Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

batace mata komai harya wucewarta d'akinsu.


Dukkansu y'anmata suna d'akin jidda nakwance akan sallayar datayi sallah juwaira nagefenta zaune tana chat awayarta yayinda zubaida Kecin abunci sukuwa gogayen suna kwance akan katifarsu anty bulki Tayi matashin Kai da cinyar anty hawwa....shimfid'a Dan kwalinta Tayi ta tada sallar seda tagama Tayi addu'arta kamar yadda tasaba kana tamik'e tana fad'ar anty hawwa anty bilki inawuninku tafad'a cikin sexy voice d'inta meba'in rikitasu. Ba anty bilki ba awannan karon har anty hawwa seda talumshe idonta kana tabud'e su tana zabga mata harara...itako anty bulki tace lpy qalau Isseta. Daga Hakan badukomabi takantaba. Anty juwaira inawuni. Ad'age juwaira tad'ago tana kallanta kamun taja tsaki tanacigabada abunda takeyi. Zubaida kuwa kallon juna sukayi kawai itada Isseta d'in suka sakarwa suna murmushi domin sa'anin junane. Jidda ko tabisu dukkansu tanayimusu Ina wunin domin dukkansu itace k'arama....suna zaune adakin itadai Isseta tana laziminta yayinda sauran kowada abunda yakeyi kamar daga sama sukaji muryar yah balah Yana dokawa Isseta kira kusan k'arfe 9:30pm yanzu. Arazane tamik'e tafita. Da kallon maita yabita kamun yajefa mata k'ananun kayanshi boxes yafi 10 dawasu rigunan yace tawanke mishi yanzu yajuya yafita. Babuko sabulu balle Omo Kuma babu halin tambaya sedai tad'auki nata tayimashi Kuma idan yak'are bame Bata wani tinda Dama abbansu ne kebasu duk karshen wata yakan bawa kowa abun lalurarshi. Bace komaiba tad'auka taje tawanke mishi tana kuka tanayi harta gama gamuguwar yunwa tanaji Amma babu halin tambayar abunci domin tasan kozata mutu iyya hassi bazata tab'a bata abunciba tinda yau itaceda girki...ahakan Tayi wankin tagama yanacan karshe soron gidan Yana kallonta yadda jikinta kejuyawa idan tana wankin abun yayi bala'in tafiyadashi domin kuwa kowanne gab'ana jikinta juyawa yakeyi Hakan yasa yadafe setin wandonsu Yana Nishi haryayi release bemasan yayiba seda yaji jikinshi na karkarwar zekawo sa'annan ya,ankara bayan gayya tagama aiki (Humm kaki tsohon Dan iska kallon jikin mace kawai zesa kab'ata jikinka to Allah ya shiryemu"tama se akiyaye sakin ajikin agaban namuji baligi Kuma saurayi ba'abune me kyauba domin wani lokacin Hakan kan iya jefamu a hallaka Allah yada mudace🙏) seda yagamayin release d'in kana yabar wurin Yana fad'ar shegiya me kayan Dad'i ahakanma ai narage zafi....itako batamasan yanayiba seda tagama wankin duka kana tashiga Tayi kanwa tafito Koda Takoma d'akinsu duka y'anman sunyi bacci haddasu anty hawwa. Nisawa Tayi aranta tace yau ba iskancin kenan to Allah yak'ara shiryamu daga Hakan Tayi shirin baccinta ta kwanta babu wata jimawa bacci yad'auketa sedai bame nauyiba kasancewar yunwa takeji sosai. Seda dare yaraba sosai kamar amafalki taji ana shafata ana murza mata albarkatun k'irjinta sewani shinshinata akeyi ana sauke numfashi tareda wasu zantukan marasa kan gado fad'ar akeyi "inasanki Isseta inasonki inaso nalashi zumarki ketadabance Isseta komai naki dabanne komai naki me kyaune wayyo allah yau zan huta anan. Ana wannan surutun Kuma yana lasar mata kune tareda k'ok'arin fidda mata nashanunta awaje. Se awannan lokacin ne tagane tabbas ba mafaliki takeyiba cikin tashin hankali tabud'e sexy eyes d'inta tareda wata Irin muguwar zabura tahankad'a abunda kekanta Yana Neman lahantata...Aiko itama wadda aka hankaden tazaburo Tayo kanta.....!



MEJO NAJEEB na kud'i be akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏









Autar alheri ✍️

🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽


🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️


🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽


(Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗)


Daga alkalamin Autar alheri ✍️


MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH.

Book 1

Page 11 & 12

"Atake suka shiga kokawa inda Allah yabawa Isseta sa'arta tadanneta tana Neman bud'e mata fuskarda ke rufe, Hakan yasa Tayi saurin wintsilawa tafice daga d'akin aguje..agigice Isseta tamik'e tsaye tana Neman kunnah fitilar d'akin inda tasamu kunnah mab'illin dakyar sabida kad'uwa, haske namamaye d'akin tabi mutanen dake ciki da kallo musamman anty hawwa da anty bilki suda tagani zaune sunabinta da Ido, hakama juwaira da zubaida domin itadai jidda baccinta takeyi...dafe kanta Tayi kawai tana tinanin cikin yayun nata wacece keneman nakasa mata rayuwa itadai Bata tantance kowacetaba acikinsu Hakan yasa tashiga kogin tinani, Kuma Sam Bata lurada cewar wadda takawo mata hari tafitaba.......suko su anty hawwa tinanin sukeyi wacece keda Irin halinsu agidannan wadda tafarmaki Isseta? Tinda sunsan cewar Basu bane, Amma sunada tabbacin Isseta bazata yadda dacewar Basu bane tinda sune ta tab'a gani. Share zancen kawai sukayi dasukaga Yana Neman damunsu aran anty hawwa tace koma wacece ita tajiyo inaruwanta. Yayinda anty bulki ketinanin kowa Cece ta kyauta mata kuwa domin idan ta koyarda Isseta tahuta zatasamu sauk'i wurin samun Isseta d'in.....to agefen su zubaida ma Hakan abun yake domin duk atinaninsu cikinsune wata tafarmaki Isseta d'in tinda sunada yak'ini akan cewar tafisu komai doline kuwa subukaceta tinda dukkansu kanwar ja ce. Anasu tinanin zubaida ce kawai Bata wani abun se jidda Amma ko zuwaira dake Bata Neman mata Amma tana bibiyar Maza.


Isseta kuwa komawa Tayi tazauna tana tinanin wannan abun zuciyarta fall fargaba ga bak'ar yunwarda tadameta ga tsoron abunda kwanciyarya zata Haifar...ahakan takwana zaune har akayi asuba kowana gidan yafito har ita, inda bayan sungama sallah ne kowa Yakoma ya kwanta Amma ita tashiga aikinta kamar yadda tasaba. Tanacikin yin cikon ruwa a panpo abbansu yashigo gidan yadawo daga masallaci akuma wannan lokacinne iyya hassi tafito d'ora sanwar abun Karin kumallo....gaidashi Isseta Tayi cikin son mahaifin nata kamar yadda tasaba, seda ya amsa kana yace "maryama Ina kikaje jiya har dare Baki dawo gidaba? Kuma mikikeyi atsohon gidan biredi keda shamsun mlm lado? Yatambaya Yana kafetada Ido. "Gabaki d'aya jikin Isseta yad'auki rawa cikin muryar rashin sanin abunda zata fad'a "wlh Abba Dama inaso. "Kinsanme? Banace Abar zancenba iyakadai karki koma Allah ya kiyaye gaba. Iyya hassi takatseta Bata bari tagayawa abban nasu abunda takesan fad'aba, kana tad'ora dacewa ai Malam tind'azu data dawo seda nayimata fad'a domin Sam Bata kyautaba annanne take gayamin ai shamsu ne yace tarakashi wurin yaga wasu abokananshi asheto bakowa aciki ita Bata saniba shine fa nayimata tass domin wlh inda zubaida ce senayi mata dukan tsiya to ita ba'abun nahukuntata ba ace nazalunceta shiyasadai na nuna mata illar Hakan Kuma nace Abar zancen anan kar akaishi gaba Kuma wani tsegumin yabiyo baya. Tak'arasa zancen tana wani kif'k'ifta Ido irinna gwaggon munafukan asali...cikin fad'a Abba yace Aida kinsani zaneta kikayi domin hakanne kawai zesa tagane kuskurenta wato sokikeyi kid'auko mana magana ko maryama? Shikenan karma kidena zakiga yadda zanyi dakai yafad'a cikin fishi tareda buka malum malum dinshi yashige k'ofarshi.....seda yad'aga sa'annan iyya hassi ta dallawa Isseta harara tashige warta kicin d'insu. Itakam k'walla ne suka cika idonta tana rasa mizatayi ayanzu k'iri'k'iri tanaji tana gani ansam bad'a mata k'arya Kuma batada halinyin magana yanzu Abba ya lullusata abanza. Ganin zaman baze anfana mata komaiba yasa tamik'e tareda cigabada aikinta seda tagama duka kana taje tayi wanka kana tafito atare nufar d'akin nasu.

Yauma kamar kullun seda tashirya warta tsabb kana tanufi gidansu halima.

*DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃

Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA???

Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪


Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷

1, munada gumbar tururuwa bini adole💃

2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷

3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈

4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃

5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1

6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪


7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara.

8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call.

Lafiya jarice💪💃


Abakin k'ofar didan suka had'u halima zata fito itakuwa zata shiga murmushi suka sakarwa juna tareda tab'awa da hannayensu irinna aminan juna kana Isseta tace "k'awar se Ina Hakan? "Hum kedai bari wlh innah ce ta aikeni gun baba lado tonaje bayanan shine tace nakaiwa yah shamsu.. "to muje mudubashi daganan semuwuce Gurin maah kinsan yau zamu koma asibiti ko? "Eh hakane kuwa to Amma mufara zuwa gun maah Kinga daga mundawo semunemi yah shamsu gaba d'aya semuwuce asibitin tinda Kinga yanzu bawani abun zanyiwa innah ba. Cewar halima tana rik'o hannun k'awar tata domin sutafi. "To shikenan badamuwa muje. Daga Hakan suka kama hanyar Rafi.

Legos

Da sallama abakinshi yashigo general parlor gidan captain Jameel nabayanshi yayinda general aliyu ketake musu baya, ganin kowa na gidan zaune a perlor ne yasakashi k'arasawa wurinsu hadda dady. Cikin girmamawa ga mahaifin nashi yace "good evening Dad how was you day? "Evening Dad yafad'a atakyaice. General aliyu ne yagaidashi tareda captain Jameel Aiko ya amsa cikin sakin fuska Yana tambayar aliyu mahaifinshi kasan cewar abokinshine. Shima aliyu cikin girmamawa yake bashi amsa daga Hakan suka gaisarda Hajiya Umma da mama. Yauma kamar kullun yadda tasaba Hakan ta amsa mishi adak'ile bayabo bafallasa, mama kenan. Hajiya Umma kuwa cikin farin cikin ganin yaron nata take amsa musu dukkansu tareda tambayar lpyr mejo d'in. Bayan sun Bata amsane suka mik'e dukkansu domin haurawa Saman benen part d'in mejo dominshi tuni yayi gaba bayan ya amsa gaisuwar k'annen nashi. Cikin sauri kuwa siyana tabi bayansu tana fad'ar yah aliyu katsayani bazan iya cinma yah najeeb, tak'arasa zancen tana shek'owa aguje. "Murmushi general aliyu yayi tareda d'aukar ta lokacinda tak'araso yace "to rigimammiyar Umma gani ai Kuma Allah karki karyani domin yanu kinyi nauyi. Dariya kawai siyana keyi abunta bayanta mak'alk'ale general aliyu. Da kallonso da k'auna wa yaron nata tabisu kana tasauke ajiyar zuciya cikin farin cikin ganin yadawo lpy tacewa mansura maza takai musu kayan fruit da abunci.Hajiya Umma kenan uwa maba d'a mamah💃💃 "okay kawai mansura tace kana tamik'e cikin farin ciki tanufi kitchen domin aiwatarda umurnin mahaifiyarta.

Suko suna shiga dukkansu a perlor shi sukazube suna tattauna yadda zasu fuskanci abunda ke gabansu gameda wannan tafiyar dazasuyi sabida a kwanakinnan gabaki d'aya sunkoma busy siyana nazaune akan cinyar mejo najeeb tana zuba mishi surutu...da sallama tashigo parlor d'aukeda D'an tire ahannunta tad'ora kayanda tayanka musu na Fruit Akai sewani kwarkwasa takeyi da iyayi kamar wata karuwa😏 captain Jameel ne kawai ya amsa mata sallamar tata Amma general aliyu ko kallanta beyiba domin shi kanshi ba'abaya yakeba wurin jidakai da miskilanci...ganin Hakan yasa ta'ajiye tiren agabansu tana fad'ar gashi yah najeeb Umma tace nakawo muku. "Okay mungode cewar captain Jameel domin haryanzu ba wanda yayi magana acikin basawan...Hakan kuwa bak'aramin konaran mansura yayiba shiyasa tafita afusace tana k'uk'anai kaitsaye bedroom d'inta Takoma inda tasawo wasu arnayen kaya masu bala'in fitarda halittar mace kana tabazawa jikinta mayun turaruka masu Dad'i sosai dashiga Rai wanda doline idan kaji k'amshin zakaso ganin mamallakinshi, Hakan tafito tareda nufar kitchen dukkansu wanda ke parlor da kallo suka bita Amma ba wanda yace mata komai hadda dady kuwa balle Hajiya Umma data d'auke kanta kamar Bata gantaba. M
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment