Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yayi yadawo "toh andace kuwa?naje ance tayi aure amma nasamu number ta,bankiraba nace sai nazo gaban ku sai mukira toh bamu number " bugu d'aya tad'auka


Muna magana da Zarah ne?E munakira daga gidan marayu na jahar yobe "lafiya kuwa?E lafiya da mutum akusa dakene?aa nikadai ce kinsan Hassan Shehu MK nasanshi tsinanne mungu " ya,isa haka kuntab'a haihuwa da shi ne E shine yayimun ciki ya yaudareni yace zai aureni daga baya yajuyamun baya nahaihu nakai mishi y'arshi har k'ofar gidan shi.


Zamuso kizo damaturu dan cika wani takaddu bazamu tab'a barin auren ki yasamu matsala ba zamuyi duk yadda zamuyi amma mu,abubuwan mu munasawa da woman right "kurufamun asiri wallahi zanzo banaso in samu matsala duk da Wanda na aura shima yanada yaro yanzu a wajena yake nike rik'e dashi" gobe ko jibi kizo kikiramu da wannan number .


"Zaka nemomana wani naka dan yazamemana sheda itama zamu aika gun iyayenta suzo muyi magana dasu dan susani" zantaho da mahaifina duk da yatsufama zangayamishi .




**************
Bayan kwana biyu
****************


Zarah tazo tareda iyayen ta sunzauna duk an musu bayani duk abunda ke faruwa babu wani damuwa dan sana,ar mahaifinta ne ketawa y'an yara martabar su da auri saki yarinya daga zaran takawo talle toh sai yanemi yatab'a tanan ne yab'atawa yara dayawa mutuncin su ga yanayin aure ko shekara bazakayi ba zai saketa ya auro wata.


Baba bamuji kace komai ba mai zance bayan nima halinmu d'aya da zarah yanzu abashi yarinyan yatafi da ita, itakuma zarah takoma shine kawai toh zakusaka mana hannu,ina uwar zarah munrabu daga baya tarasu .duk abunda za,acika ancika yarinya siyama tayi wankan ta tana primary 3 gacen mahaifinki da sauri ta k'arisa gun mahaifin nata "


Meyasa kuka barni anan gidan bakuzo kuntafi daniba "bazan bikuba bansan kowa ba sai mama Yagana dan itace uwata dukkan su sai dasuka zubar da hawaye yarinya kekkewa da ita daman mahaifinta shuwa ne kyau Sosai takedashi dan maikyau ake kiranta wataran a gidan marayun .


Dubu dari shida yabawa marayun gidan tare da yadina da , zannuwa har raguna yabayar guda hudu ,a yankamusu a soya musu sunyi godiya tare da yimishi gargadi bayan wata uku yadinga kawota ya amince take Zarah taji tausayin yarta tilo d'aya take nadama yazomata dabata yasar da itaba.


SUMSUMMA
Tunda Sayyada tatashi tawuce gidan Hajiya zulai dan tagama aikinta da wuri tazo tatafi makaranta dawuri kartayi latti"Sayyada ga kud'inki nacire nerah d'ari uku kud'in kwanakin dabaki zoba " nagode Anty "kedai Zulai kinji kunya yarinya nan tagayamiki batajin dad'i a lokacin meyasa bazakiji tausayin taba" wataran muma yaranmu zasu iya ,fad'awa ciki maraici arasa wanda zai taimaka musu "aa kadaina jazawa yarana maraici"zakizauna a duniyan ne? Wanda sukafiki imanima sun mutu barantana keda son zuciyanki,ki gyara halinki kinji ko.


Ficewa yayi yatafi inda Sayyada take bi yazauna akan wani dutse....


Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY


PAID BOOK 200


🅿️1️⃣3️⃣⏭️1️⃣4️⃣


Har tazo zatawuce sai taji ankira sunan ta Sayyada juyawa tayi "Baba " kingama aikin ne ?nagama ga wanan kuje kusiyi kayan abinci "aa Baba kabarshi mungode " nine nabaki k'arb'a tayi har k'asa ta tsuguna tayi mishi godiya da sauri har gudu takeyi .
Lokacin da aka fitoh daga sallah ,Sulaiman yawuce yaciro musu d'iya d'iya ya tsinke sunada sauran yajin k'arago suka kwad'a sunaci Sayyada tashigo da murnan ta.
Inna kinga wannan kud'in mijin Anty ne yabani"ke Sayyada banace miki karki d'inga k'arb'an kud'in mutane ba kuka tafashe,da shi "Inna shine yabani Anty kuma tabani Kud'in aiki na tacire dari uku wai abakacin rashin zuwan da banyi ba lokacin da banida lafiya.


Bakomai tayiwa kanta ne" gobe zamuje dan inyi mishi godiya Allah yakaimu Amin


Shiryawa tayi sukawuce makaranta da Ibrahim Inna taliya tasiyo musu tadafa musu ,a ranan su Sadiq itace sukawuce basuje baraba sai k'arfe biyar saura sukadawo ,sunsayar da qulli d'aya dubu d'aya da d'ari biyu suka raba na Sulaiman kashi biyu dan yafi yawa suka siyar dubu d'aya rabin suka kawo gida.


Suna shigowa "Sannu yaya " yauwa sannun Ku da gida yauwa kunsha wahala ruwa tadebo musu acikin wani maceccen kofi sha sukayi ta d'ibamusu taliya sukaci ,"Inna fa? Tajeyin wanki a wani gida "Ibrahim fa?tare da shi sukaje " kezaki,iya, surfen ne?ankawo Inna batanan shine nakeyi karmuce baza,ayi ba su cenza wani gida hakane"bari mutayaki tunda saura kwano d'aya
Tayata sukayi ita kuma tabushe ta zurta yarinya y'ar shekara sha d'aya takoyi aikin manya


D'aukan surfen tayi takaimusu sukabada d'ari biyu da Hamsin tayi godiya har zata fita Ya ansadu ta kirata"ga wannan tsakin kitafi muku da shi ko dambu zakuyi mungode Sosai.


Yakuwa taje tasiyo da kayan miya ta d'aura musu fatan yakuwa tsakin tawanke ,har kusan mangariba Inna tadawo daga gidan dataje wanki d'ari biyar suka bata da sauran sabulun da sukayi wanki yarage akace tad'auka.


Hadiri ne yataso Sosai garin yayi bak'i Sosai tattare kayansu sukayi ,In akwai abunda Inna ta tsana bai wuce ana ruwa su Sulaiman suna waje ba ,gashi suntafi bara dan susama musu abinda zasuci "Sayyada " Inna surfe nayi ankawo miki daga gidan ya Ansadu shine nakai musu "duka kika surfa sannu Allah yamiki Albarka Amin shine tabani tsaki nasiyo mana yakuwa zanmana Fate






Ruwa,akayi Sosai sai kusan k'arfe bakwai suka dawo daga bara gashi sunsamo abinci babu laifi


Dasafe Inna sukashirya suka wuce inda Sayyada take Aiki dan tayimusu godiya amma bai shigo ba sai kusan da zasu tafi " mungode kabawa Sayyada kudi takai mana Hajiya kitayani godiya"godiyan mezan tayaki "bayan yabaku " kune masu tusawa yara sudinga rokon mutane daga baya ku,aura musu mazajen mu..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


```Kai maraya ne ko katab'a tinanin marayu fiye da komai hakki ne akanmu mutaimakawa marayu su tsaya da kafansu mu tallafa musu ba sai Wanda iyayen sa suka rasu kadai ne,marayuba ,mutausayawa marayu y'an uwan mu mujawosu daga fad'awa mummunan hali ```


🅿️1️⃣5️⃣⏭️1️⃣6️⃣


"Haba Hajiya Sayyada fa y'a take a wajenki kobabu komai tunda naga acikin yaranki akwai sa,arta karkice haka taimako ne bakomai ba kokema zaki,iya taimaka mana ba komai aciki bane kiyi hakuri"kinji kunya zulai talauci da maraici ba in dabaya zuwa zai iya gangarowa gidan nan .
"Kiyi hak'uri maman Sayyada nayi muku dan Allah ne bakomai ba dan nima bansan bayan rain wazai taimaki yarana ba ,wannan sune k'anana acikin yarana dan haka karkiji komai nan gaba komai nabawa Sayyada banason godiya kibarshi


Tunda ,akafara maganan Sayyada tanata aikin ta har tagama Jan hannun Inna tayi sukabar gidan hawaye ne masu zafi suka zubomata dayawa tinawa tayi lokacin Janbo yana raye dubu hamsin sunfi k'arfi amma Yau akan dubu uku wata har cimusu mutunci takeyi tana gidan ubanta ma ,iyayen ta sunfi k'arfin dubu uku " Inna karki damu nabar aikin a gidan ta,tunda batasan darajan iyayena ba.


"Kiyi hak'uri Sayyada shi duniya yawace da ita kuma kunada dukiyar Ku nasan zai isheku rayuwa dan shanu sunfi ashirin da tumaki kuma ba kad'an bane Allah dai yarufa asiri Amin


Shiryawa tayi tawuce makaranta nan ma,ana taran lattice zaneta akayi tawuce makaranta abun duk yadameta har a,katashi ko Hafsat bataga fara,arta ba akan b'acin ranta da Hajiya zulai tasakata


Wuni tayi acikin bak'in ciki washe gari babu yadda Inna batayi da Sayyada ba amma tace tabar aiki a gidan matan dabatasan darajan iyayen taba.


Sunfita bara amma Yau abincin bamai kyau suka samuba garama Sadiq yasamu kunu mai kyau tunda na gyad'a ne kuma dayawa yasaka a wata gora da masa guda biyu .


Yau exam d'in Biology sukayi yabawa wasu wahala amma banda y'an uku tsabagen ilimi takowa ce fuska ta addini data boko, sundawo sungaji " gacen abincin Ku kud'auka kuci dan Yagana d'azu tazo dubaku wasu yara sundameta da kuka "shine take so kuje Ku rarrashe su kozasuyi shiru " lafiya kuwa mama Salamatu? dazu ankawo mana wata yarinya ce batada lafiya kullum acikin jeji take kwana yarinyan y'ar shekara takwas ne tayi wata biyu acikin jejin tananan kusa da wani gari kalal,lawa, "mun,tambayi yarinyan ya,akayi aka kawota nan tace matar babanta ne tazo tayasar da ita, munce ina mamanta wai tarasu,shine aka d'auketa akaje akayi mata gwaji ashe yarinyan HIV ne da,ita wai k'anin yadikkon tane yake kwanciya da ita babanta yarasu mamanta mahaka.tunda Mama salamatu tafara bada labarin duk Kansu sukayi shiru kowa akwai abunda yake tinawa" mama Salamatu wato dayawa an tsincemu Ashe dai in anyi bincike mu y'an asali ne muna had'uwa da sharrin shed'anun iyaye ne ,Allah ya kyauta haka sukaci abincin suka wuce b'angaren yara k'anana sunyi wasa dasu da ta ,tsuniya Sosai har mangariba yayi ,




A kullum kafun su kwanta sai sunyi karatun qur,ani kafun su,iya bacci ,yauma haka sai da suka shirya zasuyi bacci mama Salamatu tayi musu magana"gobe zamuyi bak'i a gidan nan daman al,adan gidan ne ,duk lokacin dazasuyi bak'i shiryawa sukeyi suyi wanka, har sushirya k'annen su .




Washe gari


Da safe suka hau shiri k'arfe tara da rabi suka ,iso d'an majalisa yazo dubasu tare da kawo musu kyauta dayawa"


Director ne yafara magana "kaman yadda kukasani manyan mutane sukan kawomana ziyara yauma ,sunzo suduba mu ,sunkawo mana ziyara


" sannun Ku yara manyan gobe munji irin d'a,a dakuke da shi da biyayya karku damu kuma y'an gata ne kaman kowa muna sonku munkawo muku katifa da kayan abinci har da sutura,take suka hau godiya ,tunda akafara bayanin nan wani yazubawa Rafi,atu ido har sai data cenza wani wajen tsayuwar


Har ,akatashi anyi musu kyautan kud'i dubu biyar biyar taro ya watse "ke Rafi,atu kinga yadda wani ke kallon ki," nagani bakiga sai danabar wajen bama,tunda akafara magana yaketa kallo na ,haka ne


Koda suka koma d'aki maduk abun yadame su,ko,a ina yasanta, " in natina munyi kusan barin gidan nan mukoma cikin gari duk sai inji wani kala,gashi ance mutane suna zuwa su d'auke mu suce zasu rik'emu wasu kuma suna zuwa neman auren mu"amma nikam in za,a d'auki mutum a d'auke shi yana yaro yafi gaskiya kam.




Maman Khairat
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸




🅿️1️⃣7️⃣⏭️1️⃣8️⃣




Yarinya ce kekkewa da ,ita Rafi,atu na,am maryam meyasa mutane musam man mata babuda, hankali ne? "meyafaru taya zaki d'auki ciki sannan kireni cikin k'arshenta ki haihu ki yasar da yaran"dayawa Rafi,atu yawanci sunhad'u da sharrin mazane "taya kenan ta,in da aka hau tanan za,a sauk'a" bari kuji abunda baku saniba "


Wataran naje gun mama salamatu nace tabani wani labari da zai rikitani ,sai cemun tayi ba yanzu ba, na matsa mata k'arshe tambaya nayi mata "cewa nayi " taya akayi munfi maza yawa a gidan nan ,bud'en bakinta sai cewa tayi"yawanci abu guda uku zuwa biyu ne na farko son zuciya na biyu suna had'uwa da sharrin samarin yanzu Wanda zuciyoyin Su babu Allah a cikinsa , mayaudara sunfi shiga gararin rayuwa saboda siyar da darajan Su ,sannan iyaye kuma basa yadda da k'addara sai sukuresu k'arshen ta sufad'a wasu halin fiye dana baya ..


"muddin mutum yasaida kimarshi toh yarasa abu mafi daraja da kima k'arshen har da martabar shi" kunji fa kenan "shiyasa kakanun mu sun gaji sune silan zuwan munan ,amma bafa dukan mubane hakan yafaru da mu akwai yaran sunna dayawa ,a cikin mu amma na banzan sunfi yawa..


Rukayya kinyi shiru ,abun ne yakebani mamaki haka zamu k'arishe rayuwar mu,bamusan dan ginmu ba" amma mama Salamatu tace mun wataran Wanda suka kawomu sune iyayen mu sai daga baya sudawo suce mu yaran sune "idona idon uwata magana biyu zan gayamata " amma bansan kotana raye kobata raye ba."muyi musu fatan dacewa dan sunsha d'awainiya da mu tun muna gudan jini"tabbas Allah kasa muyi k'arshe mai kyau Amin "babu abunda na tsana fiye da gorin da akeyi mana"Rafi,atu nifa baya damuna ko kad'an


" ance fa zamusha wahala wajen yin aure shiyasa sukan yi tinani sai suhad'a mu da irin mu"dakata maryam nikam bazan tab'a auren iri naba koda zan mutu banyi aure ba"karki fad'a haka suma ba,ason ransu hakan yafaru ba ..


Kudai mutafi tun lokacin da sukadawo duk jikinsu yayi sanyi sun tausayawa yarinyan babu Wanda yasamu, ishashen baci dukan su, mama salamatu ta lura da su amma batason tasakasu kukane dan dukkan su abun tausayi ne,tunda sukafara exam basu shigawata da muwa ba akan basu kulawa Sosai wataran motar gidan marayu ce ke kai su,.






SUMSUMMA


Da kwad'on k'anzon suka kwana dan su Sulaiman basu samo abun kirkiba duk fitan da sukayi da wuri, da safe Sayyada tatafi gun aikin ta har tagama kuka takeyi a she Hajiya Zulai ta lura da,ita "Sayyada zonan meyasa meki?" Anty babuda abunda zamuci ne sai yayuna sunfita sunyi bara, yanzu ko sun fita basa samu "kona koma haka zamu wuni ranan maciji suka gasa mana mukaci da sukaje yin ,ita ce" kibar kuka Sayyada shi rayuwa da kika ganta a kwai jarabobi dayawa a cikin ta, karki damu kiyi hak'uri har Baban Ku yadawo "Baban mu yarasu yanzu shekara shida kenan " karki damu Allah shizai zamemuku gata kinji ga shinkafa kid'iba muku kayan miya dayawa dan tafiya ma zamuyi kayan abinci dayawa cikin bako tabata magima leda Harda garin tuwo "nagode Anty " bakomai gobe karki zo zanyi tafiya sati d'aya zanyi "Allah yakiyaye Amin Sayyada" Anty a she kinada kirki murmushi tayi.


Lokacin da tafitoh daga gidan Hajiya zulai tana tafiya ga kaya cen tahango Sadiq takirashi"ke Sayyada kayan waye? "Muje gida sauk'ar da kayan yayi ,kigayamun komai tagaya mishi sai yaji matar Yau ta burgeshi" duk da musgunawa Sayyada datakeyi ..


K'arisawa gida sukayi ko,ajiye kayan basuyi,ba suka hau bada labari"Sayyada Baba yabar mun Ku, k'arshe kece zaki k'arb'e girman kaman sallah a keyi shinkafa da miya suka dafa, sukasa,a tire sukeci gaba d'ayan su ,sati sukayi basa zuwa baran dan suma bacine da suba dan ledar taliya d'aya basa cinyeta,"wannan rana yazame musu abu a tarihi sune da kayan abinci dayawa sunyi sati biyu da ita yaran basu fasa fita baraba da itacen wata rana sunfita saran ,itace maciji ya sari ,Sadiq kuka Sulaiman yatayi haka yanemi wani ganye da wani yatab'a nuna musu,goyoshi yayi duk ya galabaita yana zuwa ya ajiye shi ganin ya,ajiye shi kaman macecce Inna tasuma yaran duk sun rikice a wan Inna uku, lokacin Sulaiman yataafi masallacin aguwansu yazube yata kuka shine sukazo aka kira mai magani yacire dafin ya d'aure da magani , suka ,k'ara shiga cikin garari ga ciwon Sadiq ga basuda koda kanwa ce ,itacen Sulaiman yadaina zuwa ga Hajiya,Zulai bata dawo ba sai datayi wata d'aya a she sunsamu sab'ani da mijin ta.




Babu Wanda yake taimakon su sai baran da Sulaiman yakeyi daga yasamu zai kawo musu, yafita yanemi wani ko sabulun wanki basuda shi kayansu yayi datti shawara ,yayi zaitafi bayan tasha yayi dako ,yana ganinka zai ce"dako ne abashi ashirin Hamsim har yatara d'ari biyar, yasiyo sabulu da omo har da lemon dari a Sadiq,yana dawowa ya d'auki roban baran shi..






Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


PAID BOOK 200


__________________
🅿️1️⃣8️⃣⏭️1️⃣9️⃣
__________________


"Kahuta mana Sulaiman Inna kenan ",kitina da baba yakusan barin duniya yacemun ,in kula,daku sosai kinga kuwa yazame mun dole ,a kaina " Allah yabada sa,a Amin ..


Tunda yafita har kusan karfe bakwai bai dawoba yasamu abincin Amma babu miya ko taji ,gayar tuwan ne, daya ga haka,yashiga wani gida suka bashi yaji yawuce gida ,lokacin da yashiga gida Sayyada murna tayi sannu da zuwa yauwa kadawo? E Inna nadawo bude roban tayi "ya babu miya ?" Haka nasamu babu wata matace tabani yajima"yazamuyi ,inna mu murmusa musa ruwa mudan dama tunda masara ce zata ciyu "Allah yamuku Albarka ya yareku daga kowani ,irin Abun k'i Amin Inna yadda sukayi dabaran har tayi dad'i kuwa ,haka suka cinyeta ko mai babu abun tausayi kowa na farin cikin ya k'oshi.






GIDAN MARAYU


Yau su Rafi,atu suke zana jarrabawar shi ta k'arshe ,sunyi murna wani b'angaren kuma kuka sukeyi Sosai ,in suntina rayuwar su zata koma cikin gida ,suka dai


Ga zasuyi walima wani sati ,mama salamatu " gobe akwai Wanda zasuzo ,d'aukan y'an b'angaran nan toh sai kushirya dan nikaina banason ,in rasaku kokad'an gaskiya.


"Wani irin d'auka kenan kuma? " kamar yadda kukasani a nazuwa gidan nan a d'auki marayu toh yauma wanine babban mai kudi zaizo d'aukan d'aya daga cikin Ku ",toh yaba,a tambayi izinin muba"ba,a tambayan izini ..Allah yanuna mana goben Amin
Tun, lokacin duk Kansu jikinsu
Yayi sanyi,basaso a rabasu Amma yazama dole murabu ,ko babu komai wataran daman sai munrabu..


WASHE GARI


Tun safe Rafi,atu tatashi da rashin kuzari,maryam " Rafi,atu meye wannan mekikeso ne,, kinzama shiru ,har k'arfe tara tayi babban mai kudine ya amsa sunan shi Alhaji Faruq ya amsa sunan shi da matar,sa a gefansa .


"Sannun Ku yaran mu "yauwa duk suka amsa "kaman yadda kuka sani," ana zuwa a d'auki yara manya da k'anana Yau kuma takun na manya ne sai kutsaya yazab'a da kanshi "bawai munguji, da kuba ne Rayuwar ce tazama wani ,iri ..


Tunda aka fara magana babu Wanda yafahinci koda wani kalma ne, har sai da,aka girgizasu duk Kansu Rukayya da maryam Rafi,atu daman su bakwai ne


Har akabawa Alhaji Faruq yatashi ya d'auka ,a lokacin Rafi,atu tad'ago fuskanta " cen yanunata tace nikuma yace E ked'in


Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


Story And writing by Amina maaji maman Khairat


True life story






Paid book 200


🅿️2️⃣0️⃣⏭️2️⃣1️⃣




___________Dan Allah karkace ni zaka d'auka kad'auki wata banason a rabani da y'an uwana Wanda mukayi shekara sha takwas muna cikin na shatara 'kayi hak'uri ,kowa nawajen kallonta yakeyi yana mamaki daman Rafi,atu har tana magana mai tsayi ne ..
"Director ne yadaka mata tsawa ,ke mai yasa zakice haka bakeson cigaba ne ko meye?
.shiru taya hawaye ne na bak'in ciki, sallaman yaran akayi kiranta a kayi tak'ara matsowa kusa da ,ita Hajiya Aisha " kiyi hak'uri bazamu tab'a cutar da keba bazamu rabaki da gidan nan ba dan yazama gidan Ku ,zamu baki duk wata kulawa da iyaye suke bayarwa "munso mud'aukeki ne dan mutaimaka miki..


Naji nagode amma karku rabani da mama salamatu da maryam da Rukayya muntaso tare ,kunemi wata kemukeso rarrashi Hajiya Aisha tayi Sosai kafun. wucewa office sukayi cike cike dayawa sukayi ,itama Rafi,atu tasaka hannu an umarce ta datawuce taje tad'auko kayan ta tazo suwuce d'aga kanta tayi ..


********tana isa d'akin fad'awa tayi akan katifansu tafashe da kuka kaman za,arabata da ranta"kiyi hak'uri Rafi,atu bamu rabuba daman nagaya miki watarana zamu rabu gashi lokacin yayi, kirik'e irin tarbiyan dana baki karkinje gidan masu kud'i kiyi abunda kikaga dama kigujewa duk wani wahala na rayuwa amma karkibari martabarki da kimarki tazube a idan duniya kiyimun wannan alk'awarin ..


"Nayimiki bazan tab'a cenzawa daga halin dakika d'aurani a kaiba mama salamatu tashi tayi tahad'a mata kayanta suka wuce,su maryam ko shigowa d'akin sunkasa suna waje" Maryam Rukayya karku manta da ni kunzamemun yan uwa yadda akazo za,a tafi dani Allah yasa Ku dangin kune ko ,iyayen kune zasuzo d'aukan ku, rungume juna sukayi sunyi kuka Sosai kaman ransu zaifita ..


Tunkafun ace tashiga mota tashige bata buk'atan kowa yayi mata magana Alhaji Faruq da Hajiya Aisha suka shiga basu zarce ko,ina ba sai Anguwan obasonjo gida ne da ya amsa sunan shi gida gida ne mai kyau Sosai yaci sunan shi gida nagani nafad'a kama hannun ta ,Hajiya Aisha tayi suka shiga cikin gidan zama sukayi a parlour "gacen d'akin ki kizauna kiwuce kiwatsa ruwa gacen wani kaya zaki ganshi akan gado toh ,lokacin da tashiga cikin d'akin taji dad'i Sosai amma gidan marayu yafimata gidan nan dad'i abinci masu aiki suka kawo mata ko ganin abincin batayi ba yasha kayan qamshi dayawa amma baya gabanta tafison Wanda tabari na gidan marayu d'and'anon ya zauna a harcen ta Sosai.




Aisha ga amanan yarinyan nan kece kikace mud'auko Wanda zata dinga d'auke miki kewa naso mu d'auko y'ar shekara hudu ko biyu amma kindage toh kinsan muddin kikaci zarafin ta Allah bazai tab'a barin kiba ko kisan da wannan karkiga kaman bake kika haifeta ba kice zaki cimata mutunci kisani Allah yana madakata zai tambaye ki" bakada matsala in sha Allahu.




, Ranan su sulaiman bai dawoba tunda yafita ,wani saurayi ne matashi yakirashi yamishi wanki yawanke kala sha biyar duk janfane yamishi guga dan akwai wuta"nikuwa meye sunan ka?Sunana sulaiman ,sunan mu d'aya sunana Sulaiman usman ni ma,aikaci ne a polytechnic ayya suna hira har yagama yasiyo musu abinci yace suci tare sukaci tare sukasha ruwa kadinga zuwa kanayimun guga da wanki dubu d',aya yabashi da kaya da takalmi guda uku yayi godiya taliya yasiya da barkono da su maggi da mai na nera d'ari yatafi gida.


Kuyi hak'uri natsaya yiwa wani wanki ne yabiyani dubu d'aya Sayyada kihad'awuta kud'aura muku ni,munci abinci godewa Allah Inna tayi tun safe take neman aiki bata samuba gashi mai since kafan Sadiq zaizo gobe ."ga wannan Inna gobe mai maganin Sadiq zaizo sai abashi angide Allah yayi Albarka ..


Da safe maimagani yazo yace Sadiq ya taka kafar yataka shikenan sunbashi kud'i yak'i karb'a sunyi mishi godiya sosai ...




Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸


TRUE LIFE STORY


PAID BOOK 200


🅿️2️⃣2️⃣⏭️2️⃣3️⃣


Rafi,atu kullum acikin zama,a d'aki takeyi har nakwana uku sai in dai Hajiya Aisha ce tazo mata suyi hira "Rafi,atu kishirya kirakani gwange mana toh Ummi muje mana" meyasa har yanzu baki sake jiki damu bane"kuyi hak'uri rashin sabo ne duk yake kawowa haka Amma zamu saba nafi sabo da gidan mu,nan ma gidan kune karkice bazaki sake jikiba akwai wata yarinya sa,arki kodai in had'aku da ita aa anhanamu yin qawaye dayawa gudun karsuyi mana gori ..


Hijabi tasaka sukaje suna tunda taje taga mutane sai fara,a sukeyi mata tare da shige mata,amma takasa sake jiki dasu sai ma tsoron mutanen takeyi ..


Lokacin da zasu koma gida shago suka shiga a bayan tasha tasiya mata kayan kwalliya da turare masu tsada tayi godiya Sosai .


Suna fita Abba Faruq yana dawowa gida d'akinsa yawuce yacire kayanshi yana tinanin maganganun Abokinshi musa taya zaice in auri yarinyan nan bayan na d'auko ta,a matsayin y'ar da zan rik'eta gaskiya wannan zancen nashi akwai tambayoyi dawaya a cikinta amma wannan ba Hujja bace da haka har bacci ya d'auke shi lokacin da suka shigo ganin motarshi a gida abun sai yabasu mamaki mutumin da yace sai dare.
Lek'awa Hajiya Aisha tayi taga yanata bacci ko AC bai kunna ba takunna tafice ..




Gidan marayu


Suntashi da wani tashin hankali an tsinci yaro d'an jinjiri acikin bako jikinsa duk yankan wuka ga wuyar ko tsayuwa bayayi ga ankawo wata yarinya sunyi hatsari iyayen duk sunrasu saura ita kadai amma anrasa daga in da iyayen suka fitoh dan motar ta kwone taimakawa, yaron aka farayi kafun yarinyan dan ita lafiyanta,lokacin da akaje Asibiti kumfane ke fitowa daga bakinshi yaro da bai wuce wata d'aya ba, a,she maganin b'era tabashi taso takashe shi dan wuyan shi ta,murde amma da sauran numfashin sa a duniya shiyasa bai mutu ba.




Ansha wahala akan yaron kafun ya samu numfashin yadawo"amma wannan yarinya ko ince wannan mutumin basuda ,imani kad'auki ciki na wata tara da kwana tara amna kace zaka kashe yaron gaskiya abun babu kuma,imani "haka ne yagana basuda imani ko kad'an wannan ai rashin imanin ma har yayi yasa ,kedawa zaku zauna " bari nasaka a kawomiki ko Rukayya ko Maryam toh Salamatu ,nagode.




Su maryam ne suka kwana a Asibiti ita da Rukayya sunyi kuka Sosai lokacin da yaron yatashi da dare sai kuka babu Wanda yasamu bacci"yanzu meye yaron nan yayi yaro da bai San kowa ba wannan wani irin abune wani irin masifa ne wannan gidan namu anhada jinsi guda biyu a cikinta Allah yakawo mana agaji yakuma sa,iyaye sugane rayuwar abun dubawa ne da wannan tinanin har gari yawaye .




Sumsumma
Antashi da ruwa Sosai babu in da mutum zai rakube gashi Su Sadiq suntafi bara shida Sulaiman tunda a,kafara ruwa su Inna a tsaye suke jikake dim d'aki d'aya yarushe da b'and'aki babu in da,ba,a gani daga waje a maimakon addu,a kuka ne yabiyo baya suna tausayawa rayuwar su a acikin halin talaucin nan gawannan suda,wataran abinda zasu,saka a bakima gagaran su yakeyi yanzu gashi gini yarushe,har ruwa ya d'auke daman sunshigo anguwan su ,sulaiman k'arisowa ce basuyi ba,suna doso k'ofar gidan sukaga d'aki d'aya ne tarage a gidan ko abinci babu Wanda ya saurara sukahau gyara tunda sukafara ga ruwan ya d'auke amma babu Wanda yazo musu jaje sai wata mata tsohuwa ne tashigo duk da ita ma abun tausayi ne amma ta tausaya musu

Please Login or Register in order to submit comment