Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kowa.

Yau mako ɗaya kenan dayin arfa hankalin duka bayin Allah ya kwanta angama aikin hajji lafiya jama'a kowa na shirin komawa ƙasarshi ta haihuwa wasuma sunkoma tuni... maisoon ma dai yau Tatadawa anty meenah hankali akan itafa tatashi komagida sabida bikin ƙasarsu dazasuyi kullun se A'isha tayi mata waya akan saƙon kayansu na biki dazata zo musu dasu daga Saudiyar...."ikon Allah wai maisoon miye hakan sekace jinjira kibari sati mezuwa mana base kiwuceba yanzu sanin kankine abu me wahala ne asamu jirgi tunda ba jirgin alhazai kika biyoba doline kiyi haƙuri agama ɗaukarsu tukkunna se yanka Miki ticket ko. "Gaski Ni anty meenah bazan ƙara mako ɗaya aƙasar nan ba domin naso nakoma gida kuma kinsan abinda ke gaba agidan...sosai ta tuburewa anty meenah suna cikin wannan haya niyar muhseen yazo gidan, ganin yadda ƙanwar tashi duk tatashi hankalinta yace tashirya gobe dasafe suwuce tare dama ita yazo ɗauka..aiko tadaka tsalle tana murna kamar taɗauki muhseen tagoya sekace ba itace takawo kantaba dole akayi mata tazo...dukkansu da kallo suka bita suna murmushi. "To jekishirya muje kiyi shopping ko? Tatsinkayo Muryar yayan nata. "A'a yah muhseen komai nasiya babu wani abinda nake buƙata yanzu. "To ai shikenan yafaɗa yana murmushi. "Humm yah muhseen danbakasan tun lokacinda take son barin ƙasar nan bane shiyasa,cewar anty meenah. Shidai murmushi kawai yayi beƙara cewa Komaiba yayi tafiyarshi.

*DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈

HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃


*GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI,

MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI.

GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃


Tafe take cikin izza da isa irinna sarauta wasu hadimai natake mata baya kusan su 8 biyu daga ciki sunriƙe jelar rigarta dakeja aƙasa....shiko ahankali yake takowa cikin tafiyar ta kamala da nutsuwa kanshi aƙasa wani security nariƙe da jakar Computer shi, shukuwa yana riƙeda wayoyinshi kusan ukku, ahankali bakinshi ke juyawa yana tasbihi kamar yadda yasaba domin ba yadda za'ayi kiga Sheikh sudais bakinshi baya motsi sedai baki isa kiji abinda yake faɗa ba domin tsakaninshine da uban jigijinshi...tunda ta hango shi tanemi nutsuwarta tarasa jitakeyi kamar takamoshi da ƙarfin Allah yazama nata, ido tazuba mishi babuko kiftawa haryanzo kusanta dasuri duk wa'yannan hadiman suka raɓe gefe domin su ashi hanya tare da zubewa ƙasa suna kwasar gaisuwa...shikuwa hannu kawai yake ɗaga musu domin Sheikh sudais koda baze amsa gaisuwarka ba to yakan ɗaga ma hannu alamar ya karɓa, to ajiye hannu dazeyi cikin sauri kursum tariƙe hannun nashi, jikinta narawa tace "Barka da shigowa yah sudais...shiko Sheikh sudais runtse idonshi yayi daƙarfi yanajin tafin hannunta data saka cikin nashi kamar wuta azuciarshi domin arayuwarshi bancin maminshi bawa mace data taɓa gigin taɓashi, wani irin mugun bugawa ƙirjinshi keyi sabida tsananin ɓacin rai amma yashiru kuma yakasa ɗagawa daga inda yake sabida tsananin ɓacin rai...wagigice kursum tasaki wata irin ƙara tare da dafe kuncenta alokaci ɗaya sabida saukar gigitaccen marin dataji akan fuskarta wanda seda jinta da ganinta yaɗauke na wuccin gadi,,cikin tashin hankali tajuya gunda taji saukar marin, yarima Basam tagani atsaye yana huci, cikin tafasar zuciya yace "wlh idan kika koma gigin yiwa yah Sheikh dabbanci irin hakan Sena kusa kasheki agidannan shegiya me baƙin hali. Wani irin kallo take binshi dashi kafin tasake kurma ihu takwasa dagudu Takoma cikin gidan tana kiran uwarta.....shidai Sheikh sudais kanshi naƙasa sabida tsabar baƙin ciki da mamaki yahanashi ko motsi.

"Please yah Sheikh dan Allah kayi haƙuri kasan halin jakar sam ba hankaline da itaba dan Allah yah sheikh...buɗe cat eyes ɗinshi kawai yayi yana kallon Basam kafin yamiƙa mushi hannu alamar yamiƙo Mishi wani mai da'ake wankin hannu idan ƙaraba wani abun sabida kashe kwayoyin cuta, dama suna ajiyeshi Aduk inda suka saka phapo acikin gidan to shine Sheikh sudais keyiwa Basam nuni daya miƙo mishi...ba musu kuwa yaɗauko yazuba Mishi tare da ɓalle ruwan gora yazuba yawanke duka hannayenshi har wanda bata taɓa ba kana yawuce abinshi Basam nabiye dashi abaya tareda wannan security ɗin.

Sukuwa wa'yannan hadiman dake takewa kursum baya seda sukaga ɗagawar su Sheikh sudais kana suka shiga sauke numfashi domin koda Basam ke kyautata musu amma bayada mutunci idan ranshi ya ɓace Junaid yafishi sauƙin kai, sunan motsi kaɗan zasuyi awurin yahaɗa dasu. "tab ɗijam yau tataɓa masu aji mazanda ba'a taɓawa akwashe lafiya, cewar ɗaya daga cikin hadiman. Dasauri ɗayar takarɓe da cewa "aini wlh Sheikh na birgeni ba namiji ne me arhaba koda mulkinki seda rabonki zakisamu namiji kamarshi. "Humm kedai bari wato bancinda Allah kawo yarima Basam dasedai su tabbata anan kenan kunga yadda yayi tunlokacinda takai hannu jikinshi kamar wanda wata najasa ta taɓa?🤔 "Humm aikan dai najasarce agareshi domin ai seda ya tsarkake hannushi tukkunna yaɗaga. "Lallai wanan bawan Allah akwai aji da kamewa. Tofa Bakadai wa'yannan hadiman keta tsegumin su akan wannan abinda ya faru gaban idonsu.

Da gudu tafaɗo perlor inda tasamu gimbiya zaitun zaune itada uwar Tata. Cikin tashin hankali gimbiya saudat tamiƙe tare da riƙo ƴar gwal ɗin Tata tana tambayarta miyafaru. "Yaya Basam ne yamari kawai danyaga muna fira nida yah sudais, tafaɗa tana ƙara ɓare baki kamar wata jinjira. "Basam kuma yadakeki? Yanzu shi haryaga wurin dukan jininshi sabida wancan ɗan Bala guron? To wlh bazan yadda ba muje gun memartaba, tafaɗa tana tasa ƙeyar ƴar tata agaba....girgiza kai kawai gimbiya zaitun tayi aranta tana addu'ar Allah ya ragewa Basam zuciya domin dashine kawai gimbiya saudat ketakon saqa agidan sabida baya ƙyalesu sedai yayita samun matsala da mahaifinsu Itako abinda bataso kenan.

Acan turakar memartaba kuwa sosai gimbiya saudatt takwashe ƙarya da gaskiya tafaɗawa sarki hadda kukanta...hakan yasa yatura Akira mishi yarima Basam yanajin ɓacin rai sosai akan rashin jituwar ɗan nashi dakuma ƙanwarshi.

Yarima Basam na pert ɗin Sheikh sudais sakon kiranda memartaba kemishi yasameshi...hakan yasa yamiƙe tare da nufar turakar Sarkin sedai besaniba Sheikh sudais na biyedashi abaya....!




SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176🙏












Autar alheri ✍️

🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘


🐘
🐘🐘
🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘🐘


Romantic love story 💋💓💞


Daga alkalamin✍️👇

Dr Yasmeen Ahmad

(Autar alheri ✍️)



Marubuciyar 👇


SIRRI

SOLDIER'S FAMILY

INGARMAM NAMUJI

MEJO NAJEEB

WAYE MIJINA

TANTIRANCI SABON SALO

IZZAR MULKI

BIG LADY'S

MY LITTLE SISTER

JEJI GIRL

JIKAR IYA DELU

SHUGER DADY

And NOW 👇

SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA*


Free

Book 1

Page 17 & 18

"Sallama yayi yashiga tare da gaisarda mahaifin nashi,,,amma ko gaisuwarshi be amsaba yashiga faɗar "yanzu Basam abun naka haryakai kasa hannu kadaki karwarka sabida kawai kasamesu itada sudais suna fira? Kuma idan bekirataba zataje ne? Tunda hakan kazaɓa kanka agaskiya doline kabar gidannan nagaji da yawan ƙorafi akanka da wannan yarinyar kakoma gidanka dazama kawai, yafaɗa cikin ɓacin rai....shidai Basam kanshi aƙasa bece komai balle yayi yunƙurin kare kanshi domin yasan komi zece mahaifin nashi ba yadda zeyiba tunda uwar tsigudidin tariga tayi masa panpo.... Sheikh sudais dayashigo tunɗazu yana zaune kawai kusan memartaba bece komai ba seda yaji Sarki yakai karshen maganarshi tukunnah yace "papi. "Na'am sudais, ya amsa yana kallonshi....shiko ƙasa yayi dakanshi cikin ƙamewarshi yace "acikin shari'ar Muslunci akwai inda Allah ya yadda mace baliga takai hannu jikin namiji baligi wanda ba muharramintaba? Yatambaya anutse.. "a'a sudais wannan kam haram ne kuma nazahiri domin kuwa aikata hakan yana Dede da kusantar zinah ne kuma Allah cewa yayi karma mukusanceta balle aikatawa sabida hakan wannan sam ba Dede bane. "To Abba ita wadda kake zancen an daka abinda ta aikata kenan, Basam rigana kawai yayi amma nikaina tunanin hukuncin dazan mata nakeyi domin danine dakaina zan hukunta ta abinda zammata seyafi ƙarfin mari dominni ba sa'anta bane dazata riƙe kuma ba muharraminta bane, bawai niba kosu Basam haram a musulunci ta taɓa su Indai bada wata lalurarba domin kuwa akwai aure tsakaninsu. Ɗan shiru yayi yana sauke numfashi cikin ɓacin rai domin bayason yawan doguwar magana amma gata ansakashi, kusan minti 3 yana ahakan kafin yaɗago yace "Papi ba Basam ne zebar gidaba nine domin nine sanadin komai kuma bazan iya lamuntar sheɗancintaba agareni muddin taƙara ƙoƙarin aikata abinda ta aikatamin yau, Humm sekawai yacije bakinshi. "A'a sudais baza'ayi hakanba dan Allah karka tafi idan kaje to mizancewa mahaifinka bayan nine nabuƙaci zamanka anan ɗin, sekuma ya kalli gimbiya saudat cikin tuhuma yace "amma saudatt baki gayamin abinda ta aikataba har hakan takasance? Baki ta taɓa irin ko ajikinta ɗinnan kana tace "to ai sabida tanasonshine shiyasatayi koma minene kawai ka ɗaura musu aure kowa ya huta kaga daganan bawai riƙe hannunshi ba koma mitayi babu wanda zece wani abun. Shiru memartaba yayi yana sauraren kalaman kanwar tashi kafin yadubi Sheikh sudais babu tunanin komai yace "yarona kozaka aminta da wannan aure nakira memartaba nagaya mishi? Domin kam idan akayi hakan zanfi kowa farin ciki na haɗa za'a da babban matashin malamin addinin Muslunci kamar Sheikh sudais Muhammad Bilal, yafaɗa murmushin fuskarshi naƙara faɗaɗa. "Humm niban shirya yin aure yanzu ba papi kuma idan ma nashirya zannemi wadda Nakeso dakaina, yana gama faɗar hakan yamiƙe tareda riƙo hannun Basam suka fice daga turakar....da kallo Sarki yabisu hakama gimbiya saudat dakejin kamar tashaƙo wuyan Sheikh sabida takaici, cikin jin haushi tace "wai yaya Hassan miye nawani tambayarshi kawai kakira mahaifinshi mana ku ƙare magana amma katsaya tambayar ra'ayin shi bayan dagani har kai munada tabbacin baze aminceba..."Humm saudat kenan duk yadda kikejin labarin sarki Bilal yawuce nan musamman akan wannan yaron nashi baze taɓa ɗaura wa Sheikh sudais aureba muddin bashine yace yanason matarba kuma idan yace yanaso inada tabbacin ko ƴar waye seya aura Mishi ita idai Allah ya ɗauro aure atsakaninsu, yafaɗa yana jimanta abin.... gimbiya saudat batace Mishi komaiba tamiƙe cikin takaicin rashin nasara ɗakin.

A general perlor kuwa gimbiya zaitun nazaune tana tunanin abinda zeje yadawo akan wannan lamarin Sega Junaid yashigo, cikin girmamawa ya gaidata kana yace "lafiya kuma Ummi naga yaya Sheikh da yaya Basam sunfito daga pert ɗin memartaba kuma Sheikh riƙeda hannun yaya Basam? Damaki gimbiya zaitun tace "Sheikh kuma hardashi yaje gum memartaba? Gaskiya ina tunanin hakan domin dai ayanzu atare nagansu. Murmushi gimbiya zaitun tayi aranta tana furta alhmdlmulillah kafin tadubi ɗan nata tace "bansan abinda ke faruwaba Junaid sedai inaga ko minene itada Basam ne domin tashigo tana gayawa mahaifiyarta ya daketa. Ido Junaid yazaro cikin mamaki yace duka kuma Ummi? "Tabbas kuwa kuma yadaketan ba ƙarya tayiba domin naga shafin hannunshi a fuskarta sedai duk abinda yasa yamareta abinnan me girma ne...tab ɗijam to Allah ya kyauta Bara nashiga ciki yafaɗa yana barin perlor..

*DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈

HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃


*GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI,

MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI.

GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃


Washe gari da sassafe maisoon da yah muhseen sukayiwa Anty meenah sallama a airport kana jirginsu yaɗaga zuwa Nigeria...seda sukaga tashin jirginsu tukkunna suka koma gida sedai suna isa saka samu fawan na jiransu, sosai suka gaisa cikin mutunci kana yace "meenah ina autar mom? "Laa bata gayamaba yah fawan wlh juya taɗora rigimar ita bazata zaunaba seta tafi hakan yasa yah muhseen yace tashirya sutafi yanzu daga airport muke wurin rakasu har jirginsu yatashi inaga kafin yamma autar mom kam tana gida....wani irin kallo yakebin anty meenah dashi tunda tafara magana zuciyarshi na tsinkewa "mikenan ake nufi? Maisoon muhseen tabiya bayan tasan ita yazo ɗauka a ƙasar? Tana nufin son muhseen takeyi akanshi kome? Inaaa wlh sam bazata saɓuba yafaɗa Aranshi kafin yajuya fuuuu yabar gidan ko sallama beyiwa anty meenah ba...ita kam mamaki sosai yanayinshi yabata sadai batace komaiba tashige warta gida itada yaranta..

Fawan nafita airport yanufa domin yin cuku cukun tafiya domin yayiwa ƙanshi alkawarin da isa Nigeria zegaya mata asalin abinda keranshi gameda ita kana yagawa abbey domin ayi gaggawar yin komai yariga muhseen ɗin...sedai duk yadda yaso yabar Saudiya aranar abin yaci tura doline se bayan kwana biyu zesamu jirgin zuwa Nigeria ahakan doli yasiya ticket ɗin wancan jirgin yakoma masaukinshi zuciyarshi na ƙunar doline yajira nanda 2 days tukunnah yatafi.


Nigeria

Jirginsu na sauka suka hango jafar yazo ɗaukarsu tare da A'isha, dagudu A'isha tazo suka rungume juna itada maisoon suna murna. Shi kuwa muhseen Jafar yabawa hannu cikin girmamawa ga yayan nashi yace "munsameku Lafiya yah Jafar? "Lpy qalau bro y ibada? Alhmdlmulillah, "yah Jafar inawuni cewar maisoon kanta aƙasa..uhmm sannu autar mom yan saudiya to y ibada? "Alhmdllh yah Jafar y su anty sofy da baby's na? "Duk suna lpy, yafaɗa yanayi gaba shida muhseen. Amotama hakan suke ta fira cikin nishaɗi da farin ciki daga A'isha har ita maisoon domin sune abaya yah Jafar da yah muhseen suna agaba. "Ƙanena wane hukunci yakanye akan zancen da Abbey yayimuku kauda su fawan? "Humm aini nasamu tawa yaya in sha Allah nanda ɗan lokaci zan bayyana ta gareku. "Tofa 🤔 Masha Allah amma naji daɗi wlh.."yah muhseen matace kasamu? Kai mana naji daɗi wlh sweetheart Kinga daga mungama wannan bikin senasu yaya ko ya fawan yace yasamu mata gaskiya wannan abin Yamin daɗi, Maisoon tafaɗa cikin farin ciki. "Wlh kuwa sweetheart Nima naji ai kamar nataka kan ɗanda anty sofy zata haifa sabida murna, cewar A'isha suna taɓewa da Maisoon. "Please my one bro wacece wannan me sa'ar agaya muna ita domin tunyanzu agabatardamu agunta amatsayin cikakkun ƙanen miji domin tafara tattalinmu koba hakaba sweetheart? Hakane wlh, A'isha tafaɗa tana dariya...Humm ai kuna tare da koma wacece domin kuwa sa'arnan bazatabar gidanmu ba taje wani gidan tabbas doline takasance acikin ahalina kuma ina matuƙar sonta wlh har cikin raina, sekuma yayi shiru can yace "rabbi kabani muradin raina idan samunta alkhairi ne agareni kuma idan ita ɗin matatace Allah ka mallaka min ita cikin aminci...gabaki ɗaya baki suka saki suna kallonshi cikin mamakin kalamanshi musamman ƴammatan da dasukayi kamar andasasu sabida lulawa duniyar tunani. Yah Jafar kuwa cikin mamaki yace....!


Saura page ɗaya free yaƙare kuhanzarta biyan naku domin kusamu damar karanta SAWUN GIWA har ƙarshe 💃



SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176 🙏














Autar alheri ✍️

🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘


🐘
🐘🐘
🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘🐘


Romantic love story 💋💓💞


Daga alkalamin✍️👇

Dr Yasmeen Ahmad

(Autar alheri ✍️)



Marubuciyar 👇


SIRRI

SOLDIER'S FAMILY

INGARMAM NAMUJI

MEJO NAJEEB

WAYE MIJINA

TANTIRANCI SABON SALO

IZZAR MULKI

BIG LADY'S

MY LITTLE SISTER

JEJI GIRL

JIKAR IYA DELU

SHUGER DADY

And NOW 👇

SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA*


Free

Book 1

Page 19 & 20

"Tofa 🤔 wannan wacece ƙanena? Kodai ƴar gida zakayi acikin ƴammatan gidanmu zaka ɗauka? Murmushi yayi kana yace tabbas kuwa yaya aciki zan ɗauka domin nasamu zaɓin raina.."wow Masha allah Amma kuwa da su abbey sunfi kowa farin ciki da wannan al'amarin koya kukace sister's? Yatambaya yana kallon su maisoon..ajiyar zuciya suka sauke atare musamman maisoon da zuciyarta ta tsananta bugawa, kana suka ce "hakene yaya aikuwa zamuso musam ko wacece antyn tamu acikin family...zaku ganta soon, cewar muhseen adede lokacinda yah Jafar yayi Perking a cikin gidan Dady, wato gidansu maisoon.

Cikin zumuɗi suka fito itada A'isha suka nufi cikin gidan da hanzarin su...da kallo muhseen yabisu har suka ɓacewa ganinshi kana yasauke ajiyar zuciya. "Miyafaru ne ƙanana? Kodai acikin waƴannan yammatan ne kafaɗa irin wannan kallo hakan? Gayamin wacece acikinsu? Yafaɗa yana sakin murmushi. Lumshe kyawawan idanuwanshi yayi kana yace "maisoon yaya ina mugun son yarinyar nan Allah yasa ta amince dani, yafaɗa cikin rauni. "Wow Masha allah gaskiya kuwa idan kasameta kayi dacen mata bro Allah yasa ta karɓe ka amma kayi gaggawar fito mata da asalin buƙatar ka domin kuwa inba hakanba wani ze iya riganka..dam ƙirjin muhseen yabuga cikin fargaba yace "in sha Allah yaya zan yi ƙoƙarin hakan. To Allah yasa mudace,. Ameen y Allah, yafaɗa kana suka nufi cikin gidan.

Sukuwa yammanta suna shiga suka samu mom zaune a perlor, wani mugun ihu maisoon tabuga tanayi kan mahaifiyar Tata cikin cikin farin ciki da ɗauki ganinta. "Oyoyo my lovely I miss you so very much wlh, tafaɗa alokacinda ta maƙalƙaleta tana manna mata kiss a fuska. Cikin farin ciki mom tace "ikon Allah maisoon karyani zakiyi wannan murza hakan? Ashe dai kunma iso yanzu nake waya da Ameenah tace ai tunɗazu kuntaso keda muhseen yana inane? "Ta tambayeya tana waigen bayanta, Murmushi A'isha tayi cikin sanyin halinta tace "mom yah muhseen yana waje zeshigo yanzu, inawuni. ",Eyee Uwar Muminai kice tare kuke aibangankiba wannan sarkin figar hankalin duk ta maƙalƙaleni, to y kk y hajiyarki? "Tana lpy qalau mom. Masha Allah maza kuje ciki to kuyi wanka kuhuta sekuzo kuci abinci. "To mom suka faɗa atare suna barin perlor akuma wannan lokacin muhseen da yah Jafar suka shigo. Cikin girmamawa suka gaisa da mom. Aiko taji daɗi sosai domin yaran nasu suna da kirki kuma tanajin daɗin yadda suke nuna kulawarsa ga autar Tata. "Mom ga little sis nan naɗaukewa meenah please dan Allah tadena irin wannan tafiyar menisa ita kaɗai koba komai a gaya mana inbazamu iya zuwaba samu saka arakata sabida awannan zamanin mutun baya sakeda abinda yake dashi please. "Kaji ƙanen sojoji aidoli kam kace hakan, cewar yah Jafar. Murmushi mom tayi cikin sakin fuska tace "in sha Allah kuwa muhseen idan ma tace zataje to takiraku ta tagaya muku tukkunna, tafaɗa tana Murmushi. "Yawwa my sweet mom hakan yasace Bara muƙarasa gida yanzu. "To shikenan agaida min Hajiya, Jafar agaidamin ƴata..in sha Allah zataji mom, daga haka sukabar gidan.


Su maisoon kuwa seda sukayi wanka suka huta tukkunna sukaci abinci daganan suka shiga firar yoshe gamo A'isha nabata labarin yadda bikin ƙasarsu maimoun zekasance, haka suka wuni aranar har Dady yadawo yasamesu, sosai yayi farin ciki jin cewar muhseen ne yaje har Saudiya yazo da,ita...aiko tazuba taɓara sun ranta agaban Dady domin maisoon ƴar lelece agun iyayen nata. Sedare liss tukkunna yah jawwal yamayarda A'isha gida.


Washe gari dasafe tana kwance akan makeken bed ɗinta tana bacci, wayarta tadameta da ruri, cikin maganin bacci taɗauki yawar batareda tadubaba taɗora akunne. Tana faɗar "hello. "Hi beautiful lady y kk? Taji saukar muryar da take tunanin tasani. Ai babu shiri tamiƙe zaune tana wartsakewa tare da cire wayar akunnenta tana duba nomber, nomber Nigeria ce sedai batasan kota wayeba, kafin Takoma yin magana akace "hello beauty kinajina? "Waye ne? Yatambaya atsaitsaye. "Humm bakiganebako? Nasan dama bazaki ganeba.."luck kagayamin kowaye banason shirme kona kashe wayana, tafaɗa cikin ɗan hasala. "Uhm I'm very sorry please yaseer ne wanda kuka haɗu a saudia. "Niban haɗu dakowa ba a saudia idan zakayi bayanin kokai waye kayi idan bazakayi ba shikenan tafaɗa tana ƙoƙarin yanke wayar..."Karki kashe please sunana yaseer wanda kika temaki kakarshi a saudia acikin masallacin harami itace tace kibani contact ɗinki domin idan kindawo Nigeria kizo gidanta, to shine yanzu tace nakiraki naji idan kindawo kuma yoshe zakizo? "Humm aisakeyimin bayanin cewar Hajiya ce tace kakirani tun farko, shikenan kace mata nadawo kuma in sha Allah zanzo cikin kwana kinnan ina gaidata please, tafaɗa cikin alamun gajiya da zancen.."okay in sha Allah zataji please kiyi save contact na mana ƙanwata Kinga Hajiya bazata dena sakani kirankiba nikuwa bazanso duk nakira kicemun wayeba. "Okay I'll do it in sha Allah daga hakan batajira cewarshiba tayanke wayar...daga gefen yaseer kuwa murmushi yayi yana faɗar "agaskiya Muryar yarinyar nan kaɗai abin so ce balle Gara kyakkyawa, uhmm Allah ya karkato min dake my beautiful lady. Yafaɗa yana manna wayar a ƙirjishi..

Saudia


Kwana biyu dayin rigimar Basam da kursum Sheikh sudais yashirya komawa Dubai, ba yadda Sarki Hassan beyiba akan yazauna yace aiba zama zeyi acanba sedai ze ɗan jima domin akwai abinda zekaishi sa'annan tare da Basam zeje..ba yadda Sarki ya iya doli yabarshi yatafi..sam wannan tafiyar batayiwa kursum da mahaifiyarta daɗi ba domin su ƙullah wani ma kirci dasukeso ai watarwa akan Sheikh sudais ɗin wanda zesaka doli ya amince da auren kursum kobaya so sadai sun makaro yau kam Sheikh sudais yaɗaga zuwa ƙasarshi ta haihuwa sedai sujira dawowarshi...agefen gimbiya zaitun kuwa baƙaramin daɗi tajiba domin koba komai Basam zetsira daga tarkonsu domin muddin Sheikh sudais yabar gidan to sesun ƙullah mishi wani makircin.

Nigeria

Yau rana ta ukku kuma yau ne jirgin daya ɗauko fawan yasauka agarin Abuja. Anan airport yasamu zugar sojojin shi da ƙanen shi fadeel suna jiran isowarshi, rungume juna sukayi shida fadeel cikin farin ciki da ɗaukin juna domin dai wannan ahalin kam akwai son ƴan uwa sam basason wani abun yasamu ƴan uwansu musamman najini... sojojin shi kuwa sara mishi sukeyi cikin girmamawa haryashiga mota, kana suka ɗauki hanyar gidansu, cikin azababben gudu kamar yadda suka saba....suna isa gida sukayi Perking yafito cikin sassarfa yaƙara cikin gidan fadeel na biye dashi abaya..azaune suka samu mama da Abba a perlor suna fira se A'isha dake kwance kamar me Bacci amma kuma azahiri ba bacci takeyiba. "Oyoyo my son soja mazan fama y to yagajiyar tafiya? Cewar Abba tunkamin fawan ya gaidashi. Ƙarasawa yayi yana mannawa mahaifin nashi kiss agoshi kana yace "lpy qalau alhmdllh abbana ya gidan ? "Lpy qalau son. Good, mama barkada rana. "Yawwa barka fawan andawo lafiya? Tafaɗa tana Murmushi domin Hajiya Bintu akwai sanyin hali da Dattako. "Lpy qalau mama. Ɗan shiru babiyo baya can Abba yace "son miyake damunka ne naga duk kazama wani iri? Please gayamin idan akwai matsala? Ajiyar zuciya yasauke kana yace "akwai damuwa Abba, "last time abbey yayimun zancen aure kuma wlh lokacinda yabamu yakusa nikuwa gaskiya ƙanwata Nakeso bansaniba ko zaku bani, yafaɗa ashagwaɓe. "Tofa Masha Allah ai wannan abun farin cikine mizesa muhanaka kuwa wannan wacece? "Maisoon ɗin Dady, yafaɗa kanshi tsaye domin yayi alwashin seyayiwa muhseen baƙin ciki.. "kai Masha Allah amma gaskiya wannan zancen yayimun daɗi yanzu sabida kanason maisoon shine kake

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment