Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




*IZZAR MULKI*🇳🇬




🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






*Gargad'i*


Wannan novel na Matan aure ne kawai bayarda budurwa takaranta min lbr ba in Kuma takaranta baruwana nidai bayi dantaba




*Sadaukarwa*


Nasadaukar da wan,nan lbr gabad'aya wa antys d'ina hak'ik'a bazantaba mantawa da kuba arayuwata


Anty haseenah👍


Anty Aisha mmn tady👍


Anty zee 👍






Bismilahirahmanirahim




Free page




Page 1 & 2




Abuja


Wasu dallah dallan motocine ketafe cikin wani fitinanne gudu kamar zasu tsaga kwalta

Fadar shugaban k'asa suka nufa cikin wannan azababben gudun dasukeyi..tundaga nesa da masu gadin suka hangosu tafe cikin azma suka wangale musu gate


Sukadan,na hancin motocin ciki perking sukayi sojojin dakeciki sukafito cikin sauri suka zagaye dayar motar Dake tsakiya Wadda duk aciki tafi kowace kyau da tsada


Tsawo mitina 15 bawanda yafito daga ciki harnafara tunanin kodai bakowa aciki senaga Kuma anbude motar.. tsayawanayi Ina tunanin shin Wai waye aciki da baza,afitob....tonanin danakeyine yakatse saka makon had'ad'd'iyar kafar da,akafidda wanda kesanye cikin plat shows hakan yabawa farar fatar mekaf'ar damar bayyana


Tsawo wasu mintina 12 befitoba hannafidda Rai sekawai akasake zuro d'aya k'afar da,Annan akafito gaba daya




Wowww Masha Allah shine abunda nafurta domun bak'ar ya wannan halittar tahadu bakad'anba


Matashin saurayine Dan kimanin shekaru 35 dogone Amma ba sosai ba farine Sol Kuma gak'irar majiya k'arfi


Fuskarsa nakesan gani Amma yabani baya


Tafiya yafarayi cikin Isa da izza Wanda koba,a gayamaba kasan yanaji da jinin mulki ko sarauta..sojojin ne sukatakemai baya suka kutsa Kai cikin tangame,men perlon Wanda nakasa ganin karshe girma da fadin shi


Seda suka kawo tsakiyar perlon yadakataddasu tahanyar daga musu hannu kamar bayaso k'amewa duksukayi awurin cikin bin umurninsa


Shiko yacigaba datafiya seda yakai inda wata dattijuwa kezaune saman daya daga cikin kujerin perlon tsayawa satar kallanta yayi tagefen ijiya batare dayace da,ita komaiba.."Kai sangami zonan k'yak'k'yawar dattijuwar tafad'a


Kara hade Rai yayi da,Annan yajuyo da fuskarsa


Watafarakallah bi,ahasanilhalikin


Shine abunda yafito daga bakina domun aiya zagayena bantaba cinkaro da k'ayk'k'yawan mutunba irinsa hanci har baka Dan karamin baki gawani gemo dayayiwa Dan karamin bakinsa k'awanya gasajensa yakwanta liffffff afuskarsa Masha Allah mekaratu kamisilta kyau wannan mutun da kanka ko aljanine albarka


"Granny miyasa kikemun hakane kina kirana dawani abun bah dadin ji habaaa yafada Yana Kara daure fuska


"Tonaji inba sangamiba minene sunanka ayi mutun inde kaganshi kaga me karfi Amma Ina ajikine kawai kakeda siffar masu karfin Amma azahiri bakada komai..sakin Baki yayi Yana kallanta domin idan dasabo yasaba da wannan zantukan na kakartasa Amma shibesan mitake nufi da hakanba


Takowa yashigayi harya kawo inda take azaune Zama yayi kusa da,ita yakama hannuta yarike cikin tattausan fatar hannusa


"Granny Wai mikeke nufi dawan,nan zantukannaki pls 👏 ?nifa ba fahimtarki nakeyiba


