Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

gsky ba zan so hada zuri'a da
Habiba ba,yayi shiru na dan lokaci can yace to Haj
shikenan? tace in har ka min haka shi kenan kar ka
yarda ka saurareta dama kayi ta mata wulakanci in sun
gaji suje su dakkota yace to duk zanyi tace to yawwa
Allah yayi maka albarka,ya fito yana nazarin yanda
zaiyi.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Shida daidai na yamma na gama dafa abinci gidan sai
kamshi yake na zuba ma Baba mai gadi da direba na
fita na mika musu,ina fitowa wanka akayi kiran sallah
sai dana yi isha'i sannan nayi kwalliya, paper less nasa
yellow nayi kyau sosai na fito yana zaune a falona nace
sannu da zuwa yace yauwa kin kaima Mimi abincinta
ne?a'a ban kai mataba na dauka sai ka shigo amma
bari na kai mata yace kawo nan in bana nan kika gama
ki kai mata nace to na kawo mishi ya dibar mata komai
ya fita,nace kai auran mijin wata ko matsala, ya dawo
zo muci ai naci yace shi kenan daya gama ya fita sai
misalin tara ya min waya na dauka yace na dafa mishi
lipton zai zo ya dauka na dafa mishi mai kayan kamshi
da tafarnuwa kadan a falo na ajiye mishi na shige
dakina na kwanta.
Haka naci gaba da zama tamkar yar aiki kullum da safe
inyi gyaran dakina da falona in gyara babban falo na
hada Break fast na gyara kicin ban dai taba gyara mishi
daki ba ban ma taba sanin yanda dakin yake ba,inyi
abinci da safe da rana da yamma wataran ma har Anty
mimi tace bashi take so ba yaynmu yace in sake mata
wanda takeso, duk aikin da nakeyi bai taba damuna ba
tunda na riga na saba saidai bai kai wannan ba kuma
nasan lada nake samu batun kulani da yaynmu baiyi ba
ko a jikina tunda dama ni tsoro nakeji.Ina da kwana
shida su Anty Yagana suka zo suka kawo min
akwatuna har na gurin Adams, yaynmu dai bai min
akwati ba sadakima babana ne ya bada.
shina na ashirin da hudu Anty Mimi ta tashi da nakuda
cikin dare misalin karfe biyu Yayanmu ya kwankwasa
min kofa na bude cikin tsoro yace nazo muje Asibiti
Mimi batada lfy da sauri muka tafi ya uzzura min da na
fito mu tafi gyale kawai na rufa a kan kayan barcina
riga da wando shi ya kaita cikin motar sannan na shiga
na riketa sai fizge fizge takeyi tana kuka takasako
salati,muna isa aka shiga da ita dakin haihuwa,jim
kadan suka ce ta kusa mu kawo kayan haihuwa inji
likita, yaynmu ya koma gida ya dakko abubuwan da
likitan yace mishi,sai shida na safe ta haihu,san da
suka zo mana albishir yaynmu yana masallaci sai ni
suka ce min an samu namiji murna na dinga yi na kosa
yaynmu ya dawo sai da ya dawo sun zanta da likitan na
tare shi da murnata nace yaynmu Anty ta haifi Baby
boy da murmushi yace alhmdll ina take?nace tana ciki
ina kallon likitan ni ya kura ma ido nurse suka fito da
yaron ni na soma daukanshi kyakkyawa yana kama da
yaynmu sai dai farin mamanshi ya dauko,yaynmu ya
daukeshi yana mishi addu'a likitan ya matso yana taya
yaynmu murna ya dubeni kema sai ki kokari kiyi aure
ko kin samu naki babyn,duk da murnar da yaynmu yake
sai daya gimtse fuska gami da cewa naje na zauna na
koma kan benci na zauna can aka fito da Anty Mimi
zuwa dakin hutu,can ya dawo ya sameni zaune
fuskarsa a daure yace min na tashi ya kaini gida yaje
yayi waya su Haj zasu zo, dama dan bai zo da
wayoyinshi bane muna mota yace shi ne na fito da
kayan barci dan wulakanci ba ko hijabi naxo ina ta
dariya a gaban doc,nayi shiru to me zance?shine fa ya
uzzura min na fito na fito don tsoron masifarshi ne ko
zani ban tsaya rubawa ba yace ina miki magana kinyi
min shiru ko?na rasa me zance masa sai nace to kayi
hakuri.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Tunda aka yi haihuwar nan ban zauna ba dama ranar
aka sallame su kullum gidan cike yake da yan zuwa
barka girki nayi masu sau uku sau hudu, ga habaicin su
Anty Mariya da sauran kawayen mai jego gyaran gida
har dakin mai jego sani sukeyi ina jin tsoron su ba zan
ce bazanyi ba, ana sauran kwana biu suna ranar na sha
wuya bugun fulawa suka jingine na cincin da doughnut
kuma yan uwanta ba su sa hannu ba daga ni sai Mami
sai ko matar Isma'il abokin yaynmu sune suka
tayani,ga aikin gida da kyar nayi sallar isha'i na shiga
bayi na gasa jikina na fito na kwanta na manta ban daf
mishi lipton din nashi ba barci mai nauyi ya daukeni
cikin barci naji ana tashina ni uwar yan tsoro na tashi
zanyi ihu ya toshe min baki da tafin hannunahi yace ke
sarkin tsoro ni ne ganin yaynmu nayi ajiyar zuciya yace
ina lipton dina?gabana ya fadi nace na manta ne yace
to na tuna maki ya juya yayi waje haka na tashi na
dafa mishi jikina na ciwo. washegari ya dawo da
yamma ina falo ina gyarawa ya shiga dakin maijego ya
shiga suna bedroom suna ta tsuga lbr tana basu lbr
yaynmu baya kula ni tun da nazo gidan bai taba kwana
akina ba sai dai aiki kamar jaka ai bari a gama suna
har kashin baby ita zata wanke, shi yana falo yana
jinsu ga Anty Hadiza tana sallah a falon ba dama ta
yanke tace su daina, tana tayi kawaye da Anty Mariya
suna zugata, can yayi sallama ya shiga sai suka yi
shiru suka daina maganar yaba ta kayan dake
hannunshi ya juya dama kayan fitar suna ne yayi mana
kala shida shida yayi mana, dakina ya wuce na aje
tsintsiyar na shiga kicin dina na kawo mishi abinci gami
da mishi sannu da zuwa na koma ga aikina na barshi
nan yana cin abinci yana kallon TV.
Ranar suna ko tun asuba na tashi na shiga kicin,dama
yaynmu yace zaizo da abokanshi da safe suyi walima
anan kafin mutane su soma taruwa dama nayi redin
sinasir da mai na sai farar shinkafa da miyar anta
sannan na dafa masu ruwan lipton mai kayan kamshi
cikin katon fulas nasa ,farfesun kan sa sai peape mit
na naman rago, bakwai da rabi na gama aikina, da yake
a babban kicin nayi aikin.Nasuna kuwa ta ba
kawayenta ne suyo daga can suzo dashi,ina shafe
shafe bayan na fito daga wanka yaynmu yayo mani
waya wai gasu nan zuwa,shadda galila yar gaske cikin
kayan Adams take ta sha aiki kalar pink ni kaina na san
na hadu, na zuba gwala gwalai na wuya da hannu har
da kafa na baza turare sai kamshi nake zan fito yaynmu
ya shigo sai mukayi karo dif yayi yana dubana shima
yayi kyau cikin lallausan blue din yadin shi cikin murya
kasa kasa idonshi a kaina yace kin gama?girata na
daga alamar eh yace to sai ki kawo mana ya
juya,darduma katuwa na fito da ita na nufi gurinsu,suna
da yawa cikin ladabi na gaishe su sannan nace bari na
sa maku wannan a kasa zaifi ko?na fada ina duban
yaynmu fuskarshi ba a sake ba yace to bayan na shiga
gidane na koma kicin ina fito da kayan abinci sai da na
gama fito da kulolin sannan na kawo plate plate da
cokula da kuma kofuna na kawo drinks da sugar da
madara ko mai dai dai na shan tea
kusa da yayanmu na tsuguna dan na sanshi yafi son
komai a mishi na zuba mishi tea sannan na sa mishi
sinasir da miya na dau karamin plate na sa mishi
farfesu na tura gabanshi,Isma'il yace duk kai kadai?
Nasir yace ka san yan kwallo da mugun ci shi dai baiyi
magana ba na jawo wani plate din yayi min wani kallo
kasa kasa sannan yace a hankali bar nan,na tashi zan
wuce Nasir yace au mu da kanmu zamusa?Maska mufa
baki ne?yaynmu ya dauki kofin tea ya soma sha yana
fadin to kar ku zuba da kanku tun da cikin wani zaku
zuba ya dubeni da sauri na wuce,Ismail yace Maska
kana takurawa yarinyar nan dubanta kawai kayi amma
da sauri ta bar gurin yace to ni bani son raini kuma ka
sani Nasir yace ta raini ai ta kare tunda yanzu taga
girman naka ko yaya yake Maska yace ba tonan asiri
ba ni bata ga kalar girmana ba suka sadariya Bello
yace kayi kokari kana da mace kamar wannan ai sai
godiya haka suka yi ta hira.
Gidan dankam da mutane muna falo ni da Mami tace
kai Iman kinyi kyau sosai wannan dinkin ya amshe ki
nace me? tayi dariya sannan tace shi kenan tunda baki
gane ba nifa ba abin da nake a gidan nan sai aiki
kumani bai dameni ba, Mami ta gyara zama ta ce kina
nufin kallonki yaynmu ke yi? nace kallon ma ban isa ba
Mami tace lalai ynxu ke kin sa mishi ido?nace cab ji
Mami da wata magana ni ban ma san dadin abin ba
bare nace zan kai kaina ai ko na san komai ba zan
mishi ba ina mace Mami ta tashi ta jawo jakata ta ciro
wata yar kwalba ga wannan ki biya dubu uku,na
menene?tace ke ce zaki bani lbr kinga amfanin sa sai
zaki kwanta sannan ki shafa kadan dan dis zaki sa a
tafin hannunki ki shafa yana da tsananin kamshi?nace
yayi dubu uku Mami tace aikin shi yafi dubu goma zaki
fahimata in dai yaynmu ya shaki kamshin,na ce ai ba
tare muke kwana ba tace ke dai kamar ba mace ba ke
ba zaki yi sanadin da zaki gifta ta gabanshi ba?nace to
ai bani da kudi Mami tace sai fa kin sai wannan turaren
yar arab take kawo mana har ma da wasu sai kin shigo
gari zan hadaki da ita nima fati matar Ismail ce ta
hadamu na amshi wata kwalbar idan tazo gobe ta tashi
tace bari na gaida Bilkisu tana fita na shiga daki wato
bedroom na jawo durowa nasa kwalbar a ciki sannan
na shiga toilet alwala nayi nayi azahar sannan na cire
kayan da ya mana na daura zani ina warware riga ya
shigo a kan kirjina ya saukar da idonshi nayi sauri na sa
rigar
In kin gama ki samin ruwa a toilet dinki mutane sunyi
yawa a hanyar dakina ya koma falona ni kuma na hada
mishi ruwan wanka ya shiga toilet ni kuma na koma
falo yana daga ciki ya kirani Iman nace na'am nazo
yana duban mirror yace kije dakina ki dakko min kaya
nace wasu kala?ya dubeni ke baki san dukkan kayana
kalar da nake so nake saya ba?dan haka kowanne ki
kawo min,ina murda kofar ta bude yaune karo na na
farko da na shiga dakin nan na tsaya kallon dakin tunda
ga kan kafet labulayen milk ne katuwar katifa ce irin
wadda ba a sata a gado din nan zanin gadon shi ma
milk ne dakin ba wani tarkace amma ya tsaru gurin
kayan nashi na nufa bayan na ciro mishi marun sai hula
da takalmi ina fitowa su Anty Mimi suna hoto a nan
babban falo cikin tsoro da mamki take kallona na shige
abina ya ce to ina singlet da gajeren wando?na koma
na dauko masa falo na koma ya shirya yana fitowa a
raina nace munyi anko,ya dubeni zanfita nace bazaka
ci komai bane,no am ok nace a dawo lfy ya fita,naji
dadin yanda yaynmu yayi ya nuna wa yan sunan ina da
daidai nawa matsayin haka suna ya tashi yaro yaci
sunan kakanshi,Baban Anty Mimi wato zaidu sai suna
kiranshi daddy,a daren na kudiri aniyar amfani da
turaren nan na nufi baya bandaki bayan na gama komai
nayi wanka kalolin turaruka na shafa ga wani turare da
anty yagana ta bani wai tsugunna duk sati ban taba
amfani dashi ba sai yau,na dakko na gurin mami ina
budewa bisa ga tsautsayi sai kwalbar ta subuce a jikina
kusan rabi ya zube na rufe sauran ina ta tsaki nace
dana san zubewa zaiyi da ban saye shi ba rigar baccin
dana sa doguwa ce mai gidan breziya tana da santsi
sannan bin jiki takeyi ban saka komai ba sai pant dan
haka turaren sai ya manne min a jiki,waya yaynmu yayi
min wai na kai mashi lipton dinshi dakinshi, gabana ya
fadi sai na sa hijabin sallata na nufi dakin fitilar da ta
haske dakin blue ce kuma mai duhu sannan ta kawo ta
dauke haka takeyi, yana zaune kan sallaya ya shafa
addua sannan ajiye kizo kiyi alwala nace ina da alwala
yanzu nayi shafai da wuturi,raka'a biyu mukayi bayan
gama adduoi ne yayi min tambayoyi game da ibada na
amsa sannan yace na jira shi yana zuwa ina nan zaune
ya fita jim kadan ya dawo ya dubeni cire hijabin kizo ki
zuba min a kofi ,fuskarshi a daure yake magana dan
haka ba musu na cire hijabina na ajiye gefe,Ya dubeni
na duka ina zuba mishi ya karba, yana zaune a gefen
katifa yana dubana kasa kasa ya ajiye kofina zo naji
wannan turaren kamar na sanshi gabana ya fadi ganin
ba wasa yake dani ba hakan yasa naje,yasa hannuna
yaja kan jikinshi ya dorani yasa hannu ya subule rigar
daga sama tsakiyar kirjina yasa fuskarshi saboda tsoro
jikina sai kyarma yake ya kwantar dani akan katifa ya
aje rigata gefe cikin nutsuwa ya soma sarrafa
albarkatun kirjina ai da hancinshi ya kai cikina inda nan
ne turaren ya zuba subhanallah ai sai ya rikice gaba
daya ina ji ina gani ya shiga sarrafani cikin rawar jiki
sai da na gurzu nayi kuka har na gaji na yiwa Mami
Allah ya isa yafi cikin kwando,dan biji biji yayanmu yayi
min sai da ya nutsu sannan ya gane abinda yayi min ni
kam kasa dubanshi nayi,toilet dinshi ya shiga kafin ya
fito wani wahallalen barci ya daukeni shi kam ido ya
tsuramin ina barci, a ranshi yana cewa tabbas yau kam
ya yarda mata suna suka tara ya amince akwai mace
akwai muna mace,Mimi itace mace ta biyu da ya taba
sani don ya taba fada wa tarkon wata baturiya a
England sunyi soyayya na dan lokaci daga ranar da ta
yaudare shi har ya kai ga saninta sai kawai yaji ya
tsaneta, Mimi kam matarshi ce ba zai ce komai ba
amma Iman daban ce. ynxu kam ya yarda mata suna
suka tara sai yaji wani farin ciki da annashuwa irin
wanda bai taba jin irin shi ba ya zuba mata ido wata
kaunarta mai tsafta tana shigarsa yana jin kamar ya
cire ranshi ya bata,Alwala yayi yayi raka'a biyu ya yiwa
Allah godiya da ya azurtashi wannan yarinya sannan ya
roki Allah akan ya bashi ikon yin adalci a tsakaninsu
sannan ya daukar ma kanshi alkawarin zai rike Iman
muddin ranshi,a karshe ya roki Allah akan kar ta raina
shi gadinta ya zauna yi har asubahi ta sha barcinta
bayan ya warware mata Ac sannan ya rufe ta ni ko ban
san ma yanayi ba kiran sallah ya tasheni nayi mika
gami da salati sannan na tashi ganina a dakin yaynmu
na tuna da abin da ya faru jiya, da sauri na dubi jikina
ba komai a jikin nawa,naja bargo na rufe ya juyo ya
dubeni kin tashi?kaina a kasa na amsa eh yace in
taimaka miki da ruwan dumi ko?nace a'ah zan iya ya
mike ya shiga toilet da sauri na tashi na dau rigar
barcina na sa na dau hijabina saboda yanda yazo min
duk naji ciwo dan haka da kyar nake tfy.ina zuwa
dakina na hada ruwan zafi na shiga bayan na gama
gasa jikina na tsarkake jikina nayi alwala bayan nayi
sallah na hau gado, tunani na fara shin kalaman da naji
yaynmu yana gaya min gsky ne ko dai ko don baya
cikjn hankalinshi ne?yace min yana sona ba shi da
kamar ni sai surutai dai kala kala ina cikin tunani naji
karar bude kofa sai na hau barcin karya dan ban son
mu hada ido ina jinshi ya hawo gadon ya kwanta ya
jawoni jikinsa ya rungumeni naki motsi ina jinshi har
barci ya daukeshi zaune na tashi ina kallon shi hannu
na daga sama na yiwa Allah godiya daya mallaka min
yaynmu abinsona kuma mai bani tsoro yau gani a
jikinshi din nan mai tsada,na kwantar da kaina kan
faffadan kirjinshi sai naji wani sanyi farin ciki,sai goma
muka tashi ko ince ya tashi dani ina jin shi na kasa
tashi don kunya sai da ya tashi ya gyaramin
kwanciyata ya fita sannan na tashi sabon wanka na
sake sannan nayi kwalliya da atamfa na sa riga da
siket na fita kicin na hada break,ina falona ina shan tea
shima tea din kadan dan ina ina jin wata fayau dani
kamar iska zata daukeni kuma bakina babu dadi
yaynmu ya shigo kaina a kasa na dan zamo daga kan
kujerar nace ina kwana?kusa dani ya zauna sannan
yace lfy ya jikinki?babu inda yake miki ciwo?na kara
kasa a kaina nace babu na mike na gabatar mashi da
break ya gama ya fita na kira Mami a waya nace mami
Allah ya isa tsakanina dake, tana dariya tace kedai
gaya min komai ya wakana?nace kindai sa na sha
wuya sosai gashi duk naji ciwo Mami tace Allah sarki
Iman an shiga kwaryar manya ynxu sai ki dage jan
hankali da kwalliya ki kula da abinda ya fiso ki dinga
jan hankalinshi dasu wato na jikinki duk wannan abun
da girman kan nasa sauke su zaiyi nace na gode mami
bani da kudi amma zan ma babana waya sai in aiko
maki mukayi sallama.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Yauma can ya umarceni na kai mishi tea din shi na
juya zan dawo sai yace ina zaki nace daki na kwanta
yace naje na rufe kofa na dawo,duk da tsoron wahalar
da na sha sai da na dawo na zauna kan kafet sai da ya
gama komai irin su shafai da wuturi ya sha lipton
sannan yace zo sarkin yan tsoro babu abinda za maki
naga sai wani dari-dari kike yi na nufi gurinshi yace ki
cire komanki ki aje bana kwana da matata da kaya ai
kin gane ko?na rasa yanda zanyi ni dai gsky ba zan iya
yanda yake so ba baya ya juyamin ina nan tsaye ya
juyo to jeki tunda ba zaki bi umarni na ba cikin kunya
na soma cire kayana yanda yake son ganina haka na
tsaya yayi murmushi idonshi a kirjina yace to zo nan
honey mu kwanta a raina nace namiji bashi da kunya
tsam ya rungumeni ya bude rigar barcinshi dama mai
budadden kirji ce ya sani cikin jikinshi hannuwanshi
duka biyun suna zagaye a kirjina ya kama maman dina
ya cika hannuwa ya ja bargo ya rufemu,baimin komai
ba baccin mu muka yi mai dadi,kwana uku bai min
komai ba sai dai yana son nayi zir inzo gunshi shi kuma
ya sani cikin jikinshi duk da ban sani ba amma na
fahimci Anty Mimi da yaynmu ynxu basa zaman lfy ina
ganin tun ranar da ta gane dakinahi nake kwana ko ma
ita tayi ma Haj Yaya waya tace yaynmu ya juya mata
baya saboda ni ranar juma'a misalin sha biyu na gama
abinci rana nayi wanka riga da wando nasa na jeans
rigar yar karama samanta budadde dan haka albarkatun
kirjina duk sun fito ta wuya gashina na kamashi na
daure shi da ribbon kalar rigar ni kaina na san nayi kyau
kamar wata baby musamman ma da yake gashin nawa
gefe na kama shi,yayanmu ya shigo da sallama ina
kwance kan doguwar kujera ina kallon fashion TV na
dubeshi yana dauke da daddy na mike na mishi sannu
da zuwa na amshi daddy sai kallon suturata yake yi ya
zauna a kan kujera ni kuma na zauna kan kafet...
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347












Tawa Tasameni3-02
Posted by ANaM Dorayi on 11:58 PM, 08-Jan-16
Under: TAWA TASAMENI
__________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________
Nace inkawo maka abinci ko sai ka dawo daga
masallaci?yace kwantar da daddy din kan waccan
kujerar kizo in fadi maki,nayi yanda ya ce na je na
durkusa a gabanshi na dan dafa hannuwana a kasa
yanda na san zai ga abinda ya fi so ban ankara ba
saidai jin hannunshi nayi a gurin yace ina son irin
wannan kwalliyar ki dinga yi min,ni kadai nace to ya
jawoni zuwa jikinshi harshensshi ya dora kan lebena
idonshi na kallon nawa sai ya daure fuska ya daka min
tsawa ya ce ke dagani nan na tsorata na sake juyowa
ina dubanshi yace in daga shi kuma yaki sakina sai
naga yayi murmushi gami da kissing din idona yace yi
hakuri na tsorata ki ko?idonki yana burgeni in kin
tsorata sai ga harshenshi a bakina,wata soyayya ya
shiga gwadamin mai ban mamaki sam na manta a
wacce duniya nake dukan kofa da mukaji ne ya dawo
damu cikin hayyacinmu ya isa gurin kofar muryarshi a
sarke yake fadin wanene?muryar Haj Yaya na jiyo tana
cewa bude ka gani,da sauri na tashi daga inda nake
kwance jkina ba kqari na nufi cikin bedrum, Abaya na
dakko dama na aje ta akan akwati saboda kayan da na
sa in wani bakon yazo sai na saka na rufo gyale tana
tsaye a kofar falona tana fadin da ranar Allah
maimakon a ce ynxu kana shirin tfy masallaci kai mai
mata ka shige daki yanda uwarta ta shanye ubanka
itama haka take so ta shanyeka,ta dubeni ke kuma ina
son ki rubuta ki ajiye sai naga bayanki sai kin bar gidan
nan ko kuna tsafi da bakin dodo ni sai naga karshen
uwarki Habiba, ta dubi dakin tace an cika daki da kayan
Allah ya isa yaynmu dake tsaye yace haba hajiyata ki
daina wannan zancen mana tace ba laifinka bane na
san aikin asiri ne mukomin dan can ka dunga kawo
minshi dan kar shima a asirce shi, ya mika mata ta
juya a fusace na sunkuya na kifa kaina a kan kujera sai
kuka ya subuce min sai ji nayi yaynmu yazo ya mikar
dani kiyi hakuri kinji?kar ki tsani Hajiyata wata rana
zata daina kuma bana so ki rike abin da tace miki duk
bacin raine, ba abinda zatayi maki wanda Allah bai
maki ba,batun barin gida kuma Allah ne ya hada mu ba
mai rabamu ko sai Allah? na daga kai alamar eh,ya fita
na dau wata karamar kula na cika na nufi dakin Anty
Mimi dama a dari-dari naje,ta dubeni fita da abincinki
ba zan ciba uwar jaraba an saba da bin maza shi yasa
har da rana an saka miji a daki,ki fita hanyar yarona,
Anty Mimi tace Allah Haj harda shi da ya daure mata
fuskata da bata isa taje inda yake ba,Haj tace kar kiga
laifin mijinki Mimi bar aikin asiri ai ba a hayyacinsa
yake ba, ta juya ta dubeni to uban me kike jira? nace
ba zan ci ba basai ki fice min ba.Kan madubi na kifa
kaina ina kuka wato su gani suke na like mashi ne ni
tunda ma nake a gidan sau daya wani abu ya taba
shiga tsakaninmu ko dazun ba abinda suke nufi mukeyi
ba, banji shigowar shi ba sai kamshin turaren shi naji
da sauri na juya na goge hawayena yace Iman kuka
ko? na kago murmushi nace ba kuka nakeyi ba ya iso
ya rungume ni ki ban aron darduma in je masallaci
nawa duk suna gurin wanki, kuma ki daina kuka haka
bana son ganin fararen idanuwanki sun koma ja kinji?
nace to na dakko mishi sallaya sabuwa na tuno duk
juma'a in Allah zai je masallaci ya kan shigo dakin
mama ita kuma sai ta dauki turare ta fesa mishi gami
da mishi rakiya bakin kofa nan nima na dauki turare na
fesa mashi yace nagode na mika mashi sallayar ya
amsa na biyo shi har bakin kofa ya juyo me zan roka
maki?na juya baya don kunya nace 'ya'ya na gari naji
yayi jim bai ce komai ba na juya sai ya kago murmushi
yace har da kishiya ko?na daure fuska nace a'a yayi
murmushi to sai na dawo.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Kafin ya dawo na hada mishi salat, nayi salla na sake
wata kwalliyar da pakistan irin na India sky blue sun
zauna tsam na zuba yan kunne da abin hannu tamkar
ba Indiya yan kudancinsu marasa fari sosai ina jin
tsayuwar mota na leka ta window dina su uku ne da
sauri na daure gashi na tsam da ribo mai kalar kayan
gashina ya sauka abaya ina isowa falona shima yana
shigowa ya dubeni a ranshi yace yarinyar nan zata
kasheni da salon gayunta ya jawoni jikinshi kin fi dazu
kyau nace na gode yace zamu samu abincin mutum
uku?nace sosai ma yace yauwa 'yar albarka a kawo
mana ya fita na kai musu na koma na kawo masu
drinks sannan na gaidasu, dayan Bello ne biyun kuma
ban sansu ba yace shiga ciki ki kirawo Mimi kice tazo
da dady ga bakina nace to na shiga na zata Haj tana
nan ashe ta tafi na gaya mata na fito na koma daki,da
zasu tafi yai min text wai nazo zasu tafi amma na rufe
mishi gashina su daina ganin mashi, nayi murmushi
gyalen kayan na warware na rufo muka yi sallama,ya
tafi raka su,ya dawo ya sameni inna ma babana waya,
ya jawoni jikinshi nace ma babana baba ina son kudi
yace nawa?nace ko nawa ne ka bani na gode yace to
direbana zai kawo maki ina mijin naki na juya na
dubeshi da zan ce ga shi nan sai na ga ya sha mur sai
nace baya nan to in ya dawo ki gaishe shi nace to sai
anjima na gode cikin fargaba na dube shi ya mike zai
fita na ruko shi yaynmu menene?harara ya sakar min
da sauri na sakeshi ya fita na koma na zauna nace to
mena mishi haka na cigaba da zama sukuku .Karfe
hudu ina kicin, tuwon shinkafa da miyar agushi nayi sai
kaza dana gasa,kunun aya da dabino da na amfani na
sannan na kaima Anty Mimi da mai gadi nasu sauran
na kwashe na tafi dashi kicin din dakina sai da na yi
wanka sannan

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment