Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

"muga yaran Allah sarki duniya kenan kiyafe mishi dan Allah " bakomai na yafe mishi,kibani number ki zan kai miki ziyara dan ganin su "bakomai gashi sallama sukayi mutane dayawa sunata zuwa kallon yaran masu kama da mahaifin su a wajen sunsamu kyauta da yawa daga wajen aboka nan shi na kirki kowa yayi takaicin halin Ghali.




Kwanan su Fauziyya shida suka kama hanyan dawowa potiskum ita da mahaifiyar ta da mahaifinta sai Sajen Saifullah da aka ,k'ara mishi matsayi babba yazama inspector DPO an dakatar da shi daga aiki saboda rashin rikon amanan shi.




*Duniya kenan Allah karabamu da son* *duniya* .




Bintu


Dangin mahaifin ta suntafi da ita misau gidan magani mutane dayawa cen layi ya,iso kansu kafun suka shiga bayan gaishe da malam Abdallah " meke tafe da kune?"yarinya bata iya koda zama"dunkule hannun ki kukaranta fatiha, da salatin Annabi goma goma bayan sungama yabata wani turare ta shafa"bude yana ta jijjiga kai sosai cen ya d'ago"wannan asiri akayi mata da kasan takalmin ta mijin kawarta ne yayi mata da ance itace sanadin tounuwan asirin shi shine ya cutar da ita "ga wannan kushafa mata na kwana bakwai duk wanda yafara zuwa dubata toh shine yayi mata" sunrasa wani azzalumin ne.


Komawa damaturu sukayi ,sunci gaba da yin magani kwana uku da farawa Rabi,atu tahaihu yara biyu dukkan su maza babu Wanda yasan yan biyu zata Haifa yaran farare tas dasu kamar uwarsu mama sunje Nguru a hanyan dawowar su tayi hatsari kafa biyu duk sun karye da hannu d'aya...
[8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CEπŸ“–βœπŸΏ: ,🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


πŸ…ΏοΈ7️⃣9️⃣⏭️8️⃣0️⃣




"lokacin da ake d'aura kafan mama cizo naushi babu kalan Wanda batayi ba har duwawun ta duk a waje sai Baba ne ke gyara mata zaman zanin har a kagama kaman tasuma babu kalan wahalan duk tabawa mutane tausayi.


"Rabi meku kajeyi a nguru sannan ance da rubutu a cikin jarka a jakarki da magunguna,amma ance anga wani abu da aka nunamun yarikitani " kan zakarane annade shi da farin zare "gashicen wucewa yayi ya d'auko " wannan meye kenan "ina jinki"haba malam kabarni in huta mana kaduba irin wannan matsalan da nasamu,in kinga nabarki" toh kingaya mun abunda ya shige mun duhu ne"ki kira Wanda zai kula da ke "ni abunda yadame ni Rabi,atu da take d'akin jego ga banida lafiya" amma kinsan na tambaye ki ko?"in kuwa baki gayamun ba zan k'arya d'aya hannun naki "kayi hak'uri malam zan gayamaka ,amma kayi mun alkawari bazaka gujeni ba " yanzu kafara zuwa kakira Wanda zai zauna dani kafun nan ,nakira sunce babu Wanda zai zo sai yanzu kikasan ina da amfani ko dangin ki ,kinmanta abunda kikayi musu ,hmm duniya kenan yanzu kingani ko.


"Malam kayafemun natuba zanfara gaya maka, malam ninaza mar dakai lusari,bakada tinanin kanka sai in nine nace maka kayi abu kafun ,duk abunda tayi sai da ta fad'a har da fyaden da Alhaji Yusuf yayiwa Rabi,atu a dakin ta duk sai da ta gaya mishi har zakaran da ta makanta shi .


" yanzu na karb'o magani dan in k'ara mallake kane kai da Mijin Rabi,atu wannan kan zakaran a kark'ashin gadon kazan saka maka "maganin zanje in saka a cikin d'akin Rabi,atu dan duk abunda nace ta,amince mun " kin kashe ni kina nufin,Rabi,atu da ciki a kayi auren ta cikin ma nashege ,kwarto har kan gadon ki "Allah ya isa tsakanina dake bazan tab'a yafemi kiba sannan haka zaki k'are rayuwar ki babu Wanda zai taimake ki,sannan nasakeki saki uku ,kije gidan Ku ayi miki magani .


Gobe zansaka ki a mota a kaiki gidan ku tare da takaddan ki,da ani kikayi zan yafe miki amma a y'ar cikina kikasa a ka zo har gida a kaci zarafin ta,munguwar uwa k'arshen ki bazatayi kyau ba kinga dai Salame tarasu kekuma Allah yasoki ne ,zanje nataho da Rabi,atu har sai duniya tasan me Alhajin naki yayi," karufa mun asiri karkayi mun haka,ina sonka karka manta auren saurayi da budurwa a kayi mana"


Tun lokacin da Rabi,atu taji labari babu irin kukan da batayi ba,akan hatsarin da mama tayi duk tinani ya mata yawa k'anwar Babace mai kula dani


Lokacin da Alhaji Yusuf yafitoh daga d'aki "ina zakaje " zandubo k'awarki ce"ayya kace ina gaishe ta Sosai ayya Bintu "sai nadawo"




Bintu yau kwanakin yacika Inna tazuba ido taga waye ne cen sukaji muryan mijin Rabi,atu ya iso "sannun Ku ya maijikin Allah yabata lafiya cen Bintu tatashi daman tanada makare kaman zata wuce takamo rigarshi sai dukanshi taketayi babu Wanda yasan metakeyi ihun shi aketaji cen ta girgiza kanta " wayace ka kwantar dani menayi maka, kananufin bansan mekake yiwa Rabi,atu ba nasani kallon kanakeyi tab'arya ta d'auka jikake dim ta kwad'amiki a gadon baya ,mutane suka taru tagaya musu duk abunda yamata"wannan azzalumi ne yacutar dani ya cutar da k'awata jikake dim tak'ara kwad'a mishi tab'arya a k'afa sai kuka yakeyi "ka shiga mota kajamu muje gidan naka badai dukiya ba kana nufin bansan meyasa ka auri Rabi,atu ba dukiya ne kayi ta yanzu malamin naka yau antashi da rasuwar shi," kiyi hak'uri"sai duniya tasan kai waye ne kafun in barka ,jawo wani tayi shiga Garba kakaimu nasan ka,iya mota"ita dakanta take kwatancen gidan kanta ko d'an kwali babu buga k'ofar takeyi jawoshi tayi duk girman Alhaji Yusuf sai tazama Bintu tafishi k'arfi
Jin hayaniya Rabi,atu tafito.




"Rabi,atu wannan mungune ko kinsan shi,"wannan shine Wanda mamana tace sai na aure shi tayimun auren dole bantab'a jin sa a raina ba mungune fyade yayimun a d'akin mamana,lokacin Baba ya k'ariso kenan "Bintu ne tadaka mishi tsawa " zanfad'a ninayi mata fyade mahaifiyar tane taturani malami nane yace sai nasamo Wanda sunan ta Rabi sunan maman ta Rabi sunan yayan ta Rabi,u sunan mahaifin ta Rabi,u shine naje nanemo nayi kud'i Sosai kuwa shekaran mu d'aya natara abubuwa dayawa"ina kake kaimata ruwan da take wanke gaban ta dashi ?*gun malam nake kaiwa ina kakai mata wondan ta gun malam mai kukayi da shi "to kasani kai da matarka malamun ku d'aya sauran matan naka guda biyu matarka Hauwa,u ce takashe su"muddin ina duniya babu Wanda zaicutar da Rabi,atu jijjiga shi tayi jigake tas mudai bamuga gun mariba amma munji ihun shi" zantafi da Rabi,atu zama dakai ya k'are kajefani a cikin masifa.




Jikake dim Bintu tafad'i abun sunbar jikin ta "kafa da baya duk sun k'arye ko tashi baya iyayi mutane suntaru yara sai jifan shi sukeyi,Rabi,atu tattare kayan ta tashigayi ita da Baitu kanwar Baba duk abunda tasan natane sai da ta,tattare suka fitoh Baba yayiwa, Bintu addu,a ta farfad'o..
[8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CEπŸ“–βœπŸΏ: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Story And writing by Amina maaji maman Khairat


*Rayuwa kenan duniya Allah yayi mana kekkewan k'arshe munyi rashin y'ar uwa marubuciyar da ta,taka rawar gani a duniyan marubuta ta ilmantar ta fad'akar ta nishad'an tar Allah ,yamiki rahama ya gafarta miki munyi Rashin ki Anty Hadiza Salisu shareef Allah yakai haske kabarin ki har yau inajin lokacin da kike bani shawara rayuwa nagagara* *mantawa da mutuwar ki marubuciyar So da Salón So Allah yakai rahama kabarin ki.*😭😭😭


πŸ…ΏοΈ8️⃣3️⃣⏭️8️⃣4️⃣


"""""""""""""""""""""Fauziyya taje lokacin da za,a harb'esu Alhaji Ghali,yabata tausayi lokacin da ya durkusa a gabanta yana"kiyi hak'uri Fauziyya naruguza miki rayuwa na musguna miki Allah yana sonki da bazancen nan a,keyi ba lokacin da nad'auki zanin ki daman salwantar dake zanyi Wanda bazaki tab'a gane inane garin kuba a she nine zan mutu duk shedan ne .kiyafe mun da son zuciya irin nawa inada kud'i tun kafun nashiga masifan nan "ga yarana kibasu tarbiya Sosai dan nasan ke uwace tagari ,inama zangera gobe na danine mijinki na hak'ika keda Amina kune matana " wannan fa ?"mahaifiya tane " Allah sarki ,ina gani akazo aka tafi dasu yana kuka muna kuka"sai yanzu nakejin tausayin shi tazaiyi da hakkin mutane da ya d'auka lalle duniya in bakada y'anci zakatafi cikin rud'ani Allah nagode maka yanzu yarana haka zasu tashi basusan kowa ba a dangin mahaifin su wayyo duniya"Fauziyya kidaina tinanin nan wallahi Allah sai yabaki Wanda yafi Alhaji Ghali daraja da mutunci ki ,kula da wannan kinji ko.


Rayuwa mai dad'i sukeyi tsakanin Abba da mommy na,sai sukazama tamkar sabbin ma,aurata ansa bikin saudat kwana goma masu zuwa yarana sunyi wayo Sosai babbar Amina na biyun meenat na ukun menal, dan duk takwaran nasu Amina ne mahaifiyar shi sunan ta Amina matar shi sai asalin sunan Mommy na Amina ne ,in na kallesu duk sai inji dad'i da kyau tan da Allah yamun .


ALHAJI YUSUF


K'afa tak'i warke wa, da k'ashin bayan tak'i had'ewa ana cuku cukun tafiya da shi waje dan neman lafiya,haka yata kuka wai sai an kawo mishi Rabi,atu yarok'i gafaranta Baba yace bazata zoba in ya matsu yazo da kanshi "karfa ki kuskura kibar yarinyan nan taje gun wannan mutumin" Baba bazuwa zanyi ba,ina yimishi fatan Alkairi da samun Sauk'i "yafi miki ,a satin babu yadda ba,ayi ba yak'i yadaina kuka,in yatino abunda yayiwa Rabi,atu sai ya rintse ido ,bai tab'a jin haushin Bintu ba,duk abunda tayi mishi yanzu yazama izina,a gareshi,duk yadda Hauwa,u takai ga fitinan ya saketa amma yaki yace sai dai tamutu,in tatafi gida a korota ,a cikin damun su dayake yine ana washe gari jirgin su,zai tashi sai ya matsa aka,kawo shi gidan su Rabi,atu " kiyafe mun banason in jecen ba,a dace ba in mutu da hakkin ki"nayafe maka duniya wa lahira "wannan yana cikin k'addara ta ban,isa na cenzawa k'addaran suna ba Allah dai ya yafemu gaba d'aya " ga yaran Addu,a yayi musu yanajin son yaran a ranshi Sosai Salim da Salman Allah ya rayasu,Bintu ne tasaka musu wannan sunan .


Washe gari
Jirgin su Alhaji Yusuf yatashi su biyu da shi da matar shi Hauwa,u bataso tafiyan ba sai da,akayi mata wayo a kan za,a yi mata aiki dan tasamu ciki kafun ,mace daraja ne da ita duk wani mulki na d'a namiji bazai iya tarayya batare da mace ba dan ita ce jigo na rayuwar shi bango abun jingina .




MAMA
duk wani kulawa ana bata amma duk lokacin da akace za,a duba k'afan sai tasha wuya haka zata tacizon mutane Wanda sukace zasuyi mata gyaran hannun ya gyaru k'afar sai a hankali ta,iyu su koma Asibiti azaba takeji Sosai,bayan sunje Asibiti sunyi bincike kafar tarub'e guda d'aya sai dai a yanke tanaji tana gani aka yanke k'afar ,tundaga gwuwar ta har k,asa y'an uwan ta duk sun gujeta ,lokacin da Su Rabi,atu sukaji labari sunje dubota a lokacin take sanar musu Rabi,u ne yabada kud'in aikin "nagode Sosai " Rabi,atu wannan ita ce matar Baban naki?"ita ce "ga Rabi,atu kirik'emun ita amana karkiyi mata abun da nayi mata " bakomai yaro na kowa ne karki damu Allah yabaki lafiya zamu koma malam bai son mun fitoh ba dan yace karmuzo"yanzu nazama bola a gareshi.


"Meyasa kikaje dubo Rabi" malam kayi hak'uri babu Wanda zaiga mahaifiyar shi acikin jinya yace bazai kula da ita ba kasani duniya tab'aci yaran yanzu basa biyayya a iyayen su amma naka yaran daban suke "shikenan nagode..
[8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CEπŸ“–βœπŸΏ: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


πŸ…ΏοΈ8️⃣1️⃣⏭️8️⃣2️⃣


ALHAJI GHALI
Asibiti a kawuce da shi k'afan aka fara d'aure wa kafun likitan k'ashin yazo"rayuwa kenan"meyasa in nace maka yajiki baka amsawa? Hauwa,u kinsan laifin da kikayi mun ance mun malamin mu d'aya dake "eh a wayarka nad'auki number shi" meyasa kika kashe Sadiya da Amira "nikuma ?" eh kedin kina mamaki yadda nasani ko "haka zamu k'arishe rayuwar mu dake batare da nasakeki ba" yazame maka dole kasakeni sai daka samu matsala kabarni"inje insamu wani inyi auren kozan samu rabo dan Allah "


"Haba mama meyasa kikabari shedan yamiki huduba " Rabi,atu kenan naga ishara da bala,i rayuwa ce tajuyamun baya ina zamana mutane suka zugani gashi sunkaini sunbaroni babu abunda na amfana da shi ga kud'in a dashen mutane da shi akayimun d'auren "yanzu ina malam d'in ?" Yawuce gun aiki"


Kiga irin abunda yasamu Alhaji Yusuf tijara a gaban mutane"yanzu duk abunda kuka shuka shizaku girba,wucewa d'aki sukayi tunda a kafara babu abunda Baituu tace dan cutane ,ancutar da d'an uwanta sai dai sakayyan Allah .


Washe gari Baba yasaka Mama a mota yakaita gidansu,kowa yayi Allah wadai da wannan abunda Rabi tayi duniya a satin Baba ya auri wata bazaura Wanda itama wanke wanke da shara takeyi a gidan da Alhaji yake gadi tanada kirki kullum yaran ne abayan ta suna zaman lafiya Sosai.




ALhaji Ghali


A yaune za,a rataye su bayan sunyi bankwana da iyayen su da matan sutarasu a kayi duk aka harbe su iyalen su da kuka suka dawo duniya kenan....
[8/28, 19:53] MAMAN KHAIRAT CEπŸ“–βœπŸΏ: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Story and writing by Amina maaji maman Khairat


Paid book 200


8️⃣7️⃣⏭️8️⃣8️⃣


Tammat Tammat Tammat


πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š


______ ________Wasa gaske an shirya bikin Bintu da Rabi,u gida mai kyau ya gina musu cikin ikon Allah a ka d'aura aure an sha hidima dan yaran mama Sadiya susukayi komai sunce yabari ,abun farin ciki bayan bikin ya wuce da amaryan sunbar garin


Watan Su Alhaji Yusuf uku yawarke babu komai suna cikin jirgi zuciyan shi tabuga rai yayi halin shi sai dai muce Allah yamishi rahama ya kuma yafe mishi,kukan da Hauwa,u tayi na nadaman abunda ta yimishi tasha kuka Sosai yaran Alhaji Yusuf Amir da Aliyu ,a ka rabamusu gado komai daya da ce yaran Rabi,atu kuwa rubutun da mahaifin su yayi a kaduba yawan abunda yace ,abasu ,Hajiya Hauwa,u tana bacci a tsakar d'aki maciji ya sareta,a hannu da ciki,kafun a ce za,ayi yunkuri nemo mai magani rai yayi halin sa,duniya kenan
.
Note
Duniya batada tabbas yanzu duk suntara dukiyar basuci ba wasune daban zasuci Allah karabamu da son zuciya da aikin dana sani kuduba rayuwar Hajiya Hauwa,u ,ba kudin ba yaran ba mijin sai hakkin Wanda suka zalin ta.


FAUZIYYA
Yara sunyi wayo babu in da sa zuwa abun takaicin babu Wanda yatab'a zuwa da zancen yana sonta babu ,irin da muwan da batayi ba, yanzu saura wata d'aya sucika shekara biyu suna wasan su ansha hidima a auren Saudat har yanzu suna mutunci dan d'an unguwan ta aura ,fauziyya tanashan gori daga gun mutane wasu habaici wasu rashin mutunci ,babu kalan Wanda bata fuskan ta daga gun mutane mahaifiyar ta tanabata shawara Sosai game da yadda da kaddara cikin ikon Allah wani mai mata yafitoh a kano yanuna da gaske yake sunyi auren su cikin salama da kwanciyar hankali fatan Alkairi.."Rabi,atu kinji nawa labarin ko mai shige da naki"naji Allah yasa su dade


RABI,ATU
Abdul suna shirya da iyayen shi yakawo kud'in komai yayi mamaki da abubuwa sukafaru da mama rayuwa batada tabbas anti auren cikin kwanciyar hankaki ansha hidima Sosai babu abunda basuyi ba suna zaune lafiya da masoyan Asali .wani kalan so yakeyi wa Rabi,atu mai tuwan fassara "Fauziyya kinji nawa labarin " naji an dai cutar da mu gaskiya Allah yasa muda ce Amin


Alhamdulillah a nan nakawo k'arshen wannan littafi mai suna y'ancin mata zan sake muku , sabon littafina Halin maza daga bakin maman Khairat ina mana fatan Alkari sai kunjini kushirya zakuji dad'in littafin da zanyi mai suna Halin maza ,kukasan,ce dani maman Khairat ina Alfahari da Ku masoyana.
[8/28, 19:53] MAMAN KHAIRAT CEπŸ“–βœπŸΏ: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸
Story and writing by Amina maaji (maman Khairat )


Paid book 200


πŸ…ΏοΈ8️⃣5️⃣⏭️8️⃣6️⃣


********************
*********************


"Bintu nagode Sosai kin taimakeni " Rabi,atu bansan nayi komai ba dana sani bazan ma faraba ko yaya abun yake"ina son kiran Abdul"Abdul kuma?"kibari bayanzu ba "duk da Abdul yafi k'arfina amma kuma bazan bari wannan rashin zumunci yaci gaba da wakana a tsakanin muba" hakane ki ,kirashi gaggawan d'aukan wayata nayi na kira number da tagaga gogewa,a cikin ruhina da jikina.
Bayan sun gaisa wake magana ?"Rabi,atu ne"haba Rabi,atu banace karki famamun in dayake yimun ciwo ba?"fashewa da kuka tayi ,in akwai abunda yatsana bai wuce kukan mace ba,"shi kenan fad'amun meyafaru"Albishi "goro meyafaru ?" aure na ya mutu Yau wata uku kenan "haba Rabi,atu naji dad'i amma kuma nayi bak'in cikin mutuwar auren kida ya mutu ," daman nagayawa ummi zaki dawo gareni "amma nahaihu nasamu twins" naji dad' Sosai gobe zandawo nagagara mantawa dake mahaifina har yayi fishi dani ,sundad'e suna hira kafun suka tsaya"kaji Wanda yasan Y'ANCIN MATA"kibari kawai zantafi sai anjima gobe zandawo"Bintu ya tsakanin kuda Rabi,u "kedai bari sai nadawo zakiji komai.


MAMA SADIYA
Matar Baba ta,taramu " yau ina son in baka labarin koni wacece "a salina ni y'ar Gaidam ne yak'in boko haram yakashe mun mijina da d'iya ta,guda d'aya yarana guda biyu ne suka rage dukan su mazane,mijina yanada kud'i dan d'an kasuwa ne yanada gidan mai sun kai hudu biyu a nan biyu a Gashua bayan sun har beshi yara na maza guda biyu dash ka rage,babu Wanda yakeda takaddun komai na mijina Alhaji Ba,ana shi kanuri ne nice bamangiya bayan rasuwan shi yan uwan shi suka sani a gaba babu Wanda baya bibiyan mu,game da dukiyar dangina nayi na shi nayi abunda nasani duk Wanda suke rik'e da dukiyoyin shi masu amana ne gida muka siyar komai babu a bunda bamu siyar ba gidajen mai nekawai bamu siyar ba sai filaye dan sunsan yancin mata,iyayen shi duk basanan sunrasu yayun shi guda biyu ne na d'angi dare daya natashi goni da girema muka gudu bayan munsayar da komai muntafi wani gari gumsa a ka siyamana gida muka zauna a cen na shekara guda a garin,muna da numbobin mutanen da muke da amana tsakanin mu,kotu mukawuce taraba mana gadon mu kowa yarik'e nashi naturasu kano suyi karatu yanzu duk suna aiki manyan mutane ne nazab'i in nemi wanke wanke ne in gane waye mai amana,haka nata lalume har nadace dakai banida iyaye sai dangi "kawuna da yayana dukiya ta sukeso " ina da gida da motoci anayi mun jigila da shi "gobe zamu bar gidan nan mukoma nawa nabaka shi duniya wa lahira kofar gidan akwai shago sai kadinga zama kabar aiki a k'asan mutum .


"Sadiya kenan yanzu kece kika aure ni Rabi,u mai zaman banza Wanda bashida komai sai tsumman kayan shi da wannan gidan


" in sha Allahu shekaran nan maza kaje makka "nagode Sadiya Allah yabiya ki ,washe gari duk abu masu amfani suka tattara suka dawo sabon fegi babu abunda babu acikin gidan damasu aiki " ke matar Alkairi ce zanyi alfahari dake kece kika sharemun hawaye na"nikam bazan haihuba in kanason kasamu wasu yaran zaka,iyayin auren ka"nima jiya nasiyar da gidana ga kud'in "zaka ajiye saboda auran Rabi,u da Rabi,atu " duk yadda kikace ."wani aure kuma bazan haihuba nima muyi rayuwar mu mai dad'in gaske Allah yasa a Aljanna kece matana ba Rabi ba. Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment