Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Sunnah kiga yanda akeyin abubuwa gamiji da yadda akeyin shocked dinshi seya kuwata da yadda Zaki sarrafashi cikin sauki ingaya Miki


Amma karna saka,asakaki ciki watarana kice niba matar aure bace Dan basusan banida aureba Kinga kamin nayi nawuce wurin..




Hhhhhhhhh shegiya Yasmeen Amma bakida dama wlh duk Wanda ya aureki yamore.. humm kedai Bari zauna kallan ruwa kwado yayi maki kafa ..


Ah,ah Kam aynima sakani za,ayi nakoyi wasu Abu,buwan..Dade yafiye maki Kuma kinsan wani Abu shamsiya wlh kidena bacci da pant sabida yanasaka gindinki bashi,bashi Kinga wurin tsokace Kuma Bata Shan iska inkin wuni da pant to karki kwana dashi domin wurin yasami damar Shan iska sosai Kinga yawuni rufe ya kwana Yana Shan iska bayanda za,ayi yayi wari Kuma karkibari turaruka suyanke Miki da humra hadin barno kinji ko.


Kinga yau Dana koma gida zantafi Abuja gidan anty feena jiya kakar mijinta takira mama take Gaya Mata batada lpy sosai so innadawo dawuri zanhada maki dakaina inko bandawoba zan gayawa Isha kayan seta hada maki.


Humm to k'awayena nagode sosai da shawarar ku Kuma insha Allah zanyi ayki da,ita. amma Yasmeen kinsanfa ance nafarko akwai wuya sosai.


Eh hakane Nima naji ana fadar hakan Amma ay daurewa zakiyi iya nafarkonne kawai daga wuya ayse dadii ko..tafad'a tana kashe masu ido d'aya.dariya duksuka saka suna tafawa


Humm kudai kubari kawai wannan abar ko inasameta nafara Mata tsotsar lollipop hunm Allah seyanemi maceta.


Hhhhhhhh sukokama kecewa dadariya Aisha tace wlh Yasmeen bakida dama ko Ina kikaganta kikasan k'atuwace ? Nataba ganinta awayar anty feenah yanzuko tazahiri kawai nakesan gani ..to Allah yasa munada rabon ganin dan semuna darabon yin aure aduniya inrayuwarmu takai..hakane gaskiya to ameen ya Allah Nan sukacigaba da tattaunawarsu tak'awaye .






Abuja


Ciwon nafeesa sed'a gaba yakeyi yayinda wutar jarabarta kek'ara ruruwa abunfa yafara bawa Fulani da Dr Faisal tsoro domin ko gaban dady ne wato alhaji Abdul karem nemansa takeyi .


Abon yawuce ace jarabar ciki sedai wani abun daban. Dady yakira hajiya Maryam yagaya Mata tadawo cikin satinnan ..


Fulanima takirata tagaya Mata halinda akeciki da nafeesat. tace Akira malaminta wato mlm Ahmad kenan abbah su Yasmeen agayamasa halin da,akeciki


Towai waye mlm Ahmad ?
Miye alakarsa da gidan shugaban kasa?


Mlm Ahmad mlm ne na addini islama yanada sani sosai akan Abu,buwa da,dama way'anda Allah ya horeshi Dasani D'an asalin barno ne k'abilar shuwa


Malamin su hajiya Maryam ne tunsuna issilamiyya shiyake karantardasu masanine sosai Kuma Allah yasaka Masa kaunar Maryam Dan tanada ilmisosai kuma y'ace ga aminin shi.


Har Maryam tayi aure bata yada malamin nataba shiyasa ranar da alhaji Abdul Karim yafara samun matsala cikin gidansu nasauta. shitafara sanarwa domin tana kallon abun kamar asiri hakako akayi


Shiya rinka bawa alhaji Abdul karem temako har asirin yasakesa.


Kuma hajiya Maryam ita tabukaci da mlm yabawa Dan ta auren yarshi alokacin yayan shi ukku ne dama matarsa daya


To Koda takawo wannan bukatar ya aurarda safiyya saura nafeesa da Sha,awanatu wato Yasmeen Kuma alokacin Yasmeen bata Isa aureba shiyasa yabata nafeesa
Kunji alkarsu da mlm Ahmad




Yaune ummaty tasauka Nigeria cikin garin Abuja kuma yaune Yasmeen takamo hanyar Abuja Dan kawoma Yar uwarta maganin da mlm yahada Mata .






Zaune suke cikin tanga memen perlonsu granny da dady se Faisal da nafeesat


Tasowa nafeesat tayi kusada Dr F A tazauna. komai becemataba domin yanzu yasaba dayanayinta. hannu shi takamo tatura cikin rigarta tana murzawa ga breas dinta.


Tashi dady yayi yashigewarsa granny cedai Taki tashi setaga k'om. Fitoda breas din tayi tanasaka hannusa danata tana murzawa .


Soyake yamayar Mata da nonon Amma mulki da jinkai sunhana yamaida ko yayi Mata magana tamaida Amma yakasa bode bakinshi.kamar amafalki yaji sallah mar.......






Hummmm kowaye yayi sallahma 🙄






___________






Wannan novel na kud'i ne #300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu..spc group #500 kacal Zaki biya karki Bari abaki lbr inkin shirya biya kibiya tawan Nan nomber *08062979421*






Inkin Saya karki fitarmin da novel pls👏duk wadda keso tabiya kudinta zatasameshi har karshe insha Allah .












Autar alheri......✍️✍️
🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 15 & 16






____kamar amafalki yaji sallahmar ummty


Yunkurawa yayi cikin hanzari zemik'e tsaye kartagansu ahaka. Amma Ina nafeesat tayimasa rikon hohun goro yayi,yayi Amma yakasa kwacewa sekace mutun gomane suka rek'eshi..


Cikin bacin Rai da jin kunyar mahaifiyar tashi yad'aga d'aya hannun ze zabga Mata Mari ..


Kai,Kai,Kai son miye haka? Shine tarbar dazansamu daga dawowana kamararmin y'a agabana mitamakane ? Kallan hannusa tayi dakekan breast din nafeesat Gaya Kuma dukta cukuy,kuyeshi tana zubda hawaye.


Girgiza kanta kawai tayi tanamejin tausayinta tace Wai baxaka Dena wannan bak'ar zuciyarba son. Miye laifin ta aciki dazaka mareta


Abunda takema Haram ne ko halal? matarkace fa Kuma lalurace kaikan,ka kasan idan ba laluraba ba,abunda zesa tayima hakan.


Kamo hannu nafeesat tayi tace zonan y'ata kyaleshi kinji zomutafi inbaki tsabarki. Fisge hannunta tayi dakarfi takifashi kan wandon shi tana neman kamo joystick dinshi .


Cikin wani mugun sauri ummty tajuya tahaura sama.granny dake zaune tund'azu tana kallansu tabibayanta


Shiko Dr F A dafe kansa yayi cikin bacin Rai da jinkunyar abunda tayi masa agaban mahaifiyarshi.


Kallanta yayi danufin zazzaga Mata masifa jintana k'ark'arin tura hannuta cikin wandonshi


Seyaga kuka takeyi tausayi tabashi domun koshi yanzu yasan cewa abunnata akwai ayar tambaya aciki..jintakamo🍌dinshine yasa yayi sauri yarike hannunta zefitar daga jikinsa. Amma seta rike joystick din da,azabar k'arfi .besan sanda yaruntse idanunshiba Yana cizon Baki ihu yakesanyi sabida azaba Amma izza tahana shiyi se cizon Baki yakeyi. Ganin taneman mayardashi tsirara ne aperlon yasa yamik'e tsaye yarika hannuta sukahaura pate dinsu yabiya Mata buk'atarta dudda shi hakan nacutardashi Kuma Gaya Yana azaftuwa da ciwon Mara kwanakinnan domun ko yayi sex da ita baya samun cikakkiyar gamsuwa.




Ummty nashiga dakinta tazauna kangado tafashe da kuka .Fulani ce tashigo dakin da sallahma abakinta ganin halinda surukar Tata kecikine yasatakaraso cikin hanzari zamatayi kusa da,ita tajawota jikinta tana bubuga bayanta alamar rarrashi


Sedataga tasami saukin kuncin datakeji azuciyarta sa,annan tad'agata tace "Maryam kiyi kuri komai yayi farko yanada karshe karkisaka wannan abun aranki yazo yazame mikidamuwa kinjiko? Kidage Kawai dayimasu addu,a Allah zeyaye Mata wannan fitinar.


"Cikin shash,shekar kuka tace to ummy Allah ya,yaye Mana wannan masifar. Ameen ya Allah


Ummy. Na,am Maryam ta amsamata cikin kulawa da stantsar kaunarta.


Ummy zan sake yimiki wata tambayarne wadda nadad'e Ina Miki ita Amma kinacewa Dani indena damuwa komai ze wuce ummy seyaushe komai ze wucen?


Ummy kinsan wannan abudake faruwa da nafeesat kinsan aikinsune da masarautarsu ummy kiduba kigani Zama ciki Yola yagagaremu ummy mi mukamusune ?




Ummy miyasa sukeso tarwatsa min farin cikinane? Ummy miyasa sukeso kasara rayuwar mijina data D'ana ne? Miyajawo wannan k'iyayyar acikin wannan masarauta medimbin tarihi da zumunci masarautar da Babu bare acikinta ummy?


Inaso insan asalin wannan masarautar ummy ton lokacin da,akaso kashemin miji Amma ummy kink'i kigayamin. Takarashe maganar tana mezubda hawayen tausayin mijinta dakuma d'anta.


Ummy ma izuwa yanzu kukan takeyi cikin kukan takefad'in "kiyi hak'uri Maryam tabas akwai sark'ak'iya darikici acikin masarautar yola Amma da izzinin Allah komai zewuce Kamar ba,ayiba.




Seyaushe ummy? seyaushe komizewucedin kullun haka kikefad'a ummy se sunci nasarar kararda zuri,arki tuk....ah,ah Maryam ummy takatseta kidena wannan fatan da izzinin Allah zuri,a tace danasara domin bamu zaluncesuba Kuma bamuda nufin sharri ataredasu kiruta ki,ajiye ko inaraye ko Ina mace wannan abun zewuce kedai mudage da addu,a kinji Yar albarka. Tafad'a tana rungumota jikinta itama rugumarta tayi sukacigaba da kukansu. Sallahmar da,ake dokawace tasa sukatsayarda kukan


ummty ce tafito cikin hanzari karsubar Wanda kesallahma a tsaye sanin bakowa sashen nasu domin duk ma aykatan gidan suna sashensu


Matashiyar budurwa tagani atsaye kyakkyawar gaske se waige!! Takeyi. K'arasowa ummty tayi cikin perlon tana me amsa sallahmar. Waigowa budurwar Nan tayi ayko tayi cilli dakayan Dake hannuta tazabga aguje sabida akwai tazara atsakaninsu tafad'a jikin ummty tana dariya "oyoyo ummty kindawo Ashe gaskiya nayi sa,ar zuwa Abuja wannan karon. Tafad'acikin barkwancinta.



Ah,ah Yasmeen kece haka abbanganeba lallai Autar mama tagirma ashe.ummty tafad'a tana Kara rik'eta ajikinta Gam .


Diddira k'afafuwanta tafarayi akasa tana shagwab'a "ni wlh Allah bangirmaba nigaskiya bangirmaba anty feena da anty safeeya ne kawai suka girma.
Dariya ummty tayi tana mejin San yarinyar acikin ranta.


Fulani ce tafito tanafad'in ah,ah Baki mukayine ?eh wlh ummi Yasmeen ce kanwar nafeesat Yar Autar mlm.


Too Masha Allah tafad'a tana mekamo hannu Yasmeen data duka tana gaidata.



Yar Nan y Kika baro iyayen naki lpy sukeko? Eh suna lpy sunce ma,agaidaku.munako amsawa zumuje kihutako. To tace tana mebinbayan Fulani


Itako ummty kichen tashiga tasamomata abun motsa Baki bawani girman Kai ko jiran se masu aykin sunkawo


A bedroom din Fulani tasamesu Zama tayi suka Kara gaisawa datambayar mlmn nata bayan duk sukarene ummty tace Yasmeen tazo tatafi dakin datake sauka tayi wanka tahuta .kwabe fuska tayi tana fadin to ummty nibanga anty feena ba.


Hhhhhhh to Yar rigimar mama nafeesat nadakinta bacci takeyi kinsan batajindadiko? Eh nasani to Allah yabata lpy baranaje kamin nayi bacci natashi itama ta falka.


To sukace atare kana tafice tana mejinsan mutanen aranta.




Wanka tayi tafito daure da towel gaban Miro taje bayan tadauko jakar kayanta tafitadda humrorinta da turaruka da creem din datake shafawa seda tamulke jikinta kowane lungu dasako sa,Annan tashirya cikin shigarta takoyaushe wando da riga tahaye gado tajawo wayarta tashiga chat jikin group din matan Sunnah .




Su nafeesat kuwa bayan komai yalafane bacci me nauyi yakwasheta


Kallanta Faisal keyi cikin tausayin kansu domin shi ganiyake wannan jaraba Tata taciwo ce dudda yanama Mata kallan jarababbu Amma wannan jaraba ta nafeesat dabance yaso yaje da,ita hospital yadubata Amma ummty tahana acewarta yabari tadawo suga yaza,ayi ko inta haihu amma kuma Abu segaba yakeyi.


Tashi yayi dafe damara yashiga bathroom wanka yayi adaddafe yafito daure da terwol ak'ugunsa wurin dressed Miro yanufa bayan yatsane jikinshi yashafa mayukkan shi masu masifar kamshin meratsajiki yafesa turarukanshi.


Wurin kayanshi yanufa yadauko wasu manyan Kaya yadine me laushin da tsada black se takalmi fari da farar hula zanna bukar yadora akanshi shiryawa yayi cikin izza da tak'ama dudda azabar ciwon da mararrshi keyimishi domin kala Yana dannewa miskilanci yahanashi fada har abun naneman fin karfinshi soyake yaje wurin abokinshi Dr Salim yaduashi shidai yasan bayada Sha,awa Kamar yadda yaji sauran mutane nafada hasalima bayajin irin wannan Yanayin se in yayi sex da mace shiyasa yake watanni beyiba Dan shi mace Bata gabanshi to yanzuko sanadin wannan ciwon na nafeesat ciwon mara naneman hallakashi.


Cikin izza yagama shirinsa tsaf yafito sezuba kamshi yakeyi


Wow Masha Allah Wannan guy din bade kyauba mutun kamar aljani tsabagen kyau da iya dress gaskiya matarshi tamore miji Banga laifinkiba feenah k'wak'ule abunki dakyau😜






Koda yafito perlon bakowa se Yasmeen kawai da fitowarta kenan ido suka hada gabanshi yayi wani mumunan faduwa sedokawa zuciarshi keyi dakarfi.


Itama gabanta yafadi Amma ba,irin nasaba. Saurin dauke kanta tayi tace inawuni


Yiyayi Kamar bejiba domin izza bazata barshi ya amsaba Kara gaidashi tayi akaro na hudu Amma be amsaba. tsaki taja dakarfi tanafad'in karma ka,amsa Dan kaga kana fama da kyaune Kamar sarkin aljanu shine kake wani share mutane Dan kasamu ma,angaida Kai kajira kagani har innasake gaidakai tukunna sa,annan kasheni aykin banza malan mutun sekace balaraben aljani.takarashe maganar cikin tsiwa da murgud'a Baki




Tsayawa yayi cak Yana sauraronta seda takai karshe harzeyi magana Kuma seya fasa sakamakon Kara mirdawa da mararsa tayi murmushi kawai yayi yatafi Yana tunanin ta Wai balaraben aljani ko ainatasan shi oho




Itako Yasmeen kayan marmari taje tadauko tazauna perlon tanaci tana chatin da kawarta Aisha tadau tsawon minti 15 awurin Sega nafeesat tafito cikin hanzari tak'araso perlon ganin kanwar Tata azaune


Itama tashi tayi cikin hanzari da kaunar juna suka rungume juna suna murna.


Fulani ce tafito tana fadin ah,ah kuyi ahankali Mana karkuyiwa kanku b'arna..dariya sukayi gabaki dayansu suna sakin juna..doter kintashi cewar ummty dakefitowa yanzu. Juyawa nafeesat tayi cikin gid'ima datarin mamakin ganin ummty ayda gudu tayo kanta tanafad'in oyoyo my ummy oyoyo my ummy tadawo tafad'ajikin ummty taname jinfarincikin ganinta..budemata hannu ummty tayi tunkamin tak'araso sukarungume juna sekace wasu kawaye .


Dudda dakatar da,ita da granny keyi batafasa gudunba seda takai inda takesan zuwa.


Gudun datakeyine yabawa Yasmeen damar yimata kallon tsaf cikin tashin hankalin tace kan uban nan minake ganihaka ajikin....








To Yasmeen dazuwanki zakifara halin komi kikagani Kuma?🤔🤔








______________


Wannan novel na kud'i ne
#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu .spc group #500 kacal Zaki biya tawannan nomber *08062979421*








Autar alheri✍️✍️


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page




Page 17 & 18






____minake gani ajikin anty feenah ? Cikin mamaki suke kallanta k'arasowa tayi cikin hanzari tarike hannu nafeesat tanafad'in wlh karyane. Kai wayabaka damar shiga jikinta ?shiru Babu amsa


Suko gabad'aya kallantasuke sugadawaye take magana Amma bakowa


Fulani ce zatay Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment