Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kuwa tasamu sauki, aka sallameta su momy suka daukota aka dawo gida,

Basuda labarin komai akan hilal, ita dai momy tayi imani dazaizo yadauki matarsa sukoma gidan aurensu, ameelah ma haka domin tasan hilal bazai iya rabuwa da ita ba,
Abban ameelah kuwa tun suna asibiti yadaina yiwa momy da ameelah magana wani irin haushinsu yakeji,
Lokacin da suka koma gida lokacin yahada kayansa yabar kasar, saidai yabarsu komai na abinci da kuma kudin kashi,
shidai kawai bayason ganinsu yanzu,

******

Shirye2 kayan auren hilal da hajna kawai umma take,
Hilal ma haka, en kwana biyun nan dayake zuwa gurin hajna zance sai yaji duk yafara sonta,

Wani sabon gida hilal yakama, acen zai tare shida amaryarsa hajna

********

Yaune aka daura auren hajna da hilil (H + H) dangin momy ancika gida kowa yazo sai murna ake,

Magriba nayi aka dauki amarya hajna aka kai gidan angonta hilal,

*******
Ameelah tana kan sallaya tagama sallar magariba, tajiyi sallama a falo dasauri tayi adua tafito,

Amrah ce kawarta fuskarta a murtuke, ameelah tace "ah ah manya masu gari, lafiya naga kinwani murtuke fuska haka"

Amrah taja tsaki, cike da mamaki tana kallon ameelah tace "yanzu ke mijinki zai kara aure shine baki gayamunba, lallai.."

Mummunan faduwar gaba yaziyarci zuciyar ameelah, dasairi ta katsewa amrah magana dacewa " auren kuma, hilal dinne yayi aure, kodai wasa kikemun"

Amrah ta yatsine fuska tace "kamarya wasa, bari kigani, hannu amrah tasaka a jakarta tadauko invitation card ta jefawa ameelah, sannan taci gaba dacewa "kadauki wannan kiduba, wlh hilal yakara aure kuma kawarmu HAJNA ya aura"

Ameelah taja baya tasaka wata irin ihu, a hankali take fadan "innalillahi wa innan ilaihin raju un " dakyar tasamu tayi controlling din kanta,

A hankali ta zura hannu tadauki invitation card din tana karantawa ,

Tashin hankali karara ya bayyana a fuskarta, gumi yakaryo mata, harwani jiri yafara dibanta, tasa hannunta na nadama ta dafe goshinta,

Tajima a hakan sai cen kuma Ta dago kai ta kalli amrah a alokacin har kuka yasoma zomata...

TAMMAT BISSALAM

AMANAR AURE
Episode 1?
Anan zamu tsayar da labarin AMANAR AURE kashi na daya, banso ace mun tsayar da labarin nan anan ba naso ace munkai karshensa kafin mushiga AMANAR AURE
Episode 2?
Amma saka makon tarbon watan da zamu shiga wato wata mai albarka watan RAMADAN yasa muka tsayar da Labarin sai zuwa bayan sallah,

Makaranta labarin AMANAR AURE zamo kawo muku karshen wannan labarin na AMANAR AURE
Episode 1?
Acikin wani Labari mai suna AMEELAH wadda shine cigaban AMANAR AURE
Episode 1?

Kadan daga cikin labarin AMEELAH

????AMEELAH????

Wallahi, wallahi bazan barsu suji dadin auren nanba, saina nuna musu cewa, ni ba a cin amanata, kuma wlh saina nunawa hajna cewa tayi kuskuren auren mijina, kamar mahaukaciya taci gaba da sabbatu,

Tajuya gefe da gefe tana kallon falon, sai kuma ta tsayar da idonta akan kofar kichin, da gudu tashiga kichin din, tadan jima a ciki saicen tafito da wata sharbebiyar wuka, tana huci,

Tanufi hanyar fita, amrah datake gefe tana kallonta tace "ina kuma zakije"
Ameelah tajuyo edonta yayi ja sosai tace "zanje nasamesu wlh koni ko itah, SAI NAYI AJALINTA"

Kubiyomu domin jin yadda wannan labarin zai kasance AKWAI WATA RIGIMA

Love yhu oll masoyan labarin AMANAR AURE

Daga marubuta biyu wato ?RABI'ATU SK MASH DA (ABDUL JEGA) MR, SIMILES??

Next novel:-
????AMEELAH????
??HAR A ZUCIYA??
??AMANAR AURE??
Episode 2?

Love yhu oll Fans????
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment