Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

nata Aliyu Haidar wannan yasa tana jin motsin Handle duka ta maida hankalin ta idanun ta duka ga ƙofan....“Daaaam”. ƙirjin ma'eesha ya buga ganin Haidar ya shigo yana zuba wani irin Sanyayyar ƙamshi gaba ɗaya wurin ya mamaye da ƙamshin sa . Sam bata san wani duniya take ba har ya iso inda take kana taji Arrogant voice ɗin sa ya katse ta yana cewa “ Keeee dallah rufe baki , kin wani saki baki kaman sakarya.

Kallon sa tayi cike da danne fushin ta don maganan sa ya ɓata mata rai ta kalle sa tana sakin Murmushi Gyefe da gyefen kuncinta na loɓawa . Uncle Barka da rana. Hummmm Me kike yi anan ? Yayi maganan tamkar bai ga littafai a gaban ta ba , Cigaba yayi da cewa“ Dama naji labarin Daddy ya saya Miki waya har da sabon laptop saboda gata . Baki iya komai ba sai sangarci....Humm yayi ƙwafa yana kallon ta tare da zuba mata Lulun idanun sa . Cike da nuna irin ke ya dama yace “ Kar ki manta ke yarinya ce karama SS1 yanzu ne ya kamata kiyi amfani da damarki, sannan charting kar ki so ranar da zan duba wayar ki naga kina ko wani irin media bana son ganin Film ko wani iri a laptop ɗin ki ko a wayar ki duka . Fatan kin fahimce ni?. Y furta yana mai Gimtse fuskar sa babu wasa . Cikin sauri jikin ta na kyarma kar-kar-kar ta gyada masa kai tana cewa “ Ehhh Ehhh..eh Ya khal....Ya Haƙuri Uncle ba zan yi ba Wallahi . Gani tayi ya kafe ta da ido kaman a wannan ranar ya fara ganin ta a rayuwa . Sosai ya tafi tunani na yan sakonni kana ya furta “Kin iya girki? Kamin ta basa amsa ne ya furta“ Ko da yake shekarar ki nawa a yanxu ace baki iya girki ba . Maza miƙe yau wanda tunanin zan iya aure zasu zo . Mimi da Maryam. A cikin su i must choose one ko mimin ko Maryam amma dole sai nayi masu jarabawa wacce taci ita nake tunanin..........Shiru yayi yana kallon Ma'eesha da ta zuba masa ido yana sauraren sa . Tashi ki bani wuri ki ɗaura masu Abinci kala ɗaya ya isa . Sai lemu da ruwa . Ki haɗa masu da farfesun naman rago.

Idan kin ɗaura girkin ki tafi bedroom dina ki gyara mun ba falo ba.

Gyaɗa masa kai tayi tana sauka daga gadon tare da ƙoƙarin ficewa daga Bedroom ɗin .

Ma'eesha kin iya jaloaf rice ne?.

Ɗan ƙasa tayi da kanta a zuciyar ta tana Cewa “ Oho dama kasan ban iyaba ka sani ..ai na bari ne nayi maka sai kaci kai da ƴammatan naka ,dagani basa da kamun kai tun da har zaka haɗa su wai kayi masu jarabawa. Shi me yake taƙama dashi ne wai? . Keeee ba magana nake Miki ba ?.

Ɗagowa tayi tana motsa masa ɗan motslun bakin ta tare da cewa“ A'a ban iya ba”. What? Baki iya girki ba? Shekaran ki nawa suke? Kalle ki ? A girki baki iya komai ba kike so Kice mun?. Ɗan jimmm tayi tana tunanin furucin Hauwa mai girki da takance mata idan zaki fara girki indomie zan fara koya Miki yafi duka sauƙin iyawa. Cikin sauri Ma'eesha tace da Aliyu “ Dadd.... Sorry Uncle na iya indomie. Tsayawa yayi yana kallon ta yana nazari kana yace tafi ki yomun jalaop na indomie ki kawo mun .


Tom guda biyu ko uku .
“Biyu ya furta yana kallon ta ”. Juyawa tayi tana saurin ficewa shima yana takowa tare da biyo bayan ta yana zama a tsakiyar falo na biyu .

Kaman mintuna biyu yaga Ma'eesha ta fito daga kitchen din tana nufar ɓangaren sa . Da yake shi ba mai yawan surutu bane ba , shiru yayi mata yana rakata da ido har ta shige Zuciyar sa na mamakin yanda ta tafi ta bar gass wanda a minti biyu ruwan indomie ya juya ta zuba . Cigaba yayi da latsa wayar hannun sa yana duba Yanayin weather din garin . Har mintuna kusan goma Ma'eesha bata fito ba. Wannan yasa Aliyu miƙewa yana bin bayan ta .

A Bedroom ya tadda ita tana tsugune bangaren mirror din sa tana tsince kwalban turaren sa da ta rotsa da ƙasa .... Ma'eesha! Ya kira sunan ta yana bin ta da wani irin kallo wanda sai da Hantar cikin ta ya kaɗa.....jikin ta ne ya hau kar kar kar....saurin mikewa daga tsugunnen da take tayi tana yin rau rau da ido kana tace “ Don Allah Uncle kayi haƙuri Wallahi Ni yarinya ce mami tace saurin girma nayi......🤣. Sakin baki yayi yana mata kallon mamakin magana nata . Tayi masa laifi tana cewa ita yarinya ce saurin girma tayi ?. Fita ki bani wuri kije ki kawo mun indomien ina jiran ki anan mintuna biyar na baki yanzu ki kawo mun .

Gyaɗa masa kai tayi da gudu tana nufar ƙofa .cike miskilalliyar Muryar sa ya kuma kiran sunan ta cakkk ta tsaya kana yace “ Minti nawa nace Miki?. Da sauri ta furta “Five minutes ”.


Lumshe idanun sa yayi yana mata alama da okay kana ta fice da sauri tana nufar kitchen din. Da kanta take haɗa masa komai kayan yaji kaɗan maggi kuwa bayan na indomie din sai da ta zuba me star huɗu da onga biyu duka a cikin indomie ƙwaya biyu . Wani irin ruwa ta zabga shi cimbul a tukunyar tana zuba indomien don ta zo taga yana ta tafasa . Zubawa tayi tana cewa “ Na shiga uku anya ba sai na ƙara ruwan ba , na gode m ALLAH da Uncle bai zo ya ga ruwan nata tafasa ba. Rufe ƙaramar tukunyar tayi tana ja baya tare da kallon tsintsiyar hannun ta tana dubawa mintuna uku kenan . Kallon gass din tayi tana miƙa hannun ta tare da bude indomien da ta ganshi ruwa ya taso sama indomien na ƙasa daga gyefe saboda tsaban ruwan da yayi yawa . Alhamdulillah nasan yau Uncle zai sha mamakin girkin nan ,don ko ba'a faɗa ba kai daga jin ƙamshin sa kasan yayi daɗi ƙwarai . Tana maganan ita ɗaya sai farin ciki take yi yau shine da girkin ta na farko kuma Uncle ne zaici😌Hummmm Uncle zaici Dadi yau 🤣 .ko kuma Ma'eesha jibga zata sha Allah masani....mu tara page 16 na safiyar gobe inshallah . Yau nayi matuƙar busy ne shiyasa kuka ji shiru har wannan lokacin. Ina maku fatan alheri.


*Don Allah kar wacce ta karanta mun ba tare da ta biyani ba regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202032...Maman-teddy*
[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*



Page 16
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*

Morning update🕊️________________________

Tana Tsaye Indomie ɗin ya fara kama jikin sa alamun ya nuna luguf yayi ga uban ruwa da yayo sama . Sam bata damu da ganin wannan ba ,don a ganin ta Mami irin shi take masu . Plate ta ɗauko tana juye masa duka tare da saka Fork , tana ɗauka zata fito zuwa falo . Cakk ta tsaya tana Faɗin Ai ban saka masa Ƙwai ba . Ɗan juyawa tayi tare da kallon saman kitchen cabinet ɗin tana bin inda ake aje ƙwayayan da kallo . Kai gaskiya ba zan tsaya dafawa ko soyawa ba . Dole sai dai Na zuba masa kifin Gwangwani.

Hannun ta takai tana sauke plate ɗin tare da aje shi bisa cabinet ɗin tana ɗauko kifin Gwangwani tana juye masa duka a ciki kana ta dauki plate ɗin indomien tana nufar direct ixuwa falon sa . Zaune ta tadda shi ya harɗe ƙafarsa tamkar wani basarake. A gaban sa ta aje plate ɗin tana komawa tare da zama kusa dashi tana bin bakin sa da yake motsa laɓɓansa a hankali wayan sa na kare da kunnen sa . Duk maganan da yake yi babu ɗaya da taji.

Ɗan shiru Ma'eesha tayi kana a zuciyar ta tace“ Tab a haka ita wacce yake magana da itan tana ji ? Zama dashi kaɗai wanda yayi wahala yake sha , to inaga wacce tayi gigin fara soyayya dashi kuma?. Muryar Aliyu ne ya katse Ma'eesha yana cewa“ Ɗauko mun ki bani naci ”. T...tom . Ga furta tana saurin yin ƙasa tare da ɗauko masa plate ɗin indomien tana miƙa masa .

Lulun Idanun shi ne suka duddulo waje yana bin plate ɗin da indomien ciki da wani irin ƙazamin kallo . Rintse idanun sa yayi yana ji tamkar yayi mata duka da ita da indomien. Uncle yaune girki na na farko , kuma nasan yayi daɗi sosai ka cinye sai na ƙara girka maka Wani yanzu.........Ma'eesha! Ya kira sunan ta cikin wani murya da ta kasa tantancewa .wannan meye kika yi kenan? Is that how to cook indomie? Haka kika ga mami nayi? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un..... Gaskiya Mami ta sangarta ki da yawa babu abun da take koya Miki tsawon wannan lokacin sai sangarci duka kin lalace wannan me kika girka mun faɗa mun naji yanzu ko nayi ƙasa ƙasa dake anan Wurin ....!!!


Ya furta cike da doka Tsawa yana kallon indomien da ransa ya gama hasala baki ɗaya .

Hannun Ma'eesha kyarma ya kama yi tsoro na ɗarsuwa ma Zuciyar ta . Bakin ta na rawa ta furta “ Ba indomie bane ba ”. To menene sunan wannan abun da kika girka?”. Hawaye ne ya fara bin kuncinta narke fuska tayi tana fara kuka ko ina na jikin ta kyarma yake yi kar kar kar na tsoro. Kayi hakuri Uncle kar ka bugeni don Allah.

Sunan Abun da kika girka mun zaki faɗa idan kuma ba haka ba tabbas yau zan zane ki bari na ɗauko.....Saurin saka hannun ta tayi tana riƙe ƙafafun sa tare da ƙara fashewa da wani irin Raunanniyar kuka . Uncle na tuba kayi hakuri zan maka Wani yanzu....Wallahi zan maka wa.......Ma'eesha wasa dake nake yi? Yayi maganan yana haɗe gira , hannun sa yasa yana ɗago hannayen ta daga jikin sa kana ya cigaba da cewa“ Sau na uku kenan ina tambayar ki me kika girka mun , idan nayi na huɗu wallahi mai ƙwatar ki a cikin gidan nan babu......Ƙafafun ta sun kasa tsayuwa da kan su. Ji tayi tana baya tamkar zata zube anan Wurin . Kuka take yi sosai har da shashsheƙa kana tace“ Talia ne ba indomie ba”.

Talian wata ƙasa ne wannan? Ba dai Nigeria ba ko ?.

Ɗaga masa kai tayi tana faɗin eh . Okay maza zauna ki cinye mun shi tasssss ke da kika girka. Cikin sauri tasa hannun ta tana amsan plate ɗin tare da zama gyefen sa inda yake nuna mata da hannun sa . Ɗauke Fork ɗin yayi yana mata alama da ta sa hannun ta , wanda babu musu Ma'eesha ta kai hannun ta tana diban indomien tare da kaiwa bakin ta .

Wani irin ɗauke wuta tayi jin taste ɗin girkin da bata taɓa ji ba a bakin ta . Maggi kuwa har wani circulating brain ɗin ta yake yi . Lahaula wala ƙuwata na shiga uku ....Uncle babu daɗi ba zan iya ci ba . Wani irin kallo yayi mata yana furta “ Tun kina yarinya abun da kike cewa kenan , always you can't....yau sai kin cinye abincin nan Tassss kuma ki gama ki ƙara girka wani idan bai daɗi ba ki cinye shi shima duka . Har sai kinyi mai daɗi . Wasu irin marayun ƙwallah ke bin kuncinta shar³ . A hankali ta Cigaba da cin indomien tana zufan wahala . Miƙewa Ali yayi yana isa ga fridge yana ɗauko mata ruwa tare da kawo mata yana miƙa mata . Ba musu ta amsa tana kaiwa bakin ta , don a yanzu ruwan sai yafi taimaka mata fiye da komai . Jahhh yayi ya zauna yana kallon ta tana kuka tana cin Indomien.

**
Nasreen abun sai yayi yawa Ki duba fa wannan sachet ɗaya kika sanye duka guda huɗu ,wannan fa matsi ne mai ƙyau kuma guda Ɗaya ake shaaan sa . Ga ni'ima. Kallon Chawai Nasreen tayi tana ware ƙafafunta tare da zura wani farin tablet tana matsa shi a ƙasan Virgina ɗin ta . matse manyan cinyoyin ta tayi tare da kallon Chawai a karo na biyu kana tace “ Soja ne fa , daɗin sa da gogewar sa a wannan harkar ya wuce inda kake zato . A bakin Iky naji cewa “ Idan yau yayi Sex dake gobe yayi to fa ba zakiyi sati tare dashi ba kin kuɗan ce kin zama babban yarinya . Don yayi ƙyautar moto ba wani babban abu bane a hannun sa . Saboda iyayen sa kuɗi yayan sa haka Shima to babu wani hidima akan sa ......hahahaha kune hidimar ai . Chawai yayi maganan yana bushewa da wata irin dariya yana Cigaba da cewa “ Gaskiya kin sha masa kayan daɗi ai yau sai yayi sambatu . Na sashi sambatu Ai kam da na cire tuta . Ina tunanin da a ranar koman sa zai bani. Nasreen ta furta tana kai hannun ta tare da gyara zaman bireziya ɗin ta . Tana kara packaging . Ban gane ba me kike nufi ? Chawai yayi maganan yana kallon ta . Hummmm wannan na daban ne nake faɗa maka , yana taɓa mace ita ke burkicewa ba shi ba . Kasan me yasa yake ƙara burgeni ? Yanda yake Abun sa bai damuwa da idon duniya ko yaji wani Abu don an san me yake yi . Don cewa yake yana da lafiya ne shiyasa yake yin komai . Kice kin haɗu da gabanki. Sosai kuwa ta furta tana maida mayafinta tare da cewa “ Wannan ce haduwar mu ta biyu , kaga na fara hulɗa da irin wannan ai kuma maganan zuwa wurin Wancen jahilin mijin Umma ya ƙare ....alhajin Yes da No. Chawai ya furta yana sheƙewa da wata irin dariya. Dariya itama Nasreen tayi kana tace “ Wallahi tin da nake ban taɓa ganin jahili irin sa ba. Ace wai baka san Yes da No ba , wai kuma a Nigeria? Ai kasan daga irin bakaken ƙauyakun nan ya Fito . Allah dai ya bashi Arziƙin kasantuwar kasuwanci yake yi .....Yanzu fa har kamfanin shinkafa yake dasu ....kullum arzikin sa gaba yake yi yana haɓaka.


Uhmm kaji mu tafi yace zan hadu a guest house ɗin sa muje Chawai .


Wani irin kallo Chawai yayi mata yana matsowa jikin ta tare da saka hannun sa yana shafa bayan ta yana jan bra ɗin ta . Haka zaki tafi ki barni Ni da tunanin ki Nasreen? Ina jin ba dadi a duk lokacin da naji kina tare da Wasu mazan bayan Ni? Kin san fa tun muna jss muke tare don kawai ban shirya Aure bane.....ya isa Chawai kace don kawai yanzu Ni ba matar kananun mutane bane ...amma ai nasan dana baka go ahead da yanzu mun yarda Aure. Tana maganan tare da Ɗaura hannun ta a saman wandon sa ta gaba tana shafa kaciyar sa cikin wani irin salo . Shiii yajah wani irin huci mai kaman wanda yasha yaji. Nasreen kin iya kin iya wallahi shiyasa ba zan iya rabuwa dake ba .....Nasreen ko Aure kika yi ki kirani na rinƙa ɗebe Miki kyawa ina shanye Miki daɗin ki....Shiii Chawai kayi a hankali fa a gida muke kar aji wannan shashancin naka . Kayi mun shiru da Allah . Ta furta zancen tana yin ƙasa da Wandon sa nan take Hajiyar Dadin nasa ta fito sangalgal tana reto hannun ta takai tana shafata tare da girgizata ta da hannun ta .

Wayyo Nasreen dadi ruwan zai zubo aaashhh. Zan miki yanzu xanyi shiru....Aahhh . Murmushi tayi tana ƙara matsa kaciyar sa don tana Masifar son taga ta xauta namiji irin haka .

Chawai kabi a hankali kar ka buɗe matsin da nayi ta ciki don Wannan yaron sojan bashi da kirki , tasss zai zageni yaji Ni ba daɗi ko a sake wannan ƙaramin aikin sa ne . Shiyasa nake gyara sosai kamin naje gare sa....................!



Mu tara a night update
Regular group ₦500
Vip group ₦1000
SPC payment ₦1500
Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN yan Niger katin Artel na 500f...Mamanteddy
[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*



Page 17
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*

Morning update🕊️________________________

Amma ai bakya yi a banza don nasan yana kwasar harka ko nawa ne zai baki ba tare da yayi wani tunani ba ...Don Daɗin ki Nasreen na daban ne . Yana maganan yana wani sauke huci kamar kumurci . Gaskiya har abada ba zan manta da kai ba Chawai kayi mun abun da ba kowa zai mun ba ....Nasreen tana furta zancen tare da kama Hajiyar Dadin sa tana murzata cikin salo tana wani irin lumshe ido tare da jan nishi tamkar mai naƙuda...Shi kam tsaye yayi sangalgal yana ƙara miƙar mata da banana yana Faɗin “Ashhhhhhhushhhh ”. Ɗago idanun ta tayi wanda suke ɗauke da zallar sha'awa tana kallon chawai ɗaga mata gira yayi yana ƙarƙada mata Hajiyar Dadin nasa tare da kai hannun sa yana ɗaurawa bisa kan Nasreen dake sama da rigar jikin ta tana matsawa kusa da Shi sosai tare da Manna 🍌 sa tsakiyar Breast ɗin ta tana haɗe su guri guda tare da matse su ....Wani irin kyarma ya fara yana shafa kan ta tare da Wani irin maganganu wanda bata Fahimtar sa don gaba ɗaya ya fara ficewa daga Hayyacin sa . Kusan mintuna uku tana Aikin gogan nonon ta tsakani tana murza Joystick ɗin sa son ranta . Ganin yanda Abun yayi sangalgal tana wani cika da girma ta kumbura yasa ta fahimtar ta ko ina a burkice yake yana gab da fara Ambaliyya.....miƙewa tayi tsaye tana jingina bayan ta da bango tare da ɗaga ƙafarta ɗaya sama tana ware masa sosai yana zura Joystick ɗin sa tare da Sakin wani irin ihu yana zillo tamkar wanda ake tsikaransa yana zabura tare da fara cin ta ta ciki . Wayy...Wayyo Nasreen Daɗi aaaahh Ashhhh,saurin saka hannun ta tayi tana rufe masa baki tare da Cigaba da ware ƙafarta tana jin yanda yake danna mata ciki yana Kyarma gumi na sauko masa babu abun da kake ji sai nishin su sai kuma ƙaran Aika aikan da suke yi ....Ji kake fat-fat-fat!

**
Kuka sosai Ma'eesha ke yi tana cin Indomie ɗin tare da satan kallon Aliyu da ya kafe ta da ido yana kallon ta tamkar ba kuka take yi ba dariya take yi. Don ko a jikin sa bata ga Alamar tausayi ko damuwa ga Hawayen da take zubdawa ba . Ɗagowa tayi tana masa ƙurrriiii tare da tunanin Wannan anya yana da imani? Ko da yake ance dama Sojoji basa da imani yau na yarda da hakan don Uncle Aliyu mugu ne sam bashi da Tausayi na ”. Ta furta zancen a zuciya tana cigaba da Hawayen ta . Wayyo Uncle Na gaji wallahi na ƙoshi zan mutu ciki na zaya fashe fa?. Ta ƙare maganan tana ƙara sakin kuka tare da kallon indomien tana kallon fuskar Aliyu . A miskilance ya motsa laɓɓan sa tare da sauke manyan idanun sa a fuskar ta . Ci gaba da ci yau sai kin cinye shi duka , sannan ki ƙara girka wani har sai naji yayi daɗi sannan zan rabu dake. Kallon sa tayi cike da wauta ta furta “ Uncle Haidar, Mami ta faɗa mun wai kana Sona sosai amma da gaske ne ?. Ƙafe ta yayi da Lulun idanun sa na yan sakanni kana kaman daga sama taji Muryar sa yana cewa“ Ta shi kije ki girka wani ”. Cike da farin ciki tana washe baki ta miƙe tare da goge hawayen fuskar ta . Wannan Ragowar wa zan ba?. Wane kuwa zai iya ci ai sai ke , wa zai ci wannan haukar ko ki zubar duka kya ta shafa.

Sum-sum-sum ta wuce shi tana nufar kitchen ɗin ba tare da ta ƙara waiwayon sa ba .

Bayan shigar ta kitchen kuwa zama tayi bisa Kujera tana Kallon kayan tare da rafka uban tagumi tana tunanin ta yaya yanzu zatayi girki mai dadi . Kusan mintuna biyar tana tunani kana ta miƙe tana fara yin komai a hankali cike da saka basira . Maggi kaɗan ta saka a cewar ta idan baiyi ba ta ƙara....daga haka ne ta fara Ruwa kaɗan abun gunin mamaki yanda taga indomien tayi tsaf tana fidda daddɗan ƙamshi don a wannan karon har da su albasa da kayan yaji ta sanya.

**
Haɗe fuska Ali yayi yana kallon screen ɗin wayar sa . Sunan mimi ya gani tana kiran sa amma sai yaja dogon tsaki tare da aje wayar a gyefe don shi mutum ne mara son damu . Bai da kirki sam . Gaba Ɗaya ƙamshin indomien ya gama cika falon . Lumshe Lulun idanun sa yayi yana ware su kana yace“ Kaman girkin mai daɗi sai ƙamshi yake fiddawa amma a ido da baki ba zaka yi kuskuren ci ba .

*Sorry for the late update 🙏🏻 inshallah zuwa Anjima zaku samu posting sau biyu na jiya da na yau😹*
[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*



Page 18
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*

Night update🕊️________________________

A zuciyar sa ne yake faɗin “ Yarinya ta girma ace har yanzu wai indomie bata iya girkawa ba to mene ma ta iya ne ? Ƙila ko tea ka sata haɗawa sai tayi maka shirme don ba zaiyi teste ba . Tahowar Ma'eesha da ya gani ne yasa shi ɗan gyara zaman shi yana ƙara tanadar mata azaban da zaiyi mata na biyu don na farko ya sata ta ci abun da ta girka yanzu kuma wani sabon wahalar zai bata . Uncle I'm done💃🏻 ta furta tana washe baki don ita kan ta Tasan tayi ƙoƙari . Kallon left side ɗin shi yayi don baya son tazali da Plate ɗin indomien . Uncle...” ta kuma kiran sunan sa cikin sanyi da sarewa don ta fara tunanin ko bai masa bane ? Sai kuma ta kara duban girkin taga ko waye sai yace yayi irin shi dai mami ke yi mata . To mugun ta yake ji Miki Ma'eesha kinji rabu dashi Allah yafi shi 😟 tana magana a zuciya a sarari kuwa shagwaɓe fuska tayi Idanunta na narai narai ƙwallah na ciko su.

Muryar sa ne ya katse ta yana cewa “ aje anan ki zauna kusa dashi kema”. Yayi maganan yana shan kunu

Please Login or Register in order to submit comment