Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

bude" meyafaru ?kashe muza,ayi shine muka gudo waye kenan ,ko tsayawa basuyi ba suka wuce cikin gida duk jikinsu rawa ya,yakeyi..




Duk ,a rikice suke ko bacci basuyi ba duk sun rikice Sayyada sai kuka takeyi, su Haruna da sukaga Asirin su zai tounu a daren suka gayawa mahaifiyar su ,akan yaran sun gudu"kuji tsoron Allah kodai kune kukeso Ku kaisu lahira E mana ina zargin furan da kuka basu ance kunsa magani ,a cikin gacen yaran ka,Furera ta fita,ya sha yanzu ya mutu ,amma kuntsaya aikata mugunta ko sani bakuyi ba Allah yasa yaran basu,shaba ,wani takaici .


Da safe ,a,kayiwa yaro sutura aka,kaishi gidan shi na gaskiya Abdullahi Allah yayi mishi rahama tsana ya darsu a zuciyan su Haruna rasuwan Abdullahi yabaza ko,ina gashi ance fura yasha ,


Anata neman su,Sulaiman cen aka gansu suna tahowa ran Haruna ya b'aci ta sana diyansu yarasa yaron shi yarasu, sunji tsoro suka tattare kayansu sunkoma gidan Bulama Saleh da dare ,su Haruna suka dira a gidan ,abun da basu saniba anrufe k'ofar d'akin duk basu samu sa,a ba


Da safe sukayi ashirin dawowa gida tundaga cikin garin suke binsu har suka,iso bakin kwalta,an had'a musu tsaraba dayawa a gidan Bulama Saleh ,a she su Haruna suna biye da su jikake an zafga uban bulala a Sulaiman ,a lokacin mota ya,iso sauri sukayi suka shiga, bayan shi har yafashe ,a she Haruna shima yashiga motar har yayiwa direba magana a kan,acen gaba zasu sauk'a suda yarancen anje gunda yafad'a "kusauk'o mana " mufa Damaturu zamuje ga baban ku, yace anan zaku sauk'a "mubamu sanshi ba,dayaga asirinsa zai tounu yace toh muje Damaturun ..




Sun,isa sunshiga gida Amma Haruna fili yagani wajen babu muta ne...


Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸




🅿️5️⃣4️⃣⏭️5️⃣5️⃣




Inna Gaskiyan, Garbati munga masifa kala kala"meyafaru duk abunda yafaru Sadiq ne yagayamata "Sannun Ku ,wannan mutanen Allah yamusu dai,da abunda sukeyi mana " kai kuma katashi kasiyo man zafi a shafa maka a jikin naka "wayace musu dukiyar kukaje nema har zasu kashemun Ku ..






Rafi,atu tasha wahala wajen nak'uda tun tanayi har k'arfin ta yakare ana cikin za,ayi mata CS kenan tahaihu tasamu yaron ta mai kyau dashi


Jikinta babu k'arfi murna Abba Faruq yayi sosai Allah yabashi kyauta jini ya ballewa Rafi,atu tazubar da jini bakad'an ba ,dan sai da,akaja jinin Abba Faruq aka Samata,leda hudu ,ake nema " in anajan jinin mace a duba asamata nawa"Aisha karki damu Alhaji Musa zaizo zai bada nashi sauran sai musiya zaifi ko "hakane kam Allah yatashi kafad'an ki Rafi,atu Amin


Lokacin da Rafi,atu tahaihu ansanar a gidan marayu sunyi farin ciki sosai Mama Salamatu itace agunta ..


Suwaiba ta,iso kiranshi tayi dan ,a hotel tasauk'a "ganinan zuwa ,sun hadu kowa ya cenza girma yazo mishi




Gidan marayu suka nufa office d'in Director suka shiga dan bazata manta kaman nin shiba" yallabai ,nazone akan wani abu shekara shatara Nakawo yarinya a hannu ,nace watace zata jefata a rijiya oh Suwaiba ko E natina "meyafaru " yarinya dai nine mahaifiyarta ga wannan shine mahaifin ta dan shine ya lalatamun rayuwata" Bari muduba yafara duba shekarun har ya tab'o dai dai shekarun yaduba ga saka hannu ga komai "meyasa kukeyi mana k'arya ne meyasa haka..


In bazaku rik'eba meyasa kuka Haifa " tana raye kobata raye "tana raye tayi aure " Abban Faruq "Yau she tayi auren bari muduba sunan Rafi,atu ko tayi aure ga mijinta nan innalillahi waye kenan ?", kardai ace yarinya ta na aura shikenan na tabka babban kuskure mafi munin gaske ,kafun kace meye gidan yahad'a ma,aikatan gidan wannan shine d'a ko jika wani gumi da ya karyowa Suwaiba Shikan take BP ya bugeshi ciwon kai sosai babu Wanda bai shiga rud'ani ba ,akan wannan abun ..




Shiryawa ,akayi wajen duba Rafi,atu " Suwaiba tarikice lokacin da tayi arba da y'ar uwarta Aisha "mekukeyi anan" amarya muka kawo tahaihu"wannan dakike gani y'atace tajini nine nahaifeta "ni mijina ne Faruq wannan ,wani kalan jarabawa ne kowa ya rikice uba ya auri y'ar shi ,abun ya lalace dayawa su ,Kansu gidan marayun sunshiga rud'ani "mama Salamatu tafi kowa shiga tashin hankali tana tausayin Rafi,atu "kuka sosai takeyi ,kowa in kaganshi zaka tausaya mishi ..


Maryam tasha kuka ,ita da Rukayya basu ,shirya ba rana ta sanmace ba Abba Faruq kwana biyu yadawo hayyacin sa ya gagara had'a ido biyu da Rafi,atu




Muje ayi gwajin jini kawai ,hankalina zai kwanta ,tunda a ,Asibiti yake anyi sa,a kuwa ,a kayi gwajin jini Rafi,atu jinin Abba Faruq ne baku tantama
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸




Story And writing by Amina maaji (maman Khairat)


True life story




Paid book 200


🅿️5️⃣2️⃣⏭️5️⃣3️⃣






"Wani gidan marayu ,a ciki na jahar yobe kodai baka jahar inanan "lokaci yayi dazaki zo ki ,k'arbomun yarinya ta shine kawai " dakata Faruq lokacin da ka yaudareni kamanta da mace mai raunice kodai kamanta a lokacin ni marainiya ce.
Mubar wannan maganan yaushe zakizo ?akwai yayata anyi mata kishiya mundade bamu had'uba saboda ba,a gida d'aya muka tasoba zanzo mata cikin satin nan sai, in kiraka muje gidan tare ..




Inaso kizo dan Allah "kasan nikad'ai ce yara gashi sungirma Babansu zai zauna dasu kafun kashe wayar yayi kiran Alhaji Musa yayi duk ,abun da sukafad'a ya gaya mishi " toh kayi hak'uri mubari tazo tukunna dan ko munje bamusan komai ba ta,ina zamufara kenan "hakane Allah yarufa asiri Amin




Lokacin da yak'arisa gida sannu da zuwa Ummi Aisha ,tayi mishi yashige b'angaren shi k'arisawa gun Rafi,atu yayi " Sannu ya nauyin jiki da Sauk'i yaufa banajin dad'i wani abune kaman fitsari yake zubamun "toh kingayawa Anty ki ne?E nagaya mata tace takiraka kanata waya" kozamuje Asibiti ne "yanzu yadaina sai d'an cikina dakeyimun ciwo Allah yaraba lafiya ficewa yayi gun Ummi Aisha"a she yarinyan nan batajin dad'i E nakiraka naji kana waya E ina waya da abokina ne dake Japan yayi kyau toh kodai mukaita Asibiti ?,"muyi sallah tunda lokaci yayi hakane.




Bayan sun ,idar da sallah sata sukayi cikin mota sun d'auki komai in har haihuwa ce ba sai sunsha wahala ba ,wata ce takarb'esu tabasu gado "bari a gwada ta cen tafitoh " Hajiya Haihuwa ce zata,iya kaiwa gobe dan yanzu ne bakin mahaifar tafara bud'uwa "toh Allah yaraba lafiya Amin






SUMSUMMA


Sadiq da Sayyada da Sulaiman sunshirya zasuje kwalji sunata shiri ,a lokacin Garbati bayanan yafita suntara tsaraba zasu tafi kenan Garbati yashigo" tafiyan ce tatashi E Garbati "amma da a,son raina ne da kunfasa dan wannan tafiyan babu Alkairi a cikin ta sai sharri" Kai Garbati meyasa kake fad'an hakane zamuje shikenan sai kundawo amma ina zuwa ga wannan maganin sab'ani ne da mak'iya kutafi da shi karku raba wajen kwanciya yaxama kuna tare da shi mak'iya sunyi kad'an toh ba,ason ran Sulaiman ya karb'a ba suka kama hanya ran Inna itama baiso tafiyan ba,ba yadda ta,iya haka tabarsu .


________sun,isa kwalji aka basu ruwa maman su Haruna sukasha da fura sunci abinci sunata hira dan maman su ,Haruna tanason yaran tsakanin ta da Allah tun lokacin da kakarsu ,Sulaiman tarasu duk ta,ajiye makaman ta na yak'i "kaka ina Adamalli ne suntafi Gashua zasu dawo Yau sai sundawo Sadiq sukatafi zagayawa ,cen suka dawo suka tafi da Sayyada gidan Bulama Saleh sauran matan sun k'arbe su sosai sunsha hidima agunsu " yaushe zaku tafi? jibi zamu koma "amma muma zakuyi mana kwana d'aya ko E zamuyi kwana d'aya a cen sai muzo nan .




Sai kunzo har kusan mangariba suka kai ,a lokacin da labari yazowa su Haruna sunyi murna da zuwan yaran dan duk kansu guba zasu basu sumutu in yaso suci,dukiyar su kadai duk tumakin su na halak babu sai na Janbo da yabari gashi haihuwa sukeyi babu Wanda yatab'a mutuwa sunshirya sunnemo gubar a jeje kunsan Fulani magunguna sunsan shi sosai ,lokacin da suka shigo cikin gidan da Haruna suka had'a ido " kune tafe cikin harcen fullanci E a she zakuyi babban tafiya kenan kuje munsa a damamuku fura kuje gun Furere ta baku,mungode duk jikinsu yayi sanyi da kallon da yakeyi musu,zuwa sukayi suka k'arb'i furan "Kai Sadiq ina abun da Garbati yabamu ne ,?ba,akai yabayar ba ,akan turmi nabari shikenan cikin ikon Allah babu Wanda yasha furan dabara ne yazowa Sulaiman ya koma ya d'auka yazubar yabar kad'an yadda zai nuna sunsha dayawa .


Har sunyi bacci ,su Haruna suka zo ,daman sunbada shawara ,a Innan su ,a,kan a ware musu d'aki daban dan kinga daga burni suke,lokacin da suka duba furan duk sai murna ya kamasu," yaran nan mu,aikata abun da zamu aikata kawai mutafi muk'arisa su,in bahaka ba bazasu tab'a barin mu mugaji wannan shanayen ba,duk Sulaiman yana jinsu"muyi irin yadda mukayi ,a Janbo da Baffa kaga babu Wanda yasan meyafaru toh muyi sunfara rufe musu baki kenan duk Kansu sukatashi kokawa a,ketayi sun rufe idon su Sadiq yakama hannun Sayyada "Sulaiman kugudu karku tsaya ,da k'arfin sa ya hankade su yawuce gudu sukeyi sosai har suka zo gidan Bulama Saleh buga k'ofar sukayi aka bude" meyafaru ?kashe muza,ayi shine muka gudo waye kenan ,ko tsayawa basuyi ba suka wuce cikin gida duk jikinsu rawa ya,yakeyi..




Duk ,a rikice suke ko bacci basuyi ba duk sun rikice Sayyada sai kuka takeyi, su Haruna da sukaga Asirin su zai tounu a daren suka gayawa mahaifiyar su ,akan yaran sun gudu"kuji tsoron Allah kodai kune kukeso Ku kaisu lahira E mana ina zargin furan da kuka basu ance kunsa magani ,a cikin gacen yaran ka,Furera ta fita,ya sha yanzu ya mutu ,amma kuntsaya aikata mugunta ko sani bakuyi ba Allah yasa yaran basu,shaba ,wani takaici .


Da safe ,a,kayiwa yaro sutura aka,kaishi gidan shi na gaskiya Abdullahi Allah yayi mishi rahama tsana ya darsu a zuciyan su Haruna rasuwan Abdullahi yabaza ko,ina gashi ance fura yasha ,


Anata neman su,Sulaiman cen aka gansu suna tahowa ran Haruna ya b'aci ta sana diyansu yarasa yaron shi yarasu, sunji tsoro suka tattare kayansu sunkoma gidan Bulama Saleh da dare ,su Haruna suka dira a gidan ,abun da basu saniba anrufe k'ofar d'akin duk basu samu sa,a ba


Da safe sukayi ashirin dawowa gida tundaga cikin garin suke binsu har suka,iso bakin kwalta,an had'a musu tsaraba dayawa a gidan Bulama Saleh ,a she su Haruna suna biye da su jikake an zafga uban bulala a Sulaiman ,a lokacin mota ya,iso sauri sukayi suka shiga, bayan shi har yafashe ,a she Haruna shima yashiga motar har yayiwa direba magana a kan,acen gaba zasu sauk'a suda yarancen anje gunda yafad'a "kusauk'o mana " mufa Damaturu zamuje ga baban ku, yace anan zaku sauk'a "mubamu sanshi ba,dayaga asirinsa zai tounu yace toh muje Damaturun ..




Sun,isa sunshiga gida Amma Haruna fili yagani wajen babu muta ne...


Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


STORY AND WRITTEN BY AMINA MAAJI MAMAN KHAIRAT


🅿️5️⃣6️⃣⏭️5️⃣7️⃣




PAID BOOK 200


TRUE LIFE STORY


Yanzu meye abinyi kenan babu wani sauran bayani kuskure ne anriga anyi,Ummi Aisha",shiyasa bantab'a jin kishin Rafi,atu a raina ba Ashe jinina ne kaicun wannan rayuwan mai cike,da sark'akiya wannan wace irin jarabawa ne mai zafi ,shiga tashin hankalin da Rafi,atu tayi take BP yabugeta yahau sosai ..




A cikin Asibitin Rukayya tafara nak'uda ,ankaita d'akin haihuwa ba,a jima ba tahaifi yaron ta sai dai muce Alhamdulillah ,anrasa murna za,ayi kodai farin ciki Nura ne da Gwogo masu farin ciki dan Malam Nura yanason yara bana kad'an ba daga Rukayya har yaronta ansallame su ,sunwuce gida suna zaune amma hankalin Rukayya duk yana Asibiti "batason abunda zai samu Rafi,atu dan tace zata gudu bazata ,iya barin wannan abun ba wannan yazama abun kunya..




Suwaiba tafi kowa shiga tashin hankali Faruq yaruguza mata rayuwa ,ya kwanta da,ita ga y'arta ga y'ar uwarta " dan Allah Suwaiba kid'aure ki,karb'i jarabawan da yazo miki, kinga abunnan babu Wanda yasani daga mu sai gidan marayun ,yakamata murik'e sirri dan Allah karmu bari hakan yafaru da mu,dan Allah "Aisha bazaki tab'a sanin abunda ke damuna ba " shekara sha tara ,ina fama da damuwa ,akan yarinyan nan sai gashi ,acikin kwana d'aya komai yarikice sosai wannan wani kalan abu ne "kizo muje gida mukwana meyasa kika Sauk'a a hotel ?


Ra,ayi ne kawai " dan Allah kidawo musan yadda zamuyi "babu komai bari inje in dawo zaifi zuwa tayi ,ta ,tattaro kayanta tadawo ansallami Rafi,atu babu wani abunda ke damunta " Anty "na,am ,yanzu yaron nan meye matsayin shi kenan " k'anine a gareki kuma d'an cikin ki"duk kene kika jawomun dabaki banzatar da niba da haka bai faruba "Rafi,atu kid'auki wannan a matsayin k'adddara ko babu komai hakan sai yafaru dan haka banason kina tada jijiyoyin wuya kimaida komai ba komai ba aure ne tsakanin Ku yak'are zai sakeki saki uku " dan yanzu mahaifine,a gunki ..




Alhaji Musa yaji tsoro Maryam ya d'auka sukaje sukayi gwajin jini Alhamdulillah jinin baizo ,iri d'aya ba yayi farin ciki sosai amma in yatina shine yabada shawaran abokin sa ya auri Rafi,atu sai yaji abun babu dad'i




SUMSUMMA


Yau antashi babu abunda za,a dafa acikin gidan gashi yunwa kowa yakeji Sulaiman baya fita saboda ciwon dake damun shi tunda ,Haruna ya zafga mishi bulala shikenan jinya har sati ,sai yazama,ko shagon baya fita ga yawancin masu kawowa Surfe sunada garin su,shiyasa basu aiko da Surfe ba.


Yakamata musan dabara"Sadiq "Inna muyi kwad'on zogale tunda munada shi,ai Ibrahim wannan bazai ,ishemu ba bari in ciromana gidido ko tafasa mu jarraba" sai kadawo haka yafita yaciro yazauna da Sayyada suka tsinke dayawa aka dafa,sukabar na dare ..


"Kuzo kusiyo mana gari" Inna karki fara tab'a jarinki zai k'arye wannan rayuwar kuma,bamusan k'arshen taba ,hakane kuzodai kusiyo mana Allah zaiyi ,kwano d'aya aka ,siyo da kubewa sukayi tuwo mai ruwa ruwa dan susamu Wanda zasu d'umama da safe .


Kwana dayawa malam Sulaiman baiga Sulaiman ba ,abunya,dameshi tattaki yayi yazo dubashi,da k'aramin buhun shinkafa da,aka raba musu shikuma ba girki yakeyi ba kar ya lalace ,sallama yayi Sadiq ne ya amsa "Sannu da zuwa Malam yauwa kashigo" jekace a Inna nazo ,sai tace in shigo sai ,in shiga ,da sauri yagayawa Inna ,kaje kace yashigo mana,Sannu da zuwa yauwa Inna munsame Ku lafiya ya yaran!
Kowa lafiya ya gida ya d'aliban "ina mai sunana yana bacci bari ,a tasheshi,kwana biyu bana ganin shi ,shiyasa nace bari nazo na duba " sannu malam yauwa Sulaiman lafiya baka fita kasuwa ba ?"duk abunda yafaru sai da Inna tagaya mishi "yayi takaicin wannan rayuwan" amma inna lokaci yayi da za,a kai su inda za,a k'arb'a muku hakkin Ku kuhuta,kuma "hakane amma kasan komai na kud'ine " kubar mun komai ,a hannuna zan shigar da k'aran ,amma wannan bulalan Akwai guba acikin ta,kiduba "baza,a rasaba Ina Garbati? " bayanan zai dawo yau "karka damu Sulaiman zankawo maka magunguna da zai warkar da ciwon dan ba,asan Jarumi da zaman gida ba ,ga wannan ", mungode sosai Sulaiman ko gajiya bakayi ", Allah yabiyaka ,harda dubu biyar yabasu suyi cefane rayuwa kenan




Tunda Sulaiman yafara shan magunguna ,cikin ikon Allah yasamu Sauk'i abinci kuwa kullum shinkafar suke dafawa.✍


Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


Story And Writing by Amina maaji (maman Khairat)




🅿️5️⃣8️⃣⏭️5️⃣9️⃣




Cikin ikon Allah Rafi,atu taki karban k'addaran ta yaron ko bashi nonon kirki batayi yacika yata mata zafi,zaman damaturu ya gagareshi tun suwaiba nacewa kwana ,uku ne har sai datayi sati tawuce Maiduguri gaban marik'an ta ,tadawo amma ummi Aisha tahana tagayamu Su komai dan zasuyi musu dariya


"Anty yaushe zaki tafine?" Rafi,atu zantafi gobe bakeson ganina ne?banason in bud'e idona in kalleku ,keda Abba faruq jinina bayason ganin Ku ,kokad'an .


"Ke Rafi,atu bakida hankali ne abun naki,kuma yafara zama rashin kunya a gidan marayun ne a,ka koya muku haka kome?E ye ina tambayan ki " kiyi hakuri Ummi Aisha abun ne in narufe idona yana dawomun "kisani sunyi kwouk'ari Sosai in da yanzu sunbarki a gantale kinsan ya rayuwar taki zata kasance " kisani kome suka aikata wannan ruwansu ne kuma tsakanin Su da Wanda ransu ke, hannun shine bakeba "mu,iyayene a gareku har yanzu musulunci ne zata yanke Shari,a yadda rayuwan ki,da yaron da kika Haifa bamuba duk abunda musulunci ya yanke shikenan ..


" tashi muje Suwaiba akwai ,abunda nakeso in gaya miki" toh muje,binsu tayi da kallo har suka fice daga d'akin "Suwaiba " nifa rayuwar nan dakikaga tana tajuya mana rashin marik'a mai kyau ne bamu samuba


Nafara rayuwar banza fiye da Wanda kikayi 'nasha zubar da ciki Wanda bazan iya sanin guda nawa bane,dakike ganina kaman na Allah wallahi yara uku na haifa duk nakashe ,biyun na farko wanine babban police ne yamun ciki ,lokacin natare a gidan shi,kamar dadiron shi,har nayi ciki mutane dayawa sun d'auka mijina ne wani d'an jos mun ,haifi yaro dan shiya karb'i haihuwar kwanan sa Tara na,murde kan yaron kafun ,ishaku yadawo daga aiki daman nasiyo magunguna na yara akan ,zance zazzabi ne mai zafi,yabuge shi ,shine yamutu dan tunda zaifita nakecewa yaron kaman bayajin dad'i "mutanen anguwan basusan na haihuba ,a gida ,akayi mishi wanka dan shiyamishi aka,kai yaron gidan shi na gaskiya ,mun k'ara shekara biyu muka rabu da yabani kud'i kusan dubu dari hudu ..




Na biyu kuma a nan garin ,garin na haihu ,shima duk da magungunan da nakesha sai danayi ciki nasamu yarinya ,a jeji naje na yasar da ,ita batare da kowa ya ganni ba,shima wani babban mai kud'ine yamun ciki yabani dubu dari biyar yace bayason yarinyan ,kafun ,in jefar da,ita naso inyi mata lahani Allah ya k'arb'eta toh yanzu ,banida ikon sani tana raye kobata raye, daga baya nayi tarayya da wani shima Alhaji Sadiq nasamu ciki nahaifi yarinya tafitoh da rai na jijjigata nakama cibinta daganan tamutu " kinji ko nagaya miki yara biyu nakashe kuma duk nàshiga wannan rayuwan ne,ta sanadiyan Baffan mu,dayake rikeni shiyafara lalata dani tun bana yadda in ya zarah tafita aiki zaizagayo mun ya kwanta dani yace kar,in fad'a sai ya yankani ,abinci Kuwa yace sai dai in fita in nemo nawa, bazai ciyar da gardiya ba koyaya ne,daganan natsiri bin maza har ,idona yabude nasan meye duniyan ..




"Nahadu da faruq ta hanyan banza ,sai naji inaso in yi,aure shikuma tunda mukayi,ido hudu dani yace yanasona zai aureni ban boye mishi komai ba ,yace yana sona daga k'arshe yace yafasa ,dana sashi a gaba da masifa naje gun malamina ya juyo mun da hankalin shi,amma bai tab'a kusan tata ba sai dai muyi wasanni shikadai har mukayi aure, lokacin da naje gun Baffa akan zanyi aure yayi murna dan shi ya d'aura mana aure,tundaga nan imani ya shigeni qawaye na mutanen banza, muka rabu dasu,




Toh kinji kenan ,kefa Zuwaira rayuwar ki da Sauk'i ,akan nawa dan hakkin kashe yaran da kuma bansan ,in da zan samu yarinyan dana jefar a,jeji ba abun duk yana damuna Sosai "gaskiya naki yayi k'azanta dayawa kikashe jinin ki,kinsan matsayin Wanda yayi kisa kuwa?yanzu ki aikata wannan abun har kisamu gindin zàma " kinban mamaki ,gaskiya wato marayu ,a duk in dasuke suna shan wahalan rayuwa yanzu wannan duk maraici ne yajefaki a ciki kita neman yafiyar ubangiji amma kin tafka babban kuskure "amma shawaran da zanbaki " kifara zuwa gidan marayun kiyi kwatance da jejin in har ankai musu zaki samu amma fa ,kidage da neman gafaran Allah .


"Nikam basuyi mun wannan riko ba kawai Faruq ne ya yaudare,ni ina tallen lemon tsami da goro da yamma doya da kwai yanuna mun kudi tallen mana daina shi,kudin nake bawa ba,ba Mama shikenan mukabar tallen daga nakawo kud'i zanbata dubu biyar har yamun wayo,yamun ciki dashi kadai nayi tarayya sau, biyu har nasamu ciki ,danaga asirina zaitounu nayi tafiya har na haihu ,acikin garin nakaita ,gidan marayu nazo natuba nasamu wani babban soja na aura muntara yayayi sosai kuwa yana sona ina sonshi,kinji nawa kenan




" yanzu mufara zuwa gidan marayun muyi kwatance koza,a dace gobe muje,jibi zantafi sunsha kuka sosai dan duk sai da idon su,yayi, ja Sosai sunsha kuka wato zuwan Rafi,atu ya touna asirin muta ne dayawa... ✍🏿




Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸


🅿️6️⃣2️⃣⏭️


Ankai sammaci a
Haruna sunki ,zuwa ma,a karann ne Suka kamosu anyi zaman sirri kafun Su ,bijire suce aa da farko sunce su, babu wani sauran kudi ko dadbobi daya ke wajen su yanzu zaman kotu za,ayi


Lokacin da aka kotu sunk'i amince wa da sheidu suka fara zuwa shikenan sunce sune "yanzu abunda yake faruwa " zaku dawo da duk wani abu da kuka sani tunda kudin marayu ne bawai na banza ba,


Sun Amince zasu kawo dabbobin da yarage da shanaye banda murna babu abunda sukeyi sunyi murna gashi cikin Sauk'i zamu Samuel dukiyoyin su,wannan susayar ko karsu sayar wannan shawara suna garesu..




Babu kalan wahalan da batasha ba,kafun tasamu labarin in da baban Rukayya yake shekarun sunyi yawa "yanzu da kikazo guna maikike sonayi ne " gidan marayu da kanshi muje kawai ke na manta da rayuwar baya zaki tinamun E kayi hak'uri zaizo komai yawuce kamar ba,ayi ba


GIDAN MARAYU




Lokacin da mahaifin Rukayya yazo ,Rukayya tarasa in da zata boye kanta "ga baban ta,ankawo mata shi ,amma bad a an " Kaine Wanda. Kukayi sayayya. dashi.
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


🅿️6️⃣5️⃣⏭️6️⃣6️⃣


Tun k'arfe goma Alhaji kyari ya aiko da takaddun gida dana mota a su Rukayya "nifa gaskiya Abban Mohammed bazan karb'i wannan Abun ba" Rukayya yaushe kika fara k'in k'arban shawarata ne?, a cikin halayyan ki babu rashin kunya,asalima hankalinki nagani shiyasa nanemi auren ki"kayi hak'uri .zamubi umarnin mahaifin ki,mutafi gidan dayabamu muci gaba da zama,in kinaso mukawo gwoggo ma,zamu kawota " bazan k'ara magana ba dan banason b'acin ranki kokadan ..


Ki shirya zankaiki gidan su Rafi,atu maryam ma ,zataje shikenan .sunshirya Sosai duk Kansu Ummi Aisha ce tatashi tabar musu wajen"Rafi,atu banason kisaka kanki, a cikin damuwa "Rukayya ashe dai kema Rukayya yar uwata ce Ummi Aisha ,itace mahaifiyar ki" E wallahi "Maryam Allah kema ya bayyana iyayen ki," amma bata,irin hanyan da nawa, iyayen sukabi ba,"kin manta iyayena wuta yakama dasu ne?


Ummi Aisha ne tashigo "inason kunutsu kuji mezan gayamuku" mu,iyayene agareku koyaya ne ,ta hanyar da muka sameku shine abun dubawa amma ,karkuga laifin mu yana cikin k'addaran mu,kinga yadda rayuwan ta,watse damu dani da Suwaiba uwarmu d'aya ubanmu d'aya kuduba hukunci na Allah sannan mutum d'aya ne yayi rayuwa damu dukkan mu,uku..


"Amma Ummi Aisha " Babana d'azu yakawo mana kyautan takaddun gida da key d'in mota sannan zai maidamu karatu"babu abunda bazaiyi ba dan tundama ,mai rufin asiri ne Allah yarufa ,asiri nasiha tayi musu duk da yanzu bamuda daraja,a idon Ku"kiyi hak'uri Ummi Aisha in sha Allahu komai yawuce Allah yarufa asiri ..


Wunin ranan sunyishi ne a cikin Neman mafita,har Abba faruq yasa baki, kuyi hak'uri da duk hukuncin da addini ya tanadar ,dashi zamuyi amfani dan haka kumanta da komai yanzu daga gun malamai nake, ke Rafi,atu bazaki tab'a cin gadona ba haka yaron da kika Haifa a matsayin k'aninki ko yaro shima bazai tab'a cin gadona ba "dan haka gidaje na guda uku nabaki shi halak malak ,yaron nan ,shima nabashi, gida guda uku ,nahada muku da gona guda d'aya d'aya gacen kudi million d'aya,d'aya kurik'e" kinada zab'i zaki zauna a gidan nan kowani waje duk ra,ayin kine "amma kisani zaman ki,a nañ shine rufin asirin ki,ga takaddun kirik'e .


Ficewa yayi tunda yafara magana babu Wanda ya,d'aga ya kalle shi duk jikinsu yayi sanyi" Maryam Rukayya "yanzu shikenan" nifa daza,abar ni gun mama salamatu zan,koma da zama..


aa Rafi,atu "nasan Abba faruq yafiki shiga damuwa akan abunnan dan haka, yazame mana dole mukula da Mama salamatu ,amma batun komawa gidan marayu kam babu kisani babu ,in dazakije hak'uri zakiyi kimanta da komai naki kenan k'addaran




Har k'arfe biyar duk suka watse ,ko fita batayi yaron ma,ko nonon kirki baya samu yasha sai anyi da gaske






SUMSUMA


Rayuwar su Inna yafara cenzawa daga tsanani Zuwa Farin cikin dan dasu Haruna suka kawo shanaye da tumaki,da awaki Harda kaza, atake aka rabamusu gado ,sai dai abunda basu saniba tun,kafun su Haruna su,iso sunsa an d'auki shanu d'aya da tumaki d'aya an boye kotu tarabawa kowa gadon shi,amma Sayyada har Yau tana aikin ta,na wanke wanke da shara " Garbati yazama mai bada magani cikin ikon Allah anasamun waraka musamman in jifa akayi maka kyauta yake samu dayawa ga kud'in magungunan babu yawa.
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸




🅿️6️⃣3️⃣⏭️6️⃣4️⃣




______________Wannan Alhaji kyari ne yana bada taimakon duk abunda yashafi marayu kowa ya sansa "kai mai yakaika

Please Login or Register in order to submit comment