Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ja da baya tana kuka da faɗin ya yi hakuri baza ta ƙara ba, ai kuwa sai da ya zane ta tas, ko hakuri Mommy bata bayar ba a cewar ta ita ta jama ƙanta, sai da Abba ya gaji dan kan shi ya kyale ta.




Tana ta shesheƙar kuka Abba ya ce;


"Yimin shiru!! Ba zaki mayar da ni mutumin banza ba kuma wlh babu ke babu wannan yaron, Kada na sake ji ko ganin ku tare" Yana gama fadar haka ya yi shigewar shi ɗaki, Mommy ma ta bishi bata ko kalle inda Raudah take ba..


Dafe kirji Raudah tayi ɗan kalaman Abba sun razana ta, kuma suna ma ta yawo a kwakwalwa, tashi ta yi tsaye tare da faɗin


Kaiii!!! Innaaa!!! Wallahi ba zai taba yiwuwa ba ace na rabu da Dee, munafukin da ya faɗa ma Abba a kan shi zan sauke...




😂😂Toh fa da alama Noor ya jama soyayyar shi


Ku ci-gaba da bin alƙalamina ɗan jin yadda zata ƙaya...








VOTE






COMMENTS






SHARE


✍️
BADAWEEYERH




💐💐S͆A͆N͆A͆D͆I͆N͆ B͆E͆S͆T͆Y͆ 💐💐



L͆a͆b͆a͆r͆i͆/R͆u͆b͆u͆t͆a͆w͆a͆✍️


R͆A͆B͆I͆'A͆T͆U͆ A͆H͆M͆A͆D͆ M͆U͆A͆'Z͆U͆
(R͆U͆B͆B͆Y͆)




G͆a͆j͆e͆r͆e͆n͆ l͆a͆b͆a͆r͆i͆
(S͆h͆o͆r͆t͆ s͆t͆o͆r͆y͆)




M͆y͆ w͆a͆t͆t͆p͆a͆d͆ l͆i͆n͆k͆👇🏻


https://www.wattpad.com/1190086089?utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published
💐💐💐💐💐💐💐💐


Dᴇᴅɪᴄᴀᴛᴇᴅ ᴛᴏ


Mʏ ʟᴏᴠᴇʟʏ ᴍᴏᴍ (Hᴀᴊ Rᴜᴋᴀɪʏʏᴀ), Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ᴍɪᴋɪ ʟᴀғɪʏᴀ ᴅᴀ ɴɪꜱᴀɴ ᴋᴡᴀɴᴀ ❤️❤️




Sᴘᴇᴄɪᴀʟ ɢɪғᴛ ᴛᴏ


Kᴀɪɴᴜᴡᴀ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱᴏᴄɪᴀᴛɪᴏɴ


Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ʜᴀᴅᴀ ᴋᴀᴡᴜɴᴀɴ ᴍᴜ ᴀ ᴅᴜᴋ ɪɴᴅᴀ ᴍᴜᴋᴇ 🤗






*____________________________________*


*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation




*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association


*____________________________________*



💓💓 ∂σи'т ¢αяє fσя тнσѕє ωнσ αяє ιgиσяιиg уσυ

¢αяє fσя тнσѕє ωнσ αяє ιgиσяιиg σтнєяѕ fσя уσυ
✍️
яυвву💓



PⒶⒼⒺ 4️⃣


Da kyar Raudah ta iya koma wa ɗakin ta, ko Arya da ta ke ma ta magana a falon Mommy bata kula ba, so kawai ta ke ta ƙira Noor ta mai rashin mutunci, ɗan kawai yaga tana son shi , shine zai fara hadata da iyayen ta, har ya sa Abba ya ɗake ta, to ba zata saɓu ba bindiga a ruwa.


Haka dai ta yi ta kullawa da warware wa har ta isa ɗakin, ko kallon gaban ta ba ta yi ba,tsabar takaici da baƙin ciki, waya ta dauka ta na kiran Noor amma har wayar ta tsinƙe bai ɗaga ba, hakan ba ƙaramin ƙular da ita ya kuma yi ba, bata gaji ba ta ci-gaba da kira amma still bai dauƙa ba, sai da ta ƙira shi wajan sau goma sannan ta hakura, number Besty ta ƙira ringing biyu ya daga


"Hello sarauniyar ya kike?" Jin tana shesheƙar kuka ne ya hana shi ƙara sa maganar da ya yi niyya tuni ya rikice da faɗin


"Haba baby what's wrong kike kuka? Ko wani abu na miƙi? Dan Allah ki fada min" ganin Raudah taƙi dena kukan yasa Dee fadin "gani nan zuwa gidan tunda ba za ki faɗa min ba"
Da sauri Raudah ta ce ,"a'a ba sai ka zo ba zan faɗa maka"


Duk yadda suka yi da Abba Raudah ta faɗa ma Dee, ajiyar zuciya ya sauke yana faɗin
" Wlh Raudah ban da kin nace da rabuwa ki ka yi da Nuru, mutum sai ɓakar zuciya da baƙin hali kamar kafuran farko, Ni wlh taurin kan shi ne ma na ke jiye miƙi"


"To ya ka ke so nayi ne Besty" ni fa ba wannan bane damuwa ta, babbar damuwa ta maganar da Abba ya min ne, cewa fa ya yi wai bani ba kai, kuma kafi kowa sanin bazan iya rabuwa da kai ba" ta ci-gaba da shesheƙar kuka


"To kiyi hakuri ki dena kukan mu yi magana ta fahimta, idan ina jin kukan ki har jijiyar ƙaina tashi ta ke yi" da kyar da kalamai masu ɗadi da ratsa zuciya Besty ya rarrashi Raudah ta dena kukan,


"Ko kefa" ya faɗa cike da tsokana


Murmushi ta sakar mai sauti kamar ta na tare da shi, dama tasan shi ne zai saka ta farin ciki, ɗan ba shi da burin da ya wuce hakan a ko da yaushe, in ta tsinci kan ta a damuwa, to wannan fa aikin Besty ne ya yi ƙoƙarin samar mata da farin ciki komai wahalar shi, shi yasa Raudah ba ta shayin fada mai ko mene ne ya same ta ko ya ke damun ta, abokin shawarar ta ne babu abinda ta ke iya boye mishi, ta riga ta sabar ma da ƙanta fada ma Besty damuwar ta ko farin cikin ta...


"Kiyi hakuri kin ji Raudah!! insha'Allah ba zamu rabu ba, haba ni da ke ba rabuwa sai dai mutuwa ce za ta raba mu, muna nan tare har da ke har abada" Besty ya faɗa cike da son kwantar ma ta da hankali


Ajiyar zuciya Raudah ta sauke,
"Nima haka na ke fata my Better half, Allah ya ƙauda idon maƙiya"


"Kaiii!! Raudah Abba'n ne maƙiya?lallai baki da hankali ashe" ya faɗa cike da fushi har ya na hura hanci kamar tana gaban shi


Da sauri Raudah ta ce "a'a bestyna nifa ba da Abba na ke ba, da Noor na ke, ɗan nasan shine ya kai gulma wajan Abba kuma wallahi sai na mishi magana zai gane ya sa an dake Ni" Raudah ta faɗa cike da tsiwa


Dariya Besty ya kwashe da shi, sai da ya yi mai isar shi sannan ya ce
" Kar ki yadda ki mai magana, ki saƙa shakku a zuciyar shi, ko a fuska kar ki nuna mai anyi wannan maganar hakan zai rage mai ƙwarin gwiwar ƙara tarar Abba da irin wannan maganar koda wataran zai ƙara ganin mu tare, sannan maganar haɗuwa kuma zan san yadda za'a yi mu dinga haduwa ba a layin ku ba"


Murmushi Raudah ta sake ɗan ta ji daɗin wannan shawarar, kuma ta gamsu da hakan, hira suka ci-gaba da yi har Arya ta shigo ta, dangwarar ma ta da book ɗin assignment ɗin ta tayi ta ce


"Anty!! Mommy ta ce na kawo ki koya min kuma ta ce kar ki yadda ki dake ni"


Sakkowa Raudah ta yi daga kan gadon ta fara koya mata assignment ɗin ba tare da ta ce ma ta komai ba kuma hakan bai sa ta yanke wayar ba...








Misalin ƙarfe takwas da rabi Adnan ya iso kofar gidan su Fadeelah, sauka ya yi a kan mashin ɗin shi, kasancewar layin nasu shiru ne, ba shi da hayaniya sossai, karasa wa ya yi wajan wata barandar da ake kiwon shanu, akwai wani waje ta gefen barandar kamar lungu a inda ake ajiye abincin shanun, wayar shi ya zaro a aljihhu ya kira Fadeelah ya sanar ma ta ya iso.


Bayan minti biyar sai ga Fadeelah ta fito daga gida da wani zumbulelen hijabi, taku taƙe cike da yanga dan dama ita akwai ƙaudi, iyayi, rawar ƙai, uwa uba kuma yanga,
Idanu ya tsira ma ta har sai da ta ce "matsa mana na shiga ƙar wani ya ganni" ai da sauri ya matsa mata ta shige cikin lungun, tana karasa cire hijabin da ke jikin ta, daga ita sai pant da bra, ganin haka ya sanya Adnan sakin murmushi, janyo ta ya yi, ya fara aika mata da sakkoni, sun yi nisa cikin jin dadin su kawai sai ganin hasken wuta suka yi yana nufo wajan da suke da alama za'a shiga wajan abincin shanun ne...




Toh fa reader's, 🤣😂 wannan shi ake kira da dirimm babban motsi!!!




Yau fa ƙaryar Adnan da Fadeelah ta ƙare dan nasan zasu daku a wajan nan...












VOTE






COMMENTS






SHARE


✍️
BADAWEEYERH




💐💐S͆A͆N͆A͆D͆I͆N͆ B͆E͆S͆T͆Y͆ 💐💐



L͆a͆b͆a͆r͆i͆/R͆u͆b͆u͆t͆a͆w͆a͆✍️


R͆A͆B͆I͆'A͆T͆U͆ A͆H͆M͆A͆D͆ M͆U͆A͆'Z͆U͆
(R͆U͆B͆B͆Y͆)




G͆a͆j͆e͆r͆e͆n͆ l͆a͆b͆a͆r͆i͆
(S͆h͆o͆r͆t͆ s͆t͆o͆r͆y͆)




M͆y͆ w͆a͆t͆t͆p͆a͆d͆ l͆i͆n͆k͆👇🏻


https://www.wattpad.com/1190086089?utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published
💐💐💐💐💐💐💐💐


Dᴇᴅɪᴄᴀᴛᴇᴅ ᴛᴏ


Mʏ ʟᴏᴠᴇʟʏ ᴍᴏᴍ (Hᴀᴊ Rᴜᴋᴀɪʏʏᴀ), Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ᴍɪᴋɪ ʟᴀғɪʏᴀ ᴅᴀ ɴɪꜱᴀɴ ᴋᴡᴀɴᴀ ❤️❤️




Sᴘᴇᴄɪᴀʟ ɢɪғᴛ ᴛᴏ


Kᴀɪɴᴜᴡᴀ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱᴏᴄɪᴀᴛɪᴏɴ


Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ʜᴀᴅᴀ ᴋᴀᴡᴜɴᴀɴ ᴍᴜ ᴀ ᴅᴜᴋ ɪɴᴅᴀ ᴍᴜᴋᴇ 🤗






