Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ay zedubata dakyau ayiduk abunda yadace Nan da minti 40 zanzo. yafad'a Yana cijzon lips dinshi nak'asa


Ni wlh nasan bakada lpy Amma IZZA tahana kafadama balema,adubaka


Biri mukare da nafeesat mudawo kanka yanafadin haka yafice...




Kwanciya yasakeyi shiko Yana had'a gumin azabar dayakeji ajikinshi


Koda Dr salim yakoma room dinda nafeesat take hannu yasaka suka dukufa kanta seda ta farfad'o sukayimata gwaje,gwaje da duk abunda yadace.sannan sukafito sunafitowa granny tatare amjad tana tanbayarshi Mike damunta shiru yayi Yana tunanin yagaya Mata ko karyafad'a


Katse mishi shirun tayi dacewa kaga yaro karkayimun karya kagayamun gaskiyar abunda kedamunta..okk mama. Amma gaskiya mijinta yadace agayawa.


Mijin banza da wofi tun yaushe muke nan yazone? Kuma nasan yanacikin asibitin,nan yak'izuw...ah,ah Fulani afuwa mukenema wlh yana,nan Amma shima bashida lpy Dan Allah kiyi hak'uri cewar Salim


Ash,Sha ko mikedamunsa? Yanzude zamu dubashi semugayamiki..tokufadamun Mike damun matarsa. Okk to muje oppesc dinshi kizauna se inyimiki bayani agabanshi Kinga shima zeso yasan Mike damunta..eh hakane mujeto Allah yasa muji alkhairi.ameen ya Allah




"Kai Dr bakada hankaline sirrinsu zakagayawa wannan matar? Eh Mana aygara agayamata kozatasaka shi yacanja kakarsa cefa.okk badamuwa




Suleja


Yasmeen zo Dan Allah kiyisauri kikar b'omin Kinga Rana tayi..to mama key motana nake nema banganshiba


Key Kuma ba mlm yahanaki Hawa mota kekadai ba


Maza zokitafi kihau adedeta..fitowa tayi tana k'u,k'unai takarbi kudin tafita acikin shigarta takoyaushe riga da wando iya k'wabro se k'atoton hijab hark'asa


Taje takarb'owa mamarta sakon ahanyarta tadawowane tahangi dandazon mutane satayi Dan adedeta yasauketa tadunfariwurin kaitsaye tana k'arasawa taga wasu dattijawa tse gefe suna hawaye gawani tsoho yanayiwa wasu mutane magiya Yana kuku Amma ko kallone basuyiba


Kusadashi taje tariko hannu shi tace baba lpy ? Miyafaru kake kuka?






Abuja


Sunashiga oppesc dinshi
Granny tayi kanshi ganin halin dayake ciki fadin takeyi sangami miyasameka?


Tashi yayi zaune cikin karfin Hali yace granny bakomai fa yajikin nafeesat? To nafeesat jiki dasauki munzo mane agayamana Mike damunta


Gaka munsameka ahaka kanafadar Wai lpyr ka k'alau Kai duk irin Dabi,un sarauta suke yawo akanka naka sunmafi na sarautar kahada biyu harda na mulki ko?


Granny matsala kizauna amjad zeyimaki bayanin mikedamunta yafadi hakanne danyakauda wannan surutun nata..


To ay shikenan


Kujera Salim yabata tazauna. yace Fulani nafeesat tana daukeda juna biyu natsawon wata ukku. Kai Masha Allah alhmdllh Allah nagodema Ashe zanga jinin sangami


Shima Dr F A bak'aramun farinciki yayi ba domun Allah yasani Yana masifar San Yaya


Salim ne yacigaba damagana sa,annan Kuma ciyon zuciyartane yatashi Kuma yayi tsanani gaskiya sabida haka Dole akaucema wasu abubuwan dazasu rika B'ata Mata Rai arink'a yimata abunda zesakata farinciki kamin Allah yasauketa lpy se ayimata ayki ..


Innalillahi wa,innailaihiraji,un
To Allah yabata lpy Kuma yasauketa lpy ameen ya Allah cewar Dr F A


Atare suka kalleshi Kuma sesukaga Kamar bashi yayi maganarba.


Se ciyon marar dakumatakeyi Wanda shiyajazamata har ta suma wannan cikin yazomata dawani yanayi Wanda Kai Dr kasan hakan gamasu ciki


Cikinta meyawan Sha,awane tana bukatar arik'a yin sex da ita akai,akai to Sannan zatabar ciwon Mara Wanda akallah ko ba,ayi dayawaba ayi ko sau ukku ne arana


What? Sukaji muryarsa mikake nufi Salim ? Kaidakata miyenawani razana sekace Wanda za,arika dinar Naman jikinsa ko dai dagaske bakada lpyr ne?


Haba granny waimiyasa kikemun hakane dabanida lpyr zakiga cikinne?


Dubansa yamaida ga Salim yace wannan wace iriyar maganace sex sau ukku arana sekace wani inji...dakata F A banasan renin hankali ay duk abunda kenan kasani kaje kasake gwadata Mana seka tabbatar Yana kaiwanan yafice daga oppesc din amjad mayabi bayanshi..shiko kansa yadafe Yana Mai,maita innalillahi wa,innailaihiraji,un..




Suleja


Kagayamun baba pls πŸ‘ Yan,nan kibasu hak'uri kallahkiga zasu rusa Mana makwanci da wurin sana,armu ya Allah kacece mu🀲.what?....








Hummm wanikaya se amale rikita rikita kenan anawata gawata






____________


Wannan novel nakud'ine
#300 zakibiya na katin mtn... Vip ko vtu....spc group #500 kacal zakibiya karki Bari abaki lbr inkinshirya biya kibiya tawannan nomber *08062979421*




Inkin Saya Kar afitammin da novel pls πŸ‘








Autar alheri......✍️✍️


🀴🎷
πŸ‡³πŸ‡¬
🀴🎷


*IZZAR MULKI*πŸ‡³πŸ‡¬


🀴🎷
πŸ‡³πŸ‡¬
🀴🎷




By Yasmeen Ahmad


(πŸ₯°Autar alheriπŸ₯°)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 9 & 10




___what? Babah mikake nufi fahimtardani pls. Tafada cikin d'aga murya


Daya daga cikin dattijawan Nan ne yak'araso wurin yadafata yanafadin abunda dekikaji yarinya shiyake nufi zalunci ne kawai irinna matasan zamani shiyasa yabada umurnin arusa Mana muhalli batare ansama,manawaniba.


Tafdijam ay wlh basu,isaba.cewar Yasmeen Kai suwaye suka sakaku yiwa bayin Allah rusau? Masu iko da mulkin gasar. Wani daga cikin ma,aykatan yabata amsa


To baza,ayi wannan aykin nazalunciba in ayki kuke sanyi dagaske to kubasu muhalli idan sun amince sekuyi aykinku


Bawanda yasake kulata cikinsu


Sake magana tayi se,asan,nan wani Wanda bashi yayi magana dazuba yace waike miye naki aciki? Inace tambaya kikayi akabaki amsa kinzo dukkindamemu kiwuce kikama gabanki kamin infallaki anan


"Zancen banza kenan ay wlh ba inda zanje sekun dakatar da aykin Nan Dan wlh Allah bawanda ya,Isa yayi zalunci agabana.


Eyeeeeee lallai kinrik'a to inkin Isa keko kihana muyi aykin Dan Allah mugani.kai Ibrahim ku tada motar Nan kurusa gidajen ammafasa fito dakayan arusa harkomai komai naciki


Gyara tsayuwarta tayi tacire zumbulelen hijab dinta kana tace "Wanda yafasa acikinku baya kaunar Allah kurusa nagani tafad'a cikin tsiwa dasan fitina


Cikin tsawa dabayarda umurni babban cikinsu kefadin Wai mikukejira ne kuntsa beyewa wannan jinjirar kuyi aykinku mana..okk motarce ay tak'iyin key bansan miye matsalarba...fito muga


Tsohon nanne yazo kusada ita yace y'a ta kyale way'an,nan mutanen basuda Imani karsu cutar dake kinji bazaki iyahanasu abunda sukayi niyyaba...babah kana yiwa Allah ? Eh Ina kuwa yimasa Y'ar nan..to koma kazauna kawai kayi kallo.


Bamusu yakoma yazauna.suko ma,aykatan sunyi,sunyi duka mitocinsu sunki tashi..hhhhhhhh sukaji dariya


Atare sukawaiga Yasmeen sukagani tsaye tana masu dariyar "kuyide kugaji kubari bamotar dazatayi ayki anan kowasu kuka kawo hakan zata kasance.tafad'a cikin shak'iyyanci


Okk motace dai bazatayi ayki bako? Tobawasu dazamu kawo mudakanmu zamuyishi.


Kaikudebo kayan ayki kuzo dasu yanzu arusa da hannu. yafada Yana zabgawa Yasmeen harara domin shi bekawo komai aransaba


Dariya tasakeyi tace tokurusa Mana mugani banzaye kawai karnukan farautar azzalumai..wanine yad'aga hannu zezafgamata Mari cikin tafasar zuciyar zagin datayimasu.


Gocewa tayi cikin hanzari makar wadda iska yajaye.dubanshi tayi shek'e,k'e tace karkasoma jida aykin da asararrin masugidanka sukasaka,kai kobakace zakatabaniba aiba,barinka zanyiba so kadena sauri zandawo kankane..


Keeee Wai kinsan aykinwaye akeyine? Kinsan Wanda yasakamu aykinne dakike zaginshi. Kinsan koshiwaye garin,nan ke ak'asarnan magaba d'aya? Kikama kanki damutuncin iyayenki inkika Bari zagin dakike Masa yakai kunnensa seya kararda danginkuma gaba d'aya...Niko nasan kowayeshi to barakaji banzaneshi tsinanne marartson Allah metak'ama da dukiyar Haram Yana yawo da hakkin talakawa bisa kansa


To gayamasa ni YASMEEN MLM AHMAD ABDALLAH AZARE nace ba company ba ko masallahci ne baza,ayishi anan ba muddin bawani muhalli akabasuba Kuma nazage shi inyabarni nakai safiyar gobe behaifu ga iyayenshiba..


Kafeta kawai yayi da ido danshi yarinyar tafara bashi tsoro. zesakeyin magana kenan yaranshi sukazo da kayan aykin juyawa kawai yayi yace suje sufara


Gadan,gadan suka dumfari gidajen da shaguna bayin Allah zasu rusa


Kallan daya daga cikin dattawannan tayi dasukayi tsaye suna kallan ikon allah. Tace baba zansami abunzama ?




Abuja


Seda yasami yarnatsuwa kadan yamik'e dafe damara yadoshe room din da nafeesat take Yana shiga yaganta zaune Fulani na lallab'ata Tasha ko Lipton ne setaci abunci Amma tak'i


K'arasowa yayi bece dasu komaiba se ido daya zuba Mata soyake yatambayi jikinta Amma izza da miskilanci sunhanashi motsa labb'ansa hannu kawai yazura yakamo nata tasauko daga kangadon


Kai sangami inazaka kaita ? Jiyanda kakelayi kaikan,ka ba lpyr ce dakaiba Amma bak'in jinkai yahana kamayarda da bakada lpyr sakemata hannu karka kayarda ita Mana


Kokallanta bayiba Bale tasaran zetanka mata yawuce da nafeesa bayi. sabon burash yadauko yasaka Mata makilin yamik'a mata. Karb'a tayi tafara wanke bakin Amma idanunta nasaman wandonshi inda taga tudun joystick dinshi yataso sosai sabida yanayin dayake ciki. My one takirasa cikin muryar marasa lpy


Kallanta kawai yayi batare daya amsaba.koma kiransa tayi akaro nabiyu cikin raunan,niyar murya..na,am mi kike so?


Dan Allah da manzonsa my one katausayamun kacikamin burina karna mutu da wannan burin cikin Raina Allah ma baze barkaba Amma bazanso ya kamaka da laifi inde na hakkinane wlh nayafema sedai wannan abun dashi nake bacci dashi nake tashi inaji ajikina mutuwa zanyi bazanyi wata rayuwa metsayiba nangaba katemakamin pls πŸ‘ πŸ‘πŸ‘ narok'eka takarashe maganar cikin rauni


Runtse idanuwansa yayi da azabar k'arfi domun kalamanta sunshigeshi tausayinta yarufe ko Ina,najikinshi


Sakebude idanun yayi yamotsa labb'ansa Kamar bayaso yace mikikeso feenahhhh yaja sunan domun yiyiwa kanshi alkawarin komi taroka zeyimata inde befi karfinshiba ko yasabawa addini..duk'ar da kanta tayi cikin jinkunya dumun Allah yasani tanajin kuyar rok'arsa wannan abun Amma batada yanda zatayi tunda shine mijinta Kuma bawani Wanda Allah yahalatta Mata inbashiba


Yaya Faisal joystick Dinka zakanunamin ..yatsinkayo muryarta shiru yayi domun shifa agaskiya yanajinkunyar macce taga girmanshi bama wannanba shigani yake inyabari taga 🍌 dinshi zatarenashine.


Dan Allah yaya. Yakoma jiyo muryarta.okk naji zannunamiki shikenan ?eh wlh tafad'a tana murmushi


Shine kiketunani nafeesat haryatada maki ciwonki? Ah,ah .okk naji ammakidena tunani kinji Kinga bakida lpy...to my one nadena kanunamin pls πŸ‘ . Wai anan kibari mukoma gida mana. ah,ah nidai Dan Allah tafad'a cikin shagab'a..okk


Hannu ya,azasaman zeep din wandonshi sekuma yaruntse idanunshi yayi k'asa da zeep din yasab'ule wandon iya cinya. seko gata tahalbo cikin boxers Kara runtse idonshi yayi sabida aza babbiyar Sha,awar Dake dawainiya dashi Amma izza da mulki sunhanashi yasamawa kanshi natsuwa


Barinta yayi ciki boxes yak'i fidda ta waje gaba daya...pls πŸ‘ Yaya .yasake jiyo muryarta.yasalamm yafurta saman labb'anshi


tura hannu cikin boxers din yayi,yafito da ita


Wow ashede abar bakad'an bace shiyasa yake boyonta


K'atuwace tagaske ga kauri ga tsayi wasu jijiyoyine kwance asamanta se lumfarshi takeyi tana Harbin iska


Matse k'afafuwanta tayi da,azabar k'arfi sabida wani Abu dataji ya caki gindinta zuuuttttt sekawai taji wasu ruwa masu dimi nabin cinyarta batasa sanda takai hannu saman mararsaba tana shafawa harzuwa saman joystick din. lumfashi yaja da karfin gaske hummmmmmmm jikinshi yafara rawa saurin dauke hannuta yayi yanafadin ganifa kawai kikace miyakai hannuki wurin? Cikin dubur,burcewa da fitinanniyar Sha,war data tasomata tace my. My ..my one hakkina nakeso pls kabani wlh inbakayimunba zan iya mutuwa Dan Allah .


Zare ido yayi shima cikin gigin Sha,awar yake fad'in cikin hospital fa muke kinada hankali kuwa..


Ah,ah wlh banadashi kawai kabani hakkina inzakabani sekuma tasaka kuku wiwi tana matse kafa.yasalammm yafad'a tareda dafe kanshi


Boxers dinshi yamaida yaja wandoshi yamaida Amma zeep yak'i rufewa kyaleshi yayi hakanan yarik'o hannuta tanatirjewa ahakayajawota sukafito


Granny ce ta,taso tana fadin lpy miyasameta ?becekomaiba yawuce da,ita bakin gadon k'in zaunawa tayi seda yazauna cikin sauri taturashi baya yafadi kwance tasaka hannu tacafki katuwar burar sa....






Tofa nafeesat kokin manta Fulani nadakin neπŸ€”






______________


Wanan novel na kud'i ne
#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu ...spc group ko #500 kacal zakibiya akwai sark'akiyafa agaba karkibari abaki labari inkin shirya biya kibiya tawan,Nan nomber *08062979421*




Inkin Saya karki fitarmin da novel pls πŸ‘










Autar alheri.....✍️✍️


🀴🎷
πŸ‡³πŸ‡¬
🀴🎷


*IZZAR MULKI*πŸ‡³πŸ‡¬


🀴🎷
πŸ‡³πŸ‡¬
🀴🎷




By Yasmeen Ahmad


(πŸ₯°Autar alheriπŸ₯°)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 11 & 12






____wani wa,wan zillo yayi murya narawa yakefad'in keeeee banasan iskancifa lpy miyehaka? Duk atare yake Mata tambayoyin. Amma Ina ita kojinsa ma batayi k'ark'arin kawai take tatura hannu cikin wandonsa tifitoda muradinta. Ganin tananeman kunyatashine ga Fulani tsaye tana kallansu yasa yayi saurin rike hannayenta gam Amma bashida k'arfin hanata motsi.


Kaii Faisal mikefaruwane ? Fulani takira aynihin sunan shi Wanda dayaji takirashi haka to abunnan babbah ne


Bakomai fa..bangane bakomai ba kaga banasan Sha,shancin banza kajiko kayiwa matarka abunda takeso inbahakaba wlh yanzu nakira ubanka nagaya masa ko uwarka innibazakaji maganataba


Habaa granny nanfa hospital ce bagidaba. To kadauketa kukoma gidan Mana a,a..shiru yayi bece komai ba Kuma beyi yunk'urin biyawa nafeesat Dake Neman tub'eshi buk'atartaba.


Ganin hakanne yasa Fulani daukar waya har zata Kira alhaji Abdul Kareem sekuma tafasa tadanna wata nomber bugu biyu aka d'aga assalamu alaikum Fulani inawuni y gida y memartaba inafatar Kuna cikin koshin lpy...bamaso ja,ira bakitashi gaidamuba seda nakiraki ..afuwan ummi na tubanake insha Allah ma jibi inahanya Kuma,ayola zansauka


Kee nidai duk bawan,nanba hjy Maryam miskilin danki zakisaka yayi,abunda yadace..ido Dr F A yazaro cikin gid'ima jin ance hjy maryam yace ummaty kika kira? Habaa de Fulani


Batakulashiba tazayyanewa hjy maryam komai dayake faruwa har abunda likita yace dayanayin datagansu yanxu..jinjina Kai hjy Maryam tayi cikin alamun jinkunyar surukar Tata tace banishi ummi yihakuri insha Allah zegyara. Mikamai wayar tayi Amma yakasa amsa


Sabida yanzu kokawace takaure tsakaninsa da nafeesat Kamar wacca tasami tab'in hankali


"Kikatse Kiran kawai base kinhadani da ma haifiyataba


Yanakaiwa Nan yayiwa Yan madedetan bears dinta wata mugumar cafka Yana tura daya hannushi cikin pant dinta


Salati granny tasaki tafita daga dakin hartana tuntub'e Kamar zata kifa tana fadin Kinga shegen yaro tunda nagaya Miki agabana ze k'wak'uleta..dariya hjy Maryam tayi kawai takashe Kiran tana mamakin diramar Dan nata da kakar sa..


Tunda hannusa ya sauka cikin pant dinta yajiwurin lamtsam daruwa jikinshi yafara kar,karwa.itako tunda taji hannushi wurin tabude Baki zatazunduma ihu yayi saurin hade bakinsu yashiga kissing dinta ruwanda kebi hannusa kuwa se Kara durmu yardashi sukeyi fingering dinta yafarayi cikin zafi,zafi. zillo tayi dakarfin Allah tafad'a jikinshi ihu takesanyi yahanata..


Kwantarda ita yayi palat kan gadon yad'aga kafafutanta sama yaseta katuwar burar shi cikin gindinta lumfashi suka sauke atare hummmmmm yashige seda yadedeta zamanta ciki tukunna yafara kurd'awa ahankali Yana buga Mata gwatso Steele bakinsu namanne


Dadi ne yafara ratsashi yafara gurnani Yana sauke numfashi sama,sama


Nafeesat kuwa talula duniyar dabataji balle gani wannan katuwar 🍌 tanakai Mata har mak'oshi fisge bakinta tayi dakarfi tafara ihun Dadi Fadi takeyi ashiiiiiiiiiiii ohhhhhhh Yaya ahhhhhhh sekuma tafashe da kuku ahhhhhhh Yaya Faisal wayyo Allah shiga da kyau ooooohhhhhhh shiiiiii ahhhhhh




Shiko Nishi kawai yake dagurnani unmmmm unmmmm unmmmm sekuma yace feena kinajin Dadi ? Eh Yaya wlh Allah dadin Kamar zekasheni ..sakecewa yayi ohhhhhh togayamun ya kikeji. Banma sanyazance ba yaya hakayaketa hak'arta yanamata Yan tanbayoyi


Hannun sa yasaka tsakiyarsu yatabo Yar belunta ta tsakiyar durinta wani mugun ihu tasaki tana k'ank'ameshi Wanda har granny da ke waje seda taji aiko takoma kwasa aguje Takoma oppesc dinshi.




Shima soyake yiyi realize Amma abun yafaskara Nishi kawai yakeyi da gurnani mararsa nakara kullewa seda Yayi awa d'aya da rabi Sannan yasamu yayi Amma dukdahaka besami cikakkiyar gamsuwaba


Mirginawa yayi gefe Yana mayarda numfashi seda sukadauki tsawon minti 15 ahaka kamin yatashi yashiga bayin ruwa yahada yayi wanka yafito wayarsa yadauka yakira Dr Salim yace Dan Allah yaje gida yadauko Masa wasu Kayan.


Kamata yayi yace tatashi tayi wanka bayin yakaita yahada mata ruwan Amma juyowar dazeyi yaga tayi bacci


Shiru yayi Yana tunanin maganar Dr Salim haba kaskedai wani Abu se ciki asheko fitina tasameshi. Dakansa yayi Mata wankan suka fito kayanta yamaida Mata shiko yasaka Wanda Dr Salim yakawomasa..




Suleja






Eh akwai abunzama Yar Nan Kai nura dauko Mata kujera gata,achan..


Yaron da,akakira da nura ne yazo yakawo Mata kujerar roba tazauna tadora k'afa d'aya kan d'aya sa,Annan tadubesu tace "kaii kudakata kuji gargad'ina nakarshe karku ce zaku rusa masu gidaje da hannayenku Ina yimaku
wannan gargadin ne abisa adilcina kukira Wayanda suka sakaku aikin kugayamasu abunda nace insun aminta zasu Basu muhalli tosufadi inayake Niko zantafiyana kuyi aikinku inko kunk'i kukace zakuyimun kafiya to duk,abunda yasameku karkuyi kukadani Kuma wlh Allah kunji rantsuwar musilmiko bawanda zedawo Dede ga duk abunda yasameshi.




Bazamu kirashiba Kuma ayki se munyi duk,abunda zakiyi kiyi aykin banza kawai..Kai dan Allah kushare wannan banzar kuyi aykinku.


Juyawa sukayi sukafarafitarda kayan aykinsu dosar wurin sukayi sukad'aga abin buge gini zasu doka kenan sukaji wani daga cikinsu ya kurma ihu


Babbansu ne yayo kanshi yace su sucigaba da aykin ayko Nan akeyinta Domin duk Wanda yad'aga abun zedokawa ginin kawai se hannu shi ko kafarshi ta karye yafadi Yana birgima abunfa Kamar Wasa seda takarye mutun takwas


Iya tashin hankali sunganshi. na tarane yad'aga zedoka jikinshi se Bari yakeyi cikin tsoro da fargaba cikin hanzari babbansu yace Kai dakata karka doka.tsayawa yayi cak ya yasar da abun


Shiko megidan nasu cikin tsoro da wasi,wasi yak'araso wurin Yasmeen


Duk'awa yayi gabanta yanafadin Dan Allah baiwar Allah ke mutunce ko aljan ? A a miye natambaya isa,she kadena tambayana kaje kuyi aikin ku kawai..wlh munfasa bawani ayki dazamuyi kiyiwa Allah kiyafemu wlh wancanma kuskure ne akasamu barama nakirashi yafada Yana zaro wayar shi se gumi yake hadawa.


Wata nomber yakira bugu biyu aka d'aga tareda fad'in hello Musa kunkammalane?ah,ah ranka yadad'e wlh akasi akasamu Nan yazayyane Masa abunda yafaru.


Tsaki yaja yanafadin waizancen banza kujirani ganinan zuwa bejira amsarshi ba yakatse Kiran


Komin 10 basuyi da wayarba segashi yak'araso wani saurayine Wanda baze wuce sa,ar Dr Faisal ba k'yak'k'yawa ne shi gaskiya domun bak'arya yahadu iya haduwa


K'arasowa yayi wurin cikin tak'ama da jinkai yace inatake yarinyar..gani anan cewar yasmeen. Waigawa yayi inda take tsaye tana girgizar jiki.wasu miyagun yawu ne yahadiye tareda tasbihi ga Allah madaukakin sarkin daya halicce wannan malittar




Kai kwad'a yayye rufe bakinka muyi magana Dan abunda kakwallafa Rai daga ganin farko bahuruminka bane kwalelenka mamallakin na,nan zuwa garesu tafad'a tana Kara girgiza tsayayyon breas dinta.


Rufe bakinsa yayi cikin borin kuyar abunda tacemasa yace to mikeke dashi Wanda zesa nasaki Baki harna k'yasa fitsarar,riya? Babu ko? Tobara Naga ko dagaske babun


k'arasowa tayi wurinshi dama tund'azu tacire zumbulelen hijab dinta rawa tashigayi da tuma,tuman breas dinta tana juya boom,boom dinta ba inda jikinta ke motsi sesu kawai Kamar zasu Fado k'asa


Runtse idonsa yayi da,azabar k'arfi yayin joystick dinshi taharba Kamar zata tsaga duka tufafinshi tafito atake jikin shi yafara rawa idanuwan shi sukayi jajir suka k'an,k'ance


Bushewa tayi da dariya bayan tadakatar da rawar takalli sauran mutane tanafadin abunda nafada ya tabbata ko gazahiri dai kungan...shuru tayi sakamakon ganin duk wayanda allafiya sunshiga irin yanayin dayake ciki.. tsuuuuuu tsaki taja tace jara babbu kawai


Kusada wannan saurayin tasake dawowa tace Kai saurareni domin inada abunyi. Firgigit yayi kamar Wanda yaga abin tsoro yanafadin so.sorry baby ..waye babyn taka Kama coceni wlh baby mijinta dai gyara zancenka..okk sorry


Kai detashafa kakira Wanda yabaka kwangilar yin aykin domun nasan banaka bane kagayamasa sakona Kuma ina nan kanbaka na inyashirya siyamasu sababbin gidaje ko kudin daze sema,masu wasu gidanjen inde zeyi hakan tobaruwana yazo yayi aikin shi inko bahakaba wlh bawani mahaluki daze rusa masu muhalli yamayarda su kantiti be,isaba koshi waye.tak'arashe zancen tana birkice idanu


"Okk badamuwa zangaya Masa yafada Yana zaro wayarsa. Budun duniya yayi Amma Anki adaga.kallan ta yayi yace wlh bed'aga wayarba Amma zangaya Masa insha Allah Kuma nayi maki alkawarin bazamuyi ayki ananba se ansama,masu muhallin Kamar yadda kikace.


Good kayiwa kanka nasifa tafad'a tareda walwale hijab d'inta tasaka takawa tayi wurin dattijawan nan tagaya musu suyi hak'uri bawanda zetadasu se,anbasu muhalli.


Godiya sukashiga yimata harda kukunsu. Lallabasu tayi Sa,annan tayimasu sallahma




Hartajuya zata tafi tasake dawowa takalli sauran ma,aikatan da basuji rauniba tace susaka ,Amayar masu dakayansu da,akafitar..to yanzun,nan kuwa cewar babbansu.


Juyawa tayi ta tafiyarta tanacikin tafiya ne tatuna da,aiken mamar murmushi tayi tace "mamar Yasmeen sekiyi hak'uri fa inde bilkisu nakusa


Shiko saurayin dasuka kira cikin hanzari yashiga motarsa yatada yabibayanta Amma begantaba yayi dubiyar duniya begantaba haka yahakura yatafi dizammar ko Ina take agarinnan seya nemota ya aura




Suko ma aikatan gabaki d'aya sumayar musu dakayansu sun Kuma kira ambulance takwashe way'anda suka karye sunkira masu gyaran mota sugyara musu motocin aikin su Amma abin mama anatada motocin suka tashi batare da,anyi masu komaiba nansuka K'ara yarda wannan yarinyar aljanace ba mutunba


Addu,ar Neman kariya daga aljannu suka shigayi na Allah yakare su kartace zatabisu gidajensu Dan Koda ba,afad'aba kasan aljanace. duba dayanayin halittarta Dan tunda suke Basu taba ganin mace mekira da kayan marmari irin nataba uwa uba kyawon fuska ita ba faraba Amma albarkar farare..






Mama ce tsakar gida tund'azu hankali duk atashe tayikiran wayar Yasmeen taji wayar ad'akinta Kuma takira hajiya sa,a Amma tacemata tund'azu Yasmeen tabaro gid'anta yanzu anyi awa hudu da fitarta.


Duk hankalinta yatashi Kamar daga sama taji......








Yanzufa akafara caskalen badakala na gaba karkibari abaki lbr






___________




Wannan novel na kud'i ne
#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu. Spc group #500 kacal kabiya tawan Nan nomber *08062979421*








Inkin Saya karkifitar min da novel pls duk meso tabiya kudinta zatasameshi har karshe insha Allah










Autar alheri....✍️✍️


🀴🎷
πŸ‡³πŸ‡¬
🀴🎷


*IZZAR MULKI*πŸ‡³πŸ‡¬


🀴🎷
πŸ‡³πŸ‡¬
🀴🎷




By Yasmeen Ahmad


(πŸ₯°Autar alheriπŸ₯°)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap








Free page




Page 13 & 14




___kamar daga sama taji muryar bilkisu bayanta dumin su iyayen Yasmeen suna gane muryarta data bilkisu


Juyawa tayicikin hanzari tana kallanta..mama kiyi hak'uri natsayarda ita ahanya wani rashin adalci ne Naga anayi Kuma kinsa bana gani nak'yale so I'm so sorry tana gamar fadan hakan taficewarta Yasmeen tazube tana bacci.






Masarautar yola


Yarima Ali ne da k'annen sa sadam ke zaune agaban mahaifiyarsu wato gimbiya Jamila abokiyar zaman Fulani




Sadam ne yagyara Zama yace "Umma hamma Abdul fa yanamasarau tar nan.


What? Yana masarautar Nan fa kace..eh yana,nanko Nan dazu muka ganshi aturakar memartaba damukaje gaidashi..hummm tasauke ajiyar zuciya wato k'arya bokannan keyi dayace shida yola har,abada humm inyasan wata aybesan wataba
Zan saka jekadiya tayimana sabon shiri.




To Ina Dan iskan Dan nashi kobadashi yazoba? eh maybe batare sukazoba Dan bamu gansshiba Kuma ko Fulani Bata dawoba..


Okk kunsanme? Ah,ah cewar aliyu


In fulani tadawo gidannan inaso kuyi maganar zakuhada y'ay'anku aure ma,ana zaku hada Faisal da Samira ko da hafsat dukde yadda kuka tsara kunganeko.


Eh to Amma umma miye fa,idar hadasu aure da yaron da mukatsana?


Humm bazaku gane bane se gaba ..ok to zamuyi yadda kikace .to kutashi kuje inkunje kusaka aturomin jakadiya .to sukace atare sukafice






Suleja




Yautakama satin su Yasmeen biyu da yin fada da mlm bash Kuma yaune aljana bilkisu tamayar masa da 🍌shi bayan doguwar wahalar dayasha domun in yaji fitsari zatazo tasaka Masa Y'ar karama kamar tayaran da ko kaciya ba,ayimasuba


Bayan ta mayarmasa tayimasa kashedin dukranarda yabari tasake cireta to shida ita har abada..yabata hak'uri tareda yimata alkawarin baze sake yin wani abun batanci ko cutarwa gawaniba.




Yasmeen ce zaune a school dinsu itada k'awayenta Aisha da shamsiya


Fad'a da nasiha sukeyiwa shamsiya dazatayi aure sati me zuwa


Aisha ce tace k'awata kireke mijinki Kinga aure ba,abun wasabane kikuladashi kisauke duk wani hakki nashi da Allah (s.w.a ) yadora Miki karkigajiya dashi belantana kibawa wata macce da mardazata shigo maki gida kikula da iyayenshi da dangin shi karki zamto merowa..kumakarki d'auki reni gakowace shegiyar kanwar miji ko yayarsa ba ko uwa intakawo Miki wargi caskala ta awuce wurin bazata sake shiga shirginkiba cewar yasmeen .




Hhhhh haba k'awata wannan wace iriyar hudubace ? Wlh Isha gaskiyane intasake masu gasata zasuyi Amma insun nunamaki so toki rungume abunki hannu biyu


Kuma bara kiji ingaya Miki wlh Allah dazarar andaura muku aure ki ajiye kuya gefe karkiga ankaiki kina amarya kirinka noke,noke kinajin kunyarshi ko rinka raki inyanemeki wlh ahir d'inki karma kifara kisaki jiki damijinki kibayarda Kaya kikarb'i Kaya yarinya karkibari kunya tacuceku ko benemekiba inkina bukatar abunki kinemeshi da kanki halalne


Karki saki jiki kice komai shizeyimaki kinad'e hannayenki kina kallansa shizeyi kidinsa yayi rawarsa ah,ah duk wani abunda zeyimiki inkin iya kiyimasa Wanda yafishi dahaka Zaki zautar dashi Ki Kama abunki ahannu




Barima inbayarda nomber ki asakaki cikin group din matan

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment