Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

" zanbaka abunda za,adafa tatare bakomai amma sai nagayayi wuri da maganan auren Fauziyya "nidai nagama magana shine kawai abunda zancemaka kasani " menayi y'an sanda suke nemana "daman akan maganan ne sunyi mata gwaji sunce fyade akayi mata " tayazakace haka aurenta nayifa kaida kanka a gidan nan ka auramun ita har da shedu amma suce fyade ka amince "kayi hakuri bansan ranka ya baciba " bakomai jeka sannan katuromun ita zamuyi magana jiki a sanyaye Abba yabar gidan yara sukabishi da buhun shin kafa inaganin Abbana yashigo ko mun magana baiyi ba dadane zaicemun "Fauziyya baki ga Abbanki bane yanzukuwa ko kallon banza ban ,ishe shiba" ki shirya Alhaji Gali yana kiranki in kuwa bazakije ba,ga Antyn ki tarakaki "haba Abba mekazamar dani sokake naje ya k'ara aikata abunda yaga dama dani kenan babu inda zanje " nikike gayawa haka ko shikenan tashi muwuce fuskar Abba ko fara,a babu yakama hannuna mukaje ina shiga na zafgamishi harara ina tsaye "zaka,iya tafiya malam zakar Abba ko tausayina baijiba ko d'igon imani babu baya tinanin za,aci zarafina yatafi zuciyarshi fari yanafita Alhaji Gali ya matso " haba bebyna meyasa kikakai k'arana meyafaru "mungu azzalumi macuci k'arshenka bazai tab'a kyau ba tunda kazamar min da uba *kawali* kasani zakayi nadama ko kunya baiji ba yakamoni ya wargani kan gado nanne nayi ido hudu dawata kwalba na fasamishi a kai har sau biyu sai ganin jini nayi yanata malala ,ko ajikina dan nasan banyi nadaman hakan ba gashi duk k'ofofin a rufe komawa gefenayi na zauna dan duk duniya in kace in nuna makiyina Abbana zanfara nunawa kafun Alhaji Gali..
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Story and writing by Amina maaji (maman Khairat)




Ku tuntub'eni ta wannan Number 08068748984




Paid book 200






🅿️1️⃣3️⃣⏭️1️⃣4️⃣


Fauziyya kinkasheni da raina yazakiyi mun haka ,akan wani dalili "Halima tun farko nace kibani abu in mangare yarinyan nan kinki .
" ni yanzu ba surutu zakayiba katashi kaje kaduba koyaya ne in kuwa kasheshi tayi wallahi guduwa zanyi in barku karku shafamun kashin kaza. "Halima kitayar dani in dubo, kokizo kirakani dan Allah ,taya zakace in rakaka haka zakaje kaduba ,inaganin ya mik'e yada'u hulanshi yatafi kodamuwa banyi ba,shigewa d'aki nayi cen nafitoh nawuce gidan Su Saudat " Fauziya meyasa yanzu bake yawan zama ,a gida naje Anty Halima tace kinje yawon dandi mekenan ",kekuwa ina zansan wannan abun amma bari na tambayi ummi ko tasani ", ummi menene dandi ?" Iskanci oh yanzu daman abunda Anty Halima tafad'a kenan gaskiya "Ummi zamuyi magana amma inason kuzamemun sheda toh muna jinki Fauziyya meke tafe dake" akwai wani attajiri a anguwan nan sunan shi Alhaji gali wajen kantudu yake duk abunda yafaru nagaya mata har k'aranshi danakai komai nagaya mata ,hawaye masu, zafi ne suke zubamun a idona har nagama basu labarin "


Kinga jarabawa a rayuwarki yanzu duk wannan abun mahaifinki ne yajefaki cikin uku ba ya tarwatsa duk wani farin cikinki ya rabaki da martabar ki, lalle biri yayi kama da mutum .




Amma yanzu ina Abban naki yake yafita "kiyi hak'uri karki kuskura kice zakiji tsoron su harsu nemi d'auraki a kan keken b'era kinji sannan gobe kizo muje Asibiti a duba lafiyanki kar kuma ciki yashiga bamu sani ba " Ummi wani ciki kuma bayan sau d'aya ne ,koma yaya ne




Alhaji Gali
Malam Zakar meyafaru naga kadawo "nazone in baka hak'uri Fauziyya bata kyauta munba ko kad'an " metace maka? aa karka damu yanzu natashi na kimtsa wajen kar likita yazo ,amma batada laifi fad'uwa nayi shiyasa "amma wannan wani zafin fad'uwa ne sai jin sallamar Doctor khamal bayan sungaisa " lafiya kuwa?


"Babu komai Fad'uwa nayi yanzu " kai sannu dole zamuyi d'inki gashi banzo da abun d'inkin ba "karka damu bari malam zakar yasuyoma, na ,karubuta mishi . da sauri a karubutawa Abba yaje yasiyo d'inki akayi mishi mai kyau ya sallami Doctor khamal " malam Zakar kaje gida babu komai nima yanzu zanfita amma ga wannan kayan kaje kawanke kata, sawa dan jini ya b'atashi nikuwa basake sawa zanyi ba. karka damu a gaishe da Fauziyya ..




RABI,ATU


Nafita talle nabiya shagon allurana a kayimun nak'ara shan magani Abdul nagani yanata biyoni Rabi,atu ya jikin da Sauk'i ya Abdul "nata jiranki baki fitoh ba nace lafiya kuwa " yanzu nafitoh "karki damu wannan agun mahaifiyarki kike nikuma da nawa mahaifiyar tunda tahaifeni tarasu ,Allah sarki Allah yamata rahama Amin ya rabbi " zankoma gida dan karta nemeni tace kar,in kai mangari ba ,"kije kigaishe da mutanan gida ga wannan "ya Abdul nagode Sosai baka gajiya,ya zangaji kefa ta dabance dubu biyu nayi Dan wani yasiyi gyada sannan akwai sauran cenjinshi d'ari yace yabar mun nahad'a da d'ari biyar din nasaka a bakin zanina ,lokacin da na,iso ganin mota ne a tsaye a k'ofar gidan mu naci burki " gaisawa mukayi mawuce , "ga yartawa wannan ce eh itace yanzu kishigemun gaba ina sonta dubu talatin yabawa mama amma tadawo tanamun tijara


Fauziyya kinyi kusan daina tellen ma," saboda me mama? wannan mutumin sonki yakeyi shiyasa amma wannan Rusheshen mutumin ina zankai shi ne, yadda yacemun aurenki zaiyi "aure kuma gaskiya ban yadda ba taya daga had'u wanku zakice kinbada ni haba mama," ki matsamun yanzu yan adashe zasuzo nikuma wanna dubu talatin din zanje Yau muci dad'i gyalen ta tadauka tawuce cen naganta da kaya dayawa,anshigo dashi,murhu bibbiyu tahad'a cikin minti kadan tayi komai cen sai ga Babana "sannu da dawowa baba yauwa Rabi,atu Rabi,u yana gaisheki munyi waya,


Inaganin mama tazubawa Baba abinci yaci tare da santi" kodai Yau and'au a dashe "kai dai bakaci arziki ba kajira kawai.
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Story and writing by Amina maaji maman Khairat


Zakibiya dari biyu ta wannan acc din Amina maaji 4271914014 FCMB ko katin mtn 08068748984


Paid book 200


🅿️1️⃣5️⃣⏭️1️⃣6️⃣


"Taya zakice inci zan tambaya tunda ban nemoba yazama dole in tambaya "kabari zuwa gobe zangaya maka. " kigaya mun zaifi banason cin kayan daba ta hanyar arziki a kasame shi ba .


"Yanzu zargi nakakeyi ?" Taya zan zargeki bayan tun farko ba zargi ne yahad'amu ba .bake d'auka na a matsayin miji ,agareki nida bola duk d'aya muke agareki kiji tsoron mahaliccin ki shi talauci ba wasa bane sanin kanki, ba,a haka nataso ba kinsan koni waye a cikin dangi ne.
Meyakawa zancen nan da duk lokacin da zakayi magana sai kanemi ka takuramun kodai kayimun gori ?"banayi miki gori saboda haramun ne ,bazan gaji da sanin inda kikasamu kud'i ba yanzu dubu goma Rabi,u yaturama na zanfita inyi mana cefene saboda muhuta k'wana biyu"lalle yaron nan wato shine nibazai turamun ba sai ubanshi ko ,kinyi gaggawa "bayan kudin siyan abinci yabaki dubu uku nawama haka na Rabi,atu dubu d'aya yabata gasunan anciromun zanbaku " garakam bani in k'ara jari zaifimun dubu ukun yabata tabar wajen ina bacci Mama tatasheni
"Ke Rabi,atu kitashi kinsan wannan Alhaji Yusuf d'in dakika ganmu tare? bansan shiba toh yazo neman auren kine yace sunrabu da matarshi, shikuma yaci alwashi bazai tab'a auren y'ar boko ba gara yanemi y'ar datasan darajan mutane yace a gunki yakesiyan goro " nikuma mama toh sai mekenan ? auren kizaiyi a NASARAWA yake yamun bayani yaransa uku matansa Biyar biyu basu haihuba suka rabu "amma shine yazagayo in zama tashida kenan? eh kizama tashida ..


Nikuma nace na amince har yabani dubu talatin yanzu gashi naje, nayi cefene ga dubu uku kisayi hoda da abinda bakida shi ,juyawa nayi nayi bacci na, inaji tana magana " in mutuwa zakiyi keda mahaifinki sai dai Ku mutu amma aure yace nan da sati biyu za,ayi shi banzaye kawai tun farko nace muku keba matar talaka bane baki yadda bako ,


Ina tashi gidan su Binta nawuce mungaisa da Innar ta tace mun gatacen a kitchen "lafiya Rabi,atu da sassafe ?" Kibari Bintu kinsan Mama ce abunda mama tagayamun shina gayawa Bintu Jan hannuna tayi "kitashi muje gun Inna tabaki shawara dan ita uwa ce agaremu duk kan mu .


Tsugunawa duk kanmu mukayi " meyafaru Inna kinji Mama ce keson aurar dani ga wani gardin mutum dan taga yanada kud'i matansa biyar duk yasakesu "tab babban magana " kiyi hak'uri kici gaba dagayawa Allah dan lamarin Mamanki sai addu,a dalilin gayamata gaskiya yanzu bata huld'a dani "kiyi mata biyayya karki kuskura ki d'aga murya har tamiki mummunan addu,a kinji ko kiyi hak'uri" Babanki yasani ne? "bansani ba tunda Inna tafara magana hawaye kezuba daga ido na nafisan karatu da aure inna zama wani abu sai inyi auren amma primary nagama banci gababa saboda talauci shekaruna sha bakwai ko sha takwas ban kaiba " kiyi hak'uri kije kita gayawa Allah zai yimiki maganin komai har bakin k'ofa Bintu tarakoni ,ina zuwa naga motar Alhaji Yusuf a k'ofar gidan mu dan haushi bansan baya cikin motar bama hararan motar, nayi ,ashe yanacen gun Baba sai jin Baba nayi yana cewa "nifa bazanbaka Rabi,atu ba dan batakai inyi mata aure ba shekarunta sha bakwai ne a duniya sannan matanka biyar kibi kadawo da biyu amma Rabi,atu bazan tab'a mai da,ita k'aramar bazaura ba kasani da kyau.
" Baba kayi hak'uri zan rik'eta da mahimmanci bazan yimata komai ba har sai takai shekara ashirin kafun ko sha tara "koma meye ne nagama magana duk da inacikin talauci amma bazan tab'a sai da d'iyar dana Haifa ba .


Mama
" bari kaji musa bazan lamunci irin wannan ba aure ne koda zanyi yawo tsirara sai nayima Rabi,atu aure da Alhaji Yusuf in ba mugunta irin nakaba ka,kafe wanna y'ar taka kakeyiwa bak'in ciki kayi asara ,tashi Alhaji muje mugama maganar mu zaifi mana.


Ina ganin suka fita ko kallon arziki basu samu daga gareni ba ikon Allah wannan wani irin jarabawa ne ..


FAUZIYYA
Ganin Abbana dakaya,a hannu yashigo "Halima ga kayannan ki wanke mun kinga yadda yarinyan nan tafasawa Alhaji Gali kai kuwa ,in bamai sonka ba waye zaice a bar wannan maganan kiduba buhun shinkafa daya bamu sannan duk wani hidima yimana yakeyi yarinya sai ,hassada batada wani aiki"batun farko Kaine kake goye mata baya ba ,in bahaka ba taya yarinya ka haifeta tafi k'arfin ka " kibarta zanyi maganin ta tunda mutane ne suke zugata da shegen yaron nan mai sai da rake sai da sukayi bacci naje na debi abinci naci dayawa shinkafar da taliyan shima nad'iba kwana biyu naje na boye, .


Washe gari


Policetetion nanufa ina zuwa sajen Saifullah yagane ni "Fauziyya kece? eh mekuma yafaru?" Alhaji Gali yadawo banji kunkirani ba inatasa,ido "yazo nan yanuna ya aureki yabada sadaki sannan sunbada sheda ankawo mutane uku da suka halicci d'aura auren sunzo sunbada sheda"karya ne babu Wanda ya d'aura mun aure sunyi abun son ransu sunbada cin hanci an cutar dani anzalince li Allah yabimun hakkina.


Na dauka kai na Allah ne kanagun aka cutar dani na d'auka nasamu yaya a she kaima d'an sanda bogi ne macuci wallahi kuji tsoron Allah .


Jana gefe yayi " kiyi hak'uri duk yadda kika d'auka ba haka bane lokacin da sukazo dan zalinci aike na akayi waje mai nisa bandawo ba sai da suka kusan gamawa na tabbata akwai abu, a k'asa karki damu nasaka wayata k'arama acikin rigar sanyina na kunna recording nasan na,ajiye komai sannan nayi saved amma bantab'a sauraro ba Ranan asabar zan kwatanta miki gidana kizo muji tare harda matana da mamana dan suzama sheda.


Yanzu kitafi zanrubuta sai in fitoh in baki a rubuce kin,iya karatu ?eh na,iya jirani ina,zuwa...
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Story and writing by Amina maaji (maman Khairat)




Ku tuntub'eni ta wannan Number 08068748984


1️⃣7️⃣⏭️1️⃣8️⃣


POTISKUM LOKAL GOVERNMENT


Da sauri sajen saifullah yaje ya rubuta yakawo mun nayi godiya Sosai nawuce har da Number waya a jikin takaddan ,a hanya nata mamakin mutane daya wa, basuda amana kokad'an .


Ina isowa nahad'u da Iliya"ina kikaje naganki haka ?"naje anguwa ne "meke faruwa ne duk kinwani lalacewa ko fara,ar dana sanki dashi babu kodai akwai wani abu ne?
" babu komai Iliya taya zan manta dakai kawai banajin dad'in garin ne shiyasa sannan ina cikin rud'ani dayawa gaskiya ina buk'atan addu,ar ka dan Allah .


"Babu komai Fauziyya nidaman kullum in ganki cikin fara,a shine damuwa ta,kinyi mun alkawarin aure kirfa ki cenza ra,ayi


Muyita addu,a Allah yamana zab"in abunda yafi zama alkairi amin " kitsaya kitafi da rake tunda na yanka karkuma kik'i karb'a dan Allah "daka barshi zaifi komai amma kawo nagode,duk yadda nakeson Iliya saboda nutsuwar shi tun, lokacin da Alhaji Gali yarabani da Marta ba na sai naji komai yafice mun ,daman abunda mace ke tattalin shi kenan natsaya tinani har ya yanka kaman tsofi ne zasu sha ..


" Nagode Sosai Allah yakawo kasuwa"
Wucewa gida nayi ina saka k'afana Anty Halima tafara surutu"ina kikaje ? wato anji maza shi kenan anzama karuwa kenan dad'ina da gobe saurin zuwa daba kince keta Allah ba yanzu k'arshen alawa k'asa ,ko kulata banyi ba nawuce kayana ,lokacin da zanfita shinkafar dana d'iba naje nasiyar da kud'in nabiya kud'in mashin amma tsabagen iskanci ko ganewa batayi ba nake ganin itama siyarwa takeyi a satin da yawuce yakamata inga al,adata amma shiru babu labari, halama daya ke nunamun banji ba haka nata daurewa babu wani sukuni banga alaman wani abuba kuma.


Bana shiga harkar kowa a gidan dan ko,isa ta kallo basuyi ba gashi duk nafice musu a rai daman Abbana shine mai kula dani tunda yacemun karna shiga har kanshi ban k'ara shiga ba .




RANAN ASABAR


Tunda wuri na shirya dan yanzu ba shiga tsafgar Su nakeyi ba mashin nahau nace yakaini Nahuta wajen masallacin ,da ake sallah jumma,a ina zuwa naga wani yaro"dan Allah inane gidan Saifullah police baban Jiddah "gacen gidan zakiga da bishiyan mangoro " nagode naira biyar na bashi ,sallama nayi




Kasance war zafi ne suna zaune a gindin biyi shi amsa mun gaisuwar akayi yarinya k'arama da bazata wuce shekara shida ba duk yadda a,kayi Jiddah ce "sannu kece me sallama eh nice Babanki yana gida kice Fauziyya ce toh da gudu tatafi, " ance kishigo


Gida ne babba Wanda akwai d'akuna dayawa a cikin gidan b'angare uku nagani "sannu da zuwa yauwa sannun ki kinsha hanya sannu tashi tayi takawo mun ruwa bayan nasha muka k'ara gaisawa Saifullahi yagabatar dani




Fauziyya ni dan asalin garin nan ne a kasuwar NPN aka,haifeni ,anan nayi wayo har nagama makaranta nasamu aiki nazo nayi,aure nadawo gidan nan ,tun ina haya nazo nasiya mahaifina yarasu nida ,ya rana da mahaifiya ta ne yarana uku kinji tarihi na .


Allah yaraya amin kunna wayar yayi, har Hadiza matar shi zata tashi yace ta tsaya " muryan Alhaji gali naji yana cewa


"DPO yarinyan nan nabawa mahaifinta kud'i dayawa yabiya bashi nace mishi shine sadakin yar shi ,sannan ya amince yace yabani na buk'aci yabari ta gama karatu ya amince nazo nafasa shida kanshi yakawo mun ita" waye shedarka, "gaskiya mu biyu mukayi shirune ya biyo baya " zanbaka dubu hamsim zankawo shedun k'arya dan su amince suce and'aura mana aure a zahirin gaskiya sadaki na biya batare,da andaura ba "amma karfa kowa yasan maganan banason a zubar mun da kima " dakazo da mutanen nazo dasu "amma kasan aiki ,gaskiya jin murya, mutane, dayawa naji" kunshirya dan fad'an gaskiya ? eh munshirya zamufad'a "kunanan aka d'aura auren Fauziyya? eh munanan mune sheda" shi kenan zaku iya tafiya.


Tunda aka fara banji muryan Abba naba sai da ,akayi kusan gamawa naji DPO yayi tambaya "da amince warka Fauziyya taje gidan eh " nine nakai ta da hannuna .


Tsaf mukagama ji tun farko dana faraji hawaye natayi Hadiza tabani hak'uri "karki damu ni Saifullah zan taimake ki, hak'ika anzalin ceki amma akwai Allah da sannu gaskiya zaiyi halin shi" amma Fauziyya tunda aka ,fara wannan kes d'in kinyi period ne? Banyi ba tun 27 yakamata in yi yanzu har munshiga wani wata "karki damu ni a Asibiti nake aiki ni ingozuma ce na fannin mata kije kiyi fitsari mu gwada karkuma ciki ya shiga dan gaskiya ina miki kallon mai ciki




Ciki ! Ciki!! Ciki!!


Eh ciki shi kenan wani roba tabani nayi fisari tacire abun, godin futsari tabar wajen cen tadawo " tazauna tasaka yayi mintina kad'an naga ta d'ago ta zuba mun ,ido
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Paid book 200


🅿️1️⃣9️⃣⏭️2️⃣0️⃣


DAMATURU YOBE STATE


*Unguwar Malam matari*


"Mama kina ganin za,a bani kuwa, kinsan yadda mahaifin yarin yannan yazage dayawa yakamata a ce nan da sati biyu a wuce wannan batun gaskiya " mahaifinta nada San abun duniya in har kanada wani Abu kabayar a bashi zaifi ko babu komai zai sau k'o daga wannan zuciyan ,wallahi nima hak'uri nake da shi .
"Bari naduba motar nawa dan nasan komai kud'i ne ke siyan shi haka ne kam kud'i ya mik'awa mama, ina kallon su dan na biyo na lab'e inji mezasu ce ,bansan yaushe Mama tazama haka ba " zan koma gobe nakeson inji ina maganan muta kwana "kar kaji komai ka kwantar da hanka linka babu komai duk yadda za,ayi naga mama sai fara,a takeyi ko tatina Yau kwana d'aya banje talle ba amma ko a jikin ta " meye kinwani zuba mun ido badai auren dazaki huta ne bakeso ba zaki gane kuranki tunda ke duniya bazata yimiki fad'a ba .


Baba ne yakirani "Rabi,atu karki yadda da abunda mahaifiyar ki tazo miki da shi nasan duniya kisani zakizo kiyi dana sani, taya mahaifiyar ki abun duniya yakeson tsokale mata ido "


Taya ! Taya!! Taya!!


"Amma karki damu kici gaba daya gayawa Allah kukanki zan tayaki"Baba kaduba mata biyar ya aura so take ta zamar dani k'aramar bazaura ayya Mama ce tahaife ni kuwa gaskiya ina da ja.
"Mahaifiyar kice tad'auki cikin ki na wata Tara da kwana Tara tahaifeki cikin wahala da rashin lafiya tun cikin ki yana wata biyu tayi bankwa na da lafiya sai da ta haife ki " Ku shida Allah yabamu sauran duk sun koma kune na k'arshe kuka zauna "in kuwa ina da rai babu Wanda zai gaya miki magana ko yace zaiyi miki tijara ko yaja ra,ayin ki ,in kuma kina so ,wan nan ne banida matsala da hakan .




" kidai na da mun kanki dan zakijawa kanki wani ciwon da ban Wanda bakisan Yau she zai barki ba dan haka ,kikiyaye kitashi kije Allah yamiki albarka Amin .




"Rabi,atu ki d'auki tallen nan kifita da shi kiga goro yakusan bushe wa, banida zab'i haka nad'aure na d'auka robar gyad'a tana d'ayan hannu na ,Inata tafiya har yan yobe line na nufa manyan mutane masu cin goro sukata siya ,har sukayi mun dubu d'aya gyad'e na d'ari uku zagayawa nakeyi hijabina har k'asa dan su uku yayana ya d'inkamun ina da girman jiki in ka ganni zakace nayi shekara ashirin da biyu jinayi an kirani" Rabi,atu juyawa nayi a she yaya Abdul ne "meya kawoki talle nan kuma ?"


Yau nace bari na cenza hanya "kodai bakeson had'uwa dani ba ?ba haka bane kawai " bawani kawai na fuskanci bake sona a duk lokacin da zandage in nuna kulawa a gareki sai kinkawo wani hujja .


"Ya Abdul ba haka bane ka dubeka,da kyau taya da matsayin ka zaka auri ,iri na dana fitoh da ga gidan talauci "nata b'a gaya miki ina da kud'i ko wani abu ,kiyi mun adalci bamu tab'a maganan nan dake ba ya zakiyi mun haka " nine naganki naga kin kwanta mun wani abu ne dan nace ina sonki .


Sai jin wani murya mukayi"Abdul meyakai ka tsayiwa da y'ar tasha kuma ?


Kai wato baka d'aukan kanka ka,ajiye akan abun da yake dai dai ,ko .


"Toh uwata tunda ke ce ragamar rayuwa ta yake hannun ki ,kifita ta hanya ta tasha ne munraka Safiya dan haka,ba gida zan koma ba kiwu ce kitafi gida .


Dafani tayi " ke nice Wanda zai aura bakiga mun dace ba kirki bata lokacin ki ,akan Abdul dan yafi k'arfin ki dubeki y'ar talaka dake, kiwani tsaya wa yana hure miki kunne.
"Safiya kiwu ce nace zanci mutuncin ki bana,son muyi haka dake a layi, a hakan ne zan aure ki koda kin cenza halinki wallahi sai dai in mutu banyi aure ba ,wannan ita nakeso bakida ikon hanani kiji da kyau jaka Wanda batasan Y'ANCIN MATA ba,ki wuce naga ta tura baki tabar wajen mota tashiga taja tabar mu a tsaye .


Tashin hankali nabaro a gida gashi na k'ara cin karo dawani tashin hankalin wannan rayuwar Allah yayi mana sutura,duk yadda ,Abdul yaso muyi magana naki sauraron shi .


Ina zuwa gida ban samu Mama ba sai ganin kaya nagani a k'ofar d'akin mu shin kafa taliya mai manja ,har da garin masu kud'i muda mukecin dawa da masara ,banbi takan kayan ba nawuce naduba Mama tayi miya amma bata tuk'a tuwo ba dan anka she itacen hura wuta nayi na d'aura abincin k'arfe shida nagama cen naji muryan Baba " Rabi,atu ina mamar taki ne?"Bansan in da taje ba nima ban dad'e da dawo wa ba "kunyi abinci ne ?nayi Baba kizuba mun bari naje masallaci kafun ya huce dan tun Karin safe banci komai ba " toh baba zan zuba maka yanzu




Bai wani dade ba yadawo a k'ofar mu na shinfid'a taburma na zuba mana munaci tare "wannan kayan fa?" Nima anan nagan su bansan kowaye yakawo ba,bai k'ara cemun komai ba ya cigaba da cin abincin har muka gama a gida yayi sallah har kusan k'arfe sha d'aya naji dirin rufe k'ofa ,rufe ido na nayi kaman ina bacci .


"Rabi,atu kinyi bacci ne ko kishiga mana da kayan nan kitchen haba"Mama bansan kayan waye bane taya zan shigar in kuma ba namu bane "namu ne Alhaji Yusuf ne yakawo ga turamen zani guda hudu da shadda da less har manyan hijabin da kike sawa yakawo shine a cikin zanin kinsan banbawa salame komai ba data haihu shine nakai mata guda d'aya ." amma Mama yazakiyi haka sokike sai kin salwan tar dani kenan wai shin kinyi bincike a kan mutumin kuwa ?


Waya gayami ki yanzu a na tsanan ta bincike so kike mu jawa kanmu ruwa ko,ga ci ga rashi ,juyawa nayi nabarta tanata surutu inaji aka kirata tafita


Mama "kinaji nasamu wani malamin da gobe ki shirya zamuje a Nguru yake aikin shi kamar yankan wuk'a amma nakira shi yace kitafi da riga da zanin Rabi,atu da gajeren wondon Babnta " karki damu Salame goba zaki ganni sai munyi magana "amma kuwa dake za,aci arzikin ...


POTISKUM


" Fauziyya ciki ne dake ,a razane Sajen Saifullah ya d'ago ciki kuma eh ciki ,amma bari na shirya tunda ina da aiki zanmuje mu gwada a Asibiti zaifi sai ayi rubutu yadda kowa zai sheda dan gaskiya,ancuce ta bana kad'an ba Allah yabi mata kadun ta, bari mu shirya dan har HIV sai mun gwada "bari nima na biku dan inganewa ido na." Kibar kuka in sha Allahu zamushiga kotu da su bazasu tab'a cin zarafin ki in barsu ba tunda su mutanen banza ne hawayen bak'in ciki da rud'ani da farga ba duk sun dameni shikenan yanzu Iliya yazama ba mijina ba duk irin kulawan dana ke,samu daga gareshi yazama a banza .


Mashin muka hau sai asibiti k'arami,dake cikin garin namu potiskum, muna zuwa tace muzauna bayan tagama kimtsawa tace muje ,nabita ta kaini aka d'ibi jinina a ka gwada komai nan ma yanuna a kwai ciki salati nayi kowanne an gwada HIV ne sunce in dawo in nayi wata uku ..




[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸
Story and writing by Amina maaji (maman Khairat )


Paid book 200


🅿️2️⃣1️⃣⏭️2️⃣2️⃣


""""'''''''Yanzu yazamuyi anty Hadiza ?"karki damu Fauziyya komai zai shige miki cikin duhu yanzu amma kibada lokaci zai zama tarihi duk abun yadamu sajen Saifullah" ki koma gida ninasan yadda za,ayi zamu shirya duk wani abu da mukasan zamu gurfanan da Alhaji Gali da mahaifin ki .amma kisani zaki jajirce ne dan musamu mafita kinji " in bake bacci kifara in bake ,laulayi kifara na k'arya har Antyn ki tagano menene silan yin hakan "Anty Hadiza na dad'e da fara amai amma ba kullum ba."tunda sune suka jefaki cikin wannan hanyar Wanda dana sani nezai biyo bayan hakan "
Ga wannan kihau mashin kitafi gida duk abunda kikasan zakiyi dan bayyanu war wannan cikin kiyi
"Sannan in kinyi sati biyu kidawo policetetion d'in dan musan abunyi kinji " na gode sosai Allah yabiya Ku amin


Ina zuwa gidan su Saudat nawuce duk nagala bai ta "Lafiya kuwa kuka natayi duk rarrashi na da Ummin

Please Login or Register in order to submit comment