Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Amin ya rabbi "danace gobe kozaki rakani muje muduba yaran nan a gidan marayun " babu komai Allah yakaimu Amin .


Rakiya tayi mata sukasha hira Sosai na rayuw Inna tabata shawara dayawa sannan ta,amince zatabi duk shawaran Allah ya kyauta Amin✍


Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


🅿️7️⃣9️⃣⏭️8️⃣0️⃣


GIDAN MARAYU


Maman sadiya da Inna "gun wakukazo ne?akwai yarana Su biyar dasuke gidan nan " cenzakuje nan ne office din k'arban duk wani abu da,aka kawo a yara "nan suka nufa " sannun Ku yauwa munzo gun yarane suwaye sunan su, akwai Sa,idu da buhari"bari ,a kirasu "kuzauna suna cikin zama yaran suka zo da gudu duk suka rungumeta" sannu mama durkusawa sukayi duk Kansu suka gaishe da inna duk sai taji Abun yaburgeta "mama Ina sadiya?"tana gidan datake aiki bata dawo ba" badai tafiya zakiyi damuba,dan mubazamuje ba munacin dadi sannan har wanka akeyi mana safe da yamma muna wanke bakin mu,..


Allah sarki dubaku nazoyi ne babu inda zanje daku nagodewa Allah da duk Wanda yakeda hannu ,a ciyar daku sunyi hira da yaran duk Inna tana kallon su, Abun tausayi in ba maraiciba taya za,a rabaka da yaranka da basu wuce kakula da suba , shikenan kuje kojiran tafiyanta basuyi ba suka ruga a guje "gashi dubu uku ne koza,a siya musu wani Abu"kidauki kayanki babu abunda zasuyi da kudin dan manyan mutane sune masukawo tallafi, kinga kuwa karmu karb'e miki kudi'nki nagode ..


Fitohwa sukayi duk sunsha mamaki" maman sadiya daman akwai gidan marayu, anan bansaniba,shikuwa Sulaiman bai gayamun da wannan gidan ba"nidai yaron ki babu abunda zance mishi sai dai godiya, kiduba yadda yara,har sukecewa bazasu koma cikin wahala ba, yara kenan dabasa son wahala "banga lefin suba..


Sai da Maman Sadiya tahuta har sukaci shinkafa da wake kafun tawuce gida ,lokacin sadiya tadawo ,har taci abincin taragew Mama sauran .




ALHAJI MUSA


" Faruq nikuwa akwai abunda kedamuna,inaji namefa?game da b'atan yaron nan dako sunan shi ba,ayi ba"shekaran jiya nak'arajin wancen ciwon kannan danake gayamaka,kaman ansunce mun wani Abu akai ,eh toh naji "kodai zamu k'ara komawa gun wancen malamin ne wanne Wanda naje gunshi wajen shekaru goma,muje mana,mota d'aya suka hau, sun tambaya akace bayanan amma yayi kusan dawowa suna tsaye yadawo " sannun Ku yauwa aa Alhaji musa sannun ku, yauwa ..


Bisimillah zaunawa sukayi "meke tafe daku " maganan kwanaki ne na yarona da aka sace kace"Kaine kaje kagayawa matarka ?eh "yarokam bari muduba " yaro yananan da ranshi dan yayi aure har da yaron sa,"abunda nakeso da kai kakoma gida 'kagayawa mai d'akinka "kace nikuwa ina yaron nawa yab'ace ne ,sai kayi shiru ,zakaji abunda zatace " wanne aciki matan nawa? babban "karka damu komai yazo k'arshe zaka had'u dashi yaron ita da kanta duk zata fad'i abunda tayi dakanta tunda yara sun sunce abun dayake wuyan tattabaran, sungasata suncinye dan farauta suka fitayi..


Sallama sukayi sukabaro wajen " babu inda suka nufa sai gida"Rashida tana parlour ita kad'ai sai jin shigowar mutum tayi ,"sannu da zuwa yauwa "nikuwa suwaye suka d'auke mun yarona tun yana jariri " wani yaron kenan kardai kacemun yaron daba,ayi suna ba shine "eh " wani dariya tayi "nine nad'aukeshi nakaishi k'ofar wata mata, tana soya k'osai na,ajiye shi nagudu dan naji tausayin shine ban sa,ankashe shiba tunda akan yaron kakeyimun gadara,zafgamata mari yayi " kizo kinuna mun ,sama da shekara 29 kika cutar dani ban yafemiki ba"Faruq kaji wai, kof'ar wata mata takaishi mai suya"a wani anguwa a *Abasha* takaishi wajen bayan tasha "kishiga mota " muje kawai tashiga mota, aguje yafigi motar suka hau hanya .


Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️8️⃣1️⃣⏭️8️⃣2️⃣


Sun,isa wajen figota yayi a cikin motar "kinunamun in da kika yasar mun da yaro, in bahaka ba duk zuriyan ku zan kama in d'aure kinji nagaya miki" Abokina inaso mubi komai a sannu "kaga mutane hankalin su yafara dawowa kanmu ..


Gwoggo tafitoh zatabawa yaro kud'i yasiyo mata suger taga mutane har zata koma ,wani abu yace tadawo" lafiya kuwa? da duk kansu sunyi shiru ganin tsohuwa ce karkuma subar gayamata,yazama sunada amsar dazasu samu "kaka wannan ceta tazo ta yasar munda d'a shekaru a shirin da tara" mekace ka,k'ara fad'a "Alhamdulillah yauzanyi kukan farin ciki " kuzo muwuce cikin gida dan d'aga darajan mu,bayan sunshiga suka zauna da,aka shinfid'a musu taburma kukiramun Wannan number kunji sa number Malam nura akayi tafara ringing suka mik'a mata "d'an Albarka kazo inason ganin ka " ganinan zuwa minti sha biyar sai gashinan ganin mota a k'ofar gidan Su yabashi mamaki shiga yayi yaga mutane"sannun Ku da zuwa "tabbas wannan yarona ne, inji Alhaji musa dan kuwa ga kamanni ya nuna ..


Gwoggo ne tayi magana " kugayamun yadda abun yafaru"kiyi musu bayani"daman nine nad'auko d'an abokiyar zamana,tun cikinta na k'arami naso in zubar da shi babu kalan abunda banyi ba har karkashi nasaka,a bakin k'ofar band'aki toh ranan data haihu da kwana biyu ,a ranan da yacika kwana biyu a ranan nad'auke shi ,nashiga d'akin ta kusan mangariba natarar ta had'a shayi shine najefa magani ,a ciki kasancewar ita ba yar gari bace shiyasa y'an uwanta basuzo ba ,da dare naje na d'auke yaron ..




Natab'a wucewa naga ana siyar da waina mutane, suncika har nima nasiya ,dana tambaya akace batada yaro shine ,nakawo shi ,nan na,ajiye shi danaso inyi mishi wani abu nabarshi ..


Afusace Alhaji musa yatashi "tabbas anyi haka,wani kayane ajikin yaron ?" Kayan yarane blue har zanin goyon nashi ,tashi Gwoggo tayi tad'auko da abunda ta tsinci Malam Nura a ciki..


Rungume mahaifinshi Malam Nura yayi "yanzu kekika rabani da mahaifana kikasa na sheganta kaina koniba d'an sunna bane kincutar dani kin zanlince ni Allah zai sakamun..


Gwoggo ne tayi magana a she ana,iya samun mutane irin ku,azzalumai, banbar Nura cikin walak'anci ba yayi karatun addini nina shayar da shi nakuma sskashi a makaranta ya yi,karatu yasamu aiki Yakuma yi aure " kincutar da kanki Allah kuma bazai tab'a barin kiba nasakawa Yaron suna Nura nayi mishi yanka ..


"Mungode sosai yadda kika rik'e Yaron nan batare da kinnuna bake kika haifeshi ba muna godiya a gareki ..Malam Nura ,nad'auka nibanida asali nad'auka ni tsincecce ne nad'auka iyayena kwounewa sukayi a she ni d'an asali ne a kullum addu,a ta Allah yahad'ani da dangina da iyayena ,gashi kuwa " kardai kacemun kaine Mijin Rukayya eh nine Abba Faruq baka ganeni bane?


Allah mai ,iko lalle duniya makaranta ne Babba yanzu duk fad'i tashin da mukeyi a she kana kusa danima Allah ya,isa abun isarwa Allah kayi mana mai kyau "yanzu wannan duk kanmu ya ishemu babban darasi mai tarin yawa, Allah yarufa mana A siri Amin


Gwoggo ", a kullum burina,kafun in mutu inga iyayenka Nura sai gashi yanzu nagansu wannan shine mahaifinka na,asali babu Wanda zai dunga kiranka da d'an Gwoggo dan haka kagodewa mai sama,dan shine duk yatsara wannan abun kuma sai yakasance ..


Hakane hawaye duk yajik'a musu gaban riga dan kuka"haba Nura kaine mai yin wa,azi a mutane sai gashi Kaine Yau da fitinan kuka namanta rabona da in ganka kana kuka tun kana yaro.


Gwoggo bawai inayin kukannan saboda wani dalili bane saboda mutuwar uwata da banganta ba shine in dan gatane kinyi munshi koda iyayena ne ,iyakacin abunda zasuyi mun kenan.


" yanzu muyafewa juna koyau na mutu Alhamdulillah tunda Nura bazai sha wahala ba gashi ga iyayen sh.


Tsabagen dad'i ko iya magana Alhaji musa bayayi saboda murna, in yakalli Rashida sai yaji kaman ya,kasheta sunjima kafun sukawuce bai wuce gida ba gidan su Rashida yawuce har gaban iyayenta yakaranta musu abunda tayi yakuma bata takaddan ta kafun suka koma gida .




Tunda yashigo gida Maryam tanata mishi sannu da zuwa amma sama,sama yake amsawa "meyafaru ne duk abunda yafaru yagaya mata,tare da cewa mijin Rukayya shine d'anshi murna tayi daga k'arshe " meyasa ka saketa "bazan tab'a zama da mungu ba muddin in nasan shi mungune ..




" koma yaya ne hak'uri zakayi"Maryam daman natab'a sakinta guda d'aya yanzu nak'ari sa kinga babu zancen in dawo da ita har gida zankai mata kayan ta ,dan nace karta dawo mun gida ..




Rafi,atu tasake ranta har d'an jiki tayi dan kullum cikin janhakali sukeyi mata da nasiha har tayi sanyi sai shirin tafiya karatu duk Kansu sukeyi ..


KWALJI MANDAWA


Su Haruna zasuje gashuwa su sayar da shanun da suka boye motar su ,tayi hatsari take d'ayan shi yarasu Haruna yasamu karaya ,a cinya ga hannu duka biyu sun karye kowa ya ganshi sai ya tausaya mishi ana zaman makoki ana jinyar k'afan Haruna ,lokacin da su Inna sukaji labari sunzo gaisuwa a nan ne Haruna yace ,a kirawosu "kuyi hak'uri hak'ika mun cutar da Ku har,a siri mukayi muku,mune mukaje har gida muka kashe Janbo mune muka kashe Baffa ,kuyafe mana mune muka sa ,aka saka muku wuta dan munduba gidan Ku a kafe yake dan haka ni yanzu nawa yak'are dan Allah kuyafe muna,.", mund'auki shanun da muka boye dan musiyar da tinkiyoyi shine motar tayi hatsari direban bai mutuba mune dai kud'in motar muka biya gaba d'aya


" babu komai munyafe muku"shikuma Janbo kujira Wanda ya halicce shi yamuku abunda zai muku, tashi yaran sukayi yana kiransu sunk'i wai wayansu sai Garbati "wannan kad'an makagani badai cin dukiyan marayu ba" ko had'a ido bayayi da Garbati
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️8️⃣3️⃣⏭️8️⃣4️⃣


Zonan Garbati badai wani abu kayi musuba?aa Inna banyi musu komai ba Allah ne yakamasu ta hanyar dayaga dama amma babu hanuna ..
Shikenan bakayimun k'arya Sadiq "inna kenan meyasa kikadamu da Wanda sukasamu bara " karka damu yanzu kam yawuce"Inna zaiwuce dai saboda yawon baran damukayi bazan tab'a mantawa da bara ba, munsha wahala wataran sai munyi wa mutane aiki kafun musamu abunda zamuci mukan sha wahala wataran muna gani abincin ya lalace fa"hmm Sadiq nasan ka da kafiya "kiduba sai yanzu nagama makaranta dan talauci ..


" karka damu saura kad'an tunda Allah yanuna musu iyakar su ,sosai makuwa gobe zamu koma saboda makarantan Sayyada tunda yanzu tayi nisa da Ibrahim..
Duk wani gaishe gaishe sunyi washe gari suka dawo damaturu duk a gajiye suke ,maman Sadiya tazo ta,aziyya da Hajiya zulai dan tasana diyan Sayayda duk tadaina wasu irin halayya irin har malam nura,dan shikam wuni yakusanyi, .




Malam Nura niyanzu bansan meke damunka ba "duk munga iyayen mu, kaifa d'an asali ne gashi mahaifin ka yasamu yabo dan Allah kamanta Rukayya kenan dan nasamu iyayena ba shine zaisa in samu nutsuwa kawai rayuwar ne takeban tsoro ..


Shikenan kiduba yadda Allah yatsara Allah dai yasa mudace,Amin


Gashi gobe zakatafi makaranta Allah yamuku jagora sasai " bantab'a zaton zanyi karatu ba


BAYAN WASU SHEKARU


Malam Nura yana barno yana karatu ,SU Rafi,atu suna university suna karatu kowa da department d',inshi duk course daban daban suke karanta wa, wani ma,aikacin gidan marayu yanuna yana matuk'ar son Rafi,atu dan Soyayyar matayi nisa Abba faruq yace sai tagama tunda sunyi kusan gamawa, Suwaiba dataji labari tace a d'aura kar,ajira tagama shikenan aka daura da likitan gidan marayu Malam umar tunda sukayi aure babu wata matsala sunason junan su sosai soyayya mai tsafta sukeyi ..






ALHAJI MUSA


"Nake ganin zamu koma gidan cen dan tafi babba kuma gayara banaso yaran suna kwana sukadai tun da,aka gayamata sukafara tattare kayan su,dan dan har gyara ,akayi .




Rashin lafiya ne yakama Gwoggo mai tsanani,shine Malam Nura yadawo ,a lokacin da yadawo a gidan Gwoggo ya sauk,a ana shirin kaita Asibiti Gwoggo ", gani meke damun ki," Nura zan barka kaci gaba da hakuri rike mishi hannu tayi


Ga Baban ka kayi mishi biyayya ka kula da matarka karka barta tayi kuka kaci gaba da tarbiyan da nabaka kadinga yafiya kazama mai hakuri ,burinka nacewa zaka taimakawa marayu kacikashi hannun shi tarike shak'uwa tanemi ruwa sai kalman shahad'a..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️8️⃣5️⃣8️⃣6️⃣


Kwanciya malam Nura yayi a kan Gwoggo"meyasa kikatafi kika barni nakai lokacin da zansaka miki da abunda kikamun kuka yake mal cin rai "kutaimakeni Rukayya takasa bawa mijinta hak'uri kuka,,takeyi kafun kace miye antaru kowa fad'an Alkairin ta yakeyi jama,a dayawa sunyi rashin Gwoggo shiryata a kayi ,aka kaita makwancinta sai dai muce Allah yamata rahama ya gafarta mata danginta dayawa sunzo dan Alhaji kyari yad'auki dawainiyan komai koshi yafara sabawa da Gwoggo sanadiyan Yarshi..


Haka,akayi tazama har kwana bakwai kowa yakoma, duk Wanda ya kalli Nura yasan yayi rashi Sosai dan ko y'an uwanta basukai shi damuwa ba Maryam da Rafi,atu duk sunzo tare dasu a kayi zaman makoki..




" Inna kinga sakayyan rayuwa ko,haka lamarin yake yakika gani yadda Allah yayi ikon shi haka rayuwan yake kinga yadda Rayuwan yajuyawa su Haruna "hakane babu komai haka Allah yake ,ikon shi mugunta kenan gashi takomamusu .


Mutane masu Aikin NGO sunsamo Sulaiman " munzone muga wani irin rayuwa kuke ciki anyi mana kwatancen gidan Ku,E mungode amma kutaimakeni akwai wani gida da sunfimu buk'ata dan Allah kuzo muje kufara d'aukan sunan su ,tunda kunce kayan abinci zakubayar"karka damu "zamu d'auki sunan mukuma d'auki sunan Ku, sannan zamu baka wani aikin a cikin mu ka,iya rubutu? E na,iya har karatu" shikenan


Zuwa gidan su Sadiya sukayi sun,tausaya musu Sosai kasancewar yara biyar takai gidan marayu sunjinjinawa rayuwar iyalan




KWANJI MANDAWA


Duk Wanda yakamata ya d'auki dawainiyan Haruna kowa gudun shi yakeyi ,babu wani sauran Wanda zaikula dashi dan matarshi ko zuwa wajen batayi a ranan a waje yakwanta dan Wanda suke d'aukan shi sunki zuwa ga wajen duk ciyawa yana bacci maciji yazo ya zagaye wuyanshi ya ciyeshi a wuya da hannu ,tun yana,ihu har yadaina wani makwabcin su yafito fitsari yaji kukanshi,yayi wajen a she macijine take ya makamishi sanda yakashe shi bayan ya ciji Haruna take yayi cikin gida amai Haruna yakeyi najini kafun asuba rai yayi ,halinshi.


Allah sarki Haruna Allah yamaka rahama ya yafemaka.


Duniya kenan sharri babu dadi Allah yamusu rahama.




Babu Wanda baiji mutuwan Haruna ba ga macijin daya cijeshi a gefe mahaifiyarsu tayi kuka Sosai ,a lokacin da Inna taji mutuwan yabata mamaki,Sosai..




K'wanan su bakwai suka dawo damaturu tare da ,sauran hakkin su,Wanda yarage a wajensu




Sundawo da sati d'aya NGO na Save the children takawo musu kayan abinci dayawa Harda tukunya da kayan aiki har katifa komai sunkawo musu rayuwar sai dai muce Alhamdulillah Inna yanzukam sunwarke dan Sulaiman shima aikin yake suna rabawa mutune kayan abinci gari gari .Garbati "yanzu Inna kince in yafewa wannan mutanen ,kitina sunk'ini sunga bazanzama komai ba sai gashi nazama wani abu" banaso kana tinawa kaduba yadda su Haruna sukayi yadda rayuwar tajuya musu "hakane Inna " burina kiji dad'i kafun kowa yaji dan kin kyautata mun bazan manta dakeba..
[25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️8️⃣7️⃣⏭️8️⃣8️⃣


Kud'in da Abba Faruq yabawa Rafi,atu dashi take kasuwan ci manyan kayan kitchen take,kawowa Sosai a anguwan su New bura, bura,yana k'arewa da wuri dan batasa riba mai yawa Sosai. Kowa yasanta,ga mijinta babu ruwanshi,dan ancika mishi gida da masu ,siyan kaya, dan shima abokanan shi ,a gunta suke siyawa matan su kaya.


Sai da Gwoggo tayi kusan sati ,uku kafun Nura yakoma makaranta,Wanda yaga Nura yasan yana cikin damuwa banakad'an ba ,Rafi,atu batada wani sauran da muwa yaron ta kotakan shi batabi Ummi Aisha ne me,kulawa da shi amma kaman batasan shiba dan rabi, madara akabashi dan yarayu ..


"Faruq meyasa kake nuna kin kulawa a umar ne?Aisha kenan babu komai wato in nabude idona naga yara biyun dana keda shi duk tawani hanya na samesu duk sai inji ,jikina yayi sanyi Sosai"Faruq da ciwo duk kanmu garama naka kasan ,akan nawa "hakane Allah yayafe mana Amin "




Ni,abunda naga yafi shine ,kayi aure koza,a dace tunda kai kaga kana haihuwar nan bawai bakayi ba..


Amma yanzu "wakike gani zai aure ni?" Kodan kyau d'inka ,ko arziki za,a aure ka"amma nifa in dan nice banason auren Wanda takeda asali nafison in auri irin su, maryam matar Umar"toh kaikuma tanan kabiyo kenan ?


Waya gayamaka bazaka samu mata ba?


Babu ra,ayi nane kawai "kinga na farko bazata zaki su Rafi,atu ba koda fad'a ne yahad'amu " kai dai kanemi zab'in Allah shine ,amma aure irin wannan wataran yakan zuwa da k'alu bali kala kala sai dai fatan mu Allah yayi mana babban zab'i mafi Alkairi Amin ya rabbi.




Cikin ikon Allah Rafi,atu har tasamu ciki dan balaulayi takeyi ba ,tana samun kulawa daga mai gidan ta,karatu kuwa yinshi takeyi Sosai bakama k'afan yaro babu wani abunda yake damun ta Rukayya tak'ara samun ciki ,ita da maryam cikin karannan yakan basu wahala bana kad'an ba dan sauran su wata biyu sugama Nura wata d'aya sun maida hankalin su ,a kan karatu..






Sumsumma


"Maman sadiya " tunda yanzu kinsamu tallafi kodai zaki dawo da yaran nan ne? Inna najefa sunce aa wai masu bada taimakon na d'an wani lokaci ne zasuzo sudai na,inyi hak'uri "yara sukuma sunki" toh babu komai Allah yayi mana kekkewan k'arshe Amin ya rabbi




Manyan mutane ne, suka raba gadon Gwoggo gashi tabar wasiyya Harda rubutu ,akan Nura shizai cigadon ta,dan tare dashi suka nemi kud'in filinta biyu da shanu da gida anyi rabon musulunci Sosai
[25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️8️⃣7️⃣⏭️8️⃣8️⃣


Kud'in da Abba Faruq yabawa Rafi,atu dashi take kasuwan ci manyan kayan kitchen take,kawowa Sosai a anguwan su New bura, bura,yana k'arewa da wuri dan batasa riba mai yawa Sosai. Kowa yasanta,ga mijinta babu ruwanshi,dan ancika mishi gida da masu ,siyan kaya, dan shima abokanan shi ,a gunta suke siyawa matan su kaya.


Sai da Gwoggo tayi kusan sati ,uku kafun Nura yakoma makaranta,Wanda yaga Nura yasan yana cikin damuwa banakad'an ba ,Rafi,atu batada wani sauran da muwa yaron ta kotakan shi batabi Ummi Aisha ne me,kulawa da shi amma kaman batasan shiba dan rabi, madara akabashi dan yarayu ..


"Faruq meyasa kake nuna kin kulawa a umar ne?Aisha kenan babu komai wato in nabude idona naga yara biyun dana keda shi duk tawani hanya na samesu duk sai inji ,jikina yayi sanyi Sosai"Faruq da ciwo duk kanmu garama naka kasan ,akan nawa "hakane Allah yayafe mana Amin "




Ni,abunda naga yafi shine ,kayi aure koza,a dace tunda kai kaga kana haihuwar nan bawai bakayi ba..


Amma yanzu "wakike gani zai aure ni?" Kodan kyau d'inka ,ko arziki za,a aure ka"amma nifa in dan nice banason auren Wanda takeda asali nafison in auri irin su, maryam matar Umar"toh kaikuma tanan kabiyo kenan ?


Waya gayamaka bazaka samu mata ba?


Babu ra,ayi nane kawai "kinga na farko bazata zaki su Rafi,atu ba koda fad'a ne yahad'amu " kai dai kanemi zab'in Allah shine ,amma aure irin wannan wataran yakan zuwa da k'alu bali kala kala sai dai fatan mu Allah yayi mana babban zab'i mafi Alkairi Amin ya rabbi.




Cikin ikon Allah Rafi,atu har tasamu ciki dan balaulayi takeyi ba ,tana samun kulawa daga mai gidan ta,karatu kuwa yinshi takeyi Sosai bakama k'afan yaro babu wani abunda yake damun ta Rukayya tak'ara samun ciki ,ita da maryam cikin karannan yakan basu wahala bana kad'an ba dan sauran su wata biyu sugama Nura wata d'aya sun maida hankalin su ,a kan karatu..






Sumsumma


"Maman sadiya " tunda yanzu kinsamu tallafi kodai zaki dawo da yaran nan ne? Inna najefa sunce aa wai masu bada taimakon na d'an wani lokaci ne zasuzo sudai na,inyi hak'uri "yara sukuma sunki" toh babu komai Allah yayi mana kekkewan k'arshe Amin ya rabbi




Manyan mutane ne, suka raba gadon Gwoggo gashi tabar wasiyya Harda rubutu ,akan Nura shizai cigadon ta,dan tare dashi suka nemi kud'in filinta biyu da shanu da gida anyi rabon musulunci Sosai
[25/05, 07:36] Maman Khairat: 8️⃣9️⃣⏭️9️⃣0️⃣


Maman Faruq "jiya naje gidan marayu sunbani duk wani bayani da,nake nema gameda ke" suncemun abunda zaifi inje gidan da,aka kawoki a tambaya koza,a dace a akwai wani Wanda yasan ,iyayen ki.


"Amma kuwa da zanfi kowa jin dadi gameda haka,"yanzu yakenan ?"munje danida faruq jiya,munyi kwatancen iyayen naki,amma ance mana akwai wata mata zulfa,u wai suna yawan shiri dan gidan ta kad'ai mahaifiyarki take shiga ance tayi tafiya..


Gobe zata dawo in sha Allahu!


"Sai jibi sai muje dake, sannan Wanda suka kawoki ,lokacin da abun yafaru yayi magana,yace akwai wani Wanda abokin babanki ne, daga baya yazo dubaki,sukace an kaiki gidan marayu..


Nayi farin ciki Sosai dajin wannan labari" hak'ik'a samun miji irin ku, a duniya babban sa,a ce "kinfi k'arfin haka a guna ina yimiki so na, tsakani da Allah ne Shiyasa nake sonki a raina


SUMSUMMA


" Sulaiman ina so muyi wata magana dakai ,toh Malam Sulaiman "dan Allah inaso kafahimce ni"in da hali tunda *Sayyada* tagama Secondary schools gashi tanada ilimi inaso tunda shekarunta sha tara yanzu inaso in har bakubawa wani ba zan aure ta" inaso kubani ita ..


Amma malam kaifa d'an gatane taya,kana malami mai ilimi zaka auri y'ar fulani Mara gata ,Wanda rayuwar su ciketake da,abubuwa kala,kala.


"Aure babu ruwan sa,da duk abunda ka lissafa d'innan " ni, dinnan daka gani ni maraya ne gaba. da baya ,a ranan da,aka haifeni ,a ranan barayi suka shiga gidan mu,suka kashemun iyayena iyayena ba,anan sukeba sudin y'an libiya ne ,aiki ne yakawo su Nigeria nasamu wannan labarin a gun wani tsoho makwabcin mu,shiyake bani labari lokacin ina d'an shekara goma,nasha kwana,a waje saboda rashin gata nifari ne ,nayi bara nayi dako dashi nake biyawa kaina buk'atuna,nayi duk kan wahalan rayuwa fiye da,naka "makwabcin mune yake kuladani gashi ,abunda zaici ma,gagaran mu yakeyi zanyi faskare ,in zubar da bola inyi duk wani aikin wahala ,amma bai hanani karatu ba,,ana cikin haka Wanda yarik'eni yarasu


Nasha wahalan rayuwa gani da ilimi Sosai ai Allah yasoni ina primary nasamu scholarship natafi karatu ,a kasar waje wani a cikin mayan an mutanen yayimun komai bandawo ba sai da nayi doctoring kafun nadawo Nigeria




Ina dawowa in da zanzauna shima aiki ne Allah yasa Wanda suka turamu a cikin su yasamamun aiki ..


Nafara aiki a cikin polytechnic watana hudu ,shida iyalansa sukayi hatsari suka rasu gaba d'ayan su yaro d'aya ne yarage daga baya yarasu shima ..


" gaskiya malam kaga rayuwa kam "Shiyasa baka k'in mutane ,nayi mamaki da har kake iya mu,amala tare damu ko nuna damuwa ,a hakan haka..


" in tanine nabaka duniya wa lahira,nasan kasan matsayin mu"amma baka ganin Sayyada bata dace dakai ba"haba Sulaiman yanzu fa nayi maka bayanin koni waye ne,taya zakace haka..


Sallama sukayi yawuce gida duk abunda malam Sulaiman yagaya mishi yasanar a Inna kowa yabada goyon baya a kan hakan .


"Zanbawa Sulaiman Sayyada koda bansan shiba ya tambayi Sayyada in ta,amince nawa mai Sauk'i ne nabashi dan yataimake mu,a lokacin da muke neman taimako, .


Da,dare yazo yasamu Sayyada sukayi magana ta Amince aka fara cukucukun aure babu wani hidima dan shima malam Sulaiman yayi ginin shi mai kyau na zamani yayi duk abunda akasan za,a nema dan yasan waye ne mutanen da yake tare dasu


An tsaida auren nan da wata biyu masu zuwa ,tunda ga lokacin in Garbati yayi aiki kud'in yake tarawa baya kashewa in badai wani Abu za,a nema ba yasiya mata katifa da babban. Keken d'inki da wasu abubuwan kud'in gadon ta,akayi mata siyayya dayawa


*Amarya Sayyada tofa*
[25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️9️⃣3️⃣⏭️9️⃣4️⃣






Cikin ikon Allah haka suka gama Exam babu wani matsala dan yanzu hankalin su a kwance dangin maryam sai da sukayi sati biyu kafun suka wuce tare da cemata Yabar gado dayawa dan shago yakeda shi na siyar da kayan abinci ga gida daya gina dan haka tun, lokacin da sukaji labarin yarasu amma matar shi sunhaihu aketa ajiye duk abunda yabari shago kuma k'anin sa ne Sa,idu kekulawa da shi ,tasha kuka wajen rabuwa da nata"a she haka akejin dad'i in kana cikin yan uwanka.


Gashi nayi sa,ar miji Wanda bantab'a samun matsalaba, lokacin da yaji banida a sali ya rungumeni bai tab'a mun gorin iyaye ba kok'adan ..




Aisha "inaso in yi aure a karo na biyu" in babu damuwa kinemamun gudun fitina"karka damu zaka,iya nema da kanka sannan zaka samu"sai dai fatana ina rok'on Allah yasa duk wacce zaka aura yasamun sonta a raina ba k'iyayya ba "Aisha bazan tab'a wakak'anta kiba kome nazama" Kufa maza ba,a iya muku kokad'an "amma akwai wata yarinya a gidan marayu Siyama", itakam iyayen tane suka rasu ,haka Rafu,atu tagayamun kodai zaka jarraba mugani dan agun mama salamatun su take da zama kaga Su Rafi,atu kowani Saturday suna zuwa ,sannan sunyaba da halinta,tunda kanace akan cewa sai sai irin sukakeso"


Bazaki gane bane shiyasa ,kinsan kuwa "rik'e irin wannan mutanen muddin bakaci zalinsu ba" toh mudai jarraba mugani

Please Login or Register in order to submit comment