Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

🐦‍🔥🪐 *AL' AJABIN*🪐🐦‍🔥
🐦‍🔥🪐 *MASARAUTA*🪐🐦‍🔥




🪸🪸🪸🪸🪸🪸 Daga💪Alƙalamin👇🪸🪸🪸🪸🪸🪸


Dr Yasmeen Ahmad😚


Autar alheri ✍️


Al'ajabi, hummm

Book ɗin al'ajabi wani sabon kabcene me matuƙar al'ajabi da ban mamaki, kabcene wanda ya banbanta da sauran books na masu ban al'ajabi kamar irinsu ( MEJO NAJEEB,,, SOLDIERS FAMILY,,,,IZZAR MULKI,,, JEJI GIRL,) inaga sune Books masu ɗauke da abin al'ajabi to wannan kabcen dabanne sam ba irinsu bane, idan kuna so kukashe ƙwarƙwatar karatu to kigarzayo domin samun damar karanta book ɗin AL'AJABI.

ROMANTIC LOVE STORY 💋 KAMAR YADDA AKA SABA HUMMM MY LOVELY SISTERS ABUNFA BA'A MAGANA KAWAI MUTSUNDUMA ACIKIN WANNAN LABARI ME TAKEN AL'AJABI 💃


Book 1

Page 11 & 12


"Shidai yana isa parlor yafara cire kayan jikinshi domin hakan al'adarshi take kafin yaƙaraso bedroom kaya kaɗan ne zasu rage ajikinshi sedai duk wannan halayyar tashi baya cire boxes ɗinshi acikin bedroom harseya shiga wanka domin yarima sameer mutunne me matuƙar kunya dajin nauyi yanzu haka ko bindiga zaki ɗora akanshi bazecemiki ga yadda asalin halittarshi takeba domin bedamu dayasan yatakeba shidai muradi yayi wanka yawanke wurin kawai sabida atunaninshi kallon tsoraicinshi rashin kunyane...hakan yaƙarasa bedroom ɗin yana shiga kuwa yafaɗa wanka sabida duk agajiye yakejin kanshi....sukuwa su ameer a parlor suka zaune suna tattauna yadda tafiyarsu zata kasance agobe.


MAYE BALWA

danejo tunranarda innawuro tasha duka bata karabi takanta ba, sedai takan sakata aikin wahala wanda yafi ƙarfinta hakama bata bata'abincin daze wadaceta, kuma bata bari takwanta dawuri se salamainin dare, amma dai bata ƙara gigin dukantaba,,,sekuma abinda kebata mamaki akan danejon, bewuce yadda take ganin duk aikin data sakata bazata wuce minti ashirin ba ko talatin takama, wanda ko babbar mace ce zatayishi seta ɓata fiyeda awa biyar bata gamashiba sedai kuma dudda wannan mamakin datakeyi besa innawuro ta saurarawa danejo ba.

Tafe take ita kaɗai acikin fadamar malam baffa tadawo daga kaiwa hamma Ishaq madarar data tatso mishi, tahango wasu samari tafe maƙotan rugarsu kuma sune suke shiga lambun baffa suna mishi sata, aiko tatunkaresu wanda su ɗinma ita suka tunkaro kasan cewar ta taɓa kamasu suna satar amma bata gayawa kowaba shiyasa yanzu sukeso suyi mata gargaɗi, shikuwa jauro sonta ne yakeyi amma dalalaci bawai danya auretaba, shiyasa yakeso yahaɗu da Ita a irin wannan wuraren dabakowa. Suna zuwa suka riski juna ahanya. "Hai danejo dama nemanki mukeyi aradun Allah kika sake kika gayawa wani kinganmu a lambunku semun karyaki a rugarnan, cewar sani cikin gargaɗi..sukuwa saura duka ido suka zuba mata suna kallon zallar baiwar kyau da tsarin halittar da Allah yayi mata.


Wani banzan kallo danejo tayi musu kana tace "ai wlh baku isa kuyi mana satabq kuci bilis dama aranar nabarkune har muhadu domin bawai barinku zanyi kuci gaba da mana sataba, kuma dena tunanin wani zan gayawa dakaina zanyi muku hukunci Dede da laifinku yawwa. Taƙarasa zancen tana murguɗa baki cikin tsiwa darashin tsoro....aiko kamar jira sukeyi tayi magana ɗaya daga cikin samarin ya ɗauke ta tareda toshe mata baki suka yanki wani lungu da ita, tanata dukan bayanshi da wutsil niya da kafafunta amma yaƙi sauketa seda sukayi nisa sosai inda babu ko alamun mutun kana suka ajiyeta ita bayan sun kewayeta dukansu suna murmushi.


Ɗagowa tayi takallesu babu alamun tsoro ko ɗar aranta wani irin kallo take jifansu dashi irin na ina tausaya muku ɗinnan...suko se zabga murmushi sukeyi kafin ɗaya daga cikinsu yace "badai muzakiyiwa rashin kunyaba humm aiko sekin gane bakida wayo aradu, nidamacan haushiki nakeji agarinnan kawai ina ɗaga miki ƙafa ne amma yau tunda kika shigo gonarmu sekin yabawa aya zaƙinta, dan Allah ku tuɓe mana ita wai mikuke jiranee? Yaƙarasa zancen cikin bada umurni...cikin sauri jauro yace "amma giɗaɗo kabari nafarayi domin nine nakesonta tunda jimawa aradu kaga idan nayi sekuyi kuma. "Shikenan naji kayi da sauri kafin wani yazo wurinnan.


Aiko sunajin hakan biyu sukayi kanta domin su aiwatarda umurnin giɗaɗo na cire mata kaya kamar yadda yace, sedai basukaiga jikintaba wata irin iskar guguwa ta turnuƙe awurin wadda basusan mafarintaba kawai dai sunji tabazar dasu domin seda tayi sama dasu kana tawatsar can nesa, hakan yasa suka saki ihu atare jin sun garu dawani dutse...sekuma ta ɗauke kamar bata wanzu awurinba, hakan yabawa su giɗaɗo hango sani da gainako waƴanda guguwar tawatsar,,,,juyawa sukayi suna kallon danejo inda suka barta zaune sedai me, azaune suka ganta ko yanzu amma akan wata arniyar kujera me masifar ɗaukar hankali da sheƙi anyi mata wani matsiyacin ado na alfarma duk jikinta gwal ne da zinari ke tastas,niya sukeyi, itako se wani malalacin murmushi take jifansu dashi, taɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya.....ido kusa waro cikin mugun tashin hankali suna nunata da yatsa, kafin susamu zarafin yin magana idonsu yasauka akan kujerar datake zaune da kyau, ashe ba asalin kujera bace wani ƙaton shirgegen macijine yanaɗe tamkar kujera me hawa,hawa, danejo tazauna daga kanshi kuma yafasashi asama dashirin zara, yadda yafito tamkar kan kujerar sarki amma yana buɗar baki irinna baƙin kumurci, sekuma wasu biyu wanda basukai girmanshiba sun zagaye wurin kan nashi sunyiwa kan kujerar wani irin ado me ɗaukar hankali dajikinsu ta hanyar nannaɗewa adede kan babbansu hakan yaƙarawa kan kujerar girma da ɗaukar hankalin me kallonta tareda fiegitarwa. Daga ƙasanta kuwa wasu irin halittu ne wanda bazaka kirasu namun dawa ba kuma kai baka isa kace musu mutaneba dubada yanayin halittarsu, gasu tiƙa tiƙa tamkar samudawa sunzagaye kujerar DANEJO tamkar yadda fadawa keyiwa sarki a faɗa, se mazurai sukeyi suna kallonsu giɗaɗo da jauro wanda sukayi mutuwar tsaye tamkar mutun mutumi.


Murmushi danejo taƙarasa saki akaro na ba adadi wanda ke masifar ƙara fitoda kyawunta me firgita ɗan Adam domin ba yadda za'ayi kayi ido huɗu da ita baka alaƙantata da aljanaba sabida tsananin kyawunta koda kuwa haɗe da fuska kaganta balle kuma tana jifanka da wannan shi'umin murmushin nata me tafiya da duk wata halitta me rayuwa.

"Jauro, tafaɗa cikin sweet voice ɗinta me masifar daɗi tana kallon jauron... firgigit sukayi dukkansu kamar wanda suka suma, aka watsa musu ruwa suka dawo, se suka ƙara sauke idonsu akanta, amma abin mamaki kamar yadda suka ajiye ta zaune hakan take babu waƴannan halittun dasukagani yanzu atareda ita, tana zamanta tana murmushi...ai wani irin zabura sukayi kowanne yacika bujenshi da iska na shirin gudu sedai kuma sunkasa motsa koda ɗan yatsan sune ankafesu wuri ɗaya da shirin gudunsu sakamakon sakawa datayi aranta bataso sugudu shiyasa aka kafe matasu tun kafin tafurta abinda ke zuciyarta, anka cika umurnin zuciyar....murmushin jin daɗi tayi ganin an aiwatarda abinda takeso ta faɗa tun kafin ta faɗa ɗin kana tamiƙe tsaye tareda ɗaure fuskarta tamkar batasan minene dariyaba, kai baka isa kace itace ke doka murmushi ba ayanzu..takowa tayi har inda suke jikin kowannensu se rawa yakeyi gaya sun kasa gaba balle baya kuma ga danejo na tunkarosu aiko suka ɓare baki suka fashe da wani irin kukan ceton rai me wuyar saurara. Cikin daka tsaya tace "kumin shiru mutanen banza mutanan wofi kawai ɓata gari. Aiko sukayi ɗib kamar anyi ruwa an ɗauke. Ganin hakan yasa danejo ƙara haɗe fuska tace "kunsan Allah zan barku ne ayau domin kuhana sauran ɓata gari irinku aiwatarda wannan munanan ɗabi'un acikin rugarnan wato kune sata kuma abin betsaya isa hakanba hadda wiya ƴara fyaɗe ko? Humm to naƙara ganin wata ɓarna makamancin hakan agarinnan kugani aradu koba kubane to kune aruwa domin ku zan hukunta wannan nauyin daga yau yarataya awuyanku kubari ayi ɓarna agarinnan koku hana dabara yarage naku, tana gama faɗar hakan tajuya taɗauki ƴar tsumagiyarta data faɗi tun lokacinda suka kamota...tana juyawa sukaji kamar an sakesu, ai suka zura aguje tamkar zasu tashi sama sabida tsananin gudun dasukeyi na tashin hankali....murmushi kawai danejo tayi kana tanufi gidansu.


MASARAUTAR MAHAR


Tafe take tana sauri kamar zata kifa tana tafe tana wai wayen bayanta kallo ɗaya zaka mata kaga alamun rashin gaskiya atare da ita, ahakan harta ƙarasa pert ɗin matan sarki kaitsaye tawuce wanda ke yamma da sauran. Hakince tasamu wata kasaitacciyar dattijuwa akan kilisa tareda ciroma mubarak wato abba ciroma, wasu hadimai biyu na ɓare musu ayiba sunaci suna fira dagani kasan ɗa ne da uwarshi dudda kuwa taɗan manyanta amma mulki da sarauta sun hana manyancinta bayyana. Sallama tayi tashigo parlor tareda zubewa aƙasa tana faɗar


"Allah yaƙarawa Fulani daraja da nisan kwana gaisheki nakeyi Fulanin memartaba tantabarar masauratar MAHAR. Murmushin fuskar Fulani abu ne ya faɗaɗa, kafin tagirgiza kanta alamar ta amsa kenan. Ganin hakan yasa wannan hadimar juyawa ga babba ciroma tana faɗar "Allah yaƙarawa ciroma girma da daraja ɗan sarki jikan sarki kuma sarki uba ga sarkin wata rana barka da wannan lokacin. Ahankali abba ciroma yace "yawwa barka laraba. Daga hakan yamiƙe yana yiwa mahaifiyar tashi sallama yafice...ita kuwa mayarda hankalinta tayi kan baiwa laraba tana faɗar "laraba Mike tafe dake hakan domin naga alamun akwai magana abakinki. "Hakane ranki yadaɗe a yau ne wannan yaron yashigo masarautar nan wato yarima sameer kuma sun shiga wajen memartaba shida yan uwansa shine nace barana garzayo na sanar muki domin ƙila bakisan da shigiwarshiba Allah yaƙara miki daraja...ɗan shiru Fulani Abu tayi tana nazartar kalaman baiwa laraba kafin tanisa tace "aiko dai nasani domin sun shigo nan shida ƴan uwanshi,, kuma ina ta jan kunnenki laraba akan banason gulma da dakawomin zancen da ban tambekiba amma ƙinƙi kidenako? Tafaɗa cikin tuhuma..dasauri baiwa laraba taduƙarda kanta tana faɗar"tuba nakeyi uwar gijiyata amin aikin gafara. "Humm kawai Fulani abu tace kana tajanyo wata salka dake rataye agefenta ta fidda wata ƴar batta aciki tamiƙawa baiwa laraba, tana faɗar ga wannan kozakiyiwa yara anfani dashi. "Jikina rawa baiwa laraba takarɓa tana zuba godiya kamar zatayiwa Fulani abu sujjada takwashi tarkacenta tabar parlor aranta tanajin daɗin kyautar Fulani abu domin hannunta asake yake itada mebabban ɗaki domin duk sunfi Fulani huraira alkhairi.....itako Fulani abu da kallo tabi baiwa balaraba harta ɓacewa ganinta kafin ta girgiza kanta afili tace"gidan sarauta gidan gulma da munafunci kome hakan ze anfaneta dashi datazo zuwa gayamin oho? gaskiya bayi nada matsala sabida wannan gulmar tasu tayi yawa, tana gama faɗar hakan tamiƙe zuwa turakarta.


Washe gari

Dashirinsu suka fito dukkansu ukku sunyi kyau matuƙa kamar kasacesu kagudu musamman princes sameer da kyawunshi yakasance nadaban acikin duka family nasu domin kallo ɗaya zaka mishi ka alaƙantashi da Balarabe, kowannesu manyan kaya ne ajikinshi wato dinkin shadda nazamani daga Ameer har Anwar sedai shi gogan ƙananun kaya yasaka kuma duka farere ƙal ga dukkan alamu fari shine kalar dayafiso, daga wandonshi har rigar fararene sedai ahannun rigar kawai yakeda ratsin blue, takalmin shima fari ne hakan yaɗora cap fara wanda ta kwantarda lallausar sumar kanshi kuma tafitarda dan zagayayyen gemunshi nagayu wanda yaƙarawa fuskar tashi haiba tamkar wanda yayi makeup, duƙawa yayi yaɗauki wayoyinshi dake ajiye akan teble kana suka fito daga pert ɗin nashi, aƙasa suka samu mammi tana juye furarda tadamawa abbey, domin mammi komai itakeyin abinta Indai abinda yashafi girkine sam batason aikin hadimai. Suna gama saukowa yazo wurinta tareda rungumeta ya manna mata kiss agoshi. Murmushi kawai tayi tana kallon su Anwar domin su sungaisar da ita tun lokacinda suka shigo pert ɗin kiran princes yafito sutafi. "Ameer harkun fito? "Eh mammi munfito amana addu'a, yafaɗa yana murmushi, "to Allah yakaiku lafiya kuma yadawo daku lafiya amma kafin kutafi karku manta kushiga gadinfa domin kusan dai al'adar masarautar ku inbaso kukeyi asamu matsala ba wadda bana fata ayarana. "In sha Allah zamu shiga yanzu mammi kafin mutafi, cwar Anwar.

"Yawwa Allah yayi muku albarka, kai kuwa Muhammad da ƙananun kaya zakaje? Dubi ƴan uwanka mana kowanne da manyan kaya gwanin sha'awa amma kai kasaka wannan na jajayen mutane. "Mammi zansha fura, yafaɗa kamar bayaso sabida yakauda zancenda take mishi batareda yace tama komaiba akan zancen domin yasan yanzu setace seya sauyasu kumashi bayason manyan kaya se dole. Ita kuwa sarai taganoshi hakan yasa tayi murmushi kawai tana zuba mishi furar a cup. "Kuma zakusha? "Dasauri suka girgiza kai suna murmushi domin dukkansu bacimarsu bace. Murmushi kawai tayi dama tasan bazasu shaba kawai faɗa ne tunda tasan abinda sukeso da wanda basaso...shikuwa Anan tsaye yaɗan sha kana ya ajiye cup ɗin, addu'a sosai mammi tamusu kafin suka fice daga pert ɗin, suka nufi gadin kamar yadda mammi ta umur cesu, princes na tsaki yana ƙarawa dominshi Allah yagani yatsani wannan al'adun na masarautar nan abu tamƙar tsafi..suna shiga babban get ɗin shiga gadin ɗin, wani ƙaton Shuri dage wurin yasaki algaita wadda ke sheda shigowar ahalin sarki habibullah cikin garin ɗin.cikin hanzari yarima sameer yayi saurin toshe kunnenshi jin kamar dodon kunnen nashi zefi sabida ƙara. atake tsuntsayen dake kan Shurin suka tashi sama suna shawagi.....!



Book ɗin AL'AJABI Paid book ne akan 1k kacal zaki iya tura kuɗinki ta wannan account ɗin 👉2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA bank, kana kitura Shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on whatsapp.










Autar alheri ✍️

🐦‍🔥🪐 *AL' AJABIN*🪐🐦‍🔥
🐦‍🔥🪐 *MASARAUTA*🪐🐦‍🔥


🪸🪸🪸🪸🪸🪸 Daga💪Alƙalamin👇🪸🪸🪸🪸🪸🪸


Dr Yasmeen Ahmad😚


Autar alheri ✍️


Al'ajabi, hummm

Book ɗin al'ajabi wani sabon kabcene me matuƙar al'ajabi da ban mamaki, kabcene wanda ya banbanta da sauran books na masu ban al'ajabi kamar irinsu ( MEJO NAJEEB,,, SOLDIERS FAMILY,,,,IZZAR MULKI,,, JEJI GIRL,) inaga sune Books masu ɗauke da abin al'ajabi to wannan kabcen dabanne sam ba irinsu bane, idan kuna so kukashe ƙwarƙwatar karatu to kigarzayo domin samun damar karanta book ɗin AL'AJABI.

ROMANTIC LOVE STORY 💋 KAMAR YADDA AKA SABA HUMMM MY LOVELY SISTERS ABUNFA BA'A MAGANA KAWAI MUTSUNDUMA ACIKIN WANNAN LABARI ME TAKEN AL'AJABI 💃


Book 1

Page 13 & 14


"Suna shawagi..sukuwa takawa suka shigayi sunabin dabbobin dake cigin wurin da kallo ga tsuntsaye masu kyau da ɗaukar hankalin me kallonsu, sunyi tafiya meɗan nisa kafin suƙa isa tsakiyar gadin ɗin wurin wani ƙaton bishiyar gamji suna tunkaroshi yafarayi sama yana buɗewa kamar yadda bishiyar lema keyi wato fruat, domin dai duk wanda yasan bishiyar gamji yasan cewar katuwar bishiya takeyi kuma ganyenta ma manyane, konace kunnenta suna zubowane sumata runfa harse sunrufe kasan bishiyar wanda hakanne kebawa duk wanda besaba ganintaba tsoro ko wanda baya tu mamali da ita. Tofa ita wannan dake cikin gaɗin abinda yasa take buɗewa kamar abinda wani ke sarrafawa shine...Wato aƙa'idar wannan masarautar duk wanda zeyi tafiyar daze fita daga garin MAHAR doline seya shigo gadin yashiga cikin wannan bishiyar ta gamji tukunnah yafito yayi tafiyarshi, idan ba hakanba kuwa daƙyar kadawo lafiya qalau idan katafi, shikuwa wannan shurin aduk lokacinda wani jinin sarautar zeshigo cikin gadin ɗin to seya yimasa maraba tahanyar sakin algaita, inkuwa barene dayashigo get ɗin ze ƙara girma ya buɗe ta yadda ze ƙara komawa abin tsoro kana daga ƙarshe ya haɗiye ka tamkar anshafeka ajikinshi sa'annan yakoma mazaunin shi, kuma duk wanda yayiwa hakan tofa idan har wani daga cikin masauratar yasani ko aka sanarda sarki tun kafin ma sarki Habibullah tun magabatanshi to tabbas se ankai ruwa rana tukkunna shirunnan ze aminta yafoto dakai kuma daga lokacinda kafito bubaka babu komayin lafiya harka komawa mahaliccinka, wannan dalilin ne yasa basa taɓa bari baƙuwar fuska tashiga gadin ɗinsu koda kuwa matansune Indai bajinin sarautar MAHAR bane sedai sushiga tareda kai domin idan tareda wani daga cikin jinin sarautar kashiga ba abinda zesameka harka fito. Wannan kenan, shine kaɗan daga cikin tarihin gadin ɗin gidan sarautar MAHAR.

Kafin su ƙarasa tuni gamji yabuɗe ganyenshi sunyi sama tamkar yayi lema, suna ƙarasawa ciki yasauko da gayen yarufesu rub kamar babusu awurin kana yarinƙa matsawa harya haɗe da jikinsu, kafin kuma yabuɗe kamar yadda yayi aɗazu yayi musu lema, sekawai suka fito, shikuwa yakoma yadda yake,,,Hakan suka fito cikin gadin ɗin suka nufi harabar inda motocinsu suke, suna zuwa aka buɗe musu wata katuwar mota mekamada jirgin ƙasa fadawa nata kakkaresu har suka shiga ciki su duka ukkun kana aka rufe motar, dasauri wasu dogarai suka shiga wasu motoci biyu, biyu kuwa na excout ɗinshi ne dayazo dasu daga US Hakan yasa motarsu takasance a tsakiya, ta dogarawa agabanta kana ta excout ce agaba baki ɗaya, hakama bayan tadogarawa kebin tasu seta excout takasance abaya, ahakan suka harba akan kwalta sukabar masauratar.

Acan gidan kuwa pert ɗin memartaba jekadiya ce tashigo tana jerawa memartaba kayan abinci shi a ƙaramin parlor shi,,,shikuwa yana cikin turaka shida me babba ɗaki yana ƙimtsawa kafin yafito cin abinci.....ita kuwa jekadiya tanagamawa tafice bayan tasanar Mishi tagama, aiko tana fita sega wata mata ta bayyana awurin tayi wata irin shiga wadda duk tarufe mata jiki ko ina, hannayenta kawai zaka iya gani wanda tafidda wani abin ɗaure a ƙyalle tana zubawa cikin abincin memartaba, cikin sauri sauri take komai sedai ayadda jikinta keyi da yanayin Fatar hannunta zaka gane cewar dattijuwa ce bayarinya ba, tana gama zubawa taɓace ɓat kamar bata wanzu awurinba.


ɗagawarta keda wuya suka fito parlor suka zauna me babba ɗaki tace "takawa mizan zubama ne? Ɗan shiru yayi kamar bazeyi magana kusan minti biyar kana yabuɗe baki cikin kamalarshi yace "banajin cin komai me babban ɗaki kawai ruwan bunu nakeso kuma wanda kika dafa da hanunki sekuma fura kitura gum gimbiya khadija akarɓomin. "To ranka yadaɗe yadda kace Hakan za'ayi tafaɗa tareda Miƙewa tsaye dudda kasan cewar ta manyanta amma Hakan besa tagazawa dawai niya da mijintaba...tana fita pert ɗinta takoma inda ta haɗa Mishi ruwan bunun kamar yadda yabuƙata dakayan kamshi masu tadawa mutum gwaɗayi wanda ko beyi niyyar shaba zeji sha'awar shanshi...hadima suwaiba tasaka aka kira mata kana taturata gun gimbiya khadija wato matar abbey muneer mahaifiyar yarima sameer, akan tanasar da Ita saƙon memartaba, aiko ciki ƙanƙanin lokaci mammi tahaɗawa surukin nata furar tabawa hadima suwaiba batareda kowacce irin fargaba ba domin da watace me babban ɗaki taturo to ba abinda zesa tabada saƙon sedai takaishi da kanta sabida tasan kafa kaɗan ake jira asamu damar illata wani acikin gidan...hadima suwaiba kuwa itace tariƙawa me babba ɗaki kayan har perlor memartaba kana tayi musu sallama tatafi bayan ta ajiye musu kayan, amin tacciyar hadima kenen me siffar salihan bayin Allah....shikuwa memartaba cikin Farin ciki yasha furarshi seda yaƙoshi bayan ya idar sukadan yi fira shida me babba ɗaki kafin yatafi masallaci sallar azahar seda yadawone yasha ruwan bununshi hankali kwance..


Azabure tamike tsaye tana faɗar "Wlh bazeyuba miyasa zakamin hakan wai wannan tsohon mikake nufi danine? ai Wlh bazata saɓuba doline kaci wannan maganin domin tahakanne kawai zakayi murabus kuma kabawa yarona sarautar bawai kaɗora wancan ɗan iskan jikan nakaba, ina sam Wlh bazeyuba to minene mafita? Tayaya zansamu yaci wannan maganin? Tayiwa kanta wannan tambayar...kamar daga sama taji wata murya marar daɗin sauraro ana faɗar "aikuwa idan so dubu zaki zubashi to bazeciba indai da hanunki kika zuba domin mutanen masarautar nan bazu barshi yaciba, sedai kisaka wani yazuba Miki domin samun cikar burinki, ana gama faɗar Hakan bedroom ɗin nata yayi tsit kamar ba'ananne ake wannan hargaginba...ajiyar zuciya tasauke akaro na ba adadi kafin tace "aikuwa doline nasaka azuba maishi Wlh, daga hakan tashige wani lungu dake cikin bedroom ɗinta. Humm wa'iyazu billah antsufa shekaru sunja memakon akoma ga Allah anemi yardarshi a'a se neman duniya kuma akeyi kamar baza'a mutu ba, Allah yasa mufi ƙarfin zukatanmu.


Taraba State


Tunda suka isa taraba suke yawo acikin jalingo ababban company da Abbanshi ke gini sunyi yawo sosai domin company nada girma sosai seda sukaga komai yayi Dede inda beyiba suka bada umurnin gyarawa su Anwar domin shidai yarima sameer biye kawai yake dasu, bayan sun kammala suka nufi wani tsadadden hotel suka sauka da zimmar gobe sukai ziyara makarantinnen da abbana nashi yayi na isilamiyya dana boko..Hakan suka kwana gajiye washe gari da sassafe suka nufi makarantinnen, sukayi musu zuwan bazata sedai ayadda suka samu komai lpy qalau ana koyarwa yadda yadace ya tabbar musu da Cewar malaman na aikinsu, kuma sunyi musu tarba me kyau sam basuji rashin daɗiba akan bazatan dasuka musu, seda suka ɗanyi zagaye makarantu da dama kana ɗaya daga cikin yaran abbanshi dakenan taraba yaƙaraso wurinsu tareda russunawa yace...!



Book ɗin AL'AJABI Paid book ne akan 1k kacal zaki iya tura kuɗinki ta wannan account ɗin 👉2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA bank, kana kitura Shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 on whatsapp.











Autar alheri ✍️
🪐🐦‍🔥🪐 *AL' AJABI*🪐🐦‍🔥🪐



🪸🪸🪸🪸🪸🪸 Daga💪Alƙalamin👇🪸🪸🪸🪸🪸🪸


Dr Yasmeen Ahmad😚


Autar alheri ✍️


Al'ajabi, hummm

Book ɗin al'ajabi wani sabon kabcene me matuƙar al'ajabi da ban mamaki, kabcene wanda ya banbanta da sauran books na masu ban al'ajabi kamar irinsu ( MEJO NAJEEB,,, SOLDIERS FAMILY,,,,IZZAR MULKI,,, JEJI GIRL,) inaga sune Books masu ɗauke da abin al'ajabi to wannan kabcen dabanne sam ba irinsu bane, idan kuna so kukashe ƙwarƙwatar karatu to kigarzayo domin samun damar karanta book ɗin AL'AJABI.

ROMANTIC LOVE STORY 💋 KAMAR YADDA AKA SABA HUMMM MY LOVELY SISTERS ABUNFA BA'A MAGANA KAWAI MUTSUNDUMA ACIKIN WANNAN LABARI ME TAKEN AL'AJABI 💃


Book 1

Page 15 & 16

"Yace "ranka yadaɗe inada magana please idan ba damuwa. "Okay munajinka Cewar ameer. "Yallaɓai Wlh dama wata makarantace acikin garin Adamawa wadda Alhaji yasiya yo yace duk lokacinda yaranshi sukazo akaisu suga wurin sabida kusan yaza'ayi aikin, shine nace kozakuzo mujecan kuga wurin? Yaƙarasa zancen cikin ladabi agaresu.

Kallon princes sameer sukayi atare dominjin amsar daze bada sabida shine kawai ze iya kawo matsala tafiyar, amma se sukaga bece komaiba, dudda hakan basuyi mamaki sabida sunrigada sunsan wayeshi, juyawa Anwar yayi gun wannan matashin kamin yace "shikenan badamuwa amma bazamu samu damar zuwa yanzu ba sedai idan mun ƙara dawowa sabida yanzu daganan gida muka nufa. Dasauri wannan matashin yace "please yallaɓai Dade anduba lamarin domin Wlh mutanen wannan yankin suna matuƙar buƙatar tallafin ilimi acikin rayuwarsu gabaki ɗaya akan duhun jahilci suke rayuwa wannan dalilinnema yasa Alhaji siyan wurin domin kawo musu hasken addini, yaƙarasa zancen cikin alamun riƙo. Ido yarima sameer yaruntse daƙarfi yanajin wani irin zafi aranshi domin aduniya yatsani yaji Cewar wata halitta narayuwar rashin ilimin addini domin koba nazamani dai bazaka rasa abin kusantar uban gijinkaba. Shi kuwa Anwar ajiyar zuciya yasauke tareda buɗe baki zeyi magana kenan yaji ɗaukar cool voice ɗinshi yana faɗar "it's okay we will going to Adamawa state now. Yana gama faɗar Hakan yajuya zuwa motarsu cikin takonshi na ƙasaita wadda kallo ɗaya zakamishi kasan cewar shiɗin jinin sarautane.... murmushi dukkansu sukayi kana suka mara Mishi baya, seda suka shiga motarsu duka kana Ameer yaleƙo tareda baya ɗaya daga cikin hadiman su umurnin anunawa wannan saurayin me suna imam, motar daze shiga sutafi tare tunda shine yasan wurin. Aiko cikin sauri yacika umurnin shi kana sukaja motocinsu sukabar wurin, tareda nufar garin Adamawa state.


MAYE BALWA


"Danejo danejo wai kina inane? Kikabarni inata famar kiranki sekace wata sa'arki. Innawuro ce keta famar dokawa danejo kira kamar zata tsaga gidan....Ita kuwa danejo tana bayi ne shiyasa bata amsaba har seda tafito domin pappi ɗinta yahanata amsa kira abayi yagaya mata ba kyau Hakan shiyasa koda innawuro zata dafata bazata taɓa amsawaba se lokacinda tafito, to yanzumu hakance takasance, fitowa tayi dabuta ahannunta tana faɗar"na'am ganin Anan innah ina bayine...wani banzan kallo tawatsa mata kafin taja tsaki cikin takaicin yarinyar tace ungo maza jeji hayin barmo ki kaiwa hansai kuma kitsaya tagama ki karɓomin saƙona tukkunna kidawo, tafaɗa tana dungurawa danejo nera ɗari ahannu. Tokawai tace mata kana ta ɗauki ƴar sandarta tafice daga gidan, tafiya takeyi ahankali ita kaɗai tana wasada sandarta kuma aranta tana tunanin pappi ɗinta domin yau kwana biyu kenan bezoba kuma idan yayi wannan kwana biyun jitakeyi kamar shekara biyu ne yayi, amma tasan tunda har yacika kwana biyu yau to tabbas yau zezo ko gobe, Hakan dai take tafoyarta hankali kwance ita kaɗai kuma gashi wurin nada nisa sosai amma ahakan take tafiya batareda tasakawa ranta ganin nisan wurinba domin tabbas datasa Hakan aranta toda anyanke mata tafiyar sedai ahakan ma anayi ana ɗan kusantota da unguwar sabida se anfita rugarsu gabaki ɗaya anwuce ruga har biyu kana akai inda innawuro ta aiketa, kuma tasanda

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment