta riqon da yayi mata ta zame hannunta daga mood dinsa ta shafe masa sperm dinsa a jikinsa ya bude idonsa ya kalleta itama kallonsa takeyi sukayi dariya yace “Allah ya kaimu anjima a baki zan zuba mikishi ki shanye"




Juyawa tayi ta kwanta tace “jarababbe kawai jikinka har wani vibrate yakeyi Allah kaidai badan Allah ya taimakeka anyi maka aure da wuri ba inaji fyade zaka fara yiwa mata a titi" dariya yayi sosai yace "babu wacce zanyiwa fyade saike saboda jarabar tawa tafi qarfi a kanki Allah my millon tunda nake bantabajin sha'awar wata mace ba bayanke kinga da ace su Abba sunqi accept request dina Allah daa gabansu zan turmusheki naciki son raina sai nayi miki cin kaca zan qyaleki saboda su tabbatar da cewa nakai duk inda suke tunani harma na wucce"
Shiru tayi masa taja bargo ta rufe jikinta ta koma baccinta shikuma ya shiga wanka ya fito ya kwanta a jikinta da haka sukayi bacci, washegari ta rigashi tashi saboda a huce ta kwana tana tashi wanka tayi kasancewar sunyi sallar asuba ta shiga kitchen ta sama musu abinda zasuci tayi duk abinda ya kamata ta koma dakinta baya ciki hakan ya bata damar gyara dakin ta gama tana shirin shiga wanka ya bude qofar ya shigo ta tsaya tana kallonsa yayi mata murmushi ya qaraso gabanta ya tsaya yace "ina fatan matata farin cikina ta tashi lfy?"




Murmushi tayi tace “lfy lau kaifa" matsowa yayi gabanta yace "ni practice nake nunawa" janyewa tayi da sauri tace "aa gsky na ma sani ka tashi lfy" cafkota yayi da sauri ta fada jikinsa ya janye zanin data daura a qugunta ya kama boobs dinta ta lumshe idonta tace “7:54am zaka makara a gurin aiki kuma kasan ni Abba yake dorawa laifin ranannan yacemin wai bana koroka daga gda a makare kake zuwa aiki zai rage mana salary dagani har kai" dariya yayi ya matsa boobs dinta sosai yace “dadi yaji shiyasa yake fadin haka kina kula masa dani yanda ya kamata jiyafa har kama dantsena yayi yace kayy Autan dangi daga komawarta jiya har ka fara hawa kamar bread yanzu haka ita kuma ta fara ramewa"




Ajiyar zuciya tayi tace "nidai ka tafi office don Allah kaga fah da matsala..." Rufe mata baki yayi da nasa ya fara aika mata da wani lafiyayyen kiss mai ratsa gabbai yana murza nipples dinta a nutse cikin salonsa me tsayawa a ranta ya jata suka zube a gadon ya danneta tare da dora harshensa saman nipples dinta yana lasa, saurin riqe kansa tayi ya dago ya kalleta tace ka bari Naseer period nakey..." Kafin ta rufe bakinta ya tura hannunsa cikin pupsy dinta ta saki qara yayi dariya yace “yar rainin hankali waini zaki zalumta to fadarmin da gabanma da kikayi Allah ya saka"...........😂🤣😅



_Nikam bazan iya kallon fitsarar Naseer ba shiyasa nayi nan🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀_




More comment
More typing




*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 10:16 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: _*A B*_




*35*




Rufe masa baki tayi da sauri tana dariya shima dariyar yakeyi tace “wlh ka hadani da Allah sai nayi maka yajin wata guda" shigewa yayi jikinta suka fara motsa junansu wankan da basuyi ba kenan saida suka jiyar da junansu dadi sosai kafin sukayishi suka dawo parlourn sukayi breakfast suka qara zubewa.
Kallonsa tayi tace “wai bazakaje aiki bane?" Daga mata gira yayi yace "yau tare zamu yini na gurjeki son raina so nake na qara saka qwaina cikin yan kwanakinnan" murmushi kawai tayi masa ta gyara kwanciyarta a jikinsa sukaci gaba da wasanninsu na ma'aurata basu ankara da rana tayi ba saida suka daga kansu daidai lkcn da sukaji ana taba musu qofa.




Gaban Nafeesah ya fadi ta zuba idanunta saman nasa ya miqe ya ajiye wayarsa saman center table yace "ki bude kada kice inanan kwanciya zanyi kuma kada ki tabamin waya ki barta a inda take" batace masa komai ba yayi kissing dinta ya shige daki ita kuma ta nufi qofar a darare tace.
“wa...waye?" Cikin daga murya taji ance ubanki ne shegiya liqaqqiya karfa to idan babu gadon tsoho da tsohuwa a gidan a bude min" wasu hawayene masu zafi suka zubo mata tasa hannu cikin rawar jiki ta bude tana budewa ta hankadeta ta fadi a gefe ta cije lebe saboda sosai taji buguwar da tayi ta dago ta kallesu su ukune Ummah Hajiya Talatu da Lateefah.




Daurewa tayi ta miqe a sanyaye tace “sannunku da zuwa Ummah kiyi hqr bansan ke bace..." Tsawa ta daka mata wadda taja mata wani jiri tace "ai dama banason kisan nice idan kikasan nice ai aikina ya baci banza shashasha kawai jahila tayaya ma zan soki Nafeesah kin rabani da dana Naseer baya ganin kowa saike na tsaneki Nafeesah kuma a yau sai ya sakeki saki na wulaqanci saki uku nakeso yayi miki aje aci gaba da goga kafada da tsohuwa kuma zan aura masa yarinyar arziqi wacce ta gaji arziqi a gurin tsohuwarta ba irinki ba da baku iya komai ba sai asiri da tsafi..."
Dagowa tayi ta kalleta cikin hawaye masu nuna dukan da kalaman sukayi mata tace "wlh ina ganin girmanki Ummah saboda kin haifamin miji na aura badon haka ba da baki isa ki shigo har gidan mijina kike gayamin wadannan kalaman ba Ummah ban hanaki gwada ikonki akan danki ba amma kada ki sake kice zaki kawoshi kaina tsaf zan keta alfarmarki abu na qarshe dazan fada miki shine irin abinda danki na cikinki ya fada miki ba wannan karuwar yar rawar club zaki aurawa Naseer ba Talatu uwarta zaki aur..."




Saukar mari taji a kuncinta ta dago daidai lkcn da taji saukar wasu kyawawan tafi biyu a wata fuskar, bude idonta tayi da sauri taga Naseer ne tsaye yana huci yana shaqe da Lateefah Hajiya Talatu dafe da kuncinta ya hadasu ya jasu ya watsasu waje ya dawo yana huci ya kalli Hajiya Nafi da taketa zufa yace “ficemin daga gida kafin na hadaki da jami'an tsaro kije gda ki jirani ganinan aure ne nace bazanyi ba idan kin matsu da sai yar iskar yarinyar nan tayi aure to ki aurawa mijinki mana sai mijin wata to bari kiji Ummah ni na Nafeesah ne ita kadai saboda haka tun kina ganina ki a inda kike ki fita daga harkar iyalina nasan komai Ummah nasan duk abinda kukayi a boye har kashemin ya da kikayi na sani duk da Nafeesah ta boyemin to nasan komai saboda haka ki fice ki jira sakamakonki"
Yana fadin haka ya juya ya shige daki Ummah ta kalli Nafeesah sukayi ido biyu tayi Feesah ta sakar mata murmushi tace “banason mu fara wannan wasan so ki kama girmanki kawai idan ba haka ba uhmmm! hmmmn!!" Shigewa tayi dakin daidai lkcn daya fito ya kalli Ummah da take tsaye yace “idan kin binne asirin kizo ki tadda ni a gda sai ki rakani rijiyar da kika jefa kwalbar tsafinku da mugun nufinku na hanamin mata sake haihuwa Ummah na tsani Hajiya Talatu saboda itace take doraki a kowacce hanya"



Ficewa yayi ita kuma ta rufa masa baya kalma daya ta kasa furta masa wata muguwar nadama ce take saukar mata tanajin tausayin kanta, sanda ya fito Hajiya Talatu taja yarta sun fice ganin ta biyosa ne yasashi tsayawa tazo ta shiga yaja suka fice suna tafe yana share hawaye, parking yayi a cikin gdan lkcn Abba yana fitowa gurin Abba ya nufa ya durqushe ya fashe da kuka.
Da sauri uban ya dagoshi ya fada jikinsa cikin tashin hankali yace "meye yake faruwa Naseer?" Nuna Ummah yayi yace "meye Nafeesah tayi mata data tsaneta haka take neman kasheta me na tsare mata Abba wlh Ummah ba ita ta haifeni ba ka nemamin uwata a duk inda take Abba itace fah ta zubarmin da cikina na sani amma take neman ta rabani da matata meye hakanne Abba"




Kallon Hajiya yayi da murmushi a fuskarsa yace "nasan komai tun kafin ka sani Naseer ban damu bane saboda nasan bazatayi nasara akanku ba ka tafi gida gurin matarka kome yake akwai zakaji kayi mata sannu da jiki Allah yayi muku albarka" juyawa yayi ya shiga mota Abba ya shige bangarensa ya kullo suka barta tsaye cikin mamaki ya akayi sukasan sirrinta haka?
Ta jima tsaye daqyar taja qafarta tashiga bangarenta tayi alwala tayi sallar azahar ta zauna zuciyarta cike da zulumi tana sharar hawaye tana tausayin kanta da hukuncin da alh zai yanke mata tasan shirunsa ba alkhairi bane garama ace yayi mgnr komai ya hucce amma yanzu tasani komai zai iya faruwa.




Shikam Naseer yana zuwa gdansa ya shiga ya bude dakin Nafeesah ya shiga gabansa ne yayi wata muguwar faduwa ya shiga da gudu yace “jini Nafeesah jini waye ya illataki innanillahi wa inna ilaihirraji'un" matsawa yayi ya fara jijjigata amma kwata² babu numfashi a jikinta sai wani farin abu da take fitarwa a bakinta.
Sunkutarta yayi ya nufi waje da ita yana kiranta “Nafeesah! Nafeesah!!" Abinda yake fada kenan ya sanyata a mota ya nufi wani asibiti da yake kusa da gdannasu ya shiga yayi parking da gudu ya fita ya nufi cikin asibitin yayiwa likitocin mgn suka fito suka dauketa suka shiga da ita ciki suka fara bata taimakon gaggawa yankanta akayi sosai a wuyanta da wuqa da alamun rayuwarta aka farauta, saida tayi kwanaki hudu a asibitin sannan ta farfado bayan anyi mata dinki sunyi mata duk wani taimako, kaf family dinsu hatta Ummah tsoro ya cikata tana tunanin waye ya aikatawa Nafeesah haka waye yake neman rayuwarta?..........



_Wlh bakwa comment zan daina typing nima na tafi na huta_




More comment
More typing




*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/23, 5:18 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp




*A.B*


_Ba akan komai nakeson yin mgn ba amma zanyi masu bina PC suna cewa ya labarin auran bazawara da masu bin makusantana suna fadin maganganu marasa dadi akaina duk na gode dama haka rayuwa take a gdanka ma sai kasamu me zaginka inayin uzuri ne saboda yawancin wadanda suke mgnr basusan wahalar typing ba kara zube kuma sasakai muke sakin littafi ba wani time din sai kayi typing ma ka tura ayi maka edit yayi kwana biyu uku be dawo gareka ba, amma last duk wanda yake ganin banayi masa daidai a hakanma da nakeyi yake da bakin fadamin ba suger don Allah ni dashi muyi mgn a PC wlh azeem zan turo masa da kudinsa bana buqatar qananun maganganu a bayan fage._



*36*




Haka abubuwa suka rinqa tafiya har saida Nafeesah ta qara sati biyu tana jinya sannan ta samu sauqi suka koma gda sosai Naseer yake binkicen wanda yasa akayiwa matar tasa wannan mugun yanka na kisa, itadai amsa daya take basa mutum biyu ne kuma sun rufe fuskarsu da ninger bata ganin komai.
Sosai Naseer ya dauki gaba da mahaifiyarsa shi gani yakeyi kamar itace tasa aka nemi rayuwar matar tasa, amma dai baice komai ba yabarwa bincike yayi aikinsa, a tsakankanin lkcn ne kuma Ummah aka rankaya aka tafi Maybalwa da tukuicin saki daya daga Nafeesah har Naseer babu wanda yasan meye ya faru saboda hutu Abba ya bashi na jinyar matarsa suketa gurzar amarci aikuwa kafin hutun ya qare saida qwallo ya fada raga murna gurin Naseer baa cewa komai to itama Nafeesan tayi murna saboda zuwa yanzu sosai takeson mijinta tare da nuna masa batada yashi a duniya.




Cikin lkcn ne kuma shirye²n tafiyar Naseer Rasha ya kammala tsaf Abba yayi musu visa saboda ya kafe idan bada matarsa ba babu inda zashi, kwana biyu tsakani sukaje yiwa su Hajiya sallama anan takejin ashe red card Abba ya yankawa Ummah hankalinta yayi matuqar tashi daqyar ta iya yinin ta kira mijinta yazo ya dauketa suka tafi sai bayan sunje gda ta dubeshi tace “amma baby kasan Ummah batanan?" Kallonta yayi da murmushi yace "eh nasani tun tanada kwana uku da tafiya ta kirani ta fadamin cewa Abba ya antayata qauye" cije lebenta tayi tace “meye kai kayi akai?" Tsuke fuska yayi yace "banyi komai ba saboda ba, hurumina bane dadai akan abinda ya shafeki ne da sai nayi komai din"
Shiru tayi kafin ta miqe tace "bazai yuwu ba dole kayi wani abu Naseer uwa uwace kuma baa iya canzawa tuwo

Please Login or Register in order to submit comment