*____________________________________*


*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation




*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association


*____________________________________*


Nα rαѕα dα wαccє írín kαlmα zαnчí αmfαní wαjαn nunα fαrín cíkí nα α gαrє ku mαѕσчα líttαfín ѕαnαdín Bєѕtч, ѕhαrhín ku nα ѕαkα ní níѕhαdí, nα gσdє ѕσѕαí, Allαh чα вαr mu tαrє Bαєѕtíєє'ѕ Dínα🤪


яєѕρє¢т fσя тнσѕє ωнσ ∂єѕєяνє ιт,иσт fσя тнσѕє ωнσ
∂ємαи∂ ιт 💓💓


яυвву✍️



PⒶⒼⒺ 5️⃣


Da sauri Fadeelah ta mayar da hijabin ta jiƙin ta na ƙyarma, gani haka shima Adnan ya rikice, dagan ganin hasken ya kusa ƙaraso wa wajan da suke, yana daga da karyo kwanar lungun wayar shi tayi ringing


Tsaya wa Mallam Sule ya yi yana amsa ƙiran da aka mishi a waya, hakan ya bama Fadeelah damar fita da sauri ta bayan lungun kasancewar aƙwai maɓoya ta baya,


Ganin haka yasa Adnan matsowa daga wajan lungun shima ya dawo dai_dai rumfar shanun, haska shi Baba Sale ya yi ganin yana zufa kamar sabon ɓarawo yasa ya kasa yadda da shi, gaba ɗaya Adnan ya ruɗe da ganin irin kallon da Baba Sale yaƙe mishi.


"Saurayi me ka ke yi a nan? Baba Sale ya tambaye shi


Cikin in ina da rawar murya Adnan ya ce;


"Am im, da da dama amm ina jiran wani ne"


Ƙara haska shi Baba Sale ya yi sannan ya ce " yaro alamun ka sun nuna kamar baka da gaskiya, kodai irin barayin yaran nan ne kai"?


Da sauri Adnan ya girgiza mai ƙai yana faɗin


"A'a Baba wlh ka yadda da ni, ni ba mugu bane wallahi kaji na rantse maka"


Goro Baba Sale ya ɓantara tare da cewa
"Ahaf!! Yoo mugu yana da kama ne? Ai da yana da kama da matsalar tsaro ta ragu a ƙasar mu"


Ganin maganar ba zata ƙare ba ne ya sa Adnan ciro dari biyar a aljihu ya miƙa ma Baba Sale, Yana murmushi ya ce


"Ga wannan ba yawa Baba, a siya goro"


"Chabdi jam!! Niii na karɓi kuɗi a hannun ka? A'a ba haka nake ba, haka kurum ban san ka ba, ban taɓa ganin ka ba, kai ko me kama da ƙai ban taɓa gani ba, ai hakan ba zai yiwu ba" Baba Sale na gama faɗan haka ya shige cikin lungu ɗan dama ya manta bai saƙa ma shanun da yake kiwo abinci band shine ya fito sai kuma babban ɗan shi ya kira shi a waya.


Adnan na ganin shigar Baba Sale lungun ya sauke ajiyar zuciya, bai ko tsaya ƙara neman Fadeelah ba ya yi tafiyar shi.




Noor yana kwance a ɗakin shi da daddare, babu abinda yake yi sai tunanin halayen Raudah, shi dai yasan yana son ta so na haƙika, kuma itama ya tabbatar tana son shi, to amma wannan yaron da yake barazana da farin cikin shi yana kawo masa tsaiko da ruɗani a cikin soyayyar shi da Raudah, dole ne fa ya nemi mafita tun ƙafin dare ya mishi, wata zuciyar ce ta ce mishi;


"Ai kuna yin aure zata dena tunda a lokacin ta zama mallakin ka gaba ɗaya, kaga sai yadda kayi da ita"


Da wannan shawara da kwarin gwiwa da ya samu daga zuciyar shi ya saka hankalin shi kwanciya, ya ci-gaba da ayyukan shi a laptop hankali kwance...






Sai da Raudah da Besty suka kwashe wajan awa uku suna chatting tare da alƙawarin za su haɗu washegari a shagon aɓokin shi tela, sannan suka kwanta bacci kowa zuciyar shi cike da farin ciki...




Da safe tun da asuba Raudah ta tashi daga bacci, bata sake koma wa ba, kasancewar yau tasan Mommy na fushi da ita shiyasa ta fara ayyukan gidan da wuri, karfe takwas ta gama komai har Arya da saleem sun tafi school, Abba ya tafi kasuwa, Mommy ce kaɗai ta rage bata fita ba kuma ita ma yanzu take shirin fita.


Mommy na tafiya maƙaranta Raudah ma ta shirya ta fita, dan tun wuri suka tsara haɗuwar su da besty kafin time ɗin da su Mommy za su dawo daga school tasan har ta dawo ta gama abincin rana tunda tasan ko mutuwa za tayi Mommy ba zata barta ta fita yau ba.


A shagon Mansur tela suka haɗu, dan Besty ne ya buɗe shagon ma, Mansoor ɗin bai fito ba, sun shafe wajan awa 4 a shagon ba tare da sun farga ba, hirar su suka sha tamkar kar su rabu, tana duba agogon wayar ta taga ɗaya saura, ai da hanzari ta fara saka takalmi, cikin rudewa take fadin


"Na shiga uku na lalace, besty Wallahi nasan Mommy ta dawo kuma zata ga gidan ba kowa" ta karashe zancen tamkar ta fasa kuka,


"Ki kwantar da hankalin ki, insha'Allah ba ta dawo ba, zo muje na nema miƙi kake napep", Besty ya fada tare da kamo hannun ta, a haka suka jera har baƙin titi, hannun su na manne da juna, juyawar da Raudah za tayi ta hango Abba yana nufo wajan su, ai bata san lokacin da ta yi ihu ta hanƙada Besty ba, sannan ta kwasa a guje, ganin ta ruga da gudu shima Besty yabi bayan ta yana gudu tare da kiran sunan ta , ba tare da ya san gudun me take ba, dan shi bai san Abba ba sai a hoto kuma bai gane shi ba yanzu...




Yau za'a sha gudun famfalaƙi, ga Raudah, ga Besty ga kuma Abba 🤣🤣










VOTE






COMMENTS






SHARE


✍️
BADAWEEYERH


💐💐S͆A͆N͆A͆D͆I͆N͆ B͆E͆S͆T͆Y͆ 💐💐



L͆a͆b͆a͆r͆i͆/R͆u͆b͆u͆t͆a͆w͆a͆✍️


R͆A͆B͆I͆'A͆T͆U͆ A͆H͆M͆A͆D͆ M͆U͆A͆'Z͆U͆
(R͆U͆B͆B͆Y͆)




G͆a͆j͆e͆r͆e͆n͆ l͆a͆b͆a͆r͆i͆
(S͆h͆o͆r͆t͆ s͆t͆o͆r͆y͆)




M͆y͆ w͆a͆t͆t͆p͆a͆d͆ l͆i͆n͆k͆👇🏻


https://www.wattpad.com/1190086089?utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published
💐💐💐💐💐💐💐💐


Dᴇᴅɪᴄᴀᴛᴇᴅ ᴛᴏ


Mʏ ʟᴏᴠᴇʟʏ ᴍᴏᴍ (Hᴀᴊ Rᴜᴋᴀɪʏʏᴀ), Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ᴍɪᴋɪ ʟᴀғɪʏᴀ ᴅᴀ ɴɪꜱᴀɴ ᴋᴡᴀɴᴀ ❤️❤️




Sᴘᴇᴄɪᴀʟ ɢɪғᴛ ᴛᴏ


Kᴀɪɴᴜᴡᴀ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱᴏᴄɪᴀᴛɪᴏɴ


Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ʜᴀᴅᴀ ᴋᴀᴡᴜɴᴀɴ ᴍᴜ ᴀ ᴅᴜᴋ ɪɴᴅᴀ ᴍᴜᴋᴇ 🤗






*____________________________________*


*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation




*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association


*____________________________________*


Ku yi hakuri da ni d'an Allah , biki ne ya sha kaina shi ya sa ku ka jini shiru, amma kuna raina a koda yaushe... Luv U oll...


💓💓∂σи'т ωαѕтє уσυя тιмє ωιтн ρєσρℓє ωнσ ѕєєк αттєитισи тнєу αяє נυѕт вσяє∂ ωιтн тнєяє ℓιfє.



✍️
яυвву




PⒶⒼⒺ 6️⃣


Ganin irin gudun da su raudah su ke yi ne ya sa Abba ya koma wajan motar shi, shiga ya yi shima ya tayar a dari ya bar wajan, ɗan yana da tabbacin gida Raudah za ta je .


Ganin Raudah ta ƙi dena gudun ne ya sa Besty fara yin ihun a tare_ a tare ɗan duk a na shi tunanin aljannun ta ne su ka tashi, ganin babu wanda ya yi yunkurin tare tan ne ya saka shi neman waje ya zauna ɗan shi dai Allah ya gani ba zai iya gudu da aljannu ba, koma mene ne ya je gidan su kawai.


Abba yana barin wajan gida ya nufa, dama yazo bada sako ne, saukar shi kenan a mota ya ga Raudah da wannan yaron da take cewa ɗan ajin su ne, Abin da ya ƙara mishi takaici shine ganin hannun su manne da juna.


Raudah kam duk nisan wajan nan bata gani ba sai da tayi rabin tafiya, gajiyar da ta yi ne ya sa ta tsugunna a gefen titi tana kuka, wayar ta ce ta ke ta ringing amma ba ta da nutsuwar duba wa balle ta iya ɗauka, yanke shawarar koma wa gida ta yi, d'an haka da sauri ta tsayar da me keke napep, da kyar ta iya faɗa mai inda zata je.


Ko a cikin keken ma babu abinda Raudah ta ke yi sai kuka, shi dai mai keke ya tsaya yana kallon ikon Allah, ganin budurwa santalelliya son kowa ƙin wanda ya rasa, amma ta zauna tana zubar da hawaye, koma me yake damun ki Allah ya yaye miki yan'mata, ya fada a zuciyar shi.
Raudah kam ba ta ma san ya na yi ba, gaba ɗaya hankalin ta baya jikin ta, addu'a ta ke yi Allah ya sa Abba ya koma kasuwa, babban tashin hankalin ta ma Mommy ce, in dai Mommy ta dawo ba ta same ta a gidan ba to ta kaɗe, ɗan yau ta san mai ƙwatar ta a hannun iyayen ta sai Allah, ƙara sautin kukan ta yi, ba ta biyo ta titi ba, sai ta saka mai adaidaitar bi ta saman layin su, hakan ne ya sa bata ga Abba ba, d'an shi har ya zai yi kwanar shiga gida wani abokin shi ya tare shi, akan wata muhimmiyar magana da za su yi, hakan ya sa Abba ya shiga gidan abokin d'an su tattauna, amma gaba ɗaya hankalin shi na kan Raudah.


A dai_dai kofar gidan su, Raudah ta ce mai adaidaitar ya sauke ta, sallamar shi ta yi, duk da gaban ta na dukan tara_tara hakan bai hana ta tunkarar gidan ba kai tsaye, da sanɗa ta shiga da saleem ta fara cin karo a bakin pampo ya na wanke hannu, da sauri ta karasa wajan da ya ke ta na tambayar shi


"Saleem, Mommy ta dawo?"


Bai amsa ma ta ba illa ɗaga ma ta kai da ya yi alamar eh


"Na shiga uku Saleem, ta riga ku dawowa" Raudah ta ƙara tambayar shi, duk ta bi ta rikice, har yanzu jikin ta bai bar rawa ba, kasa motsi ta yi jin muryar Mommy kamar daga sama ta na faɗin


"Daga gidan uban wa ki ke"
Tsaya wa ta yi, ta gaza furta komai sai rawar jiki, bata iya bama Mommy amsa ba d'an ta san ko giyar wake ta sha ba zata iya ma Mommy ƙarya ba, ganin ta yi shiru ne ya sa Mommy ta fara nufo wajan da ta ke ai da sauri bakin ta ya fara magana


"Mommy kar ki ƙara so wallahi shagon tela na je, kira na ya yi wai bai ga kayan da na kai ba, kuma ban dade da fita a gidan ba",
Ganin Mommy ta ki ce mata uffan ne ya sa ta ci-gaba da rantaɓa bayanai kamar an kunna rediyo kaduna


"Wallahi Mommy kuma da na je sai na samu ya fita,shi ne na kira shi ya ce na jira shi, shi yasa na dade"


Wata uwar tsawa mai sa yan hanji su kaɗa Mommy ta ma Raudah


"Dan uban ki ni sa'ar ki ce? Ni za ki kalla ki shirya ma karya Raudah? Tun sha daya da rabi na dawo gidan nan ba kya nan, kuma na kira wayar ki baki daga ba, to tukunna ma a ina Abba'n ku ya ganki?"


Ai tuni Raudah ta ji wani gudawa ya taho ma ta, jin ashe ma daddy ya dawo gidan, to amma ai ba ta ga motar shi s kofar gida ba, ƙila ya ajiye ne a kasuwa ya zo a mashin, ganin gudawar da ta ke rike wa na ƙoƙarin zubo ma ta a wando ne ya sa ta suri butar da ke kusa da Saleem wanda ya tsaya kallon su, ai Raudah ba ta tsaya a ko ina ba sai saman toilet, me Saleem zai yi in ba dariya ba, ana cikin haka sai ga Abba ya shigo gidan, a fusace ya ce ma Mommy


"Mommy'n yara Raudah'n ta dawo kuwa?"


Juyawa Mommy ta yi ta na ma Abba nuni da toilet, sannan ta ce


"Abba ta dawo ina mata magana ta shiga bayi, cemin tayi wai daga shagon tela ta ke", Mommy ta karashe maganar cike da takaici dan ita fa halayen Raudah yanzu sun fara ba ta tsoro".


Abba ya ciro wayar shi yana dannawa, sako ya tura sannan ya dago ya kalli Mommy, ya ce


" Kwarai daga shagon tela ta ke, amma ita da wannan ɗan iskan yaron da na raba ta da shi jiya, saboda ta nu na min ban isa ba shine ta je wajan shi har su na rike ma juna hannu"


"Innalillahi wa inna ilaihir rajiun!! Alh!! rike hannu fa? To Allah ne kaɗai ya san me yaron nan yake aikatawa da Raudah tunda a idon duniya ma sun iya riƙe ma juna hannu, to wa ya san me suke a ɓoye? Tin da dai ba'a shedar yaran yanzu" kana ganin Mommy ka ga wacce hankalin ta ya tashi, to ba dole ba ace an ga y'ar ka da wani hannun su manne da juna...


Ƙasa hakuri Mommy ta yi, dama Mommy ba sai zuciya ba, dan ba ta iya ɓacin rai ba, hanyar toilet ta nufa a zuciye, cikin ɓacin rai ta fara buga ƙofar, d'an Raudah da ta shiga sakata ta sa ka ta ciki, bugawa Mommy ta ke da ƙarfi tana ce wa


"Ki bude ki fito, yau sai kin faɗa min abinda kuke yi ke da wannan shegen yaron da ku ka ƙasa rabuwa da juna"


Jin Mommy na buga kofa kamar zata balla ne ya ƙara hautsina cikin Raudah, ai kuwa tana gudawar ta kara taho wa kamar pampo, ta na yi tana rusa ihu tare da magiya...




😂😂 Fan's ɗin Raudah yau fa besty ya ja ma mutuniyar ku gudawa, da alama sai Mommy ta ɓalla ƙofar za ta bude, Ni dai na tafi kiran besty mu kai agaji gwanda mu haɗu mu rarrashi Abba da Mommy kar su dakan ma na matar besty....






VOTE






COMMENTS






SHARE


✍️
BADAWEEYERH


💐💐S͆A͆N͆A͆D͆I͆N͆ B͆E͆S͆T͆Y͆ 💐💐



L͆a͆b͆a͆r͆i͆/R͆u͆b͆u͆t͆a͆w͆a͆✍️


R͆A͆B͆I͆'A͆T͆U͆ A͆H͆M͆A͆D͆ M͆U͆A͆'Z͆U͆
(R͆U͆B͆B͆Y͆)




G͆a͆j͆e͆r͆e͆n͆ l͆a͆b͆a͆r͆i͆
(S͆h͆o͆r͆t͆ s͆t͆o͆r͆y͆)




M͆y͆ w͆a͆t͆t͆p͆a͆d͆ l͆i͆n͆k͆👇🏻


https://www.wattpad.com/1190086089?utm_medium=link&utm_source=android&utm_content=share_published
💐💐💐💐💐💐💐💐


Dᴇᴅɪᴄᴀᴛᴇᴅ ᴛᴏ


Mʏ ʟᴏᴠᴇʟʏ ᴍᴏᴍ (Hᴀᴊ Rᴜᴋᴀɪʏʏᴀ), Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ᴍɪᴋɪ ʟᴀғɪʏᴀ ᴅᴀ ɴɪꜱᴀɴ ᴋᴡᴀɴᴀ ❤️❤️




Sᴘᴇᴄɪᴀʟ ɢɪғᴛ ᴛᴏ


Kᴀɪɴᴜᴡᴀ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱᴏᴄɪᴀᴛɪᴏɴ


Aʟʟᴀʜ ʏᴀ ƙᴀʀᴀ ʜᴀᴅᴀ ᴋᴀᴡᴜɴᴀɴ ᴍᴜ ᴀ ᴅᴜᴋ ɪɴᴅᴀ ᴍᴜᴋᴇ 🤗






*____________________________________*


*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation




*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association


*____________________________________*

💓💓ѕмιℓє ιи fяσит σf ρєσρℓє ωнσ нαтє уσυ… υя нαρριиєѕѕ кιℓℓѕ тнєм…


✍️
яυвву

PⒶⒼⒺ 7️⃣

Abba ne ya umarci Mommy da ta bar Raudah ta ƙara sa uzurin ta, tunda ai dole zata fito a bayan gidan komai daɗewa, badan Mommy ta so ba ta shige cikin gida ba tare da ta ce uffan ba. Bin bayan ta Abba ya yi da kallo mai ma'anoni daban_daban, shi dai yana jin daɗin yadda Mommy ta ke tsaye a kan tarbiyyar gidansa, a kullum yana ƙara gode ma Allah da ya ba shi mata ta gari, ba kamar wasu matan ba da za kaga suna goyon bayan ya'yan su idan sun yi laifi, wasu iyayen ma idan an ma yaran su faɗa ko an hukunta su, koda kuwa mahaifin su ne ko yayun su, kai koda wani ne daban sai kaga sun ji haushi ko su nuna ran su bai so ba, wasu marasa hakuri ma sai sun mayar da martani.


Saleem dake tsaye har yanzu shima ya bi Abba da Mommy ciki ɗan daga shi sai Arya ne a gidan Mubasheer bai dawo ba, su sai karfe biyu da rabi suke tashi saboda lesson ɗin da suke tsayawa yi, tunda a shekarar nan zai zana SSCE.


Dee kam gajiya ya yi da zama a baƙin titi, gashi ya gaji sosai, shi anya ma zai iya zuwa gidan su Raudah yanzu? tashi ya

Please Login or Register in order to submit comment