Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

*🕊️THE SEXXY BOSS🕊️*
_(Romantic and comedian)_


_Book 3_
_Last free page 3_




*Daga Wannan page ɗin Free page ya ƙare hanzarta wajen mallakar taki ... Regular group ₦300... VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 masu kuma buƙatar complete book 2 ba THE SEXXY BOSS Zaku biya ₦300 kacal.*




***




Hannun sa yasa yana daɗa rungume ta tsama a jikin sa . Yayin da Bishira ke bin duk wani ilahirin jikin sa da Kissing , hannayen su yasa hana haɗawa da nashi wuri ɗaya fuskokin su na kallar juna . A hankali yakai bakin sa saman laɓɓan ta yana fara tsotsan ta cikin wani irin salo , wanda gaba ɗaya ilahirin jikin bishira rawar ƙyar yake , don dama a hannu take , an sha na daɗi anyi tatul . Zame bakin sa yake ƙoƙarin yayi nan take ta yi saurin sa nata bakin tana Haɗawa da nata ,tare da cigaba da tsotsan bakin shi tana mai ƙara manna jikin ta da nashi . Umair ne ya kai hannun sa yana shafa ta tun daga saman wuyan ta har zuwa bayan ta yana shafa tare da bin ko ina da wani irin tafiyar tsutsa gurrr³ da yatsun sa . Ƙanƙamesa Bishira tayi jin yatsunsa a ƙasar ƙugunta yana jan jagidan jikin ta a hankali ... Baya tayi yuuuuu nan yayi saurin tarota tare da riƙeta , ganin ƙafafun su na neman gaza ɗaukar su yasa shi ɗaukar ta cak yana nufar 3 seater da ita , fara raba kayan jikin ta yayi yana yi tare da kai bakin sa yana Kissing ɗin tun daga fuskar ta har zuwa Wuyar ta . Rigar jikin ta ya cire tare da wurgar dashi gyefe guda. Ganin Nonowun ta yayi tsam tamkar bana Babban mace ba , wacce ta haura ma 40yrs. Lallai da'alama bishira ana sha'ani . Don ko ba'a faɗa maka ba jikin ta na shan gyara . Hannayen sa yasa duka yana turbitsa su tsankan kanin nonuwan ta tare da fara matsasu yana ligwigwita n su . Washhhh Aahhh Umair....ahhh daɗiii bai bi takan ta ba sai maganan nan tasa da ya saba Muryar sa dake babu wasa yace " Bana Son hayaniya .!




Kuji ɗan iska😂.


Kama bakin ta Bishira tayi yana cigaba da sarrafa ta da juyata duk yanda yake so , sai dai tayi ta nishin daɗi ,babu Damar sambatu don sanin kanta ne tana fara masa sambatu zai sauka daga kan ta ya bata wuri . Nishi take tana daɗa gantsaro masa ƙirjin ta sama . Bakin sa ya kai yana ɗaura harshen sa saman nonuwan ta tare da fara motsa harshen sa a iya zagayen nipples ɗin ta . Yana wani irin wasa da harshen sa a kan nipple ɗin nata , a hankali ya luma ta cikin bakin sa yana fara tsotsan ta tare da shafa gyefen fuskar ta . Ina...inaaaa Son ka Umair..!!!!! Cak yaja ya tsaya daga komai da yake keeee. Ke me kika ce?? Kina So na.? Shiru bishira tayi tana raba ido , don sam bata san lokacin da bakin ta ya furta hakan ba . Ke tashi da ALLAH Malama . Tashi ki fice mun daga gida. Kamin yanzu na haɗaki da kar nuka . Ba cewa nayi maki kawai jin dadin juna zamuyi ba . Babu maganan soyayya ?. Shine kike faɗin Kina So na?.






Miƙewa yayi daga in da yake yana ja baya , cikin tsawa yake faɗin " I say Outttt.! Jikin bishira ne ya hau rawa karrr karrr ƙarrrrrr. Idon ta ne ya fara fidda ƙwallah don a duniya ta fi jin daɗin Sex da shiɗin kaɗai , kowa ji take shafan mai yake mata . I'm sorry Umair .Ke fita nace.! Yanda yake mata maganan kaman yayan ta ba ƙamin bayan bayan ta ba. Miƙewa tayi a hankali tana ɗaukar rigar ta tare da mayarwa jikin ta . Na baki minti biyu ki tattara ki bar mun gida , idan kuma na dawo na tadda ke zaki ga Abun da zan Maki . Ɗaukar keys ɗin shi yayi tare da juyawa yana ficewa daga Falon . Farfajiyar gidan sa ya nufa yana shiga moton sa cikin wani irin mahaukacin gudu ya bar gidan .


***


Asibiti ta nufa wanda da isan sa cikin sassarfa ya shige office ɗin sa . Kai tsaye ko zama baiyi ba ya nufi fridge ɗin sa yana ɗaukar barasar sa wanda safe rana dare a gida a ko'ina shan sa yake. Zama yayi yana fara zuba ta a cup Yana ƙwalɓewa , a hankali yaji ana masa knocking Wanda yasan baya wuce Nurse Badi'a . Yesss.! Abun da yace kenan yana cigaba da shan barasar shi . Shigowa tayi a hankali tana sa hannun ta cikin jakarta tare da cewa " Doctor ga Abun ka ,jiya ka manta dashi ka tafi ka barshi bayan ka gama tiyata . Ɗago da idanun sa yayi yana kallon kwalin sigari . Hannun sa yasa yana amsa . Cikin maye ya fara cewa " Wannan mai naƙudar tun juya ta haihu??. Girgiza kai Nurse Badi'a tayi ,kamin tayi magana ne yace " Ku kaita tiyata room a fara shirin tiyata ,nan da 10 minutes zan zo . Ohk Sir". Juyawa Badi'a tayi cikin sauri don ƙaddamar da Umarnin Shugaban nasu .


***




Ɗakin tiyatan nurses ne kowa na tsaye ana jirar isowar Dr Umair . Komai an tana da alluran da ake yi ne na dogon barci ba'a kawo ba . A haka Umair ya shigo ya taddasu . Bin ko ina na wurin yayi da kallo yayin da nurses ɗin suka basa wuri . Rigar tiyata ya saka , kana yasa facemask ,Ina Sauran Alluran? Ya tambaya cikin Muryar maye . Nurse Badi'a ce tace " sune babu amma yanzu an jee....Dr Kan yaron ya fara hudowa . Saurin maida hankalin su suka yi ga mai haihuwan , innalilahi Dr Ƙafar jaririn ne ya fara fitowa a maimakon kai . Dafa kai Umair yayi yana rasa abun yi ,gashi ba allura kusa bare suyi gaggawar yanka ta . Laiter suka ga ya kunna sai ga wuta , a ƙafan yaron ya ɗoɗana wanda yasa su saurin buɗe baki suna mmkin wannan wani irin aiki ne . Cikin sauri kuwa yaron ƙafafuwan nasa ya koma . Gani sukayi cikin na juyawa wulll³ , sai gashi ya dawo ta ka. Hamdala Nurse Badi'a tayi suna saurin amsan haihuwar ,sai ga yaro ya faɗo na miji . Doctor doctor suka hau kirar sunan Umair da ya faɗi nan a buge .


***


Umaima ne tayi shiru tana sauraren labarin gidan Radio da Hajiya Balki ke saurara . Wanda ake faɗin kasada da rayuwa 'r da Sir Umair Ahmad moddibo yayi . Kuma ƙarƙashin mahakuntan Lafiya sun amshi Lasisin shi ,an dakatar dashi daga Ko wani aikin likitanci ba'a yarda ko magani yaba marar lafiya ba har zuwa tsawon shekaru uku . Shiru Umaima tayi a hankali ta miƙe tana shigewa ɗakin Umma , Hawaye ne taji yana bin kuncin ta , wanda a tayi saurin saka hannun ta tana goge wa . Wayar ta ta nufa tana kirar Hajiya Turai wanda cikin sauri ta ɗaga kirar tare da cewa " Ƴata ɗaya tilo kowa lafiya ko?. Momy zan zo Abuja gobe Inshaallh . Murmushi Hajiya Turai tayi kamin tace " Kinji Abun da ya faru da Umair ko?. Yanda taji Hajiya Turai na maganan sam babu damuwa a tare da ita yasata cewa " Eh . Shiyasa zan taho . Ohk nima hakan na keso , amma wani hanzari ba gudu ba , Umair tun a juya yabar ƙasar nan zuwa Ƙasar Oustralia . Gaban Umaima ne ya yanke ya faɗi. Kizo gobe ina son mu tattauna . Kashe wayar Umaima tayi gaba ɗaya tana zaman yan bori a falon . Mai yaje yi? Yanzu babu mai rarrashin sa akan abun da ya faru dashi??? Me yasa Ammie ta bar sa ya tafi???. Abun da ta tsinci kan ta da cewa kenan .!




****




Ɓangaren Umair kuwa koda ya tafi ƙasar Oustralia wata uku yayi yana horo na zama sojan ƙasa da ƙasa aka sin da da ya kasance Sojan ƙasar Mahaifiyar tasa , amma a yanzu ya koma sojan ne shi na ƙasa da ƙasa ,soja mafi haɗari kenan , wanda idan sojoji suka ga irin su gudu suke yi . Sai da ya gama karɓan wannan horo kana ya zama cikakken soja . Watan sa huɗu ya fara shirin dawowa gida Nigeria .


Ƙwanan sa biyu da dawowa Nigeria , Ammie duk basu sani ba , sai dai kawai Ammie da take zaune tana kallon news taga an hasko ɗan nan nata .
Anan ne taji ana masa jinjina yayin da aka ƙara masa sojoji kusan ɗari wanda suke a ƙarƙashin sa . Anan ne yan jaridu k watsa asalin labarin sa ,kasuwar cin sa da kuma matsayin sa na sojann ƙasar Mahaifiyar sa ,a yanzu kuma ya koma sojan ƙasa da ƙasa . Hankalin Ammie ne yayi sama . Rasa me zatayi tayi ,kuka ko farin ciki . Sam ta kasa kirar Daddy da Hajiya Turai ta faɗa masu ,don Daddy Yana can gidan Hajiya Turai . Hayewa sama tayi tana ɗaukar mayafin ta tare da nufar farfajiyar gidan ta , moton ta ta shige tana nufar gidan Hajiya Turai . Bayan ta isa ne tana farfajiyar gidan , Sai ga kirar Umair ,ɗauka tayi kamin ta masa magana yace " Ammie ina gidan ki yanzu haka kuma Bakya Nam . Yanzu ka taho gidan Hajiya Turai ina can .! Katse kirar tayi tana shiga daga ciki .




A falo ta taddasu duka Umaima Surayya , Fareesa Daddy da kuma ita kan ta Hajiya Turai . Kowa fuskar sa ɗauke da fara'a har da ita kan ta Hajiya Turai da take dariyar yake na ciki na ciki . Kun ga ko abun da nagani yanzu??? Cewan Ammie idon ta na fidda waye . Miƙewa Fareesa da Surayya sukayi da gudu suna rungume Ammie tare da cewa " Ai Ammie mun riga ki gani ma . Dariya Daddy Yayi haka itama Hajiya Turai kana tace " Ai alhmdllh . Nufo Umaima Ammie tayi tana rungume ta ,anan Umaima ta gaishe ta ,tana nufar wata hanya tare da cewa Ammie bara na kawo maki Ruwa.! Ai fa maza don yau makoshina ya bushe ina cikin farin ciki . Murmushi duka suka yi Yayin da Umaima ta nufi coridor .




Bari na kira Umair ɗin tun da shi komai na shi a cikin baƙin miskilanci yake yi ,har ya tafi Oustralia yayi wannan aikin ba tare da mun sani ba. Ai yanzu haka ma kila ya ƙariko. Don kamin na shigo ya shaida mun yana nan Abuja . Ya sauka a gida na.... Wani irin kallo Hajiya Turai ta yi mawa Ammie kamin tace wani Abu sai sukaji sallamar sa . Sanye take cikin shigar suit baƙaƙe Gashin nan nashi ya kwanta luffff ,kasumban nan da ya tara ya rage shi yabar saje dai dai . Surayya ne ta isa gareshi tana hugging nashi ,haka Fareesa da ke faɗin Wlcm back to Nigeria Ya Umair". Murmushi yayi yana buɗe baki zaiyi magana sai suka ga yaja ya tsaya... A hankali ya raba jikin sa dana ƙannin nasa kana yace " Ammie Ina jin kaman Umaima na nan?. Cikin sauri Ammie tace " Umaima kuma? A ina kenan?. Juyawa yayi yana kallon ko ina ,kana ya kalli Ammie yace " A jiki na nake jin ƙamshin jikin ta .! Kamin Ammie tayi magana ne taga yana takawa tare.....




To pa wannan wacce irin soyayya ce , wanda zuciya da zuciya kawai suke jin furucin ɗan uwan sa?. Umaima Umair...! Soyayyar taku ta musamman ce .






To masoya anan na kawo ƙarshen free page maza hanzarta ki mallaki ta ki .




*Regular group ₦300... VIP group₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932 idan VTU TRANSFER Ne kiyi ta wannan Numbobi 09061466409 ...ga masu buƙatar complete book 2 na THE SEXY BOSS zaku biya ₦300 kacal.*






*ANTY MMN TEDDY*
*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN card ta wannan Numbobi 08081202932..Don ALLAH na roƙe ki karki karanta indai baki biya Ni ba.*


Ammie ne ta miƙe tsaye tare da bin Umair da yake waigawa kaman wanda aka masa bishara da Umaima n tana nan cikin gidan . Umair.! Ammie ta kira sunan shi kana ta cigaba da cewa " Ka zauna mana a ina ne kaga Umaiman dagaaaa...kamin ta ƙare maganan ne Umaima ta fito fuskar ta ɗauke da fara'a . Haɗa ido suka yi Da Umair wanda lokaci guda taji ƙirjin ta ya buga dam...Jikin ta ne ya hau rawa karrr karr karrr farantinn hannun ta na shirin yin ƙasa . Hannun sa yasa yana tare Plate ɗin , kana Ta sakar masa duka tana yin baya da sauri . Don Kallon sa kawai tayi amma ƙwaƙwalwarta a lokaci guda ya tariyo mata abubuwa da yawa ,musamman zalunci da yayi mata . Umaima.!! Ya ambato sunan ta cike da Mamakin ganin ta a gidan Hajiya Turai . Tsayawa yayi yana ƙare mata kallo ,yayin da Ammie da Hajiya Turai suka miƙe har da su Surayya . Daddy ɗau zaune yake yana kisima irin hukuncin da zai yi mawa Umair akan abun da ya aikata akan Umaima . Hawaye ne ya fara sauka mawa kuncin ta a hankali . Umaima.! Ya kuma ambaton sunan ta a karo na biyu , gwiwowin sa yasa a ƙasa yana kallon fuskar ta . Umaima me kika zo yi nan? Shiru Falon ya ɗauka babu abun da kake ji sai shashsheƙar kuka Umaima da a lokaci ɗaya ta gaza natsuwa . Ƙare mata kallo yayi ganin yanda ta sauya , ta ƙara cika da ƙiba. Wani mahaukacin kishi ne yaji ya ɗebesa don A tunanin sa Ƙila Umaiman ta haihuwa ,don shekaru biyu ba wasa ba.




Cikin muryar nadama da rarrashi ya cigaba da cewa " Pls Umaima I'm so sorry ,ki Yi haƙuri ki yafe mun , ki biyo NI muje ,muyi rayuwa mai daɗi , wallahi ba zan kuma yin kuskuren da nayi a baya . Ƙare maganan yayi yana kai hannun sa tare da riƙo nata hannun ,saurin fizge hannun ta yi tana goge hawayen fuskar ta wanda tana sharewa wasu na saukowa . Me kike tunani? Ban sauya daga inda nake ba ada? Wannan shine kike tunani? Ko kuwa yaran da kika haifa a gidan wancen mijin naki ? Ki kawo su mu tafi dasu ,zan riƙe su tamkar Mahaifin su ba banbancin da zan nuna tsakanin nawa da nashi . Ai ke kika haifa mana. Pls Umaima ki biyo NI muje....kaiii Umair yi mun shiru cewan Alh Ahmad da zuciyar sa babu abun da take yi sai ta fasa tana har bawa . Mene kace?? Ta biyo ka ku tafi ,saboda rashin hankali . Kasan a wani kasa yarinyar mutane kuwa?. Har a yanzu kana da bakin magana?. Shiru Umair yayi gwiwowin sa a ƙasa . Wasu irin ƙwallah ne suka fara bin kuncin sa . Daddy ne ya tsagaita da maganan yana numfasawa . Juyawa Umair yayi yana kallon Daddyn nashi kana yace " Zata yafe mun Don Allah ku bari na bata haƙuri , Daddy ,Ammie Wallahi baxan iya rayuwa babu Umaima ba. Duk abun da nayi mata soyayyar tace ta sani yin haka!. Shashancin Wofi ,cewan Ammie don ita ma a yau Umair ya tuna mata abubuwa na ɓacin rai da yasa su a watan baƙwai a wancen shekarun .




Cike da kisisina Hajiya Turai ta nufo inda Umair yake ,Hannun ta ta sanya tana tada shi zaune kamin tace" Calm down Umair.! Ka natsu , ka sani Kowa yana laifi a rayuwar nan ,kuma kuskuren na farko ba kuskure bane , kuma maimaita shi shine babban kuskuren. Ka sani tun da Umaima tayi Aure mijin ta hannun ta bai taɓa ba. Kasan Meye dalilin a ranan da ango zai shiga ɗaki komai ya fito sarari . Wato cikin ɗan ka a jikin Umaima... Kuka Umaima ta rushe dashi , kana ta amshe Hajiya Turai da cewa " Kasan irin hartar dana sha kuwa ? Kasan irin maganganun da ya fito daga bakin mutane kuwa a kaina? , Ji nayi gidan mu baya mun daɗi ,na gaji da zaman cikin gidan mu . Ana haka Momy Tazo ta ɗauke Ni ta dawo dani gidan nan ta bani rayuwa mai ƙyau . Sai dai bayan abun da kamun Su Baba su gani ba , da Hajiya Turai aka.....kuka ne yaci ƙarfin ta wanda Ammie hannu tasa tana rungumo ta jikin ta tana ɗan bubbaga bayan ta alamun rarrashi . Wani murmushi Hajiya Turai ta saki ,kana tace " ka kwantar da hankali ka Umair , Umaima matar ka ce a yanzu . Ka tafi da watanni a ka ɗaura Auren ku , duk da bakowa ya sani ba , anyi hakan ne a sirrance ,ganin kaima Angon wutar soyayyar ya ɗebe ka ka bar ƙasar baki ɗaya . Tun da Hajiya Turai ta fara maganan har ta gama Umair ya kasa ɗauke idanun sa daga kallon Umaima ,wani irin narkakken Son ta da tausayin ta ne ya kama shi. Pls Umaima ki yafe mun. Yayi maganan cikin sallama wa. Ai mu mata Bama da riƙo ,muna da saurin yafiya. Cewan Hajiya Turai tana murmusawa .




A'a Hajiya Turai bazan mawa Umaima dole ba,ya zalince ta kuma ayi mata dole , ku tambaye ta inda wanda take so , Ni da kaina zan nema mata Auren sa . Ƙarar ringing ɗin wayar Umaima ne ya ƙarade Wurin , wanda a hankali ta duba wayar ganin sunan Fahad ne yasa ta dakile kirar . Umaima aƙwai wanda ku kayi alƙawarin Auree? Cewan Ammie tana dafa ta. Gyaɗa kai Umaima tayi a sanyaye tace " Eh Ammie. Sai kuma ta sunkuyar da kan ta ƙasa ,don tana jin nauyin Ammien.




Kam bala'i...! Wannan wace irin shashashan yarinya ce?? Tana shirin lalata mun duk abun da na tsara . Hajiya Turai ke maganan cike da tashin hankali a zuciyar ta . Saurin miƙewa daga Tsaye Umair yayi kallon ta yayi yana cewa Waye shi ? Me ya taka waye uban shi???. Ganin yanda yake haki kaman damisa yasa ta saurin yin baya tana barin wurin da sauri . Bin bayan ta zaiyi nan Daddy Yayi saurin dakatar dashi tare da cewa " kar ka fara.! Cike da tashin hankali ya kalli Daddy Yana cewa " Daddy zan mata magana , Daddy ka fahimta Umaima bata Son kowa sama dani , kawai ta faɗa ne. Nima dai Haka na gani .! Hajiya Turai ta katse su cikin sauri . A'a tun da ta faɗa aƙwai ne.!




Saurin juyowa yayi yana kallon Ammie da tayi wannan furucin kana yace " Ammie zan rasa rayuwa ta ,zuciya ta buga mun take. Kamin su Yi aune sun ga ya wuce sune ce cikin sauri yana kirar sunan Umaima. Falon da ta shiga ya bita . Yayin da Ammie suka yi saurin biyo bayan sa.. hango ta yayi a ƙayataccen bed din ta ,Tayi rufff da ciki idanun ta na fidda zafafan hawaye. Key yayi ma ƙofan yana kirar sunan ta ' Umaima..!




A hankali ta ware idanun ta da suka tasa na kumbura . Aƙwai wanda zaki so sama dani a rayuwa???. Dama Ni ban taɓa son ka ba. Yanzu ne dai na fara soyayya a cikin zuciya ta. Na samu wanda ya iya tattalin So ba irin ka da komai kake yin shi in arrogancy . Ya San ya ya ake rarrashi ana sin kai da komai a tsawa kake yin shi . Yah Umair Bana son ka ba xan taɓa son ka ba. Fahad shine ....keeeee!!! Ya Kira ta da wannan sunan tare da kai hannun shi yana dunƙulawa ya buga a jikin bangon gyefen sa da sai da bangon yayi giirrr³ kaman zai faɗo ƙasa . Saurin miƙewa tayi ganin yanda kamanin sa ya sauya . I can tolerate nonsense ,Ni kike faɗa mawa kin Son wani ,ina Son ki Umaima kuma dole ki soni. Su Ammie dake bugun ƙofar har hannun su yayi zafi hankulan su a tashe yake sun tsaya cirko cirko a bakin ƙofan ,Surayya ce ke faɗin Pls Ya Umair kayi haƙuri kar mata wani Abu . Takowa Umair yayi dab da ita . Hannun sa yakai yana Kama kuncin ta da sai da ta rintse ido . Zan iya jurar ki furta baki sona , Amma ki sani baxan iya jurar jin kince kina Son wani bayan Ni ba. Any thing will be happen if I hear that again . Zan iya kisa . Zaro ido Umaima tayi tana kallon sa . Gyada mata kai yayi kamin yace " Yasss... Ki goge shi ki goge lissafin shi a rayuwar ki ,zan kashe shi na kashe banza indai akan ki ne. A'a ina kuka haɗu..??? Ya ƙara maganan a tsawa ce. Cikin Muryar kuka da firgici tace " Wallahi Yah Umair ba zan faɗa maka ba. Sai dai ka kashe Ni . Huuuuu Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kai kamin yace " ba zan miki komai ba ,but na gargaɗeki ki cire shi a dausayin da kika saka shi . Ni Umair dani kaɗai zakiyi rayuwa . Kuma kar kiji Daddy Yayi maganan za'a baki yaƙi akan ki zabi wanda kike so.! Ni ke da igiyoyin Auren ki ,sai na ga daman sakin ki . Sakin kuncin ta yayi tana yin baya kaman zata faɗi .




Juyawa yayi a fusace yana nufar ƙofar yasa key ya buɗe ,Ammie ne tayi saurin wuce shi tare da shiga don taga halin da Umaima ke ciki. Kallon Hajiya Turai yayi fuska murtike kana yace " ina Umaima ke zuwa. Cikin sanyin jiki don ita kan ta ta tsorata da ganin yanayin sa tace " Makarantar ta . Ta samu admission ne? Eh nursing . Daga yau na soke fitan ta ko ina.! Kamin ya ji daga bakin ta ne ya wuce fuuuuii tare da nufar farfajiyar gidan.....!










RAMSY HERBAL💃💃Tabbas da kaji wane ba Banza ba , wani kaya sai amali , rugun babban motsi , margamargan dutse kafi gaban Aljihu ,wannan nima kaina da baki na na faɗi haka yake🤞. Ina kuke ƴan Uwana manyan mata ,shin kuna ina?💃 Matso kusa ga babban dama ta samu daga hannun wannan shahararriyar ƴar mutan Sokoto RAMCY HERBAL ta shirya tsaf don kawo mana magunguna da dama meye matsalar ki Amaryar Oga??
Uwar gidan Alhaji kefa? Maza saurara kiji wannan magunguna daban ne da saura daga taskar ƴar mutan Sokoto .
-Maganin ƙanƙancewar gaban ɗa namiji
-Maganin sanyi na mata da na maza
-Gumbar riɗi , gumbar aya ,gumbar ƙwaƙwa , gumbar dabino.
-Zumar ni'ima
-Zumar ƙiba
-Zumar goran tula
-Dambun ni'ima
-Zumar ƙwakwa da ta dabino
-powder hip up Dana breast elargement .
-tsumin ƴar gata
-Tsumin tabaje
-Maganin ciwon sugar
-Maganin hawan jini
RAMCY HERBAL ba anan ta tsaya ba , ta kuma taho mana da kayan gyarar jikin mu...💃💃
-Dilka Soap
-Whitening Cleanser
-malato soap
-Half cast soap
-shu'umin Humra tare da turaruka masu ƙamshi ,da zai rikita Oga in a few sec.
Ga masu buƙatar ƙarin bayani maza hanzarta ku tuntuɓi wannan number 07032209881 / 08109511467 .
Address: Sabon titin sokoto rima , kafin wajen sha'aban mai kankana mun gode.!












*MMN TEDDY*
*Littafin the sexxy boss na kuɗi ,duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa.! Regular group₦300... VIP group₦500...SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da MTN

Please Login or Register in order to submit comment