Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kai ta kallesa cike da mamaki tace "dame zankiraka ai kasan banada waya"

Hilal yaja nunfashi "sorry kinga harnama manta, yayi shiru kamar yana nazarin wani abu, sai cen yace "to shikenan zansan mezanyi akai, yatashi yana kallonta "yanzu kijirani nakarbo takardar sallama saimu koma gida"
Ameelah ta girgiza masa kai yafita...

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[5/2, 9:00 AM]????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??65and66??

Takardar sallama yakarbo yadawo suka wuce gida,

Har suka dawo gida iyayen ameelah basu san da zancen ba,

Da isarsu gidan yawuce dakinsa, ameelah ma haka dakinta ta wuce taje tasame gado tayi kwanciyarta
*** *** ***
Acikin daren afham yahada kayansa saida ya kintaci su momy sunyi bacci sannan yafito,
Tafiya yakeyi cikin sanda, harya karsa bakin kofa fita, ya bude yafita,
Motarshi yashiga, ya kunna, a lokacin mai gadi yatashi, yabude masa kofar get babba yafita,

Yakama hanyar gombe zuwa ganin ameelah ( kujimun wauta, Allah yakaremu da shairin zuciya)

Tafiya yaketa tsala sai kusashen asuba yakarasa gombe,

Wata babbar Hotel yakama yaje ya ajiye kayansa, wayarsa yadauko yayi off dinta yacire sim dinsa yadauko wani sabon sim yasaka, sannan ya kunna wayar, a cikin sabon sim din number ameelah ce kadai a ciki, kiran number yayi yajita akashe kamar yadda yasaba ji a yan kwanakinnan,

Zauna yayi a bakin gado cike da damuwa, sannan yayi ajiyar zuciya, ya wullar da wayar saman gado yatashi yanufi ban daki yayi wanka, bayan yafito yadawo ya kwanta,

Washe gari

Sai misalin 9 nasafe yatashi, a lokacin yayi sallah,
Sannan ma ai katan hotel din suka kawo masa kayan karin safe,
*** *** ***

Acen kuwa gidan su afham, momy tagama hada kayan kari, aneesah tafito tace "momy ina yaya afham duk yau bangan saba"

Momy tace "kinsan inda yake kije kisamesa "

Aneesah ta zunbure baki, ta nufi dakin afham,
Tunda ta tura kofar dakin takejin gabanta nafaduwa, a hankali takada kafarta cikin dakin, tayi sallama shiru,

Wata yar gajeruwar takarda tagani a gefen gadon sa, takarasa bakin gadon tadauko tana dubawa, karantawa takeyi a hankali, tun kafin takarasa karanta takarda hawaye suka fara zubo mata,
Juyo tayi da gudu tafita tana kiran momy,

Tana isah falo taci karo da momy da abba zaune akan danni, takarasa tana kuka tace "momy yaya afham yagudu" a gigice momy tace "innalillahi wa inna ilaihin raju un"

Abba dayake zaune agefe yakarbi takardar datake hannun aneesah, yafara karantawa, a karshen takardar aka rubuta " niban bazan iya auren amal ba natafi gurin wadda nakeso" edon abba sunyi jajir, ya dago kansa yakalli aneesah yace " wacece yakeso"

Aneesah tana kuka tace "wata yar gombe ce a chart suka hadu"

Abba ya girgiza kansan cike da takaici yace " lallai yaron nan zai hadu da fushina, wlh duniya kadai zai bari nafasa auren dazan masa shida amal, dole sai anyi wannan auren ko baya garin nan"

momy tace "aa alhaj..."

Abba yadaga mata hannu " karkice komai hajiya, wannan shine hukuncina" yana gama maganar yatashi yabar gurin , aneesah kuka take sosai momy tana lallashinta,
*** *** ****
A gidan ameelah kuwa, tunda safe hilal yafita bayan yakarya,
Ameelah takasa samun sukuni domin tunda tatashi daga bacci takejin gabanta nafaduwa, tarasa meye dalili...

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[7:10PM, 5/23/2016] Mr, Smiles??: [11:16PM, 5/4/2016] Mr, Smiles??: [11:06PM, 5/4/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??67 and 68??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Ana gama azahar hilal yadawo gida, rike da jakar aikinsa a hannunsa,

Dakin ameelah yakarasa yasameta tana bacci, yaja tsaki a zuci yace "yanzu haka batayi sallar azahar ba"

Afili kuwa sunanta yafara kira yana dukan kafarta,

A hankali tafarka sukayi ido hudu ciki muryar bacci tace "harka dawo "

Hilal ya tsuke fuska yace " eh nadawo, kinyi sallar azahar"

Ameelah tadafe kai "au har lokaci yayi ne"

hilal yace "aa ki kwanta lokaci yajiraki"

Tagane bakar maganar yamata hakan yasa tayi murmushi tatashi tanufi bandaki tayi alwala,

Hilal yana tsaye tafito, saiya tashi yace "idan kingama sallar kisameni a daki"

Ameelah tace "toh"

Sallaya tadauko tafara sallah, bata jimaba tagama, tayi addu a sannan tatashi tanufi dakin hilal,

A zaune tasamesa yana kallon wata sabuwar waya datake hannunsa,

Sallama tayi yadago kai ya kalleta, takaraso kusa dashi tazauna,
Wayar ya mika mata yace "ga wayar kinan" tasa hannu takarba, iphone ce... Jita keyi kamar ta burma ihu,

Hilal yakatse mata jindadi dacewa "sim dinki na nan kona siyo miki sabo,

Cike da jindadi ameelah tace "yana nan bari nadauko "

Tatashi cike da zumudi tanufi dakinta dauko sim

Inda ta ajiyesa yana gurin, daukowa tayi tadawo dakin hilal,

Tamika masa sim din yayi off din wayar yacire murfi ya saka sim din sannan yamayar da marfin ya rufe ya kunna wayar,
Ameelah ta matsu wayar bata budeba,

Cas wayar ta bude, text massage suka fara shigowa barkatai, wadansu na mtn ne wasu kuma nawasu bakin numbers ne,

Hilal ya mika mata wayar, ganin sakonni na shigowa yace " kiduba sakon kigani mana"

Ta razana sosai tayi murmushin rashin gaskiya tace " toh jira nake sugama shigowa tukunna"

Kar kar kar sukaji wayar tadau kara,
Hilal yayi saurin duba wayar number HMM ce ,
HMM yakira, mummunan faduwar gaba ameelah taji...

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[11:07PM, 5/4/2016] ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??69 and 70??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Hilal yagane number da sauri ya fizgi wayar, ameelah kamar tamasa kuka, ya danna yadauki kiran, ya kara a kunnen sa,

Ya gazgata muryar sosai muryar daya jice ranar nan,

HMM yace "beauty, beauty, keko acikin mayaudara bakowa bace, ni nafi karfinki, sama da sati daya ina cikin garinku kuma ke nazo nema, wlh wlh wlh duk ranar da mukayi ido hudu dake sai nayi ajalinki"

Razana na hango kaka a fuskar ameelah domin speaker hilal yasaka wayar,

Zuciyar hilal tayi matukar daukar zafi, cike da bacin rai yace "kai dan akuya ka rabu da ita matar aure ce "

Wani irin ihu da hmm yasaka kamar zai fita ta wayar, ameelah saida taja baya saboda tsoro, duk da hilal namiji amma saida yaji razana a zuciyarsa,

Cike da hargowa hmm yace "karyane wlh, beauty zaki mutu, wlh saina kasheki, ... kai kuma idan kacika kazo kasameni Honal Hotel sabon gari, sai nayi ajalinka "

Ranar hilal yayi matukar baci yatashi tsaye cike da zafin zuciya yace "gani nan zuwa "

Yana gama wayar yajefa wayar saman gado, ya juyo ya kalli ameelah wacce tuni idonta yafara fitar da hawaye,

Kauda kansa yayi yanufi hanyar fita, dasauri ameelah ta mike tashiga gabansa, tana kuka tace "karkaje hilal, dan Allah karkaje"

bangajeta gefe yayi, ya murza kofar yafita,
Dafe kai tayi tabi bayansa,
Kiran sunan sa take amma shi ko juyota baiba, motarsa yashiga, yakunna yatafi,

Saman hanya yake yana tsala uban gudu, zuciyarsa ta rufe gaggawa yake yakai unguwar sabon gari,

Gudu yakeyi a kan tati kamar zai bar duniya, mutum ya hango yana kokarin tsallake titin karrrr yayi kokarin taka birki, amma ina saida yakai garesa, kimiss ya ture mutumen dake gabansa,

Mutum ya burma ihu yafadi nan take jini yafara fita a jikinsa,

Hilal yafito daga cikin motar a gigice, tun kafin yakaraso mutane suka taru wurin,

Cikin jini aka dauki, mutumen aka sakashi cikin motar hilal, suka wuce dashi asibiti,

Da gudu yakarasa asibitin, idanuwansa sunyi jajir,

Dauko mutumen sukayi suka shiga dashi asibitin, nan take likitoci suka kawo musu taimakon gaggawa,

A emergency room aka sakashi,

Su hilal suka tsaya a waje shida mutumen daya taimakesa suka kawo wadda yakade asibiti,

Hilal duk ya fita hayyacinsa,

Kusan mintinsu talatin suna zaune suna jiran fitowar likita amma shiru,

Mutumen da sukazo tare ya mike tsaye yace "ga wannan wallet din a aljihun wadda kakade yafito, kirike nizan wuce gida" ya mikawa hilal wallet din ,

Hilal yasa hannu yakarba,

Mutumen ya wuce, cike da tsoro hilal yafara bude wallet din, sunan mutumen daya kadene yaci karo dashi dakuma photonsa a makale agefen sunan,

Sunan yafara karan tawa kamar haka "AFHAM SIDI ABUJA" Hilal yaji gabansa yafadi, sunan yakara maimaita a zuciyarsa "Afham !!!....

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[9:26AM, 5/8/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??71 and 72??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Hilal yayi Jim yana nazarin sunan, jiya keyi kamar yasan mai sunan,

hoton yatsaya yana kare kallo guy din yahadu, yafada a zuci sai yaji yanason zama da afham,

Wane gefe a cikin wallet din yakara budewa anan yaci karo da layin sim a ciki, dauko sim din yayi yana kallonsa mtn ne,

Wayarsa yaciro acikin aljihunsa, bude marfinta yayi ya cire sim dinsa yasaka wadda yagani a wallet din, a tunanin sa kozai sami number iyayen afham, domin yasanar dasu halin da yaron su yake ciki,

sannan ya kunna wayar,

Bayan wayar ta bude,
Contacts suka fara loading, a lokacin ya shiga contacts din yana bincike, 6ter aneesah itace number daya fara cin karo da ita,

A hankali yashiga kiran number , Ring wayar tasoma yi amma akaki dagawa harta tsinke, yakara kira a karo na biyu still ba a daga ba, saida yayi kusan five miss call ba a dagaba sannan yabar kiraran yashiga tura text , kamar haka "idan kinada alaka da mai wannan lambar wato afham, kuzo gombe domin yasamu hatsari yanzu haka yna asibiti" ya tura mata,
Yayi ajiyar zuciya,

yayi kamar zaicire marfin wayarsa yacire sim din saikuma yafasa, wata zuciyar take cemasa " kakara bincika contacts din ko zaka same number mahaifinsa"

Haka kuwa akayi hilal yashiga bincike cikin numbers din afham,

by mistake hannunsa yayi rolling zuwa alphabet Z numbers na kasa gabaki daya,

Tundaga Z yafara yin sama yana duba numbers , wata number yagani an rubutu mata ZABINA.

Number yashiga kamar xai kira sai kuma yatsaya yana tunanin yasoma gane number daga ina tafito,
Number yake karewa kallo, yaji gabansa yafadi, "number Ameelah" yafada bakinsa na rawa, sai kuma ya girgiza kai, yace "ina bazai samu number ameelah ba, saidai idan mtn ne sukayi mistake gurin yin number"

Zuciyar hilal cike da sake sake, "a zuci yace bari nakira naji"
A fili kuwa danna number wayayi yafara dailing nata ,

Cikin sa a kuwa wayar tashiga, saura kiris ta tsinke, aka dauka,

Ihu yaji yafara fitowa a cikin wayar hadi da kuka saida hilal yarazana, muryar ameelarsa yajiya sak,

Ameelah tana kuka tace "zai kasheni, wlh zai kasheni " sautin duka yaji yafito bayan tagama maganar, a gigice hilal ya mike yana fadan "ameelah waye zai kasheki" cike da hargowa saida hankalin mutunen da suke gurin kallonsu yadawo kansa,

Tunanin Kwakwallarsa yafara dawowa ya tuna da HMM kuma da ikirarin da yayi nacewa saiya kashe ameelah " kara manna wayar a kunnesa yace " ina zuwa ameelah" jiyakeyi kamar yabi ta wayar yakarasa gida,

A gudun tsiya yafita daga asibitin yaje ya shiga motarsa, gudu yake zabgawa akan hanya kamar zaitashi sama,

Daidai bakin layin shiga unguwarsu yataka wani irin wawan birki, saida kura tatashi, bai damuba yaci gaba da rusa gudu harya karasa bakin kofar gidansa,

A dai dai bakin kofar yaci karo da wani mutum yafito daga cikin gidansa da gudun tsiya fuskarsa rufe da mayafi, gabansa yaji yafada, dasauri yayi parking na motar, kamar zaibi mutumen saikuma yatuna da ameelah, yanufi cikin gidan, yana huci,

A kwance yasami ameelah cikin jini, a firgice yake kiran sunanta harya karasa gurinta yana magana amma bata amsa masaba,

Rungumota yayi yana laluba jikinta, yana kuka, daf yaji hannunsa yataba wani abu kamar karfe a gefen cikinta,

Cike da gigita yadaga riganta,
Wuka yagani, saura kiris takarasa shigewa cikin cikin ameelah,

Hannunsa narawa ya fizgi wukar daga gefen cikin ameelah, duk da ameelah a some take amma zafin fitar wukar yasa ta sandara wata irin wawuyar ihu,

Hannunta yasoma motsi,
Hilal duk ya fita hayyacinyasa yadago hannun yana cewa "ameelah baki mutuba"

Ameelah takasa magana tirgar nunfashi kawai take , duk jikin hilal yabace da jini,

Daukar ameelah yayi yana sambato kamar mahaukaci, yafita da ita waje,

A daidai lokacin hajan zata shigo gidan, domin ameelah takirata,

Ganin yadda hilal yadauko ameelah yasa taji gabanta yafadi,

Hilal ko kokuluta baiba yasaka ameelah a mota , ya kunna motar yakoma asibitin,
Asibitin da yakai afham acen yakai ameelah...

Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[2:25PM, 5/9/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??73 and 74??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com


Yana karasawa asibitin yadaukota dukta bata masa motar da jini,

Yana shiga da ita wasu nurse suka ganshi da sauri aka janyo irin gadon nan mai taya aka azata akai, hilal yarike gefen gadon anan gudu yana kiran sunan ameelah,

Sai abakin kofar shiga emergency room sannan suka dakatar da shi,

Ba a son ransaba yatsaya, yana kuka ya jingina kansa a jikin ginin dakin da ameelah take ciki,

Kusan mintinsa goma a haka, kuka kawai yake, duk yarasa meke masa dadi, da wanne zaiji, bala in ameelah ko kade mutum dayayi,
A yanzu zuciyarsa cike take da zargin ameelah akan tana cutarsa, kuma tana cin AMANAR AUREn sa,

Cen bayan wasu yan sec yaji an tabashi ta baya, yana juyowa a kasale, suka hada edo da wadda tatabashi, ya rungume matar data tabashi yana kuka yace "umma ameelana zata mutu"

Ummansa ta taji tausayinsa sosai, tadago kansa… amma hilal yakasa bude edonsa domin idan yabude jiri yame gani, tace "garin yaya haka takasance, ina zaune gida hajna tazo tasanar dani cewa taga kadauko ameelah cikin jini"
Hilal ya bude janjayen edon dasauri yana kuka yace " ummana zuciyata tana zargin ameelah akan tana cin amanata, amma kuma saina karyata zuciyata, ummana idan kuwa hakane Ameelah tanacin amanana, umma....."
Tunkafin yakarasa maganar shock ya dibesa zube kasa a some,

Umma da hajna tare sukazo asibitin, dasauri suka kira likita shima hilal aka bashi gado acikin asibin,
*** *** ***

Acen kuwa gefen gidan su afham, tun bayan da abba yabar gidan lokacin da suka sami takardar afham ta barin gari,

Yana fita gidan mahaifin amal yanufa yasanar dashi komai dake faruwa mahaifin amal yayi jimami sosai,

Abban afham yace shifa haryanzh yananan kan bakarsa ta dauren auren amal da afham idan mahaifin amal zai amince a yanzu su daura musu aure, dan aure shedu kawai yake nema kuma gasu nan,

Abban amal bazai iya musawa abban afham ba amma baason ransa ya aminceba,
Anan abban afham yazare kudin sadaki, kamar yadda addina yatanada yabawa mahaifin amal,

Mahaifin amal yace abari yafita waje yakira koda limaman unguwane,

Abban afham ya amince da hakan,
Mahaifin amal yafita yaje yakira limaman unguwa da dattjiwan unguwa suka fita a harabar gidan su amal anan aka dauka auren AFHAM DA AMAL..

Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[7:48PM, 5/12/2016] Mr, Smiles??: [5/8, 9:30 AM] ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??71 and 72??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com

Hilal yayi Jim yana nazarin sunan, jiya keyi kamar yasan mai sunan,

hoton yatsaya yana kare kallo guy din yahadu, yafada a zuci sai yaji yanason zama da afham,

Wane gefe a cikin wallet din yakara budewa anan yaci karo da layin sim a ciki, dauko sim din yayi yana kallonsa mtn ne,

Wayarsa yaciro acikin aljihunsa, bude marfinta yayi ya cire sim dinsa yasaka wadda yagani a wallet din, a tunanin sa kozai sami number iyayen afham, domin yasanar dasu halin da yaron su yake ciki,

sannan ya kunna wayar,

Bayan wayar ta bude,
Contacts suka fara loading, a lokacin ya shiga contacts din yana bincike, 6ter aneesah itace number daya fara cin karo da ita,

A hankali yashiga kiran number , Ring wayar tasoma yi amma akaki dagawa harta tsinke, yakara kira a karo na biyu still ba a daga ba, saida yayi kusan five miss call ba a dagaba sannan yabar kiraran yashiga tura text , kamar haka "idan kinada alaka da mai wannan lambar wato afham, kuzo gombe domin yasamu hatsari yanzu haka yna asibiti" ya tura mata,
Yayi ajiyar zuciya,

yayi kamar zaicire marfin wayarsa yacire sim din saikuma yafasa, wata zuciyar take cemasa " kakara bincika contacts din ko zaka same number mahaifinsa"

Haka kuwa akayi hilal yashiga bincike cikin numbers din afham,

by mistake hannunsa yayi rolling zuwa alphabet Z numbers na kasa gabaki daya,

Tundaga Z yafara yin sama yana duba numbers , wata number yagani an rubutu mata ZABINA.

Number yashiga kamar xai kira sai kuma yatsaya yana tunanin yasoma gane number daga ina tafito,
Number yake karewa kallo, yaji gabansa yafadi, "number Ameelah" yafada bakinsa na rawa, sai kuma ya girgiza kai, yace "ina bazai samu number ameelah ba, saidai idan mtn ne sukayi mistake gurin yin number"

Zuciyar hilal cike da sake sake, "a zuci yace bari nakira naji"
A fili kuwa danna number wayayi yafara dailing nata ,

Cikin sa a kuwa wayar tashiga, saura kiris ta tsinke, aka dauka,

Ihu yaji yafara fitowa a cikin wayar hadi da kuka saida hilal yarazana, muryar ameelarsa yajiya sak,

Ameelah tana kuka tace "zai kasheni, wlh zai kasheni " sautin duka yaji yafito bayan tagama maganar, a gigice hilal ya mike yana fadan "ameelah waye zai kasheki" cike da hargowa saida hankalin mutunen da suke gurin kallonsu yadawo kansa,

Tunanin Kwakwallarsa yafara dawowa ya tuna da HMM kuma da ikirarin da yayi nacewa saiya kashe ameelah " kara manna wayar a kunnesa yace " ina zuwa ameelah" jiyakeyi kamar yabi ta wayar yakarasa gida,

A gudun tsiya yafita daga asibitin yaje ya shiga motarsa, gudu yake zabgawa akan hanya kamar zaitashi sama,

Daidai bakin layin shiga unguwarsu yataka wani irin wawan birki, saida kura tatashi, bai damuba yaci gaba da rusa gudu harya karasa bakin kofar gidansa,

A dai dai bakin kofar yaci karo da wani mutum yafito daga cikin gidansa da gudun tsiya fuskarsa rufe da mayafi, gabansa yaji yafada, dasauri yayi parking na motar, kamar zaibi mutumen saikuma yatuna da ameelah, yanufi cikin gidan, yana huci,

A kwance yasami ameelah cikin jini, a firgice yake kiran sunanta harya karasa gurinta yana magana amma bata amsa masaba,

Rungumota yayi yana laluba jikinta, yana kuka, daf yaji hannunsa yataba wani abu kamar karfe a gefen cikinta,

Cike da gigita yadaga riganta,
Wuka yagani, saura kiris takarasa shigewa cikin cikin ameelah,

Hannunsa narawa ya fizgi wukar daga gefen cikin ameelah, duk da ameelah a some take amma zafin fitar wukar yasa ta sandara wata irin wawuyar ihu,

Hannunta yasoma motsi,
Hilal duk ya fita hayyacinyasa yadago hannun yana cewa "ameelah baki mutuba"

Ameelah takasa magana tirgar nunfashi kawai take , duk jikin hilal yabace da jini,

Daukar ameelah yayi yana sambato kamar mahaukaci, yafita da ita waje,

A daidai lokacin hajan zata shigo gidan, domin ameelah takirata,

Ganin yadda hilal yadauko ameelah yasa taji gabanta yafadi,

Hilal ko kokuluta baiba yasaka ameelah a mota , ya kunna motar yakoma asibitin,
Asibitin da yakai afham acen yakai ameelah...

Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[5/9, 2:24 PM] ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??73 and 74??

Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com


Yana karasawa asibitin yadaukota dukta bata masa motar da jini,

Yana shiga da ita wasu nurse suka ganshi da sauri aka janyo irin gadon nan mai taya aka azata akai, hilal yarike gefen gadon anan gudu yana kiran sunan ameelah,

Sai abakin kofar shiga emergency room sannan suka dakatar da shi,

Ba a son ransaba yatsaya, yana kuka ya jingina kansa a jikin ginin dakin da ameelah take ciki,

Kusan mintinsa goma a haka, kuka kawai yake, duk yarasa meke masa dadi, da wanne zaiji, bala in ameelah ko kade mutum dayayi,
A yanzu zuciyarsa cike take da zargin ameelah akan tana cutarsa, kuma tana cin AMANAR AUREn sa,

Cen bayan wasu yan sec yaji an tabashi ta baya, yana juyowa a kasale, suka hada edo da wadda tatabashi, ya rungume matar data tabashi yana kuka yace "umma ameelana zata mutu"

Ummansa ta taji tausayinsa sosai, tadago kansa… amma hilal yakasa bude edonsa domin idan yabude jiri yame gani, tace "garin yaya haka takasance, ina zaune gida hajna tazo tasanar dani cewa taga kadauko ameelah cikin jini"
Hilal ya bude janjayen edon dasauri yana kuka yace " ummana zuciyata tana zargin ameelah akan tana cin amanata, amma kuma saina karyata zuciyata, ummana idan kuwa hakane Ameelah tanacin amanana, umma....."
Tunkafin yakarasa maganar shock ya dibesa zube kasa a some,

Umma da hajna tare sukazo asibitin, dasauri suka kira likita shima hilal aka bashi gado acikin asibin,
*** *** ***

Acen kuwa gefen gidan su afham, tun bayan da abba yabar gidan lokacin da suka sami takardar afham ta barin gari,

Yana fita gidan mahaifin amal yanufa yasanar dashi komai dake faruwa mahaifin amal yayi jimami sosai,

Abban afham yace shifa haryanzh yananan kan bakarsa ta dauren auren amal da afham idan mahaifin amal zai amince a yanzu su daura musu aure, dan aure shedu kawai yake nema kuma

Please Login or Register in order to submit comment