Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hakan ba,shima yana amsa gaisuwa ta a kan da, in na gaishe shi ko amsawa bayayi waya ce tafara neman agaji ,nafice .
Sajen Saifullah ne " Wanda kika turo babban mutum ne ko shi ya,isa ya d'auka miki mataki sannan naji dadin had'ani da shi da kikayi nagode"bazan tab'a biyan Ku ,abunda kukayi mun ba, sannan kikula da cikin jikin ki a kwai qalubali da yawa a kan jaririn .


Sallama mukayi nakoma cikin gida Saudat ne tazo mukayi hira Sosai da,ita amma banga ya mata matsayin Iliya ba,.


"daman Ummi ce tace in kinsamu lokaci kizo zakuyi magana da,ita " gobe zanje da safe Allah yakaimu Amin






Mama
Suna isa kowa takama gaban ta ,a lokacin na gama girki Baba yana cikin dakin sa ,"Rabi,atu wannan kayan fa? "Abdul ne yakawo mun " kaji yaron arziki sai washe baki taketayi da murna har da zani da yakawo ,a mama a ranan Alhaji Yusuf yazo da dare "ya jikin da sauki Allah baki lafiya" karki damu zamuyi auren mu babu Wanda zai gane meya faru "amma " kiyi hakuri kisoni zan zamemiki gata sannan bongo abun jingina, sai na tsinci kai na da ina son shi kuma har banason yatafi babban mutum ne ga nasaba,amma bansan menene tarihin shiba ayya bada wani manufa ya me son aure na ba ,kuwa ."ki lissafa duk abun da kikeso zansiya miki ko nawa ne ,sannan banason kusiyi komai sai kayan kitchen shi din ma nizan bada kudin


Wajen goma na dare yatafi"mama a she yanada kirki ,duba gun da nayi girki nayi sai naga kamar an touna wajen ,amma nakawar da kai na banason in yawai ta sa, ido "mama nikuwa ina zakaran nan ne " kodai ya b'ata ne...


[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


Story and writing by Amina maaji (maman Khairat)


Paid book 200


🅿️4️⃣1️⃣⏭️4️⃣2️⃣




RABI,ATU
"Zakara ya gudu nadu bashi ban ganshi ba ko,ina yaje"amma mama meyasa kika bari Alhaji ya shigo gidan mu,sannan kika tafi kika bar ni?"Rabi,atu kenan duk bansan haka zata faruba a kasi ,a kasamu "amma a kasi har da na budurci na ayya mama kina son mukuwa,?ga ba d'aya na lura kinfi son kud'i da rayuwar mu data mahaifin mu,sannan ina son kiyi bincike da kyau kigano waye Alhaji Yusuf " bai tab'a gaya miki inane garin suba ,meyasa wannan tambayan bakiyi mishi ba sannan kinsa ya ,Baba yayi abu ba,ason ranshi ba"Rabi,atu bacci nakeji "mama ancemun anganki kin hau motar nguru har sau biyu lafiya.


Ko kulani batayi ba shiru tayimun batare da tayimun magana ba ,anata shirye shirye in da Alhaji Yusuf yace zan zauna a gidan sa dake Nasarawa bayan local government a cikin Damaturu, gida ne mai kyau komai na,adon zamani akwai a ciki anata shiri .


Wani rana naje gidan Su Bintu " Inna ina Bintu ,tafita taje gidan malam shehu na,aike ta zata siyomun fulawa "bari na jirata " inna aure za,ayi mun nan da kwana goma ,amma auren dole za,ayi mun "kiyi hak'uri Maman ki tawuce duk in da nake tsammani bata jin shawara ko kad'an kiyi mata uzuri dan abu nata sai a hankali " yanzu meye kuke shiryawa ne?"inna nibawa ni shiri da zanyi Abdul nakeso shikuma nake fata yazamo miji a gareni"aikin gama ya gama kidai na zubar da hawayen ki dan zakiyi a saran hawayen kine kawai "Bintu kindawo eh wata magana naji kunayi " aure qawarki zatayi .


"Haba dai da gaske shine tazo gaya mana"hmm wannan lamarin sai dai mutayata da,addu,a mushiga daga ciki" Bintu yazanyi da Abdul bai cencenci haka daga gareni ba" ki gaya mishi kawai karki cutar da shi daga kanki zaki jawowa mata dayawa rashin yadda daga gareshi.
"Haka ne yazanyi ,kina da gaskiya ,wallahi banason Alhaji Yusuf garama jiya ne nafara son shi shid'in ma bansan dalili ba" hmm kiyi addu,a Allah zai baki mafita, "ina mafita na maman Khairat " wani mafita kenan tunda bakida waya kikirashi a wayar mama zaizo sannan kice an hanaki talle sai kigaya mishi kinji"nagode bari in je
Ina zuwa mata sunfi a shirin suna ganina ga amarya sukafara tsokala ta ,kinyi goshi irin wannan Alhajin toh Allah yasa yaran mu a dam shim ki,ko kulasu banyi ba"Rabi,atu shine ko kigai sheni "ban ganki ba Salame ya yaran ina jariri" jin muryan Baba nayi yana kirana"Rabi,atu shin kin amince da auren ne? "Zabin Ku shine nawa yazanyi haka Allah yarubu ta mun amma ko d'igon son shi babu a raina " zanje in siyar da gonata na k'auyen Tarmowa sai in zo in siyamiki kayan kitchen d'in "karka wahalal da kanka Baba ,abun da nasamu shine nawa ka gayawa Rabi,u yasan zanyi aure" kunyar gaya mishi nakeyi.


Kabani in yimishi magana ,in da kud'i a wayar taka akwai Rabi,atu "ina yini yayana qanwata mundade muna waya komai nagaya mishi amma ban furta kalman fyaden da mama tasa ,ayimun ba " gashi bamu dade da fara aikin ba zantaho ko kwana biyu ne zanyi gobe ina hanya Allah yakaimu Amin .


Da dare Alhaji Yusuf ne yazo da abokin sa Alhaji sadi mundade muna hira "bakida k'awaye ne ga kud'in komai har anko da zakuyi duk kuyi" mun gode Sosai ,mundade kafun suka kama hanya komawa saboda dare yayi .


Alhaji Yusuf


"Nikuwa in yimaka tambaya mana" ina jinka "meyasa kazo gidan k'ananan mutane neman aure duk matan ka yaran masu kudi ne " Alhaji sadi "kasan nina sanka " malam Dauda ne yasani wannan aikin yace in nemi yarinya maisuna Rabi,atu uwarta Rabi,atu kakarta Rabi,atu sannan Baban yarinyar Rabi,u kakan yarinyan Rabi,u yayan yarinyan Rabi,u "shine nanemo nasha wahala shekara na,biyu ina nema kafun nasamu" shege nawa sannan yacemun itace matar arzikina yara da dukiya nida talauci munyi hanun riga "Allah ya taimakeka,shiyasa in ba haka ba mezanyi da gayyar nan " amma fa yarinyan tanada kyau ,uwar ta kuma son kud'i uban nedai bashida surutu da gayaniya.




FAUZIYYA


Cikina k'ara girma yakeyi yanzu wata uku kenan ,munje Asibiti an gwadani bana d'auke da cutar HIV Alhaji Gali tunda yatafi bai dawo ba amma kowani rana yana yimana aike na nama dan mai sai da naman ne yake kawo mana wai inji Alhaji Gali ,babu kalan dad'in da bamaci abinci kuwa yanzu har awani muke bayarwa,waya tane take ringing Iliya ne "yadawo kuwa har yanzu shiru bai dawo ba,kisamu lokaci zakuyi magana da Saifullah " an hanani fita saboda wannan k'addarar ren cikin shikenan zaizo amma zai rufe fuskan shi ,misalin karfe biyu kisan yadda za,ayi kifita "nagode kodai matar shi tazo ne " aa ba komai a Ranan sajen saifullah yazo agun raken Iliya muka tsaya "zamu d'aga k'aran ne kodai mubi shawaran Iliya sai kin haihu "




inason malamai sushigo cikin wannan batun ne,a nawa shawaran mubari sai kin haihu sai a gama gaba d'aya dan yanzu za,a k'ara ma,aikata dayawa dan bincike "amma meyasa suke neman shi ne?wan nan nebanida masaniya gobe iliya zai dawo...
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


🅿️4️⃣5️⃣⏭️4️⃣6️⃣


Alhaji gali yagama yawan shi yadawo Jos ya zauna zaiyi kwana biyu"Hajiya Amina ta tambaye shi "nikuwa yanzu kafiye tafiye tafiye " kibari yanzu abubuwan sunfara yawa ga babu Wanda zai tayani ,da yanzu inada yaro shizan d'aura akan dukiya na "ka daina fad'an haka Allah zai bamu wataran " shiyasa duk cikin matana ina ji dake"jibi zanyi tafiya in sha Allahu.


FAUZIYYA




"Fauziyya lokaci ya k'ure mun sai dai mu gyara na gaba, amma Abba " kitashi daga nan tunkafun raina ya b'aci dan bana wasa ,dake "gobe zanje gidan su Saudat " dan rashin fitan yanzu kafafuna sunfara kumbura,Anty Halima"ni abunda yake bani mamaki ma,meyasa k'afafun ki suka kumbura haka ne kidubeki,cikin da bai wuce wata hudu ba."wannan nekuma banida masaniya, akai kodai kina nufin cikin yayi girma d'ayawa ne?


"Bahaka nake nufiba,tashi nayi daga gun nanufi d'aki alwala nayi,zanshiga d'aki Amma Abba ko tashi banga a lama zaiyi ba ,cen yatashi" gobe zakuje da yarinyan nan awu"bazan jeba kuda cin kudi nida wahala bazan iya ba"yanzu Halima a nikike gayawa haka saboda bakida kunya"angaya maka ,nifa wannan auran ya,isheni ,ni ba haihuwa ba ba komai ba sai wahala ,daman sai da aka gayamun "rufemun baki tunda kika shiga rayuwa ta,kullum ina tare da masifa " nid'in ko eh, shikenan ..


RABI,ATU


"Mama kibani wayarki zankira Abdul " waye Abdul kuma?"wanda ranan yazo ,mezaki gaya mishi"zangaya mishi zanyi aure ne"kibari Saura kwana biyu "aa mama wannan cutar tayi yawa taya zankai wannan lokacin ban gaya mishi ba" Mama zuciya na sai yadinga tashi sannan zazzabi nakeji,Ras gaban mama yayi "kardai ciki ne da ,ita in kuwa hakan ne gara a ce ayi auran nan kowa ya huta suje cen suta lissafi " ga wayan ,kiranshi nayi gobe in yanada lokaci yazo ko yau yacemun da yamma zaizo ,sallamar Bintu naji "Mama ina wuni ya gida lafiya" ina innar taki tana gida kice ina neman ta,"zangaya mata in sha Allahu .


Lafiya kuwa Rabí,atu "sai in dinga jin zazzabi ne lokaci d'aya " yakama ta kije Asibiti karkije ayi aure mufara ganin ki,a asibiti jinya ,kai Bintu"jibi Rabi,u yana hanya ,
"Kai da gaske eh zaizo shegen auran nan ne"kidai na fad'an haka mama tana jin mu gaskiya " mazan ce ,kedai kiyi hak'uri "mezamu shirya ,babu komai sannan ban yadda kigayawa kowa ba kedai ga wannan kud'in kije Bayan tasha ki siyo mana zannuwa masu kyau guda biyu da gyale da komai iri d'aya kibada d'inki " duk wannan" kud'in ?


"Shi ,kiyi sauri kidawo sai Ku gaisa da Abdul dan yace kusan k'arfe d'aya zai zo,kar Baku gaisa ba" bari naje babu damuwa sai na dawo ,wanka nashiga nayi naci abinci,in narufe idona abun da yafaru dani nake gani , fyade a dakin mahaifiya ta kaicun wannan kaddaran mara yanci ,shikenan maza sukan cutar mana da rayuwa dan su ,sunga basuda abun kunya ko,tun safe mama tafita yawon karban adashe bata dawo ba sai kusan k'arfe d'aya.


Yaro Abdul ya aika na fitoh "ya jikin da Sauk'i mushiga kota bakin k'ofa naga duk jama,a sai kallon mu sukeyi " Abdul kayi hak'uri "wannan mutumin da kaganshi ba d'an uwan muba ne" Wanda mama takeson had'ani da shine komai dana sani nagaya mishi"amma ya zakiyimun haka ,bayan natsayar dake, a matsayin wacce zan aura,nine nadace da zama mijinki ,banason auran Wanda ba yar talaka ba so baruwan shi da kud'i ko talauci nasaba yakeso"na tabbata wannan mutumin ba sonki yakeba sannan akwai abunda yakawo shi gareki, bayan son da nakeyi miki akwai tausayi a cikin son danake yimiki,wannan bazai baki rayuwa mai inganci ba"basu gayamun aurar da kezasuyi ba da nafitoh "ko Yau akace aure a shirye nake " nace zaki koma makaranta in gina miki rayuwa mai inganci Rabi,atu ban San dalilin da yasa nake sonki ba, kinfiye mun komai in kacire iyaye na"kayi hak'uri bazan tab'a mantawa da duk wani kyauta tamun da kayi ba ,kayimun halacci kasoni Wanda bankai kai katsaya daniba kajawo mutane da yawa suna darajani banida tamkarka,hawaye, duk Kansu sukeyi,cikin tausayawa"ba komai Rabi,atu ki d'auki wannan a matsayin salon kaddaranki ,kunemi salon k'addarata Ku karanta na maimuna Tijjani iyam akwai darasi a cikin littafin ga ya fad'akar


,Bintu ne tadawo"sannu Abdul "yauwa" wannan qawata ne Bintu tun muna yara muke k'awanta ka, "Abdul kayi hak'uru babu yadda zamuyi da mama ,ko Baba bai,isa ya cenza wannan abun ba ina mai neman afuwanka ," ba komai Bintu "bazan manta Rabi,atu ba a rayuwa ta,dan haka yawuce " Yau she ne auran? Yau saura kwana shida


"Zantafi sai anjima gobe zandawo da misalin karfe uku na yamma" duk Kansu kuka sukeyi zuciyoyin babu dadi sallama ya musu"ke Rabi,atu meyafaru?"mama "yanzu akan yaron nan kike kuka" kiyi hakuri nayiwa Alhaji Yusuf alkawari amma koni yaron ya kwanta mun ,"Salame zatazo tayi miki gyara kinji "salame kuma? " yaushe ta,iya gyara"tacemun ta iya "hmmm mama kenan
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸




🅿️4️⃣3️⃣⏭️4️⃣4️⃣




"Kwai bayanin da iliya yayimun kuma na gamsu" amma me, Iliyan yace game da shi Alhaji Gali kodai wani ,abun yake aikatawa ne"kunfi kusa fa ,Fauziyya taya ke bai sanar dake ba ni zai sanar dani"wan nene gidan Alhaji Gali ?"in kasha wancen kwanan ne shizai baka, daman ganin gidan amma yanzu kam babu daman kagani daga nan .




"Ina Anty Hadiza da yaran " sunanan tace wai yanzu yakamata kifara zuwa awu dan a duba abunda ke cikin ki"a cikin da banida tabbacin na shegene ko dai na halak ne ,shine zanje wani awu nikam bazan jeba"amma karki duba wannan lafiyan ki akeji kibar ganin laifin da akayi mishi wannan yaron bai San anyi laifin ba"haka ne ,Sa,idu ne yazo suka gaisa "ya aikin munata fama Allah dai ya mana jagora Amin ya rabbi " ki shiga gidan kar a nemeki nagode .


Barin su nayi bansan mesuke fad'a ba har nashigo cikin gidan Abba na nasamu a gida Wanda mutuwar zuciya duk ya aure shi "sanñu Abba yauwa Fauziyya " Abba taya zanje Asibiti dan duba lafiyan cikin nawan ?"zamuyi magana da shi amma number baya shiga yace yaje wani ,k'asa zai dawo kawo mun wayata in gwada "toh Abba zuwa nayi na d'auko wayar nabashi bugu d'aya number yashiga " sannu Alhaji yauwa "daman batun zuwa awune yarinyan takeson fara zuwa toh bamusan ko kana so ba" yana da kyau taje zan turo kud'i a kawo mata gobe laraba sai taje amma matar ka taraka ta zaifi dan gudun kar,samu matsala muddin cikin nan yasamu matsala, zan d'aure duk wani zuriyan Ku"babu ma,abunda zaifaru"me naman daya ke kawo muku nama zai kawo muku kud'in kashe wayar yayi .


"Abba Ina son kasanar min ya matsayin auren da kace kayimun " Fauziyya ki zauna "na aurar dake ne ba,a bisa shawara ba sannan banyi shi cikin yadda addini ya tanadar ba na aurar da kene bisa karban sadaki amma kuma shedu basu tantance ba Alhaji Gali ya taimakeni kinsan da ina gadi a wani babban shago a kasuwan hatsi toh Alhaji Garba yace yabar kud'in shi miliyan biyu sannan babu wanda ya k'ara shigowa garaban shagon tun bayan tafiyan su,sai ni tunda nine nake gadi a wajen ,anduba kudi babu shine yace sai nabiya shi ko yakaini k'ara a na cikin wannan tashin hankalin ne Allah yakawo Alhaji Gali ya tambayi meyafaru a ka gaya mishi shine yace,zai biya abashi nan da sati biyu ,har sunyi yarjeje niya ya Amín ce" kintina lokacin da kike tambaya na akan bana bacci "eh "


A lokacin ina cikin tashin hankali wanda ko gidan nan baifi miliyon d'aya Zata kai ba munanan Alhaji Gali ya biya kud'in nafara dako a kasuwa yana yawan mun alheri bansan a unguwan nan yakeba daga baya nasani sai da muka yi kusan ,wata biyu yace zanbada ke a shi a maimakon kud'in sa sannan kud'in da yabiya shine sadakin ki ,na amince nace nabashi yace bayason kowa ya sani har goro da minti duk yasiyo yabani, duk abunda ake nema sannan yace mun zaiyi miki akwati amma sai kin tare a gidan shi goron kasuwa nakai da cimgam din nasiyar dan a Ranan babu abinda za,aci a gidan nan ,mukuma mezamuyi da goro ,yabada sadaki amma shedu basu tabbatar ba sannan sadakin yabayar ta hanyar yarjeje niya"amma Abba wannan auren shida babu duk d'aya katab'a ganin in da akayi aure batare da wasu sharud'a ba wannan ba aure bane ..


Meyasa katurani gareshi ?"gani nayi kinzama matar shi ,tunda yabada sadaki da komai "bafa abunda bai bayar ba nine dai na cinye..


Aure babu waliyi na da nashi duk da kana uba amma kenan kai ne kazame mishi uba sannan Kaine kazama waliyi na kenan bakuyi aiki da addini ba kenan wannan cikin yazama na shege dan bantaba ganin irin wannan auren ba gaskiya.


" yazanyi Fauziyya kinfison na k'are nayuwata acen gidan maza kenan ?"Abba bance haka ba da kunyi a rubuce Wanda kai zaka saka hannu shima haka...
[8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸
Y'ANCIN MATA
🌸🌸🌸🌸🌸


🅿️4️⃣7️⃣⏭️4️⃣8️⃣


Wasa gaske saura k'wana biyar aure Baba ne yaje yasiyo komai na auren da kud'in gonar da yasiyar biki bidiri ranan laraba Rabi,u yadawo "mama shin bazaki gayawa yan uwan ki bane ? banga sunfara zuwa ba sai dai dangin Baba amma bai kamata su sauk'a a dakin Baba ba " kai kenan dakayi hankali amma su q'artin banza ne ko tina wannan basuyi ba sai zagina suketayi "inason ganin mijin Rabi,atu kunyi bincike mai kyau a kanshi tundaga aiki yanayin auren shi addini nasaba" zanci mutuncin ka kanaji ba banason shishigi tunda ubanta yabada ita toh kai kam kazuba ido kayi kallo"yace mana yarabu da mata yakai biyar sukuma,rashin hak'uri ne yakawo haka"mama kenan Allah ya kyauta da dare naga mama tafitoh tana waya "Salame kinsan halin Rabi,u so yake ya titsiye ni da tambaya wai ya munyi bincike,kijimun dan bantan uba " kibani number malam in gaya mishi shima a rufe mishi baki karya samu daman yin wani magana"kituramun gobe zan kirashi "kigaishe da yaran gobe zamu zo sai bayan gama biki zamu koma" mun tambayi Auwali ya barmu..


Da dare ya Abdul yakawo mun wani abu yace kar,in duba sai naje gida nace toh nasiha yamun Sosai Wanda ko iyaye na basuyi mun nasihar ba kamar yadda yamun munyi bankwana, nasan in banda Allah babu Wanda zai had'a wannan soyayyar nasan yadda nakeson Abdul shi har yafini .
A na saura k'wana biyu dangin mama sukazo a ranan har nama mama takawo mana mukayi abinci lokacin da za,akai abincin su inna safiya da baitu ko nama babu duk ta tsince a lokacin Baba yana gunsu"yanzu kai bazaka samu yanci a kanka ba sai yadda tayi dakai mufa Fulani bama yin haka,kayi tinani da kyau.


Ina ganin mama tasaka magani a cikin miyar tuwon dare kowa yaci gidan kanwar Baba takawowa yan uwan shi abinci ko tuwon basu kulaba so take tarufe, bakin kowa duk abunda akayi kar kowa yayi magana har a gama sha biyu tatashi ta bunne laya a tsakiyar gidan .




RANAN AURE


Gidan mu yacika Sosai banda cin tuwo babu abunda akeyi dan kayan abincin Alhaji Yusuf ne yakawo shiyasa yace duk abunda babu ayi mishi magana zai kawo a ranan Alhaji Yusuf yakawo mun shadda doguwar riga Wanda tasha aiki guda biyu daya nagun malamin Alhaji Yusuf biyu nagun tela malamin kayan yayi kusan wata a wajen shi yana aiki a kanshi '' ga kayan nan tiraren jikin shi naji take zuciya ta yatashi sai mai a motar shi ya d'auko ruwan gora na kunkure bakina sai jeramun sannu yakeyi"yaushe kikafara wannan aman ?"Yau kwana shida kenan. Kishiga gida zamuzo da dare mu dauke Ku ,ko magana nakasa.


Wanka nayi nasaka shaddan Bintu"kinsha kyau amaryan mu "Binta kenan ina ajiyan dana baki tana gidan mu ki ajiye mun sai naje gidan sai kikawomun " angama cikar da gidan mu yayi bazance yayi yawaba dan mama mai jama,a ne ,karfe biyu aka d'aura auren ,kannen Baba ne sukayimun nasiha Sosai cen mama tata nemana "ga wannan kishanye zaiyi miki amfani" inason a kaini Asibiti banajin dadi ne"kinci ubanki a na biki ne kekuma Asibiti kike fatan zuwa kibari in kinje sai yakaiki "mama dazu fa a gaban shi nayi amai toh yazakiyi ,kiwuce kije kici abinci haka a ranan nadinga a mai amma babu Wanda ya tambayeni sai kanwar Babana Baitu" Rabi,atu bakida lafiya ne? eh zazzabi ke damuna ,sannu kinsha magani kuwa? Eh nasha magani "Allah yabaki lafiya.


Da dare a kazo d'auka na Alhaji Yusuf ne da kanshi shida a bokin sa ,na shiga motar nida bintu ,a lokacin da nafitoh Alhaji ne yakamoni ya shafa mun fuskata da hannun shi duka biyu ,naji warin magani da tirare a hannun shi " kishiga keda k'awarki mutane hudu su shiga wancen motar ",gobe sai mutane suje mu al,adan mu ba,a cika a gidan amarya " bakomai ,ba mutsaya ba sai Nasarawa Bayan lokal government,fitoh wa yayi yabude GET d'in muka shiga komai tsaf kitchen yayi kyau dan ankashe kudi komai irin na talakawa masu rufin asiri a kayi "Alhaji kirana yayi kusan k'arfe goma naje parlour shi nasame shi" a nan zaki kwana muhaka mukeyi "amma kibari mu kwana tare da su," sune suka biyamun kudin sadakin ?
Shiru nayi kishiga kiyi wanka,kizo muci abinci mu kwanta tawul yabani na d'aura duk sai kunya ta rufeni ,tirare nagani na shafa nazo na shafa mai "kizo muci abinci nama nagani nazo na zauna mukaci banji yace muyi sallah,ba,yawatsa ruwa muka kwanta da gyale na zan rufu saboda AC dake cikin d'akin jawoni jikin shi yayi nine bargon ki cen naji yace yakamata a bani hakki na " meye hakki kuma nahau yin kuka Sosai "kiyi hakuri tun lokacin da na dandana zakin ki nakasa samun sukuni kiyi hak'uri karki sa na zama mai ciyo ,a Daren ya dirzeni iyakan dirza bakalan wasan da baiyi mun ba har ta dubura na sai da yayi abunda yaga dama kafun wani roba mai fad'i yakawo mun ki wanke, gabanki sai kusan asuba sai kiyi wanka, " bakiji zafi irin na ranan ba ko? Naci azaba amma sonake ya barni nace eh "a she gabana da nawanke a roba a malam zaikai ruwan a gora ya d'ura ya ajiye yadawo ya watsa ruwa ya kwanta,ina ganin yafita parlour jinayi yana waya ,banji me akace ba nadai ji yace ya dura ya ajiye bacci nayi amma ko ganin shi a kusa dani banyi ba sai kusan k'arfe biyu yazo ya kwanta gabana kaman yacire dan zafi sai daga baya naji kamar Barkono aka sakamu. A she a daren yakai ruwan da nawanke gabana a malamin shi yadawo duk ban saniba ..


Washe gari kunyar kowa nakeji banason sugane meya faru dani" aure dadi "nikuwa Bintu da ya Abdul zai yadda da kin aure shi " rufamun asiri wannan d'an gayen mezaiyi dani "bashida matsala"kedai mubar zancen da safen ankawo mana abun karyawa dayawa kowa taci har muka rage Sosai .


Ranan asabar da yamma kowa ya watse ya barmu mu biyu ina shan wahala, a kwana bakwai ba ranan da Alhaji Yusuf bar kusan ceniba baya barina nayi wanka sai dai na wanke gabana in kwanta haka da yauki zan wanke ko ina yacemun kar nazubar nace toh har nagama kwana bakwai din shi .




FAUZIYYA




Munje Asibiti nida Baba anyimun duk abunda yadace dan Anty Halima tace bazata jeba ,naso zuwa da maman Saudat amma,banason Baba, yace suna goyon bayana an tabbatar mun yan biyu ne a ciki na ,wasu murna zasuyi nikuwa ko murna banayi ,lokacin da muka dawo nasamo Maman Saudat ita da Anty Halima" kundawo ya jikin naki' Allah yabaki lafiya Amin "bari nakoma daman Saudat netace bakejin dadi " yanaga cikin ki yanata zama babba"kodai kin had'u da kumburin ciki ne daman tafad'a ne taji me Anty Halima ,zatace Anty Halima ce"abunne a dunkule waya sani kodai yar taki zakusamu jika "kintaba ganin in da a kayi ciki batare da Anyi aure ba yaushe aka d'aura mata aure " yayi wata hudu auren sirri ne"toh shine baki gayamana ba sai muganki da ciki?shiru nayi nagagara yin magana sai jin muryan Baba mukayi"kuwuce bamason shishigi kodai aikoki a kayi ne? Kayi hakuri sai anjima


Takaici duk ya dameni natsani in bude idona inga wannan cikin a ranan Alhaji Gali yadawo washe gari yace in zo haka naje dan in kawo raho toh a Iliya


Ina shiga sai naga wani da buhu yana tsintar abu a bola,jinayi Alhaji Gali ya kirashi "kai ga bolan nan kaje kazubar mun " d'auki ,juyowa nayi naga sun had'a ido da matashin yamishi ina gani nashige wani buhu nagani cen nazauna ya shigo "amarya shine bazaki cemun ya hanya ba " ya hanya "lafiya ya yarona naji ance yan biyu ne Allah ya raba lafiya ,ina zuwa ganin yatashi na lek'a wani d'aki naga bak'ar bunsuru amma abunda yabani mamaki,bantaba jin kukan bunsurun nan a gidan nan ba ga ansaka mishi, wani Abu ja a bindin shi da saman kanshi ,dawowa nayi ina zama yashigo ,naganshi da wani k'elle fari da baki ya d'aura kanshi da shi" ya naganka da wanna ? "eh kaina kemun ciwo shine na d'aura " meyasa baka sha magani ba, ji muka anyi sallama,naji yace kadauki buhun yana parlour toh mungode naji ance" dawowa yayi yarufe k'ofar"gani kace in zo,zabura yayi naga yanufi

Please Login or Register in order to submit comment