Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ina bude kofa mama
ta shigk yaynmu ya biyo bayanta kafin nayi magana sai
jin saukar mari nayi gau!mama ta sakar min gami da
fadin ashe baki da mutunci?kin kama kofa kin rufe
ashe kece ma mijin?haka na koya miki?ko haka kika ga
inayi?ni kam sai kuka nakeyi ta kuma tasowa tana
kokarin cire wayar cd na ruga bayan yaynmu ina cewa
mama kiyi hakuri ba zan sake ba na daina yaynmu yace
Maman Sagir kiyi hakuri bafa wani abu tayi min ba kar
ki doke ta kiyi hakuri mama tace ai sai naga ta baka
hakuri da sauri nace yaynmu kayi hakuri ba zan kuma
ba yace na hakura dama ba wani laifin kirki bane,mama
tayi waje ta tafi na fada kan kujera ina kuka,yaynmu
yazo ya rungumeni ta baya yana ce min kinga kinsa
mmn Sagir ta bugar mani ke ko?cikin kuka nace ba kai
bane ka kirata ba ni abinda kayi min ban fada ba sai
kai ne kaje ka fada mata yace no ban fada mata ba
ban san yanda akayi tajiba,naci gaba da kukana, wayar
shi ta soma ringin ya dan sakeni ya ciro wayar a
aljihun jeans din shi ina jin shi yace mimi menene?ina
zuwa mana haushi ya kamani na mike na nufi bedroom
kan gado na fada ina kuka ya shigo ya jawoni jikinshi
yana fadin na gaji da fushin da kike yi dani ki fada min
wai me kike so nayi miki?ko meye fada min zan yi maki
indai zaki huce, yana magana hannunshi rike da fuskata
yana kallona ido cikin ido yace gaya min ko in ciro
kaina in baki?hawaye suka zubo daga idona yace bana
son ganin hawayenki fa ya dkra harshensa a kan
lebena yana zagayawa dasu a hankali ya isa har bakina
gsky yayi missn dina a lot nan da nan ya rude cikin
kankanin lokaci ya rabani da kayana ya shiga sarrafa
albarkatun kirjina sai da na ga ya gama fita hayyacinsa
sannan na janye jikina na koma gefe na kudundune guri
daya a wahalce yace menene kuma?na soma kuka yace
oh my God kar ki min wannan horon pls cikin kuka na
ce baka ce in jika abina insha ba,sorry da wasa nake
maki,ya iso gurin ya jawoni zo in sha miki ai ke na san
ba zaki iya sha ba,ni zan sha miki ko?haka yayi ta
ribatata gami da lallashina kauna da soyayyar shi din
nan mai tsada ya nuna min na sha wahala a ranar a
hannunshi tun ina yin kawaici sai nima ban san sanda
na ba da kai ba
Yaynmu kenan zuma neshu,ga zaki ga harbi,bayan
lafawar komai sai ya kwantar dani saman cikinshi yana
cewa Iman kin yarda in tafi ko a'a?in kince kar na tafi
na zauna fuskata a tamke nace ni zan hanaka tfy?to
mu tafi duka,ni ba inda zani yace fada min me kike so?
nace ni makaranta nake son shiga yayi shiru na wani
lokaci sannan ya kara rungumeni tsam har ina murna
na sha zai ce ya amince amma sai naji yace Iman ki
cire maganar krt nan na gaya miki kin bar daman ki tun
baya dan haka ynxu ki daina wannan batun,cikin muryar
tausaya nace dan baka sona ko?haka Aunty Mimi da
yake kana sonta ai ka barta tayi a cikin turawa ma
yace kin ga ita tana cikin karatunta na aureta bayanda
za'ayi na hana ta kema da kinbi shawarata a wancan
lokacin da kinzo kina krt haka nan zan daure na barki ki
karasa amma ynxu u a too late sai dai kiyi hakuri in da
wani abin da kike so sai ki gaya min ko menene ynxu
zan maki shi sannan ki daina cewa bana sonki a ganina
kauyanci ne in tsaya ina fada maki irin son da nake
maki jikina da idanuna in kin duba sun isa ke abinda
ma kike min in wata ce da sai ta gane kuskurenta ynxu
tashi ki shirya zaki bimu ne?nace ni fa ba zanje ba
haka yayi ta lallashina sai da ya ga na dan sauka
sannan ya nufi dakinshi dan yin wanka,Aunty Mimi
dake zaune a falo tana ganinshi sai ta mike tana fadin
Honey wannan wane irin wulakancine, daga ka shiga
sallama har nayi wanka na shirya baka fito ba da ace ni
kake jira da ynxu ka hau fada da yake....ya katseta
ynxu sai ki jirani nayi wanka ya wuce ta bishi,wanka?
wanka fa kace?tana tsaye dakin ya fito ta dube shi
tabbas wanka yayi ta ce lallai dan jaraba da masifa an
shiryama sai da aka tsaya fitina,ya dubeta ke dawa
kike?tace wanda ya tsargu yace to inma dani kike ai ba
zina nayi ba,tace aikin banza in kuna son ku burge sai
ka tasa ta a gaba ku tafi tare yace ai dan tace ba zata
bane,fushi da takaici ya kamata ta dube shi tace to
nima na fasa zuwan sai ka tafi da ita yaja tsaki yace to
ai ni da zuwanki da rashinshi duk daya ne dan
banbancin kadan ne kina can ma ba abincin kikeyi ba
komai ni nake ma kaina kwanciya kawai ke hadamu an
ce miki ke kadai nake aure?haka suka ci gaba da
hayaniya ni ban sani ba ina daki na fito wanka na gama
saka kayana kenansai gashi, bai min magana ba kai
tsaye ya wuce gurin ajiye kayana ya shiga fito dasu
kusan kala biyar ya jawo jakar tfy ya zuba takalma uku
sai kayan shafe shafe na kan madubi na ya diba ya
zuba fuskarsa a murtuke tsoro ya kamani na sha zai
maidani gida ne ya sakeni,ya dubeni tashi mu tafi cikin
tsoro na ce ina?tsawa ya daka min tashi mana jikina na
bari na dauki hijabina na bishi ya kashe kayan wuta na
fito yaja kofa muka fita muka hau motarsa yaja sai da
mukayi nisa sannan ya dauki wayar shi ya kira yaya
Kabir ya tambayeahi yana ina ne?yace yana gida yace
mu hadu airport ka karbi mot,Kabir yace ynxu ma haj
tace in zo in kaita gidanku naga Mimi tazo wai ka
bugeta yace shareta Kabir Haj kuma kace mata na
wuce,ina ji ban tanka ba abinka da aikin kudi nan da
nan akayi mana komai na tfy har kabir ma yazo suka ta
kai kawo har komai ya kammala sai gani tsuru a jirgi,
tfy ta tafo sai gani a England, tun da muka sauka
motar club din su ta zo daukar mu,ashe gidane na gani
na fada,bayan na tashi daga barcin gajiyar hanya nayi
wanka yaynmu baya nan na sa riga da siket na less,ya
shigo da ledoji,kin tashi big girl nace ni ce big gal?
tsokanata kawai kakeyi,yace ai kin ma fi big gal zoki ci
abinci nasan yunwa kike ji ko ,muna ciye ciyenmu yana
tsokanata da yan wasanni,rayuwarmu abin sha'awa, tun
safe nake tashi lokacin yanagurin motsa jiki,inshiga
kicin in hada mana break inyi wanka,kwalliya sosai
nakeyi cikin kananan kaya in same shi daidai san da
yake motsa jiki karfe takwas,ina shiga zai ce big gal
kinyi kyau,in gabatar mashi da abin ciye ciye,Lipton
yake fara sha sannan yaci sauran kayan ciye ciyen, sai
yayi dam sannan in hada mishi ruwan wanka,da ya fito
sai na dauko masa jeans da sauran kayan da yake
amfani dasu,in ya gama shiri sai yace nayi kyau big
gal?sai nace kayi mana sai in raka shi bakin kofa.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Tunda nazo bai taba barina na fita waje ba haka baya
bari nazo in wasu abokanshi sunzo sai na sa hijabina,
in nace ya kaini yawo sai yace baya son mutane suna
ganin mashini,shine yayi ma mama waya da baba yace
musu mun wuce,kafin ya dawo da rana na gama abinci,
haka in dare yayi bana wasa da cikinshi yaci muna hira
tare da yan wasann,i in lokacin kwanciya yayi in sheka
kwalliya tare da sa turaruka kala kala masu
kamshi,bana sa komai a jikina in shige jikinshi mu
kashe juna da sayayya. kafin sati nayi kyau, kullum da
daddare in ya fita sai yazo min da kayan sawa kanana
masu kyau takalma da kayan shafe shafe,ranar ina
kwance ina kallo a falonmu sai naji ana kwankwasa
kofa ina budewa sai naga Adams da shj da wata
yarinya ta wuce sa'ata nace ku shigo ku zauna,suka
zauna kan kujera sai da nayi hidima dasu sannan muka
gaisa, na kula Adams baya son mu hada ido ko yana jin
kunyata ne oho?nace Adams wannan ce madam din?
yace eh itace sunanta Aisha, yau satin mu daya da
zuwa,Maska yace min da ke yazo shine na kawo ta ku
yi sabo ynxu zan barta anan saboda muna da wani
zazzafan wasa karfe daya,nace to nagode,mun yini da
Aisha har dare na fahimci tana da kirki ga saukin kai,
tunda ta ga irin hidimar da nake shiryama Yayan mu sai
tace tana son ta ma Adams girke girke amma bata iya
ba ko zan yarda tana zuwa kullum ina koya mata nace
babu matsala ta sanar da mijinta nima zan sanar da
Yayan mu......
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347








Tawa Tasameni3-03
Posted by ANaM Dorayi on 09:47 AM, 09-Jan-16
Under: TAWA TASAMENI
__________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________
Mamidhaku da Aisha sosai cikin yan kwanaki, yau
watan mu uku da zuwa kasar nan nayi kyau fata ta ta
kara murjewa sai sheki da kyalli na keyi, komai na ya
kara cika,na fito wanka na gama shafe shafena wani
wando na sa iya gwiwa ya dameni,rigar bata kai cibi ba
sannan wuyanta babbane dan duk albarkatun kirjina
gasu nan a waje,ana gani irin kwalliyar da yaynmu ya fi
so in yi mishi shi yasa baya shigowa da kowa sai ya
shigo ya duba dan ya san ina mishi yanda yake son
anina,ina kwance ina taunar cingam naji tsayuwar
motar shi ta window na leka ya fito cikin blue din jc
adidas da farin takalmi a kafarsa,ita ma motar
kyakkyawa fara tas,samanta a budw daga nesa kamar
ta wasan yara,ya sabo wata jaka adidas dince a
bayansa, komai yaynmu yake yi ya amshe shi gashi mai
kyau ina son guy din nan,tunanina ya katse sanda ya
danna ,intercom na bude ya saki jakar yana kallona ni
ko na juya na kuma juyawa a gabanshi nace nayi?ya
rungume ni gami da fadin zaki kashe ni da salon gayun
ki big gal,ina sonki nima na kankame shi nace nima ina
sonka guy,muka nufi cikin gida,rayuwa kenan koda
sunan wasa ban taba zaton yaynmu zai zama mjina ba.
sai bayan babbar sallah muka soma shirin zuwa gida
don bikin yaya Kabir Amira kam anyi nata, ban so bana
nan ba sai dai alkawarin zanje yola gurinta
Mun fita dan yin tsaraba kudin da yaynmu ya zube min
har tsoro ya bani, nayi kwalliya cikin suit riga da wando
na sa karamin hijabi mai tsayawa iya wuya yayanmu
yace kinyi kyau sai dai ba in sadaukar da jikinga ga
wasu, canja, dole na sa siket da riga na jeans blue,yace
saka abaya na saka yace kai itama tana nuna jiki sai
dai muje na ringa kareki nace kai yaynmu ka cika
kishi,yace na ji ba komai. Mun yi tsaraba sosai sannan
mun zaga sai gurin sha biu muka dawo,a cikin jirgi ina
lafe a jikin shi kamar mage yace saura yan mintuna mu
sauka a kano nace to waye zai kaimu KD?yace akwai
jirgi da zai je daidai sanda zamu sauka sai mu shiga,na
ce amma gidan su mMama zamu ko?yace a'a gidanmu
zamu nace kai yaynmu kai guy kaga nayi missin din
maMama,yace kada ki bata bakinki nace to ai da Aunty
Mimi ne can kuke sauka sai ynxu na tuno da Aunty
Mimi har gabana sai da ya fadi saboda tuno su da
nayi,dana manta da yan matsaloli yace naji kinyi shiru
ne ko da nike sauka a gidan dan saboda ke ne in ganki
kawai amma ke sai ki boyewa ganina na dago ina
dubanshi saboda ka ganni yace tabbas nace dama
kana sona ne?yayi murmushi gami da kara rungume ni
tsam! Kamar yanda kike sona muka yaudari zukatanmu
ke ban san hujjar ki na kin gaya min ba amma ni
hujjata na riga na cika baki gurin abokina bana son su
min shakiyanci shi yasa naso kiyi karatun in kin girma
sai in nuna ina sonki ,sai gashi kin nuna aure ki keso
kika sa hankalina ya tashi(confession tym)karshe
sanda na samu lbr sa ranar ku da Adams naje Umara
na roki ubangiji ya bani ke, ya amshi adduata cikin
sauki ya bani ke lokacin da na soma yanke kauna da
samunki,na kara shigewa jikin shi nace nima sonka
nake guy tamkar raina yace kar ki rainani kar ki ga
rashin girmana nace yaynmu ba raini tsakanin mu sai
ma girmama da ka kara a idona.Muna ta hira har muka
iso, muna mota nace yanxu yayanmu gidan ka zamu
wuce?yace kina ganin zan yarda nayi missing dinki?
jikina ba zai iya kwanciya ba in har bake.Muna isa
gidanmu yaya Kabir yasa an gyara mana gidan tsaf,
Aunty Mimi bata gidan nayi mamaki ban tambaya ba
bayan munyi wanka mun ci abinci da mama ta aiko
mana sannan muka fito sai gida.Munyi murna da ganin
juna na shiga gurin Haj Yaya ta tamke fuskarta ko
kallona batayi ba, na kari gaisuwata na tash,i da
daddare muka koma gida.Haka akayi bikin yaya
Kabir,mun hadu dasu Mami mun rungume juna,Mami
tana da tsohon ciki ta ce kai Iman me yaynmu yake
baki ne?kinyi kyau kin zama big gal ga wani class na
musamman da kika kara nace Mami kinyi fa gsky Nasir
yana kula mana dake,muka shiga dakinsu Jamil,a nan
take bani lbr rigimar yaynmu da Mimi, tayi mamakin da
nace mata ban sani ba dan yaynmu bai gaya min
ba,nace gsky naga bai taba kiranta a waya ba tun da
muka je,Mami tace ki tashi tsaye ki dage da adduoi dan
an ce suna nan suna shiga bokaye don su rabaku,wai
kema da asiri aka aure ki wai duk abinda yayanmu ya
ma Aunty Mimi ba yin kanshi bane asiri ne, nace su dai
sun kasa gane kaddara, Mami na san ina son yaynmu
so daya tak amma ban taba tunanin zan aure shi ba
dan na san cewa koda wasa niba ajin shi ba ce,to da
da yake Allah ya kaddara da aure a tsakaninmu ana
saura kwana uku biki Adams yace ya fasa Allah ya sani
ban taba shan wani abu ko zuwa gurin wani dan
yaynmu ya aure ni ba,Mami tace na sani kin san abinda
mutane yakeyi,zai dauka haka kowa yake, tace saima
kin ga Mimin duk ta rame, nace sun sa kansu a uku ni
ban ma ganta ba,Mami tace tana nan ban ganta ba sai
a gidan amaryanan muka hadu,gabana yayi mugun
faduwa amma na dake tana ganina ta tafi,Dady ma
gurin mamanta na hange shi.Zaune yaynmu yake a
gaban Haj shi tana yi mashi fada akan abinda yayi wa
Mimi ta kawo kara har da cewa yau din nan nake son
kaje gidansu ka bata hakuri ta koma in ba haka ba zaka
sha mamaki zaka ga yanda zanyi maka, ai ka bata min
rai na karshe ka daketa sannan ka tafi abinka ba waya
ba aike,yace yo ya take so ne haj? Ya Mimi take so
dani ne? baki fa san abinda take min ba banda ke Haj
da kike tsakaninmu da tuni ta koma gidansu ta koyo
tarbiya in dai tana son zama dani,ya cigaba ke kanki ki
dubi jikina wannan zuwan nafi kiba yarinyar nan da kika
tsana tafi kula dani fiye da yanda ba kya zato gashi
tana bin dokata tare da girmamani duk abin da nake so
tana min fiye da yanda na bukata sannan.....ta daka
mishi tsawa kai!.....ni dai na gaya maka in ta maka ina
ruwana?ni dai nace kaje ka mai da Mimi yace ai bani
nace ta tafi ba tace bana son wani kwane kwane, kaje
ka maida ita yace shi kenan baru inje wanka,Bansan
abinda ake ciki ba ina gida na gama gayuna yaynmu ya
shigo nayi sauri na tashi na tare shi ina fadin yaynmu
ina ka shiga ne?yace naje gida hadamin ruwan wanka
nace ina zaka? Ba ka yi wanka dazu ba yace to ai ynxu
tadi zanje na rungume shi nace gaya min gsky?ya sha
mur ana wasa da maganar aurene?Na fada kan kujera
nayi shiru ya zauna kusa dani tashi big gal kar tace ta
fasa aure in shiga uku, nayi kicin a zatona da gaske ne
nace cikin shagwaba ni ba zan hada ruwan wanka da
za'aje tadi ba na turo baki gami da cewa to menene
bana maka?gaya min na dinga yi maka kaji?na fada ina
dubanshi sai ya fita yana fdin to ni bari naje na hada
nayi ina nan zaune sai gashi cikin tattausan yadi milk
yayi kyau sosai na tashi da sauri na fisge key din
motan na ruga uwar daki da gudu na wurgashi bayan
gado ya biyo ni big gal ki bani key dina na shiga toilet
na kulle na gaji da jira ya tafi.Ina girki duk raina a
jagule na son ko wacce yarinya ce zata so yaynmu dan
ba irin mazan da za'a kisu bane shi kam wancan
lokacin yana gidan su Aunty Mimi, bayan ya faka da
mota sai ya kira ta a waya sau uku tana tsinkewa
sannan a na hudu ta dauka yace ke ana miki waya kin
ki dauka kar ki raina min hankali fa,tace gidan bakonka
ne da ba zaka shigo ba?ta kashe wayar yayi kamar ya
juya sai kuma ya fasa dan ya tuno da Haj, yasa kai
cikin gidan tana zaune a falo ddy yana barci a kan
carpet,Haj Laure tana waya,ba wanda ya amsa mishi
sallamar da yayi ya sami guri ya zauna,Mimi tski kallon
inda yake a karshe ma sai ta tashi tayi ciki abinta ya
dubi Haj Laure yace momy ina wuni? fuskarta a
murtuke ta ce lfy lau ,yace momy nazo ne mu tafi gida
da Mimi, tace eh da yake babyn wasan yara ce Mimin
dole kace haka to ba zata koma ba sai naji dalilin duka
da kana son ka tafi da gimbiyar taka ai ba sai ka
daketa ba in kace ba zaka bita ma ya isa yace momy
kar ki tsaya dawo da abin daya wuce kuma zagina fa
tayi ai ko kina gurin kya ce na ladabtar da ita tace
karya ne kace ta zage ka, kai dai kaje kaida Allah batun
komawa kuma ba zata koma ba, yayi shiru yana tunanin
yanda zaiyi shi dai yana son cika umarnin Haj shi ne
yace momy kiyi hakuri dan Allah ba zan kuma ba jin
haka sai tayi zaton aikin Malmin nasu ya cine,dama
yace da kanshi zai zo yana bada hakuri kuma komai
suka ce yayi musu zai yi masu,koda Haj Laure ta tuno
da wannan kuma ta ga abinda ya faru(yana bada
hakuri)sai tace mishi ko zata koma tana bukatar
kudaden da zatayi gyaran daki,yace ba matsala zan
bata tace to sai ka aiko da kudi in an gama gyaran
gidan ta koma yace shi kenan zan zo anjima ko gobe
na kawo,ya fita ranshi a bace ya tafi,yana mota Haj shi
ta mishi waya wai ya dakko Mimin?yace sunce sai
anyu mata gyaran daki ta ce sai ka bata ko nawa take
so tunda ita yar rukon taka wa ya san kudin da ta
samu a gurinka, yace ai nace zan bada tace to shi
kenan,bayan ya kashe yayi tsaki gami da cewa an
auran matsala
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Zaune nake cike fam tamkar zan fashe,yaynmu ya tafi
tadi Aisha n Adams tai min waya sama sama muka yi
hira saboda bana cikin hayyacina,na jefar da wayr kan
kujera ina tsaki na dubi agogon bango awa uku kena da
fitar shi lallai tadi yayi kyauzya shigo da sallama da
kyar na amsa mishi ya zauna gami da fadin big gal bani
abinci nace au bakaci a can ba?to nima ba zan baka ba
ya tuno yanda suka rabu sai ya yi murmushi dan Allah
big gal kar ki min haka ina jin yunwa kar na kara fusata
nace ina da abinci amma ba zan baka ba kuma ka
daina ce min big gal tunda yanxu ka daina sona,ya taso
yana dariya yana fadin to ai yarinyar ma tace bata sona
na mata tsufa,na dubeshi idona tam da hawaye nace
kaine za'ace baa sonka bayan kana da kyau da kudi?ya
jawoni jikinsa gaskene wai bata sona nace mata tazo
taga biga gal a gidana nima na fasa,da na kula
tsokanata yake sai naje na kawo miasi abinci.Rigima
kala kala na dinga mishi yana lallashi gami da
zolayata,ya basu kudi masu yawa amma har ynxu suna
nan suna ja mishi rai a cewar su sai sun ja mishi aji
gami da sashi ya sakeni yaje ya basu hakuri bisa
tursasawar mahaifiyarsa nan suka rufe shi da masifa
ita da uwarta bai tanka ba sai da suka gama sannan
yace ni dai ina baku hakuri ne tazo mu tafi,Haj Laure
tace sai ka je ka saki wannan matar taka! Ya mike da
sauri Momi me kike fada?tace nace ka saki Iman, yayi
mata duban kinyi kadan sannan yace Momy ki sake
sabon tunani in har sai na saki Iman Mimi zata koma
gidana to ta zauna dan ko mutuwa da ina da yanda
zanyi da ba zan bari ta dauki Iman ba,zan iya rabuwa
da kowa a ciki harda ku da dai na rabu da Iman, ya
wuce fuuu!!yana fadin in ta ga dama ta dawo in kun ga
dama kar ta dawo, yatafi ya kashe dukkan wayoyinshi
dan ma kar a kirashi.Ina kishingide ina tunanin maganar
Babana da ya ce inyi tunanin irin kasuwancin da zan
fara a bani kudi, sai naji an rungumeni ta baya da sauri
na tashi yaynmu ne yayi wata wawuyar ajiyar zuciya
nace guy lfy?yace sonki ne naji yana son ki ne naji yana
son faso min zuciya ya fito waje, dadi ya kamani nace
guy nima ina sonka ina tuna wata rana zaka iya min
halin maza ka sakeni sai in ta kuka,yace big gal auran
mu yafi auran zobe karfi ya shafi zoben hannuna tun
wanda ya bani yace ki kalli cikin zoben nan me zaki
gani na tsura masa ido(AA)nace AA ne a ciki yace to
Amina Abdulrahman for ever zaki gani cikin zoben ta
baya,kafin na kuma magana sai naji bakinshi cikin nawa
ya mantar dani duniyar da muke.
Mimi ta kalli haj Laure tace gaky momy nifa zan koma
gidan baban Dady tunda kin ga an samu wancan
maganin yayi yazo duk abinda muka ce yayi ni kuma
Iman in shiga ba sai in san yanda zanyi waje da ita baz
Haj Laure tace shikenan tunda kin dage ai sai ki koma
dan dama ni nufi na in karbar miki yanci,da sanyin
safiya munyi lako lako ni da guy dina muna kari sai
mukaji sallama tun kafin su gama shigowa muka gane
su su Anty Mimi,ne nan da nan na ga yaynmu yayi kicin
kicin da rai ya ajiye kofin hannunshi ya ja tsaki, nice na
amsa musu sallamar su gami da gaishe su, basu amsa
min ba sai suka nufi dakin Yayan mu ya yi dakin nima
nayi nawa dakin.Sun danyi fushin su da juna na kwana
biu suka shirya, sama sama take min magana nima
bata gabana, kwata kwata kwananta uku yaynmu yayi
shirin tfy, Haj shi taso ya tafi da Mimi sai yace shi ba
zai tafi da kowa ba saboda wani club zasu siyeshi
kuma bai san yanda abin zai kaya ba, tunda ya tafi ta
tsiri yawo kullum ba ta nan,ni dama ban cika fitowa ba
tunda abinci kowa nashi yake yi,yana kirana a waya
musha hirar soyayya ya sanr dani wani club sun
sayeshi miliyoyin kudi, kafin wata uku kowa ya san
yaynmu yayi kudi gidan su ma ya sha gyara
musamman dakin Hajrshi da dakin Alhj, motoci uku ya
sai musu. Muma ya soma gina mana namu gidan a
malali na gani na fada, tsarin gidan ma abin fda ne sai
da ya turo da kudi kabiru yake gabatar da komai
,yanuwa da abokan arziki aiken kudi da tufafi kowa sai
sa albarka yake.Ranar da zaizo bai fada ba zuwan
bazata yayi,ni kadai ce a gidan Aunty Mimi an tafi
yawon bin bokayen da aka saba, lokacin ko tunanin shi
na keyi sai naji ana kwankwasa kofa cikin faduwar
gaba na bude dan bansan kowane ne ba ina budewa
sai naga yaynmu ban san san da na daka tsalle na
dane ahi ba shima cikin murna ya rungumeni muka
shige cikin daki ya sauke ni akan kujera yace me ya
same ki ne big gal?kinyi wani ciwo ne?naga kin rame?
tunaninka guy shine ya ramar dani ya kuma rungume ni
tare da yan wasanni yana gayamin yayi missn dina a
lot,bai tambayeni Aunty Mimi ba,na shirya mishi abinci
ina fadin ban san kana hanya ba guy dana shirya maka
abinci na musamman amma gobe kace ma abokanka
suzo lunchn ya ce to shi kenan big gal
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Da daddare na shirya mishi farar shinkafa da miyar
dambun nama,yana ci na ajiye mishoi coke mai sanyi
na gwangwani,ya dubeni tun yaushe Mimi ba ta nan?na
ce dazu ta fita bai sake magana ba, muna tare har
goma bata dawo ba na tsuke cikin riga da gajeren
wando ,albarkatun kirjina duk sun fito,hakika kwalliyata
ta firgita guy,dan na lura ya nuna kwalamar shi a
fili,duk da fitar da Aunty Mimi tayi ta mugun bata mishi
rai sai yace big gal zamuje dakina na ce guy dakinka fa
kace me zanyi a ciki cikin zolaya nake magana yace
lada zaki samo ko ba kya so? nace ina so mana amma
sai dai ka goyani,ya ce abu mai sauki zo ki hau ya
duka ni kuma na dane bayan shi muka fita muna
dariya,mun kai tsakiyar falo sai ga Aunty Mimi ta
shigo,ganinmu ya bata mamaki musamman ma da bata
san yaynmu ya dawo ba,jakar hannunta ta fadi shi ko
guy sai yayi tamkar bai ganta ba ya shige dakin shi,kan
katifa muka fada ya nuna min karshen soyayya dama
gashi tunda ya tafi ko yaushe cikin kitsa kaina na ke
yar borno da yar arab suna kawo min kayan harka ga
na Anty Yagana,Mama ma tana aiko min dana ta a
gefe,rudewa yaynmu yayi ya gigita wane irin abu na bai
min ba

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment