Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ba skull Mr Luke yamutu'''
.
Cikin mamaki hafsa tace ya akai kika sani?

Miemie tace MAH,,,,,,.,....saikuma tai shiru'''hafsa tace MAH me?


Miemie tace toh ai naga shi malami ne nd duk malamin daya mutu ba'ayin karatu ranar daya mutu'''




Hafsa tace hmm Miemie Allah yagayara'' tajuya tafita'':


Dariya Miemie tafashe dashi sannan tace mah ,,,,,,,,saikuna tafara bin bagon dakin tana ta6awa tana dariya***
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡 🤡
🤡 🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡 MURMUSHIN AJALI
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*



Page5⃣

Haka taita bin bagon tana dariya''''''
Sultan yazo gittawa ta dakin yajiyo dariya danhaka ya dan dakata yanason sanin dariyar me takeyi'""""

Jiyayi tana cewa su ya sultan mekake son ji daka tsaya agun ?

Cikin zare ido 😳sultan yajuya da Sauri yabar wurin kirjinsa sai bugawa yake ''''azuciyarsa cewa yake ya akai tasan yatsaya akofar?


Komawa yayi falo yazauna kusa da mommahnsu '''yace mommah amma Miemie batada lafiya koh?

Kallonshi hafsa tayi tace meka gani'''''''zaiyi magana yaji 6am abakinsa kamar ansaka masa gum anrufe''''' yayi iya kokarinsa yayi magana amma yakasa '''

Tashi yayi yabar falon zuwa dakinsa'''' yana shiga yabude bakinsa ''cikin ikon Allah saiga magana na fitowa''' da Sauri yafito falon yana cewa mommah wlh Miemie akwai'''

Shiru yayi sbd sake rike bakinsa da akai''''' cikin tsananin damuwa da mamaki yakoma cikin dakinsa''''still yana shiga yafara magana ''''_

Yasake fitowa'''still bakin yasake rufewa'''zama yayi yana kallon mommanhsu ::yanayi mata kwatance da hannu''' amma Sam bata fahimci meyake fadava''''

Saice take sultan yau kurma kuma ka koma''''''
Hannunsa duk biyu yasa yai tagumi'''_ yana kallonta'""""


Suna nan zaune Miemie tafito tace su yah sultan iyayen gulma""" meyafaru kai tagumi''''?

Hafsa tace kaiiii Miemie meyasa bakida kunya ne sultan din ne iyayen gulma? Kibari yatashi jikinki zaigaya maki'''


Ido sultan yabita dashi''''''' sallamar dasukaji ne yasa su juyawa ga kofar shigowa""""" sa'adatu ce tashigo itada Aysha sai nazira dake bayanta''''

Dagudu Miemie taje tanai mata oyoyo''' tana cewa gwaggo sannu daxuwa wlg naji dadin xuwanki '''''' sa'adatu tace toh mekika ajemin?

Miemie tace binki zanyi unguwar dazaki'''' fuskar sa'adatu da mamaki tace waya fada maki unguwa zantafi''''''

Sultan dake zaune tashiga juya hannunsa alamar a tambayeta pls'''''


Harara tawatsa Mashi sannan tace kwalliyar dakikai bata xuwa nan gdn kadai bane''' dariya sa'adatu tayi tace kin canka daidai''''''

Gdn budurwar baban Aysha zantafi'''' mahaifinta bashida lfy zanje na gaida shi'''''

Miemie tace wlh gwaggo ba enda zakije lafiyarsa klw'' mugayen mutani ne ''wani tuggun suka hada maki kina xuwa kika fada shikenan'''''


Cikin mamaki da tsoro hafsa tace ke uban waye yafada maki haka? Kinga kullum inayi maki fada amma bakiji koh?


Dariya sa'adatu tayi tace rabuda ita ya'ya hafsa kinsan halin Miemie da shiririta' ga yarinta kuma''''
Ni barin tafi nadawo '''nan tamike takama hanyar fita hafsa naimata saita dawo'''


Tana fita Miemie tabi bayanta ''a bakin gate Miemie ta tsaya tace gwaggo muddin kika sake kika taka gdnsu razina toh gawarki za'a fiddo aciki''''''


Dasauri sa'adatu tajuya tana kallon Miemie''''' sannan tace Miemie rayuwa da mutuwa duk ta Allah ce karki damu''''kinji ya'ta nariga nayiwa baban Aysha alkawarin zantafi bareji dadiva idan bantafi va'''


Sannan kidena irin wannan maganar kar adora maki wata daurarriya'''''


Tana gama fadar haka tasakai tafice"""""""


Dagudu Miemie takoma cikin gd tana xuwa dakinta tafada tarufo kofar''''' kwanciya tayi tajuye idonta'''''


Babu haske ko kadan aciki sai baki''''''




Kusan minti 40da fitar sa'adatu aka kira hafsa ana fada mata sa'adatu sunyi accident kan hanyarta tazuwa unguwa''''


Cikin tashin hankali hafsa ta tambayi Inda take'' nan aka fada mata tana chemist ana dressing ciwon dataji a hannu'' dake Allah ya takaita bataji rauni sosai va'''''"""ajiyar zuciya hafsa tayi jin cewa ba abinda yasamu sa'adatu na tashin hankali''''


Miemie ko tana cikin dakinta''' bata fitova' saida taji muryar mahaifinta sannan tafito taimasa oyoyo:::

Yace my Miemie lfy naga banganki falo zaune va'''' gayada kai tayi tace eh lfy abba kasan mommah da ya sultan sun tsaneni shiyasa nake zama a daki nikadai''

Cikin mamaki hafsa tace mudin ne muka tsaneki?

Batare data kallesu ba tace eh''abba kadaine me sona"""


Hafa tace yayi kyau''''
Nan alh yace sutashi dukkansu suje sudubo sa'adatu'''

Nan suka fito suka shiga mota alh da sultan agaba Miemie da mommanhsu abaya''''::

Suna xuwa gdn Miemie ta 6alle murfin motar taruga cikin gdn dagudu '''a falo taga sa'adatu zaune tana cin abinci'''''


Sa'adatu na ganinta tace a'ah Miemie kedawa kikazo''' karasowa tai kusa daita tace nidasu abbanmu ne''''_ gwaggo nagodewa Allah dakikai hatsarin nan wlh'::::


Cikin tsoro da razana sa'adatu tace Miemie mekika ce? Rausayar dakai tayi tace bkomi'''


Amma kisani ina kaunarki gwaggota'''' sa'adatu ma tace nima ina kaunarki ya'ta gudan jinita''' kwanciya Miemie tayi akan cinyarta tana cewa ynxu fah gwaggo da ankaiki koh''''


Sa'adatu tace anakini ena?

Zatai magana su alh suka shigo'''.

Nan sukaga sa'adatu sukai mata Allah yakiyaye gaba''''''


Koda zasu wuce''miemie tadubi sa'adatu tace gwaggo gobe zakiji sakon mutuwar wani'"""""


Sa'adatu cikin tsoro tajanyota gefe tace waike Miemie lfyrki klw kuwa?

Dariya Miemie takamayi tace lfyta klw gwaggota '' sai nan gaba zaki gane menake nufi'''





🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹washe gari Miemie ta tafi skull'"""Acikin class yaran class din sai jimamin mutuwar Mr Luke sukeyi''' Miemie kam ko'a jikinta''' sai wasarta takeyi""""""i


Suna tasowa tashigo gd taga ba mommanhta ''_tadubi sultan tace yah sultan ina mommah ta tafi?

Yace bata nan taraka gwaggo sa'adatu gdn rasuwa''''_cikin ko en kula Miemie tace toh Allah yajikan musulman kwarai'''''


Sultan yace ameen '''__kinsan waye yarasu ne dabaki tambaya va"'" girgiza masa kai tayi alamar a'ah yace toh baban budurwar baban Aysha ne da gwaggo zataje gaisarwa jiya tai hatsari'''''''



Ta6e baki Miemie tayi tace yayi kyau '""ai anrage mugun iri"""""


Sultan yace wani irin mugun iri kuma?

Bata amsashi va tashige dakinta tana cewa banason yawan tambaya pls""".





Bayan shekara biyu '''lokacin Miemie tana jss 2 yayinda sultan ke SS2 """
Amma shi sultan Borden skull yake ita kuma Miemie tana day"""""""

A lokacinne kuma mommanhsu Allah ya azurta ta da samun ciki'' sunyi murna matuka'' lallai Allah maikyauta da karine''''' Miemie shekarunta shadaya daya aduniya saiynxu Allah yasake bata ciki'''

Alh mahmud kam bakinsa baya rufuwa sbd tsabar farin ciki''''


Miemie ma taita murna wai itama zata samu wacce zata rinka bawa gwale2 kamar yadda sultan kebata'''

Hafsa kance mata dayake ke harynxu bakiy hankali ba ai'''


Sultan dayazo Hutu yaga cikin mommahnsu yatsufa ''yace kaii mommah ko twin's zaki Haifa mana ne?

Dariya hafsa tayi tace toh gani nan dai sultan Allah kadai yabarwa kansa SANI""


Tsagal Miemie ta tsoma baki tace yah sultan wannan cikin ba twin's bane yan'3 ne ''''''''

Cikin jin haushi sultan yace ai kinji ke sai ana maganar masu hankali saiki tsomo bakinki''' ko anfara maganar hankali saiki kawo soki burutsu'''
Mtwe yarinya saikace mayya ''''''


Mikewa Miemie tayi cikin fushi tace yah sultan'''yana juyowa da nufin kallonta kawai sai gani yayi'''''' idonta yajuye izuwa baki '''cikin Sauri yakauda kanshi zaiyi magana yaji bakinsa arufe''''''


Isowa kusada shi tayi tana dariya tace yah sultan'''matsoraci kawai'''
Hafsa kam tana can hankalinta naga kallon datakeyi batasan wainar da ake toyawa ba''


Sultan nason yin ihu amma babu hali'' sbd hannunta data dafashi dashi jiyayi kamar da allura tadafa shi'''' wani irin radadi yakeji a kafadarshi''


Cikin Sauri yake kokarwar sauke hannunta a saman kafadarshi''' amma saiji yayi kamar yarike shocking ne daya kama hannunta''''

Da Sauri yaja da hannunsa'' idanunsa sunkada'' sunyi jah''' yana dubanta 'itakuma sai sai dariya take Mara sauti''' tana juya masa ido
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡 🤡
🤡 🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡 MURMUSHIN AJALI
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page6⃣

*there is a secret behind every success 'believe me 'd secret behind my success is respecting elders*😍


Cikin hawaye sultan yasauke hannunsa kas yanayi mata nuni da pls tasake shi''''' ahankali tasauke hannunta akafadarsa ''tana wani irin dariya''' hafsa dake kallo tace Miemie kinfara koh''''''''

Ko kamin mommah tajuyo Miemie tabar wurin tashige dakinta'""""

Sultan koh yana zaune radadin rikon datai masa yasa shi hawaye'''''hafsa na juyowa taga yana hawaye tace a'ah sultan meya sameka?

Murmushin karfin hali yayi yace bkomi mommah kawai haka naji idona na yaji kamar ansakan hannu aciki'''''''
Cikin tausaya hafsa tace Shiga dakina a gaban mirrow zakaga eye drop kadauka kasa 'saika kwanta''''


Mikewa yayi zuwa dakin zaije dauko eye drop din 'yana cikin tafiya yaji anriko hannunsa da karfi'''' juyowa yayi da Sauri Dan ganin waye saidai baiga kowa va''''

Dagudu yashige dakin mommansu yadau eye drop din yafito''''''''

A falon ya tadda Miemie tafito tana ganinshi ta kwashe da dariya''"'''tana cewa kaji maza'''su yah sultan mazan jiya''''

Ko kallonta baiyi va ,yazauna yana shirin diga eye drop din a idonsa'''''' cikin kakkausar murya tace yah sultan karka diga ''wlh kana sawa zaka sawa kanka matsala domin zaka Iya makancewa '''''

Dasauri yadakata da digawa yana kallonta girgiza masa kai tayi alamar eh''''' hafsa tajuyo tace kai sultan inzaka sa'kasa inko zakabi na wannan shirmamiyar yarinyar ne kaika SANI'''''

Shikam sultan yariga yarude 'danhaka ya kalli Miemie yaga sai dariya takeyi"""" kara matsawa kusa da ita yayi yace Miemie dagasake kike idan nasa zan makance?

Kai tagyada masa alamar eh'''''''rufe robar yayi yace shikenan nafasa baransa va''''''

Cikin tsananin dariya tace huh su yah sultan ba'aso arasa ido''''''

Tsaki yayi yace dillah tafican banza muguwa kawai''''. Yana gama fadar haka yatashi yabar wurin''''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Ranar asabar da safe hafsa ta tashi da ciwon nakuda''''' cikin ikon Allah itakadai keta fama da abinta'bata fadawa alh ba harya fita zuwa aiki''

Sultan kuma yatafi gdn gwaggo sa'adatu ,,,dakyar ma yasamu yafita sbd Miemie ta takurawa rayuwarsa''' cewa tayi wai bai isa yafita va 'dole yajirata sutafi tare'
.shikuma yace wlh saidai yafasa xuwa amma bareje daita koena va''''

Da sidin goshi yasamu yatsere mata''''


Haka hafsa tai ta fama da nakuda'harkusan awa hudu ''nan fah Abu yafara cin karfinta'' kira tashiga kwalawa Miemie tazo takirawo mata Iya me aikinsu''''

Miemie na shigowa '''taga halin da hafsa take ciki '''tace mommah bara nabaki ruwa kisha zaki haihu ke kadai ''''da Sauri tafita adakin saigata tadawo da Kofi ahannu cikeda ruwa'''

Mikawa hafsa tayi amma ina hafsa sai girgiza mata kai takeyi alamar barata sha va'''''

Karasowa kusa da ita tayi tace mommah kisha ko saudaya ne kinji'''''' ahankali takafa mata kofin abakinta'' nan hafsa tafara sha saidata shanye tas sannan Miemie tamike tana dariya' tayi kofar fita tana cewa kannena kufito lfy''''''


Duk da azabar da hafsa keji saidata juyo takalli Miemie''''

Tana rufe kofar wani irin nishi nazuwar ma hafsa''' cikin hukuncin ubangiji ' saiga da'yafito yana candara ihu''''' kamin takai ga sauke numfashi wani sabon numfashin yafito''''

Nan wani Dan' yakara fadowa '''take kuma wata tasake biyowa baya'''

Wani irin nauyayar ajiyar zuciya hafsa tasaki saitai luuu tafadi a sume''''''

Miemie ko na bakin kofa tsaye'''tanajin kukan jarirai ta kwashe da dariya sannan tafice dagudu xuwa sashin iya''

Tana xuwa tace Iya mommah tace kizo ta haihu'''cikin mamaki iya tace yaushe? Miemie tace ynxu kidai zo da sauri Dan kamar ta suma nake gani''''

Iya tace ohh ni ynxu Miemie Shiga kikai tahaihu agabanki? Miemie cikin tsiwa tace haka nafada maki ne kome?

Kedai kiy Sauri kije kiganta '''''''suna xuwa iya tahango hafsa kwance a sume'' ga jarirai su uku sai cancara kuka sukeyi'''

Iya duk ta rude 'Tarawa wazata fara tallafawa'''' nan tanufi hafsa''' tashiga watsa mata ruwa''' sannan tanufi jariran ta nadosu cikin zani"""


Hafsa na farfadowa iya tai hamdala '' nan tashiga gyara jariran ''saidata kammala sannan tafara gyara hafsa daketa famar ajiyar zuciya"""""


Hafsa tadubi Iya tace iya sai ankira likita fah sbd inaji kamar nayi kari""""""" iya tace a'ah basai ankira likita va '''ruwan zafi bai bar komeva '':'''' aidole kiyi kari ya'ya uku ajere aiba wasa bane"""



""""""""""""""""""Cikin Sauri dagudu Miemie ta isa gidan gwaggo sa'adatu tana shiga falon tafara kwalawa sultan kira'''

Yah sultan yah sultan'''' yana kwance yana barci yaji ana kwada masa kira kamar amafarki ''firgigita yatashi' jin muryarta ne yasa shi kara tsorata''

Cikin sauri yatashi yazauna ''tana karasowa cikin falon tafada masa ajiki tana hoh ya sultan bana fada maka va? Aidama nace maka mommah yan'3 zata Haifa kuma gashi nan '''

Tureta sultan yayi daga jikinsa yace toh mahaukaciya ubanwa yafada maki mommah tahaihu kodai haukarki ce tamotsa'''


Hade rai tayi takafeshi da ido tace nice mahaukaciyar koh?

Wlh zakaga aikin hauka ganin idonka''''''

Juyawa tayi 'cikin kakkausad murya tace yah sultan'''caraf saigashi gabanta durkushe yana cewa yi hkr my Lil sis wasa nake maki aikinfi karfin mahaukaciya ''''
Kedin me hankali ce da tunani''''


Wani irin tsawa tadaka Mashi' dayasa shi hayewa saman kujerar daya sauko batare daya saniva'''''''

Saikuma tajuya tana kallonshi tana dariya'''

Kamo hannunsa tayi''shikuma sai none hannun yakeyi cos bayason tasake rikeshi '''danji yake kamar da ruwan wuta take rikeshi'''''''

Duk nokewar dayakeyi' saida tai nasarara riko hannunsa ''tace yah sultan dagaske nake wlh mommah tahaihu'''kuma yan'uku tahaifa''

Cikin farinciki mehade da azaba yace yaushe? Tace ynxu''' iba gwaggo nafada mata?

Cikin Sauri yace tana daki tana barci yisauri kitaso ta mutafi'''''


Tana sakinshi''' Yakama hannun data rike masa yana kwallah ''''yace Allah ya isa wlh'''''


Dariya tayi tace waikai ya sultan nikakewa Allah ya isa? Nifah kanwarka ce'''
Tsaki yayi yace keni dillah ki matsamin muguwa kawai'''


Dariya tayi sannan tashige dakin gwaggo sa'adatu ''tana shigewa sultan yamike sadaf sadaf da takalmansa a hannu yarugo ajuje yafita yabar gidan'''''''


Ahanyarsa takomawa gida sai tunane tunane 'yakeyi ganeda Miemie '''''shidai yasan wannan abubuwan datakeyi ba kawai bane amma komadai menene zaiyi bincike akai''''''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡 🤡
🤡 🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡 MURMUSHIN AJALI
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
*E.W.F*

*a through friend is a companion'''tnx aishan umma u so wonderful*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page7⃣
Sultan nashiga gd ya tadda mommansu kwance ga jarirai ne agabanta harguda uku'''cikin murna yakarasa yace momma ashe dagaske ne ?

Dariya taimasa tace waya fada maka'''yace waccen mahaukaciyar ce'''''''hafsa tai dariya tace harta kai gdn gwaggo sa'a? Cikin ta6e baki yace eh'''

Yadau jaririyar ta macen yana kallonta yarinyar kyakkyawa daita''''amma batako kama yatsar miemie a kyau va''''

Hafsa tace ina kabarota?yace wlh can gdn gwaggo nabarta 'gudu mata ma nayi''

Hafsa tace aiko ynxu zaka ganta''''' yace ai ina ganin tareda gwaggo zasuzo'''''''

Suna nan zaune alh yashigo afujajan'''''ganin hafsa da sultan zaune ga jarirai kwance yasa shi yin turus'''''

Yadubi hafsa yace yaushe kika haihu? Cikin dariya hafsa tace dashi dazun'''

Cikeda mamaki yazauna yadau jariri daya yana kallonshi yace kuma duk wadan nan ukun kika Haifa?

Sultan ne ya amshe da cewa abba kana mamaki ne? Ai ikon Allah ne:::,jinjina kai alh yayi yace tabbas ba'a mamaki da ikon Allah'''

Allah ubangiji yaraya manasu yasa cikon muslunci ne'''''duk suka amsa da amin ::sannan yaimasu huduba akunne::::

Yadubi sultan yace ina mutuniyar taka tashige?

Jin sallama yasasu juyowa ''''Miemie ce itada gwaggo sa'adatu '''tana ganin abbansu taruga dagudu tana cewa lah abba kadawo'''

Ya amsa da eh nadawo Miemie ashe kinsamu kanne har uku'''' dariyar data saba'''tashiga yi'' kamin tace aidama abba nafadawa ya sultan yan'uku mommah zata Haifa yaki yard amma ynzu gashi nan yagani''''


Sultan da tunda tashigo yai gum da bakinsa ko kallonta baiyi va'' yadago kansa yace Malama ba fadarki bane yasa tahaifesu ikon Allah ne"""

Harara tadaka masa sannan tace dama nima aibance ekona ba''' amma kasani nafadi daidai '''

Tsaki yayi yace toh kiyta fada mana ke kika sani 'mayya kawai'''':

Cikin fushi tamike tace abba kaga kacewa yah sultan yadena cemin mayya'':: alh yadubi sultan yace kadena tunda bataso':':::


Sunkui dakai sultan yayi''''
Tashi tayi ahankali takarasa kusa dashi'' baima lura da ita va'' tazauna gefensa''' tadaga hannunta tadora saman kafadarshi'

Ihu yasaki yana cewa wayyo zata kasheni''''''

Dasauri tajanye hannunta su abba suka dubeshi sukace sultan wazata kashe ka"""""''


Cikin in ina yabude baki zaiyi magana saiji yayi kamar ana buge masa baki'''''

Shiru yayi yana kallonsu alh da mommansu'''''' itako Miemie ta nutsu saikace ba ita ba'''''

Gwaggo sa'adatu tace kaii sultan kodai bakada lfy ne? Girgia mata kai yayi alamar a'ah''::


Miemie dake zaune gefe daya ta taso tana cewa yah sultan zomuje ka kwanta koh barcin ne bai isheka va'''''

Tana kokawar rike masa hannu yana fisgewa''' hafsa tadubeta tace ki kyaleshi mana dole ne?

Buga kafa tafarayi tana cewa ai wlh saiyaje yakwanta 'barci ne bai ishe shi va''''''' nan tashiga Jan hannunsa yana fisgewa yanason yin magana amma yakasa''''

Haka dai hartai galaba akansa''',tana jansa yana binta 'nd azabar dayakeji ahannunsa ne yasa yaci gaba d binta'''''

Suna barin falon tasakar Mashi hannun tana dariya''''' shikuma yashiga murza hannun sbd zafin dayake masa"""

Yabude baki yanasob gwada magana saigashi sarai maganarsa tafito''''

Kallonta yayi yace wlh ki kiyayi ranar dazanyi maki shegen duka a gdn nan''' ba kinga ina kyaleki va 'shiyasa zakitamin iskancin da ranki keso va"" toh kici gaba ''''

Yana gama fadar haka yajuya zaiwuce '''tsawa tadaka Mashi sannan tajanyo shi baya'''

Idonta sunjuye xuwa baki tace yah sultan kadubeni dakyau wlh kanason nai mugun sa6a maka koh? Meyasa baraka yi shiru da bakinka va idan kaga Abu?

Kaida mommah halinku daya amma zanyi maganinku '''' kaficemin anan tunkan raina yagama 6aci nasa6a maka'''

Dagudu sultan yafito falon '''gwaggo sa'a tace lafiya kuwa ? Shiru yayi baice mata kala va''''

Domin shi ynxu al'amarin Miemie yafi girmar kwakwalwarshi'''''




🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹washe gari da misalin karfe goma na safe su bahba laure da bahba asabe sukaxo yin barka''''

Bayan aingaisa ne sukayiwa hafsa barka sannan suka kar6i yaran suna gani'' bahba asabe tace yauwa hafsa ynzu kikai haihuwa 'ga yara tubarkallah kowa yagansu yasan sunyi kama da iyayensu ne''' amma ba kamar waccen jar gwandan ba''mekama'' da almatsutsai'''


Bahba Laure tace wlh kuwa''''yarinya saikace jikar sarkin aljanu""""

Hafsa najinsu batace komeva''''''

Nan suka cigaba da maganganunsu""" harkusan karfe daya'''

Nan bahba asabe tamike da niyyar Shiga bayi tayi alwala''''

Tana shiga ta rufe kofar tafara alwala'''' tana idar da alwalan''' takama kofar bayin zata bude''' GAM taji kofar arufe ''nan tashi jijjigawa tana kokawar budewa"""

Amma Sam bai budu va'' kanta tasa ta karamin gurin dake bude akofar tana son ganin waye ya kulleta'''


Marin dataji a fuskarta ne yasata dagowa dasauri tana Neman Wanda ya mareta''''

Kamin tayi wata2 takarajin wani saukar marin'''' rike kuncinta tayi tana wayyo 'waye

Tas tas takeji ''afuskarta' hannu bibbiyu tasaka tarufe fuskarta tana ihu tana cewa wayyo kutaimaka min 'waye ke marina haka'' menai maku''' ina kike laure taho kitaimakeni wlh nayi gamo a bayin nan"""

🙆🙆Wayyo ni asabe nashiga ukku nakawo kaina matattarar""""""''' batakai ga karasawa va taji bakinta yarike kamar ansaka mata gum aciki'''


Tayi tayi tai ihu amma takasa '''haka tashiga jijjiga kofar'''''''

Tanakan jijjigawa ne taji yabude Aida gudu tafito hannunta rikeda dankwalinta"""

Tana fitowa falon tadubi BAHBA Laure ''batare datai magana va''' tafice dagudu tai hanyar waje'''

Bahba laure da mommah suka bita da tambayar lafiya inazaki tafi'' amma ko kallonsu Bataiva '"tafice batare data dau hijabinta va''''


Sultan dake waje yana zaune 'yahangota zata fita daga gate din' yace bahba inazaki babu lullu6i ''

Bata dubeshi ba illa kokawa datakeyi da kofa yabudu''''

Cikin Sauri sultan yakaraso ya tsaya bakin kofar yana cewa '''bahba ba Inda zaki tafi fah'''''


Dago fuskarta tayi dasuka kumbura ga idonta sunyi jazur ''tace sultan Dan annabi kabuden kofar nan kamin akasheni a gdn nan''''


Sultan fuskarsa da tsananin tsoro yace bahba meya sameki afuska?

Jin muryar hafsa da bahba laure datayi ''ainan takara rudewa tana cewa kaii sultan inkanaiwa ubanka mahmuda kabuden kofar nan na tafi''''


Shiko ganin duk arude take yasashi saurin bude mata''''' aiko nan tasa kai tafice aguje babu koh waiwaya wa''''''


Su hafsa suna karasowa sukace sultan meyasa kabarta tafita''' cikin damuwa yace rokona tayi kuma na tambayeta meya sameta bata fadamin va''' saidai naga fuskarta akumbure'''
Kuma idanunta sunyi jah'''
[08/10 8:33 am] Me Kosai✍: 🤡 🤡
🤡 🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡 MURMUSHIN AJALI
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡
🤡🤡🤡🤡🤡🤡🤡
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*

♻ *EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻
*E.W.F*

*dedicated to friend bee kalbi* *Miemie*


Page8⃣

Hafsa cikin tsananin damuwa tace kome yasameta oho:''' bahba laure datai tsamo tsamo tace toh hafsa kinga bara nabi bayanta naga meke damunta'''''

Nan sultan yadauko mata hijabinta tabaza::: tafita'''',sultan yatare mata adaidaita tashiga'':::

Bayan ta tafine ''sun shigo gida hafsa tadubi sultan cikin damuwa tace ynxu kome yasameta oho'''''


Sultan yace Allah kadai yasan meyasa meta''''wayasani ma ko shower tabude ruwan zafi yazubo mata afuska shiyasa fuskar yakumbura'''''

Hafsa tace kai sultan bana tunanin haka saidai inwani abun daban ne''''::::ina Miemie take?

Sultan yace wlh banganta va maybe tana daki tana barci kinsanta da barci kamar kahsa'' bari nadubota'

Mikewa yayi yashige dakin Miemie ''''kwance yasameta ga dukkan alamu barci takeyi danhaka ''yatsaya yana kare mata'''''' afili yace my lil sister ina kaunarki sosai amma ke muguwa CE''''' waya sanima ko kece kikaiwa bahba asabe wani abun''''

Juyawa yayi zaifito saiji yayi tace haba yah sultan mekake tunanin xanwa bahba asabe?
Karinka yimin shaidar arziki mana yayana''''

Da Sauri yajuyo yace dama ba barci kikeyi va kenan''''' dariya tayi tace ynxu falkawata kenan naji abinda kace''''

Karasowa kusa daita'' yayi yazauna yana fuskantar ta' yace Miemie waime naimaki kike wahalar dani ne?

Cikin firgici tace yah sultan nikuma😳
Menai maka? Yace bakima san mekike yimin va kenan?

Cikin damuwa tace wlh bansani va fadamin wlh zanbaka hkr'""""cikin hassala yace lallaima wlh ke yar'rainin wayauce'''' waima tukun mommah bata fada maki saida nashekara bakwai aduniya kamin aka haifeki bane?


Da fuskar tausayi tace eyyh yah sultan meyayi zafi dazaka fadan bakar magana kuma?

Tsaki yayi yace hmm bakomi shikenan 'mance kawai'''



Koda bahba asabe ta isa gd a 360 tashige 6arayinta '''yara sai San daxuwa suke mata amma bata amsasu ba''',

Rashida dataxo tana shirin xuwa gdn barka ''ganin bahba asabe afujajam''nan tashiga tambayarta lfy?

Bahba asabe zama tayi sannan tadubi rashida tace ni naisa nai magana akasheni?

Cikin tsoro rashida tace bahba wazai kasheki? Cikin furxar da iska mezafi bahba asabe tace dubi fuskana ki gani''''

Afirgice rashida tace bahba ubanwa yaimaki wannan aika aikar?

Bahba asabe tace keni da Allah rufemin baki 'kofada maki nayi aiba iya ramamin zakiyi va''
Danhaka kirufemin baki kawai.


Tana rufe baki bahba laure nashigowa'''''' tadubi bahba asabe tace wai asabe lfyrki kuwa '? Kinfito afujajan kuma baki tsaya kinmana bayanin abinda kefaruwa dakeva?

Cikin guna''bahba asabe tace aidole kice haka da kece kikaji abinda naji wlh Allah kadai yasan yadda zakiyi ''Dan na tabbata dabaraki iya kawo kanki gd va''' amma ni ahaka nayi kokari nakawo kaina gida''


Saidai fah har abusa kaho bankara xuwa gdn mahmuda '''''''''
Bahba laure tadubeta tace sbd me? Bahba asabe tace komema'""nidai baran fadava balle nakara shiga wani halin kuma"""""

Bahba laure tace toh shikenan tunda baki fade ai saikiy shiru"""""



🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Haka akaci gaba da zaman jego har ranar suna tazago inda yara sukaci sunansu kamar haka''''khaleed''khamees'"sai kubra''''

Maijego tafito fes itada jariranta'''' gwanin sha'awa '''

Bahba asabe kam tace ko yankata za'ai barataje sunan va sannan tafadi dalili taki fada''' danhaka kowa yafita sabgarta '''''



***********bayan sati daya sultan Yakima skull 'Miemie ma tacigaba da tafiya skull ::hafsa kadai keragewa a gd sai iya me aiki ''ganin haka yasa mahmud yaiwa mahaifinsa magana akan bahba asabe koh bahba laure wata tazo tazauna da hafsa'''''

Sbd

Please Login or Register in order to submit comment