Hummmmm aydole kace haka Amma inba lusari bane Kai tayaya za,ce yanzu shekara ukku da aure bah ribar auren


"Kodai bakada lpy ne bansaniba? Takarashe magar tana kallansa.. shima kallanta yake cikin mamaki wannan zance nata waikobashida lpy kowayace Mata inba,ahaihuba namijine bashida lpy oho


Mik'ewa yayi bece Mata komaiba zuwa Pat dinshi


Sangami!!!! Taketa kwalamashikira Amma kojuyowa bayiba


Kwafa tayi kana tace zakadawo ne kasameni kamin inkoma gida senasa uban naka yadubamin Kai dan banyarda da lpyr kaba




Shiko Yana zuwa bedroom dinshi yashiga kokallan matar dake zaune a perlon beyiba


Tashitayi tabi bayanshi..Tobe kayansa yakeyi Dan yawatsa ruwa Sam beyi tunanin zata shigoba kawai sejin yayi anrungumesa tabaya


Cikin tsananinbacin Rai yafisgo bedsheets yarukunkume jikinsa daya rage daga shi se boxers


Ingijeta yayi tafadi saman bed din da,Annan yashigewarsa bethroom yabanko kofar


Shiru tayi tana kukan zuci


Niko waci,iriyar rayuwace nake fuskanta da mijina ace kaida mijinka Amma bayaso kaga jikinsa yau aure shekara ukku harda Kari Amma jinkai da izza sunhanamu sakewa yazanyi ni nafeesa?




Waigowa nayi domin Naga wannan matar mewadan,nan kalaman domin gaskiya tabani tausayi


Masha Allah shine abinda nafurta domun tanada kyau Dede gwargwado Kuma itama tarace Sol kamar shi Amma ko Rabin kyawonsa batayiba


Acan bathroom din kuwa wannan yaurayin da kakarsa takira da sangami tunani yaketayi tayaya za,ce Wai Dole semace taga tsiraicinka shiyarasa miyasa nafeesa batada kunya kokadan zata iya tubewa agabansa Kai harwanka inya tsaya zata iyayinshi agabansa


To Amma shi tayaya zebari taga jikinsa Kai abunda bamazetaba yuwabake Nan wata mace tagane masa sinrinsa salon tarenashi sirrin da koshi kanshi to lokacin daya girma betaba Bari yaganshiba


Kowanka zeyi da boxes dinsa yakeyi sedai inya Kare ya daura towel yacire boxers din shikanshi kunyar kanshi yakeji bale wata macce.......




Hummmm tirk'ashi lallai abun,naka dabanne salonka dabanne sangami tobara muga yazaku Kare










Autar alheri......✍️✍️
🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




*IZZAR MULKI*🇳🇬




🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 3 & 4




___ ahaka yakare wankan yafito inda yabar nafeesat Nan tasameta hade Rai yy tamau sanan yadubeta afakaice yace kiban wuri nasaka Kaya yafad'a kamar bashiba




Tasowa tayi wurinshi tagurfana "my one kaji tausayina nifa matarkace kabarni nasami ladan kuladakai yadda Allah da manzonsa sukace pls👏




Wane kula kikenufine ?
Yajefomata tambayar abazata...yadda Mata kekula da mujin ta cikin so da yarda..hummm to ay kowace kula kinamun hakanma yayi ngd.


"Haba my one tokadaure kayimun abunda nake rokarka pls yadace kayimun tunda inaso yanzufa auren mu shekara ukku Amma kak'i kayimun kullun Sena rok'eka Kuma fa ni Adda abuna...dakatarda abunda yakeyi yayi Yana saurarenta


Allah yasani Yana tausayin nafeesa Amma yakasa yimata abunda take bukata


Shareta yayi kamar bazeyi maganaba. inda sabo tasaba da wannan halayyar tasa


"Yanzu mi kk so nayimiki? Kanunamin pls 👏
Mizan nunamiki? Kuma miye dalilin dayasa kikeso nanuna miki koma miye?


Abunka Mana Dan Allah kanunamin kaji tafad'a cikin sigar lallah shi


Ohhh ya Allah nafeesat nifa bansan mizan,nunamikiba kinbi kincika mun kunne da hayaniyar kifito kigayamin ko mi nn sewa Kiran abuna kikeyi habaa kin cika damuwa wlh


Duk'ar da kanta tayi kasa cikin jin kunya da alamun Sha,awa tace


Joystick Dinka Mana inaso nagan shi azahiri Amma kahanani Kuma kasan hakki nane hakan


Zaro ido 😳 yayi cikn gid'ima yake fad'in kinada hankali kuwa ?eh dahan kalina Yaya nagaji da rokanka kunlun Sena rok'eka Amma kak'i bansan mi kake nufi Dani ba bansa ya kad'auki aure ba kohakkina da Allah yace kasaukemun se in nice narok'a haba Yaya tafad'a cikin shash,shekar kuka

Hummmmm yasauke numfashi "nafeesat banamaki yanda Allah yace ne?


Ah,ah kanamin in kaga dama


Okk yanzu kina sone? Shiru tayi seda yasake tambayar kana ta,amsa da eh ahankali


To aygayamin zakiyi bawai kicikamun kunne da surutu ba..Kuna gayama ay bayimun zakayiba


Ton yoshe nake binka yau tsawon wata ukku fa Amma kashareni..ya Salam nafeesat zonan


Yakirata domun shibeyi tunanin ankai wannan lokacinba Dan shi kwata,kwata abun baya gaban shi yanayine kawai Dan kar Allah yatambayeshi hakki ta har mamaki yake in abokanin shi na lbr sex suna fadar Wai dadin shi kan iyasa mutun ya zauce shi wlh dariya ma suke bashi


Tasowa tayi kusadashi tazauna


Ahankali yamike tsaye. Kallan shi takeyi cikin shauki da zallar soyayyar shi Dake dawai niya da,ita


Dan azaton ta ze nunamata ne kamin yayi Mata abun Kamar yadda tabuk'ata setaga sabanin hakan


Wutar dakin kawai yaje yakashe ko Ina yarufe windows din dakin gaba daya duhu yagame ko Ina


Toch din wayarshi ya hassa yakaraso wurinta sa,Annan yakashe toch din yarik'o hannuta sukazauna akan gadon kayan jikinta,tashiga cirewa shide Yana zaune Yana saurarar motsinta domin ko tafin hannu su basagani


Seda tacire komai ajikinta takamo hannusa tadora kan Y'an madedetan bears dinta


Numfashi yasauke yafara murza Mata Yana lailayawa..ohhhh my one cigaba pls tafad'a tana Kara bank'aro masasu Amma dudda hakan sunkasa cika hannusa


Cigaba yayi da murzasu Yana lailaya nipple din itako tana shidewa domin bakarya my one din nata ya,iya sarrafa macce daze ajiye IZZA da jinkai da bak'aramun dad'i zatajiba


Daya hannusa tasake kamawa tatura cikin gindinta..numfashi yasake saukewa sabida damshin ruwan dayaji awurin dudda bawani yawane dasuba kamin yatura yatsarsa yafa up & down Yana k'wak'ularta


Zillo tayi tareda ruk'onk'umeshi jikinta na kar,karwa Tora hannuta tashigayi tsakanin cinyoyinshi zata kamo joystick dinshi.saurin rike hannu yayi batare data kamotaba se tudunta kawai datajiya sabida boxers da towel din Dake jikinshi


Batadamuba domun tarigada ta shiga hannu biyan buk'atarta kawai take nema


Kwantar da ita yayi plet.. tunkamin takai kwancen ta,tale k'afafuwanta


Shiko kwance towel din yayi, yayi k'asa da boxers dinshi yafiddo joystick dinsa yafara karanto addu,ar saduwa yafaraneman hanyarsa


Yana kutsawa ciki seda tasaki ihun wahala sabida batada ni,ima sosai..tsayawa yayi yanajin yadda 🍌dinshi ke numfashi natsawon minti 2 kamin yafara kurd'awa ciki ahankali yafara buga Mata gwatso


Ihu tafari tana sambatu ahhh wayyo Allah my one kadena yimun rowar abuna pls karink'a bani kullun Dan Allah Kabari Naga wannan katuwar 🍌medadi oshhhh ahhhhh sekuma tasaki wani marayan kuka tana Kara rirrikeshi gam ajikinta tanayimai feshi


Tsayawa yayi seda yaji numfashinta yadedeta tasakeshi kad'an San,nan yatashi daga kanta yaja boxers dinsa yameda yanufi bathroom


Wanka yasakeyi da tsarki
Yana tunanin Wai wan,nan abunne akecewa yanada Dadi Amma Gaya se radadi joystick dinshi keyi Kuma Taki kwanciya yanzu shikenan tajaza masa fitina seyaje yayi allura koyamu sukuni


Gashi ko kwana zeyi kanta bazemu wata natsuwaba aykin banza tsuuuuuu yaja tsaki




Itako seda tahuta sosai ta,tashi takoma badroom dinta tana tunanin anya kuwa mijin nata yanada lpy itade aiya zamanta dashi tunbayan amarcinsu betaba nemantaba sedai ita tanemeshi Kuma realize din da yayi d'ai,d'ai kune


Todai da gaske bashida lpyr shiyasa bayaso taga 🍌shi Kai gaskiya akwai ayar tambaya anan


Dahaka taje tayi wanka adaddafe sabida ciwon da kirjinta keyi takwanta




Suleja




Yasmeen ,Yasmeen na,am mama. Wai Ina kk ne kifito ga aisha najiranki Mana ,ah,ah wan Nan wane irin abune


Ganinan mama Ina shiryawanefa...kinsan Allah Inna taraddake dakin Nan da ma burgi Nan zankorok..Bata Ida rufe bakintaba wata matashiyar budurwa tafito daga dakin aguje


Daga ita sai pant da under siket se beas d'ima,d'iman d'uwa,wunta kamar sufado k'asa sabida girma datsari..salati mama tasaka kamin tajefeta da cup din silba tana Fadi waike Yasmeen yoshe Zaki girma kajimin ja,ra


Jiyowa tayi zatakoma dakin tana K'un,k'unai


Woww Masha Allah dama mace daba faraba tanada kyau har haka ? Natambayi kaina


Dan Yasmeen dai ba Fara bace Kuma baza,akirata bak'a ba tanada manyan idanuwa gasu alumshe kamar na Yar maye hancinta dogone sosai hakama gashin girarta acike yake lif haryana hardewa bakinta kuwa Dan madede ci dashi gahakoranta fararekal se sheki sukeyi taturo Dan karamin bakinta gaba


Kirjinta nakallah kutt seda yawuna suka sark'e sabida razana domun koni danake macce sunbirgeni


Wasu irin tamfatsa,tamfatsan nonuwa ne da ita har d'ayan na gugar daya Kuma atsaye Kam ko rusunawa basuyiba ga tsinin kan nipple dinta anagani yafito ga dukkan alamu korigar afamfa ce sanye ajikinta seta fitadda nipple din


Dakin tashiga tana diddira k'afafuwa irinna tab'ararrin yaran,nan


Mama tace senasaka wuka nayanke wany'an Nan ababen naki dakeke nunamana


Fitowa tasakeyi cikin shinta sukayiwa mama sallah ma sukafita




Adamawa


Masarautar yola


Takawarka lpy sarki me adalci takawarka lpy Dan sarki jikan sarki uba ga sarki gobe sawon giwa take na rakumi Allah ne yabaka girman bawani mutunba megaskiya dokin k'arfe abin alfaharin takakawa


Haka,aketa rambad'awa sarki habibullah kirari har yazauna fada


Gaisuwa aketayi seda fada talafa sarkin yadube galadima yace kiramun Abdul karem.angma rakayade sarki me adalci
Yalalabo no din Abdul Karim yafara Kira sedata kusa katsewa aka daga....








_____________


Wan,Nan novel nakudine
#300 na katin mtn...vip ko vtu...spc group #500 kacal zakibaya tawannan nomber *08062979421*










Autar alheri....✍️✍️
🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 5 & 6






___ assalamu alaikum
"Wa,alaikassalam ranka shidad'e Dan sarki jikan sarki Kuma shugaban k'asar Nigeria alhaji abdul Karim habibullah..hhhh baba galadima duk wan,nan kod'awar tamicece nafa gayama banaso...to aboki naji yanzu dai memartaba ne kesan magana da kai


Okk babah ganima nakusa shigowa masarautar inbadamuwa yabari ink'araso anemamin afuwa.


To bara agayamasa yafada tareda jaye wayar akunne sa


Russunawa yy yace memartaba Yana hanyar shigowa masarauta yana,neman afuwa abari yak'araso.. gyad'akai sarki habibullah yayi cikin gamsuwa da maganar galadima



Suleja


Aisha kinsan wancan banzan mlm yau in yayimun rashin mutunci wlh Allah senayi maganinsa..tak'arashe maganar cikin tsiwa


Haba Yasmeen Wai miyasa bakida hak'urine komi yayi Miki mlmn ki ne fa


Ah,ah fa mlmn ki de nikam banawaba Dan alfun betab'a gayamunba eheee


Tonaji kar abun yadawo kaina. Inde dawata garama kifad'a karta kashek...rurar wayar ta ne yakatse Mata maganar datake sanyi seda takusa katsewa tad'aga hello anty feena y kk.. lpy Autar mama y school lpy Qalau alhmdllh y jikinki.. naji sauk'i auta


Amm Autar mama kince zakizo haryanzu bakizoba miyasa..bakomai fasawa kawai nayi


"Haba Dan Allah kizo Kinga yanzumma seda nakira mlm da mama niji kosu suka hanaki sukace bakima tambaya zakizoba pls kizo mana cikin satin Nan banida lpy fa..


Kai wlh anty feena ni bawai banasan zuwa gidanki bane ah,ah wan Nan danrenin hankalin mijin naki nebanasan had'uwa dashi yanaji mutun yanagaida shi yake shareka Wai shi adole ga D'an president Yana wani Shan kamshi Kuma in ankyaleshi kiyi tayiwa mutun hayaniya aka


To Autar mama nice manake Miki hayaniya shikenan kizo warki ay my one baya kasar ma gabad'aya Kuma Kinga banida lpy


Okk to shekenan jibi zanzo insha Allah..dagaske zakizo..eh mana..to Allah yakawoki lpy. ameen ya Allah takatse wayar Dede sunkawo get din makarantar


Wasu malamai natsaye agefe su hud'u k'arasowa sukayi daya daga cikin sune yace Ke Yasmeen bana hanaki sawo Mana hijab din gida ba Ina namakarantarki? Maza kikoma kicanja shi yafad'a Yana zare ido




Ay banganshi bane mlm.tokoma gidanku harsanda kikaganshi tunda Baki d'auki karatun da mahimmanciba Dole zakice kinmanta ay


Ah,ah fa mlm gako Salma ay Dana gida takezuwa Amma ba,abunda akayimata


Ahhh rashin kunya zakimun Yasmeen ? Toba,aganatanba naki akagani Kuma Dole kibi doka mararkunyar k'arya kaw...kasa k'arasawa yayi sakamakun jiyo muryarta tana fadin


Eh aydama baza,aganataba tunda anasakata bayan class ana kwak'ula ba

Keeee Yasmeen bakida hankaline rashin kunyar Taki hartakai haka..ah,ah mlm Sameer baruwanka bakasan waye mlm bash ba shiyasa tokoninan da kake ganina hak'ona yakeyi ni da shamsiya besamuba haryanzu shiyasa yakejin haushinmu kobahakaba ? Tafad'a tana kafeshi da ido


Nizakiyiwa k'azafi yafad'a Yana yowakanta hannu yadaga ze mareta cikin sauri tarike hannu tareda mirdeshi tana Fadi kaiiii mlm nizaka Mara ayko katarowa kanka ayki.tafad'a tana dariyar mugunta jin Yana tsandara ihun


Sauran mlmn ne suka yokansu cikin gid'ima jin abunda take fad'a


Jiyowa tayi cikin zafi tana dallah musu harara duk idanuwanta sunjuye sunk'ara girma..k'amewa duksukayi awurin sunkasa gaba sunkasa baya danji suke Kamar dauresu akayi


Itako Aisha ihu tasaki tana yarfa hannu Fadi take shikenan dama nasan za,ayi hakan seda nace komai akamiki kidinga hak'uri yanzu Gaya kinjangalo Mana fitinar dabazamu iya da,itaba tana kaiwa Nan takwasa aguje Takoma gida Dan koba,afad'aba tasan makarantane sukatsayarda su mlm batasan yanzu iya ta,addancin da zasuyiba da tononsilili


Suko jin zantukkan da Aisha keyine suka fahimci makaraine da,ita shiyasa atare sukadauki karatun Al Qur,ani tunda sunkasa k'arasawa inda itake tsaye mlm bash Gaya se tsandara ihun wahala yakeyi


Kosauke ayar basuyiba sukaji and'auka anatayasu cikin watamurya medadin sauraro...ido suka zaro cikin gid'ima datashin hankali suke kallan ta dajidai sunsan ba muryarta bace Kuma suna karatunne dansu konasu Amma sesukaga sabanin hakan


Bata tsayaba seda takai karshen surar dasuke karantawa.dubansu tayi ido birkice Baki ajuye tace mikuke tunani zaku iya konanine hummmm rashin sani yafi dare duhu


Tobara kuji ayar Allah tana Kona kafirine ko azzalumi ni ko bana cikin ko d'aya. shi wannan dakuke gani bak'aramun fasik'i bane amakantar Nan da waje sabida haka yanzunnan zanyi maganin shi sekawai tasaka hannu cikin wandonshi tajuya takalli yanmatan Dake wurin Dan tuni wurin yacika Mata da maza ana kallan ikon Allah


Tace kowace mace dakenan tarufe idanunta ikuma tabude to shakka babu zasu tsiyaye habawa aykamin takai karshe tuni sunrufe harda masu saka hijabansu sudaure idanun


Ciro hannu datasa cikin wandonshi tayi ayko Sega 🍌shi ahannuta ihu saura mlmn suka sakasuna rokarta datayihakuri wanda shiya fargarda mlm bash ayka,aykar datayimasa Dan shi kwata,kwata beluraba yanacan Yana fama darad'ad'in hannusa data mird'e


Dubawa yayi yaga abunda ke hannuta agid'ime yakai hannushi cikin wandon sedai wayam bakomai wani razanan,nen ihu yasaki yazube awurin somamme...dariya ta kyalkyace daita tajuya takalli wani mlm Dake labe bayan mlm Sameer Yana regonsu Dan yau yaga abunda yafi karfinshi


Kai da kake kallona ido fiki,fiki ay dukkune sedai Kai baka cinye yayan mutane sedai ka latsesu kok'arya nayi? Tatambayeshi cikin Kara zare ido dawata lan k'wasas,shiyar murya..ah,ah wlh hakane cewar mlmn datacewa Yana latse yayan mutane
Kuma wlh Allah daga yau natuba wlh bazan karaba Dan girman Allah kiyimun rai


Dariya Takoma saki cikin mugunta tace aykai hukuncinka dabanne


Zesakeyin magana mlm ya,iso wurin cikintashin hankalin ganin ayka,aykar da bilkisu keyi wato aljanar Yasmeen


Kusadashi tazo tanafad'ar oyoyo mlm sannu dazuwa... daure fuska mlm yayi yace meye hakan bilkisu ? Ah,ah mlm banasan fada Kuma ay abunda nayi shine Dede domun dabanyi masa hakanba Allah kadai yasan ko Yaya nawa ze Bata dakuna hukunta mashar,rantan cikinku da ba,abunda zesa surink'a cutardaku Niko duk inda azza lumi yake inde Allah yanunaminshi seya D'an,d'ana kud'ar sa wannan alkawarine..


Hakane bilkisu Amma addu,a zamuyi masu Allah yashiryesu yanzude kemayar da b'arnar dakikayi kinji...ah,ah mlm zan maida Amma bayanzuba wlh seyagane kuskure b'atawa mutane Yaya yanda ko biyansa akayi Dan yayi Zina bazeyiba tana gamafadar hakan tayi wata muguwar attush,shawa merazanarwa Yasmeen tazube wurin somammiya itama...numfashi mlm yasauke yadube sauran mlmn yace kuyi hak'uri Koda Yasmeen Bata makarantarku Allah yakawo bilkisu Nan seta hukunta azzalumi Kuma ba yanda zamuyi da,ita dumin musulmace tasan Allah fiyeda yadda muke ganin musanshi Kuma Yar sarkice sa,annan tana yak'i darashin adalcine damasu fakewa da addini suna zalumtar bayin allah


Yana kaiwanan yace abashi ruwa jiki nabari suka bashi ruwa shafawa kowannesu yayi Yasmeen tafarka tana magagin bacci yayinda mlm bash yafalka Yana iface,iface da bawa aljana bikisu hak'uri


Mlm yace kanatsu yaro bilkisu tarigada ta tafi abunta kanatsu kakoma ga Allah kadena sab'on Allah domun Zina tana daga cikin manyan kaba,irai katuba sabida Allah basabida abunda bilkisu tayimaba Allah Yana kallan zukatanmu Kuma megafarane muddin katuba dominsa Kumada alkawarin bazaka sake komawa zunubi ba kajiko


eh naji mlm Kuma wlh natuba bazansake aykata barnaba..tonaji yanzu kurakashi gida Kuma kayita istigifari kana Neman yafiyar Allah .


To mlm ngd Dan Allah mlm kabata hak'uri wlh bazan Kara ba..to shikenan zata hakura ay


Kamashi sukayi aka,sakashi mota akayi gida dashi


Itako Yasmeen Aisha ce dawata k'awarsu fauzeeya suka rakata gida tareda rakiyan mlm baban Yasmeen




Abuja


Zaune yake cikin tanga meme oppesc dinshi Yana duba marasa lpy cikin izza da tak'ama wayar sa ce ke ruri bekulaba seda yagama duba yarinyar dayake dubawa sake Kira akayi nanma shiru be kulaba seda,akakira wajen sau shida san,nan yad'aga yak'ara akunneshi batare dayace komaiba


Mekiranne yaji shirun yayi,yawa yace hello Dr hello kanajina kuwa? Uhmm yafada atak'aice


Amma wlh *FAISAL* mugun danrenin hankalinekai inbatsabar rinin hankaliba nakira kak'i kadaga seda kaga dama Kuma ka Dagan Ina hello hello kashareni wato ga Dan iska ko..


Kai nifa banasan hayaniya dukkawani cikamin kunne bakinka kociwo bayayine habaa Dan Allah


Eh hakama zakace to kodai kahau network ne nakatse maka..


Salim banasan iskancifa dama bakada abunfad'a kakirani yafada Yana k'ok'arin kashe wayar


Ah,ah karka katsenmun waya dama zan tambayekane anjima zaka shiga faty amjad ? Eh maby zanshiga in dady bedawoba domun inyana gida zece natafi nabar waccan ita daya Kuma kagafa Yar sa ido Nan nagidan batakomaba..


Wai Fulani kake nufi ?eh kojiya seda tayita yimin surutu kasan tsofaffin Nan ba,aiyamusu...hhhhhhh hakane hala tayima zancan haihuwa ko Dan nasan bazewuceshiba..eh Wai harda fadan Wai zatasaka adubani kobanada lpy kowazata saka oho.


Hhhhhhh Allah gwanda tasaka adubaka Dan Allah ranar daxa,ayi dubiyarnan kakirani pls.tsuuuu tsaki yaja yakashe wayar.....






______________


Yanzufa akafara wasan karkubari abaku lbr
Wannan novel nakudi ne
#300 na katin mtn...vip ko vtu...spc group #500 kacal zakibaya ta wannan nomber *08062979421*








Autar alheri.....✍️✍️
🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autr alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 7 & 8






___yana katse wayar Kiran granny nashigowa wato Fulani shareta yayi yaki dagawa


"Wannan tsofuwar matsalace wlh sekace ba mata sarki ba tazo tawani sakani agaba komizammata Inna daga wayar oho.duk acikin ranshi yake zancen.


Acan gidan ko nafeesa ce ba lpy shene granny kekiransa yak'i yad'aga sedatakira wajan sau shida bed'agaba hakura tayidakiran takira abban shi alhaji Abdul Kareem


Koda takirashi bayama garen yana masautar yola gurfane agaban me martaba Yana mashi fadan yabar matar shi ta,tare kasar waje dazama anbargida ba macce amatsayin shi na shugaban Al,umma


Shiyasa harta katse bed'agaba shima seda tayimasa wajan Kira hud'u baya d'agawa ran Fulani fa yakai k'ololuwar baci Dan aganinta da gan,ganne sukak'i d'aga wayar


Dereba takira tasaka hadimanta Mata suka sakamata nafeesat amota tace akaisu hospital din Dr Faisal acewarta intakaimai ita karya dubata yabarta tamutu




Achanko masarautar yola bancin memartaba yagama mishi fadan ya russuna yabashi hak'uri dayimai alk'awarin cikin satinnan zata dawo..sallahma ne yashigo bayan yakwashi gaisuwa yace Allah yak'ara nisan kwana yarima Ali ne da yarima sadam keneman ayimusu iso.. hannu yad'aga Mai alamar ashigo dasu. Angama ranka shidad'e


Shigowa sukayi bayan sugaida memartaba suka gaisa da Dan,uwannasu bayabo bafallasa suna jifarshi dawani mugun kallo me ma,anoni dayawa wanda sukadai sukasan misuke nufi..




Suna Isa hospital din aka amsheta cigin gaggawa sani matar megidansuce Kuma gashi tagalabaita sosai tafita hayyacinta emagenncy akawuce da,ita cikin gaggawa Dr salim yafara nemanshi awaya Amma baya d'agawa oppesc dinshi yanufa


Yanashiga yaganshi kwance akan gadon dayaka duba marasa lpy Yana murk'ususu


K'arasowa yayi cikin wani sabon tashin hankali yanafad'in Dr F A dama Koda muke waya bakada lpy ne ? Mikedamunka? yunk'urawa yayi zetashi cikin sauri Salim yakamashi yatashi zaune .F A mikedamunka? Salim yasake tamabaya.."no bawani Abu miyasa kadameni dakira Wai inkakira ba,adagaba bazaka hakuraba tsuuuu yaja tsaki.


Kaifa Dan iska ne wlh yanazo nasameka haka kacemun wani Wai ba,wani abun kaide kawai fitinarkace tamotsa ibada iskanciba mutun da matarsa yazauna da lalura ajikin shi hartazamemai matsala sabida tsabar jinkan masifa


Kaikasani sekataso nafeesat ce Fulani takawo ba lpy Kuma wlh ma asome take nikama dagamun hankali kasa namanta daciwon nafeesat


Kataso muje kadubata nabar Dr khadeeja da amjad sunfara dubata okk kaje kawai tunda amjad nawurin

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment