Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Allah kayakuri” kaman baimasan tana magana ba gani tayi sun bullo gaban wani container mai kyau, parking motan yayi motan na dukan jikin wata bishiya dayasa ta runtse idanunta jikinta narawa yawani irin bude mota yafito yazagayo ta inda take yabude kofan komawa baya tayida sauri tana kallonshi tana girgizamai kai tana kuka. “Ya Aliyu ina ka kawoni dan Allah kamaidani gida, bazan bikaba” wani irin fizgota yayi daga motan tashiga kokarin kwace kanta tana ihu chak yadauketa yana zuwa gaban container yasa password agaban kofan sanan yabude kofan yashiga lafiyayen daki ne ga kujeru harda tv akwai aciki da AC aciki, wani irin jefar da ita yayi akan kujera dawani irin sauri ta tashi dagakan kujeran tana kallonshi tana komawa baya kaman yanda yake kallonta yana kulle kofan yana dannamai password, saida yagama sanan yadago da kanshi yana kallonta dawasu irin idanu da sukai kaman jini tsabagen jan dasukayi, ko’ina najikin Khairy rawa yake kirjinta nabugawa fas fas tana kallonshi tana komawa baya, ahankali yadaga kafa yataho yana biyota yana kallonta tana komawa baya, jin bayanta abango yasa dasauri tajuya takalli wajan ashema takai karshen dakin, dawani irin sauri tajuyo zata gudu taganshi tsaye gabanta dab da ita dan tanajin saukan numfashin shi akan fuskanta, faduwa gabanta yasakeyi tazo tagefenshi zata wuce yatareta ta hanyar saka hannunshi daya abango sanan dayan hannun nashi yawani irin dakan bangon dasaida ya lotse azuciye yace “why did you lie to me!” Yamata wani irin ihu dasaida tajishi har cikin brain dinta, tunda take bata tabajin tarude takuma tsorata irin wanda takeji yauba kasa kallonshi tayi dan jitake idan takalli idanuwanshi zata iya fitsari ajiki, sake mata ihu yayi yasake dukan bangon. “Maisa kikamin karya Ummulkhair” wani irin fashewa tayi da kuka dake tsuma rai har lokacin takasa kallonshi tace “Ya Aliyu I don’t want to hurt you, nima bansan anmin Auren ba tun ina yarinya akamin, Ya Aliyu I know you nasan kishinka, banson inyi hurting naka, dan Allah kayakuri kabarni natafi kaga gida xa’a damu jibi bikina” Wayyoo Allah na Aliyu jiyayi kaman ta watsamai gishiri aciwo wani irin fizgo gaban riganta yayi gabaki daya tafada jikinshi yawani irin matseta yana kallonta da idanunshi kaman na wanda yay shaye shaye yace “nikike gayama jibi bikinki Ummulkhair”? Girgizamai kai tayi tana wani irin kuka mai sosarai ahankali tace “Ya Aliyu ina sonka this thing is hurting me sama da yanda yake hurting naka, Ya Aliyu kayakuri ka manta dani Allah zai baka wata wacce tafini” wani irin wurgata yayi bayanta yabugu da bango yanuna zuciyan shi kaman wanda yazare yace “what about PROMISE OF OUR HEART? Ina ALKAWARIN ZUCIYAN mu yaje? Who told you I want any woman in this world samada ke? I gave you my heart gabaki daya batare danarage space ko kadan aciki ba, maisa baki fadamusu bakison Auren ba?Maisa baki fada musu kinada wanda kikeso ba? Maisa bakice araba Auren ba? Maisa kika yaudareni kikaci amanata kikamin karya eh? Why did you toil with my feelings”? Ahankali Ummulkhairy ta tsugunna danji tayi kafafunta can not hold her any longer, kafafunta sunyi sanyi kaman yanda jikinta dakowani gaba dake ciki yay sanyi, murya chan kasa that sounds very very weak tace “Mama tahada auren Ya Aliyu, is my mother’s dying wish, bazan iya rabuwa da Ya Zayn ba! Ya Aliyu I’ve already accepted this marriage! I am ready nai rayuwa da Ya Zayn sabida mahaifiya…….” Kasa karasa maganan tayi sabida hawayen datagani sun sauko daga idanun Aliyu duka biyun masu bala’in dumi yana wani irin kallonta, kallon dake kunce da maganganu dayawa, da kunci dayawa, da bakin ciki dayawa. Jitayi zuciyanta yawani irin tsinke takasa karasa maganan datake, wani kalan kunci takeji aranta seeing Ya Aliyunta cry, Aliyu is hurt because of her jitayi babu abinda kemata dadi azuciya, murya chan kasa dake rawa sosai tace “Ya Aliyu I am so sorry, I am sorryyyyyy babu abinda zan iyayi dazai gyara komi, yanda nadauki abin amatsayin kaddara kaima ka daukeshi ahaka, alokacin da mumini zaiyi accepting whichever kaddara da yazo way dinshi saikaga for that imani dayayi Allah yasakamai da wani kyakkyawan abu dabai taba tunanin zai samu ba, Ya Aliyu kayakuri dan Allah” yadade ahaka yana share hawayen dasuka kasa daina zubomai yakai hannunshi yana sharewa sanan ahankali yajuyo da fuskanshi yakalleta da jajayen idanunshi saikuma yajuya yay wajen wani kujera dayake ijiye daban adakin, daga foam na kujeran yayi saiga wata Yar karaman bindiga daukan bindigan yayi yajuyo yana budeta ganin bindigan is fully loaded yasa yataho inda take a tsugunne tana share hawaye, hannu yasa yadagata tsaye dasauri takalleshi ganin bindiga a hannunshi yasa tawani irin zaro idanu jikinta ya shiga kyarma tace “Ya Aliyu mekakeyi” hannunta yachapke cikin zafin zuciya yasaita hannun nata kan bindigan tana kokarin fizge hannun nata amman yasaita kan bindigar da karfi dayaji yakama hannunta gam kan bindigan sanan yakai gun din daidai saitin heart nashi yakalleta kaman yanda tawani zaro idanu tana kallonshi birkicewan datayi yafi na dazu tace “Ya Aliyu mehaka? What are you doing Innalillahi” damke hannunta yayi da kyau ta yanda bazata iya zare hannunta ba ahankali yana kallon hawaye na zaro idanunshi yace “Pickle kince kinyi accepting Zayn amatsayin mijin ki ko sabida wish din Mama ne, kinyi accepting Auren zaki zauna dashi” yadanyi shiru sabida hawayen dasuka sake zubomai kafin yay wani irin huci yace “instead of kalaman nan naki sudinga kasheni slowly I have a better idea miki, just shoot me lemme die in peace, shoot me!” Yay wani mahaukacin ihu yana gyara yatsanta akan trigger dayasa ahaukace dan duka ta daburce tafashe dawani irin kuka tana girgizamai kai tama kasa magana, ihu yamata yace “kill me Ummulkhair, ki kasheni saiki huta kiyi rayuwan Auren ki in peace I will never be a problem for you in this life, wlh the only way dazaki iya rayuwa da Zayn shine kawai ki kasheni I am giving u the best option now, kill me and enjoy marriage dinki matan Zayn, shoot me Ummulkhair!” At this point numfashinta ma neman daukewa yake kawai girgizamai kai tayi hawaye kaman kogi takasa ma magana kawai girgixamai kai takeyi, gyara hannunta yayi jin yana kokarin pulling trigger da yatsanta and the only way she can save Aliyu from kashe kanshi yadawo hayyacin shi is just one way.



Cikin wani kalan karfi karfi ta tureshi da dayan hannunshi sanan ta fizge hannunta dagakan bindigan taredayin wani irin sound ihu da sunanshi kai tsaye. “Aliyu!!!!” Gabaki dayan dakin saida yadauki yanda takira sunanshi yana echo adakin dayasa ya tsaya chak da jajayen idanunshi yakalleta, jitayi duk wani tsoronshi ya tsaya tadake dan she needs to help him and set him right tariga tai aure, tai aure, itada Aliyu can never work so she just have to help him yay getting over her, or even hate her. Cikin wani kalan kakkausan murya dako ita batasan tanada shi ba takalleshi right in the eye kaman yanda yake kallonta tace “why are u selfish maisa kacika son kanka dayawa Aliyu?” Tai maganan bitterly, tace “kataba gayamin sabida Maman ka dudda u were a barrister kaje kazama police from a scratch ma you fulfill wish na mahaifiyarka then who are you to try to meddle in the business of fulfilling my own mother’s wish bayan kai u are doing the same thing who do you think you are Aliyu!” Tai maganan tana kallonshi, kafin Awani irin zuciye tanunashi da yatsanta tace “uwa batafi uwa ba Aliyu! Soyayya is nothing compare to abinda mahaifiyata keso, zan zabi Ya Zayn so dubu akanka dan yafimin kai sau dubu cus shine zabin iyayena! Aurena dashi zai fimin albarka kan Auren ka dan u are nobody Aliyu pace a policeman, Ya Zayn is an Auditor, Business Auditor sorry I mean International Business Auditor unlike kai da u are nothing but a Divisional Police officer!” Aliyu jiyayi yayi baya zai fadi tsabagen yanda yaji karfin jikinshi yakare dasauri yakama bayan kujera yajuyo yana wani irin kallon Ummulkhairy dat was pointing finger at him tana kallonshi tsap jiyayi idanunshi na juyawa, cikin wata irin murya dabata fita sosai yace “Ummulkhair!” Yana kokarin yakara gasgata abinda take fadi, gyadamai kai tayi tana danne kukan datakeji ganin how she’s hurting him adake tace “yes Aliyu after zama danayi nayi all those analysis tsakanin kaida Ya Zayn, waye kai who know you, sainaji gwara Zayn, Zayn is better than you in each and every way na rayuwa! Zayn yafika komi! Gata, aji, kudi, ilimi duka yafika, Zayn is a PHd holder kaiko wani kwali kakeda? Saisa na yanke shawara namayi flushing SIM card dina sabida banson mutum irinka nakira na, listen attentively da wanan maganan dazanyi Aliyu, ni UMMULKHAIR MUHAMMAD I love mijina! I so sooo much love my husband, Ya Zay………” kawai gani tayi idanun Aliyu sun juya sama kafafunshi dake kasa sun daga sama yay wani irin suma ta saman kujera kanshi yay kan kujera zuwa kasa yaWwani irin mummunan faduwa daFyasa tai wani gagarumin ihu. “Ya Aliyuuuuu”.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️



5️⃣5️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️


Dawani irin gudu tai kanshi tana kuka sosai, hannunta takai tadaura akan fuskanshi tana bubbugawa ahankali tace “Ya Aliyu dan Allah katashi, Innalillahi mena maka haka, Ya Allah kaduba zuciyata I don’t want wani abu yasami Ya Aliyu” jin baya numfashi yaki farkawa yasa tamike tsaye tashiga kalle kalle adakin kozata ga ruwa amman ko alamun ruwa batagani ba wajen kofa tayi ta murda ina yaki budewa saitasa password kuma batasan mene ba, dawowa tayi hankalinta ya bala’in tashi tazo jijigashi tashigayi tana kuka. “Ya Aliyu katashi dan Allah katashi kaji Ya Aliyu” mikewa tsaye tayi tama rude tana juye juye tarasa maizatayi hannu tasa tazare dan kwalin kanta ta warware dasauri sanan tashigamai fifita dashi da sauri da sauri tanamai addu’a.


Almost 5min tadauka tanamai fifita sanan ahankali taga idanunshi na motsi hakan yasa ta tsayar da fifitan datakemai tana kallon fuskanshi daga tsaye datake akanshi gently yabude jajayen idanunshi yadaurasu akanta all kalaman data gama fadamai suna dawowa kanshi zuciyanshi da kirjinshi namai wani irin ciwo kaman ana kona garwashi acikin kirjinshi wasu zafafan hawaye ne suka fito daga idanunshi suka gangara gefen idanunshi yana kallonta motsi datagani yayi da bakinshi dan yanda kirjin kemai zafi baijin zai iya wani ihu ba dawani irin sauri tai kneeling kusada shi takai kunnenta saitin bakinshi tana sauraron meyake fadi, cikin wata kalan raunanniyan murya yace “I hate you Ummulkhair! Na tsaneki with every bone and flesh na jikina, I regret the day I ever told you ina sanki! Nayi daman saninki arayuwana, I regret knowing you and even spending time with you, Ummulkhair Muhammad I Aliyu Hydar Abdullahi Abdulwahab hate you with every drop of blood na jikina!” wasu kalan hawaye taji sunzo mata amman tadaure ahankali tadago da kanta tajuyo takalleshi gani tayi yadauke kanshi yakalli gefe yana cijan lips dinshi kana ganinshi kasan wani abu kemai ciwo, ahankali yace “the door password is Pickle open and go back home” jitayi jikinta kaman yay kankara takasa ma wani kyakkwaran motsi daga inda take takai hannunta kan bakinta ta taushe sabida kukan datakeji tana kallonshi ganin yanda Aliyu ya tsaneta duk wani soyayya dayake mata ya rikida yakoma kiyayya bamayason yakalli fuskanta kaman ba Aliyun taba. “Leave from here!” Yadaka mata wani irin tsawa yana kama kirjinshi da karfi yana wani irin nishi, ahankali ta tashi jikinta narawa sosai tana kuka mara sauti taje gaban kofan danna keyboard din tayi tasaka pickle tana sakawa kofan yabude fita tayi sanan tajawo kofan tarufe ta tsugunna agaban kofan tana wani irin kuka mai bala’in tsuma rai, kaman tai hauka takeji, ita kanta batasan tanason Aliyu hakaba saida ya furta mata he hates her jitayi her whole world is crippling before her eyes, ahankali tadaga hannayenta sama hawaye na zuba daga idanunta. “Ya Allah na, Ya ubangijin al’arshi ubangijin sammai da kassai, Ya Allah kai kadai na yarda dashi, Ya Allah kaga zuciyana all I am doing is bin umarnin iyayena, Ya Aliyu is suffering” tai maganan tana wani irin fashewa da kuka kafin ahankali tace “Ya Allah yau ina gabanka I am even confuse on what to ask you and what to pray for all I know is addu’a kawai nake amman bansan na miyeba, Ya Allah kaduba lamarina and solve this problem for me domin ko babu abinda yafi karfinka kaine Azza Wajal” tafashe da kuka takasa tashi ta tafi dudda yabata chance din dan bazata iya tafiya tabarshi ba.



Da kyar Aliyu ya iya ciro wayanshi daga aljihun gaban riganshi ya kunna, ko kadan baya gani da kyar shidai baisan ya akayi yama kira number Dad ba kawai daura wayan yayi a kunnenshi ringing daya Dad yadauka arude cikeda tashin hankali Dad yace “Aliyu where are you? Aliyu don’t do anything stupid dazakazo kayi nadama nan gaba, dan Allah kafadamin inda kake”? Murya chan kasa Aliyu yace “security post Dad come and get me” wayan yafadi daga kunnenshi Dad na hello hello amman shiru wani irin gudu Dad yakara amotan babban abokinshi Dr Sani yace “yagaya maka inda yake” gyadamai kai Dad yayi yana tukin cikin minti 10 suka iso wajen, ganin mota yasa Khairy ta tashi tsaye dasauri tana share idanunta dasukai jajir, bude kofa Dad yayi da Dr Sani suka fito yana binta da kallo saukarda kanta kasa yayi yakarasa gabanta anatse yace “Ummulkhairy kiyakuri I apologize on my son’s behalf” kasama cema Dad kala tayi sabida kukan dake zuwan mata Dad da Dr sani suka shiga dakin bayan Dad yasa password din tana tsaye wajen, ko 5min basuyi ba taga sun fito da Aliyu kaman wanda yamutu dawani irin sauri tazo wajensu tana kuka tace “maiya sameshi” sashi amota Dr Sani sukayi suka rufe sanan yabama Dr Sani car key yace “go to hospital with him bari namaida Ummulkhairy gida zan biyoka abaya” gyadamai kai Dr Sani yayi sanan Dad yakalli Ummulkhairy yace “let’s go” wajen motan Aliyu sukayi suka shiga Dad yatada wayan, wani irin kuka tahauyi cikin kuka tace “Abba I am sorry, dan Allah kuyafemin, dan Allah kuyafemin” dan murmushi Dad yayi yana tuki yace “kidena kuka Ummulkhair, non of this is your fault, Aliyu will be okay, muje namaida ke gida hankalin iyayenki ya kwanta stop crying now” umarnin Dad tabi ta share fuskanta, ana kiran sallan magrib sukakai gidan, kowa na tsakar gida dan Dad yariga yakirasu yace musu gashinan zuwa da a Khairy, parking yayi sanan yafito Khairy itama ahankali tafito kowa na binta da kallo barinma Zayn da idanunshi sunyi jazur yana kallonta tundaga kasa har sama, dawani irin gudu tai wajen Baba fadawa jikinshi tayi cikin wani irin murya tace “Baba Ya Aliyu zai mutu, he’s very sick Baba, an wuce dashi asibiti, Baba idan Ya Aliyu yamutu because of me yaya zanyi da rayuwana” alamu Baba yamata datai shiru sanan yakalli Anty Mariya hakan yasa tazo ta karbeta tawuce da ita ciki.



Hannu Dad yahada duka biyun yana kallonsu Baba yace “dan Allah ku yafema d’ana abinda yamuku yayi bala’in kuskure” hannunshi Baffa yakama yana girgizamai kai cikeda kulawa yace “Ya jikin Aliyun”? Dan murmushi yayi yace “he will be fine asibitin zan tafi yanzu saida safen ku” gaggaisawa yayi dasu Baba sanan yawuce motanshi kowa yabishi da kallo haryabar gidan sanan Baba yasauke ijiyan zuciya yace “Alhamdulilah muje muyi salla” wucewa sukayi dukansu Zayn na juyowa yana kallon gidan, suna idar da salla yafito daga masallacin batare daya jira kowaba yataho gidan.


Direct sama yawuce sanan ahankali yay knocking tareda bude kofan yana sallama kasa kasa hada idanu da Anty Mariya dake zaune bakin gado tana juya mata tea data hada mata, ganinshi yasa ta mike tsaye tace “Zayn kaine tana bayi wanka take” Gyadamata kai yayi batare dayace mata komiba, ahankali itama Anty Mariya ta ijiye tea sanan tazo tabi tagefenshi tawuce tafita daga dakin tareda rufomusu kofa.


Yana tsaye yana kallon kofar bathroom din tabude kofa tafito ahankali chak ta tsaya ganin Zayn tsaye yakafeta da idanu, ahankali tamika hannunta tadauki hijabinta dake kan gado zata zura karaf taji an rike hijabin dayasa tadago kanta takalleshi dasauri hada idanu sukayi idanunshi sunyi jaaaa, fizge hijabin yayi ya yar akasa yana wani irin kallonta yace “ina yakaiki and meyamiki”? Wani irin kallonshi take batare datace komiba, cikin fushi yace “what did that police man did to you Ummulkhairy”? Kaman bazatai magana ba saikuma ahankali tace “babu komi” huci yashiga yi yana kallonta, cikeda bacin rai yace “just so you know duk randa policeman dinan yakara zuwa kusada matata I swear by Allah saina kasheshi” yay maganan yajuya fuuu fita daga dakin yayi yasa hannu yawani buga kofan yafice dakin su Manaf yayi dan baimaso yabar gidan gani yake kaman Aliyu zai kara zuwa yadauketa yatafi hakan yasa agidan ya kJwana.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️


5️⃣6️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️

Washegari jummaa yaune kamu, gabaki daya tadawo wata kalan tausayi babu wani abu na duniya dake mata dadi she just wish akwai wani abu dazata iyayi ace all this things mafarki ne, Mama bata mutu ba ta barinmata wani littafi ba or anything of such, takasa daina tunanin Aliyu, duk idan tai tunani yanachan baida lpy suffering saitaji zuciyanta na shattering, saiyau yanzu ta yarda soyayya yafi komi dadi sanan yafi komi daci, condition da situation kesa kadandana kowani part, inda tasan cewa ahaka soyayyanta da Aliyu zai karake da batama hadu dashi arayuwanta ba dayafi mata alkhairi, tanaji tana gani wuraren 4 aka shiga shiryata ana mata makeup za’ayi kamu mai makeup dake mata tayi ta tsaya kusan sau hudu sabida sai anacikin yi kawai tashiga kuka, saida Anty Mariya tazo sanan ta lallasheta tai shiru aka gama mata aka shiryata cikin wata atampa na kampala pink sabida is her colour kuma anaso ayi kamun da abinda takeso aka fita da ita tsakar gida mata na gudu kawayebta sun cika gidan dan Batool da Besty duk sun gayyace su wani irin kuka na zuci kawai take, ana haka akai announcing zuwan ango da abokanenshi saiga Zayn dayaci wani irin gayu Subhanallahi kaman balarabe yayi kyau da Mamu da Faisal zaka dauka turawa ne nan kawayen Khairy aka shiga rawan jiki, da dollars yabiya kudin siyan fuskanta sanan aka budemai fuskanta tsugunnawa yayi agabanta yana kallonta tamai kyau iya kyau kasa dagakai tayi ta kalleshi kanta nakasa, hawaye taji sun zubomata sharrrr ahankali yakai hannunshi kan fuskanta murya chan kasa yace “don’t cry Mrs Zayn” wani kalan guda aka dauka awajen ana shewa jin sunan daya kirata dashi, dan murmushi Zayn din yayi dan baisan anjishiba sanan yajuya suka fice daga gidan yana murmushi Mamu yace “wowww Zayn kagama iskancin ka ka auro natsassiyar kamilan yarinya haka” murmushi yadanyi yace “itace first ever girl dana taba so dakaina” ahankali Mamu yakama kafadanshi zaiyi magana Zayn yace “please don’t ruin my mood da maganan that Ayshu I was never and will never be interested in that girl, is not like am a bad person banma taba bata fuskan tasoni ba” ahankali Mamu yace “but you f*cked her” yatsine fuska yayi yace “I never wanted to, dudda haka i paid her ai ko so bata bina any bashi nima haka let her go her way I go my way” shiru Mamu yayi dan yana bala’in tausayin Ayshu dake neman kashe kanta kanshi, ahankali Mamu yace “kaini gidanku to naje na dauko suitcase dina tunda kace kai anan kake” yatsine fuska Faisal yayi yace “nidai bai hotel i need sleep” baima jirasu ba yawuce yashiga dayar motarsu yawuce abinshi, yatsine fuska Zayn yayi yace “kasan dai I’ve been running away from that old woman ko, sokake taganni ta tasani gaba da bala’in masifan ta” dasauri Mamu yace “wlh bazama tasan kazo ba gidanku cikeda jama’a, let’s go please wajenka nazo agarin nan babu abinda zaisa naita bin direba yana kaini ko’ina zani” hararanshi Zayn yayi yace “kana dan Abuja amman tsabagen rayuwa outside babu inda kasani agarin ku” shiga motan sukayi yaja motan har zuwa gidansu parking sukayi Zayn na mota bai saukoba dan baimaso aganshi Mamu ne kadai yasauko yawuce side dinsu shikuma yajingina kanshi jikin kujeran motan yana tunanin fuskan Khairy murya chan kasa idanunshi a lumshe yace I love her, knocking glass din motan da akayi yasa yabude idanunshi ahankali ganin Yar aikin Ammi yasa gabanshi yafadi, ahankali tace “Ammi tace kazo tana falon ta” Gyadamata kai yayi tawuce tafice, dan gajeren tsaki yaja sanan ahankali yatashi bude kofan yayi yafice daga motan zuwa flat din Ammi.
******



Yau tunda gari yawaye kuka Ummulkhairy keyi sabida tasan dagayau shikenan itada Aliyu, har kasan ranta jitake inama ace Mama batabar wanan wasiyyan Auren Zayn din nan ba, da kyar su Batool da kawayenta suka shiryata sukasa tai shiru aka mata kwalliya babu wanda zai kalli Khairy dabazai kara kallo ba sabida yanda tai kyau fatarta taji gyara kaman me, ta tsumu iya tsumuwa shi kanshi Baba daya ganta rungumeta kawai yayi sabida all the thing was so damn emotional he can’t believe his little Ummulkhairy is going to gidan mijinta yau.
Karfe 2 daidai na rana za’a daurama both Manaf da Mu’az aure awani Babban masallaci dakenan cikin gari, tunkafin 2 tayi mutane suka cika makil ana jiran 2 yayi adaura Auren dan daga Baba har Baffa sunada mutane gakuma tawagan yaransu, daga Baba har Baffa dukansu kaya iri daya suka saka duk suna tsaye waje suna amsan bakinsu ana gaggaisawa, parking mota ahankali Mamu yayi dayasha wanka yay wani kala sanan yafito, Baffa dake gaisawa da jama’a kaman ance ya waigo ganin Mamu natahowa shi kadai babu Zayn yasa yay murmushi yacigaba da gaisawa da mutanenshi daidai Mamu yakaraso gabansu, Baba yace “ahh Mamu kunzo ina Zayn din”? Baba yay maganan yana duba motar da Zayn yay parking, juyowa Baffa yayi yakalli Mamu da akama tambaya yay shiru yakasa amsawa kai tsaye Baffa yace “ina Zayn”? Ahankali yasa hannunshi a aljihu sanan yaciro wani envelope fari yamikama Baffa yace “Zayn yace nakawo maka Dad” kallon envelope din Baffa yayi sanan yasaki yar murmushi yasa hannu ya karba sanan yabare envelope din yazaro doguwan paper dayake ciki yana karanta abinda ke ciki Baba na kallonshi saida yagama karanta takardan tass sanan yakalli Mamu yace “wuce kaje Mamu nagode” ahankali Mamu yawuce yatafi dasauri Baba yace “menene a wasikar” mikama Baba wasikar yayi sanan yasa hannu yaciro wayarshi daga aljihu yay dialing number Ammi kai tsaye yace “na sake ki saki daya!” Ihu Ammi tahauyi kawai ya katse wayan yajuyo yakalli Baba dake kallonshi ranshi a bala’in bace yace “mehaka bansanka da irin wanan fushin gaggauta yanke hukuncin b….” Hannu Baffa yadagamai sai kawai yakama hannun Baba yajashi zuwa chan nesada masallacin anatse yace “ka yarda dani amini na”? Gyadamai kai Baba yayi, Baffa yace “ka yarda da hukunci na”? Ahankali Baba yace “sama da kowa aduniyan nan” anatse Baffa yace “inhar hakan ne kuma na isa nacemaka kayi abu aduniyan nan kayi inada wanan kiman a idanunka kiramin mahaifin Aliyu yazo wajen nan yanzun nan” wani kalan kallo dayakemai yasa Baffa yace “amini na, akwai wani abu damu karan kanmu amatsayin mu na iyaye bamu da iko akai, nasan mahaifiyar Ummulkhairy taso Zayn da Khairy amman karka manta da abu daya koda take

Please Login or Register in order to submit comment