Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tamek'e tsaye taraba k'afafutanta biyu tasashi tsakiya. Zaro ido 😳 yayi yanaso yaga mizata Masa. aybegama tunaniba yaji takana hajiya babban taruntse idonta dakarfi sabida fargabar zafin dazataji tadannata cikin gindinta dak'arfi. Atare suka saki Yar K'ara shi tadad'i ita ta azaba seda tayi Yan mintina kamin tafara motsawa tana juyata acikinta seda tarage jinzafin tukunna tafara cinsa da kanta tana sama da k'asa .habawa ay Dr besan sanda yayi wulgi da pilos ba Yana kurma ihuuuu yamamanta dawani Dr Salim yashiga Neman natsuwa ruhinsa ihu yake Yana k'arawa yasaka hannu biyu yarik'e k'ugunta dangani yake kamar inberik'eba. Kwacemasa dad'in za,ayi fad'i yake wayyyyo Allah na wayyyyyo yassssmeeeeee ohhhhhhhh Allah nashiga ukku yasssmeee dadinki yayiwaya karya kasheni natuba kiyafeni shiiiiiiiii ahhhhhhhhhh wshhhhhhhhh yasssmeeeee minene kike sakamin haka wayyyyyyoooo dadiiiiiiiiii rasa yayi mizeyi seya fasheda kuka wiwi Yana sambatu izuwa yanzu yasaki k'ugunta yafara dukan gado Yana yamutsa mumar kansa Yana fadar yabata miye yabatami minene har hosipital d'inshi yabata .




Itama ihunn Dadi takeyi domin yanzu tadena jinzafi sedai dadin duk sunbi suncika daki da ihunsu..ummmmm ni Autar Ina kallon ikon Allah danaga abun nasu bana Kare bane nikam najawo musu k'ofar nafito domin anty haseetan takoroni mubarsu haka.....








Hhhhhhhhhhhhh su Dr Faisal sarkin *IZZA DA MULKI* nade gano yanzu dukan gado dabi,arkace in Dad'i yakaima karo😜😜😜








Wannan novel na kud'i ne bayarda kowa yasaya yafitarmin da abunaba kud'i ki kisaka kikasaya kibari dukmeso tasaya bazanyi Allah ya Isa ga dukwacca tafitarmin da,abunaba Amma kowa yasan Dede Kuma lokacina nabata nayi abuna da k'wak'walwata nayi ayki Bata waniba inkinga kifitar min dashi shine sakayyar dazaki yimun shikenan kekikasani....










Takuhar kullun mesan farin cikinku YASMEEN AHMAD (🥰Autar alheri🥰)


















Autar alheri........✍️✍️
🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Page 41 & 42




___baninakomabah se bayan awa 3 cwance natardasu makale dajuna gadukkan alamu Yanzu suka Gama bidirinsu Dan bawanda keda Kaya ajikinshi daga shi har ita se blanket kawai dasuka rufa dashi..Dr ne yafara tashi yayi kissing d'inta abaki kana yad'auketa cak yanufi bathroom.


Cikin bath d'in yadireta. Saurin Bude idanuwanta tatayi jinta acikin ruwa sekuma tasake kullewa ganin shi atsaye bakomai ajikinshi yashigo ciki bath d'in..sunkuyowa yayi Dede kunnenta cikin yink'asa damurya yace Bude idon ki Mana wanka zamuyi fa.


Shiru tayi Masa tana murmushi shima murmushin yayi cikin izza yafara musu wankan. wanda ananma seda aka B'ata lokaci kana sukafito. towel d'aya sukadauro tana manne akirjinshi. Shidakanshi yashiryasu cikin farinciki.se wani miskilin murmushi yakeyi time to time. Itako tawani mak'yale Masa tanazuba shab'a. Yana biye Mata ahaka harsuka Gama Shirin sukafito .


Fitowarsu yayi Dede dashigowar Dr Salim Dake d'au keda sultan. Karb'ar sultan tayi. suko suka fita.yasmeen kuwa kichen tanufa tahad'awa sutan Madararshi yasha sosai tadawo perlon tazaunar dashi kana Takoma kichen d'in abunci toso tayi Amma Dr yahanata yanzumma fitarda sukayi takeway ne zasuyo masu kartadafa yazan b'arna. Fasawa tayi kawai tajuya tad'au ko had'inta da ummty tabata tajuyo.


Dawowa perlon tayi tazauna tadora Sultan akan cinyarta tanasha tana yimasa Wasa hartagama tad'au ko Y'ay'an itatuwanta tasomaci .kodasuka dawo tana,nan zaune aperlo ajiye sultan tayi cikin hanzari tatari mijinta. Rungume shi tayitsam ajikinta. shima haka yamatseta Kamar wani zekwace Masa ita. Bakinta takai setin kunnenshi cikin yink'asa damurya tace Sanu dazuwa my Dr tak'arashe zancen tana sakarmasa wani shi,umin kiss akunne..lumfashi yaja dak'arfi Yana Kara matseta ajikinshi k'afafuwansa serawa sukeyi yananeman zubewa sabida yanayin datayi maganar yayi Bala,inshigarsa..saurin janye jikinta tayi taname amsar ledojin hannusa tahad'a har hannusa tarik'e ganin duk jikinshi yamutu..waigawa tayi zata gaida Dr Salim setaga wayam Koda taduba shi haryakai dining area. Murmushi kawai tayi taja hannu mijinta sukabibayanshi.


Shiko Dr Salim tunshigo warsu dayaga tarungume mijinta yawucewarsa yaname ayyanawa aransa gobe,gobe zebar garinnan Dan yaga alamar daga matar har mijin bakuyace dasuba.


K'arasowa sukayi tajamasa kujera tanagaida Dr Salim..amsa Mata yiya Yana tsokanarta da seyanzu taganshi tunda taga mijinta bataganin kowa.. dariya tayi kawai tacigaba dayin saved dinsu seda tagama. Takoma perlon tad'auko sultan zatakuma bedroom d'inta.. kallan tayakeyi tunjuyawarta harta d'auko sultan..soyakeyi yace tazo suci nashi tare Amma IZZAR tamotsa yakasa Koda motsa labb'ansa..seda yaga badawoma zatayiba belantana taci abincin.seda takusa shegewa kana yamotsa labb'ansa Kamar wadda akeyiwa cilas yace.yasmeeen..sarai tajiyoshi Amma seta shigewarta kamar batajiba. Tayihakanne Dan taga yadamu da ita zebiyota ko shareta zeyi dudda tasan ba,auren soyayya sukayiba Amma tanaso taga intanada matsayi azuciyarshi kodan darajar D'an sa.


Shiko Dr ganin batajibane yasa yalumshe idonsa Yana tunanin yazeyi shide baya iya magana da k'arfi belantana yabud'e bakinshi yakirata.shiru yayi Yana tunani..shiko Dr Salim cin abincinsa kawai yakeyi aranshi Yana fad'in nagayazakayi dan Wannan yarinyar itace Dede Kai.


Tunaninsane yakatse ganin Dr F A yamik'e yanufi bedroom d'inta cikin takunshi na IZZA DA KUZARI.murmushi Dr Salim yayi yace mujedezuwa inde wannan yarinyar ce.


Yanashiga yaganta zaune tana lallab'a sultan yayi bacci... k'arasowa tayi,yarab'a gefenta yazauna yakwantar da kanshi akafad'arta yace." Miyasakikatafi bayan bakici abinciba? Yafad'a Yana shafa fuskarka zuwa wuyanta.


Lumshe idanuwanta tayi tanajin yanda d'inmin lallausar fatar hannusa keratsata."bakomai banajin yunwane..mikikaci yanzu? Shiru tayi danbazata,iyagamasa abunda taciba..ganinbatace komaibane yasa yakawo bakinsa Dede kunnenta cikin yink'asa damurya yace"kinyishiru bayan Kuma nasan nakwashe abunda kecikinki. Yak'arashe zancen Yana huramata iskar bakinshi..saurin mek'ewa tayi dankarsu tada sultan dayarigada yayi bacci.tace "Allah nak'oshi ay baka kwashe dukaba Kuma nasha kayan fruits..gira d'aya yad'aga Mata🤨 yanafad'in really? Rufe fuskarta tayi da hannayenta cikin jinkunyarsa tad'aga Masa Kai..murmushi kawai yayi yace zumuje kitayani naci nawa Dan nikam kinkwashe duka.."waro ido 😳 tayi kana tace ni yaushe nakwashe? Aina zanga abuncinka dahar zankwashe? 😟


"Tanan Mana zokiga.. juyawatayi dagudu tabar d'akin tana dariya. Ganin abunda yakeshirinyi. igiyar wandonsa yake kwacewa zefitoda......


Murmushi yayi yabi bayanta.koda sukafito Dr Salim harya Gama cin, abincinsa yafita.zama sukayi dakanta tarik'a bashi haryakoshi kana suka dawu perlon suka zauna sunad'an fira jefi,jefi yake tanka Mata wani lokacin Kuma yayi murmushi.


Washegari tunda tayi sallar asuba tafito tashiga kichen breakfast tahad'a musu merai da lpy. Fanken ayyaba tahad'a kana tayi soyayyen k'wai me had'e da dambun Naman kaza.
Se kunun gyad'a .


Dawuri tagama aykinta. Tayi wanka tashirya cikin kayan atamfa d'inkin riga da Zane Yar hausa.wow Masha Allah yasmeen koyanni sutura tasaka kyau takeyimata .feshe jikinta tayi da perform mesanyin kamshi. Danyanzu Bata amfani da humra sabida Dr Salim Dake gidan gudun kaucewa shed'an.




Tana fitowa suma suna dawowa daga masallahci sashensa yawuce yayinda Dr Salim yawuce sashen Fulani.


Rakasa tayi haryashiga bedroom din wucewa tayi tahad'a masa ruwan wanka tazuba Masa turarukanta masu sanyi k'amshin. "My Dr zokayi wanka sekazo muyi breakfast..tozomuje kitayani..ok tace atak'aice. tawuce gaba. Shiko dad'i fal ranshi.


Sunashiga yashiga tub'ekayansa seda yazo cire riga. Tayi wuf tafice tanadariya.. girgiza kansa kawai yayi kana yayi wankanshi...




Gimbiya Jamila kuwa ganin ba,abunda yasameta tunranar shiyasa tasaki jikinta kamar bawi k'alubale agabanta..yau tana zaune a perlota sekawai taji antsikareta sosawatayi cikin sauri kamin tad'auke tasakejin antsikareta awani wurin mek'ewa tayi tana dubawa aycikin gid'ima tawaro ido 😳 ganin duk inda tasosa wurin yafitarda Kato maruru ay ahaukace tadauko waya zata Kira yrm Ali sekawai taji tama tsaneshi batasan ganinshi dagashi har yrm sadam .


tsaki tayi kana tafara Neman nodin hafsat.hartakatse ba,ad'agaba. Samira tashiga Kira cikin sa,akuwa tad'aga. Cikin mugun tashin hankalin takecewa Samira tazo batada lpy .


Katsae Kiran tayi tatashi tagayawa gmb suwaiba .atare sukazo Amma yanayin dasuka ganta ciki yatada musu hankali.


Kwasota sukasaka kuyanginta sukayi akasakata amota sukayi hospital..tun,ahanya sukakira yrm Ali akagaya Masa..hankali atashe yabibayansu.


Sunazuwa akakarbeta Bata gado....




Dr F A kuwa bayan yafito daga wankanne yashirya shima cikn manyan Kaya data fidda Masa .yy kyau sosai Kamar balarabe cikin kayan hausawa.


Koda yafito Dr Salim yadawo dining area sukawuce kaitsaye inda yasmeen kejiransu saved dinsu tayi itada mijnta Dr Salim kuwa shikad'ai cikin farinciki sukafara breakfast lomar farko dasukayi dukansu seda suka lumshe ido.


Ahaka sukecin abincinsu harsukayi rabi.. Dr yayita yiwa yasmeen nunidata bashi Kamar yadda tayi masajiya Amma tashareshi..Dr Salim ne yagaza hak'uri yace "man Wai yau Aina kayi Mana takeaway ne ? Dan gaskiya sun iya girki bakad'anba.. murmushi yayi Yana kallan yasmeen yad'aga matagira.. murmushin itama tayi tanasoke Kai k'asa..okk Nagano bakin zaren cewar Dr Salim..gaskiya madam wannan miskilin Nanda satibiyu baza,aganeshiba. Sena kawo saudat tazo d'aukar darasi..Diriya Yasmeen tayi cikin barkwanci tace haba Yaya aysede nakoya awurinta. Dariya sukayi bakid'aya. Ahakasuka k'arasa cin,abincin.




Banyan sunkammalane. Dr F A yadubi yasmeen yace ummyn sultan. Kallansa tayi nay'andak'ik'u kana tace na,amm . kik'ara abunci lunch zamuyi bak'one Hafiz zezo anjima abokinmune tun a school kishirya Masa bartaba kinji.okk badamuwa Allah yakaimu.ameen suka amsa kana sukafita.






Karfe 12 :00pm tashiga kichen tahad'a musu abinci.koda 2:00pm tayi tagama komai harwankanta tayi tasa ankawo Mata Sultan shima taci Masa wanka. doguwar rigace tasaka ta Mariel tayi Mata kyau sosai Kamar Yar tsana .


Fitowa tayi perlo tanajiran dawowarsu.ko minti 10 batayi dazamaba sukashigo su ukku tareda wani saurayi kyaykyawane shima Kuma baze wuce sa,arsuba. Sallahma sukayi ta,amsa adiririce Dan tamanta batadauko hijabba Kuma tanason tarbar mijinta. Gayarigar tad'an kamata kad'an ga,abubuwanta ba kad'an ba.karasowa,sukayi cikin perlon.mikewa tayi jiki amace tayi kan mijinta tarungumeshi Kamar yadda tasaba..rungumarta yayi shima Amma fuskarsa amurtuk'e Dan tunda suka shigo yaga yanda take kishi yarufeshi.


Dr Salim kuwa tana gaidashi ya amsa Yana Danna wayarsa ko kallanta beyiba..juyowatayi zata gaida saurayin dasuke tare dashi tace Ina wuni kazo lpy. Lpy Qalau alhmdllh amaryarm..bekarasaba sakamakon ido hudu dayayi da yasmeen..ay amugun razane yajabaya yanafad'in.......












Kuyi hak'uri dalattina kusan Sha,anin rayuwa se ahankali




Anjima kad'an zakuga


D'ayan














Autar alheri......✍️✍️
🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬

🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By yasmeen Ahmad




(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Page 43 & 44




___yace keceee dama anan kike nayineman duniyar Nan bangankiba Ashe dama k'anwar F A ceke .Allah nagodema dakayankemin wahala..juyawa yayi yanacewa su Dr F A da Dr Salim dasukekallanshi cikin mamaki furucinshi.


Wannan fa itace yarinyar fadanake gayamuku inanema wacca nacemaku tayi fad'a akan company dazamuyi a suleja itace wlh ba,inda bannemetaba Amma bangantaba komekama da,ita banganiba yak'ara she zancen yaname kallon yasmeen.


Yasmeen de da ido kawai takebinshi domin inbamu mantaba bada yasmeen yayi maganaba da bilkisu yayi kunga ko yasmeen Bata sanshiba


Tasowa yayi zeyi kusanta cikin hanzari Dr F A yajawo hannuta yawuce da,ita bedroom d'inshi..binbayansu zeyi yanafadar miye haka F A yakajata bayan kasan nagayama kudirina akanta kotana kanwarka ay kai meshigemin gabane abani ita.


Jawo hannusa Dr Salim yayi ganin kamar bayacikin hayyacinshi..yace cool down my friend kasaurareni kaji. Nayi cool down Aina Salim wanna yarinyar fa itace rayuwata itace farin cikina kumakanagani yanaso rabani da ita.


Zaunar dashi yayi yadauko ruwan sanyi yabashi yasha kana yace hafiz kanatsu Wannan yarinyar dakake magana akai matar Faisal cefa..whattt? Yafada dak'arfi Yana mik'ewa tsaye..Kai yad'aga Masa cikin tabbatarwa.. innalillahi wainnailaihi Raji,un..shinekawai abunda Hafiz kemai,maitawa abakinsa..yazube ak'asa Yana had'agumi.




Dr Salim neyacigaba dacewa "kaima ayyadace kafahimta ganin tsantsar kishi adanun Dr F A nasan dankainema yak'yaleka yaja matarsa yanda yakedajuciya.




Shuru Hafiz yayi Yana jimami yadad'e ahaka kamin yace wlh Allah Salim bansan matarsa bace banmasan tayi aureba farkodanaga mace agabansa nad'au ka matarsace Amma danaganta senayi tunanin k'anwar sace..Allah yasani Salim naso yarinyar Nan harcikin raina Amma badamuwa Allah yayi ba matata bace bakomai.




Yawwa Hafiz Hakanyafi gaskiya gara kacireta aranka Kuma kabawa Dr F A hak'uri.


Shikenan zanbashi kirashi yazo muk'arasa abunda yakawoni.nizan wuce..ah,ah danace yau zamu juya bacewa kayi segobeba. No mukoma kawai..okk shikenan yafad'a Yana Danna no din Dr Faisal.


Shiko Hafiz yace hakanne dayakoma yanemi mafita Dan baze,iya hak'ura dawannan kayan marmarinba gaskiya Faisal yacuceshi Allah yasa bekusancetaba yana,nan yanda yasanshida ..Kai koma yakusanceta wlh Nima Sena d'and'ana.tunda narigashigani...tunaninsa neyakatse jin muryar Dr Salim nafad'in Dr kabarmu zaune kaimukejirafa. besan miyace masaba yace pls kazo Dan Allah munajiranka..yakatse wayarsa.


Kallansa yayi yace miye yy fushiko? No bafushi yayiba yanazuwa .okk kawai yace Yana sak'a,abunda yakeganin yadace dashi.




Shiko Dr tunda yaja yasmeen yakaita bedroom dinshi Yayi wulgi da,ita kangado Yana huci dakyar ya,iya seseta zuciyarshi yatattaro sauran hak'urinshi yace wayabaki damar saka wad'annan kayan kifita kallah kiga wad'annan abubuwan dukgasunan awaje kinsaka wannan d'an renin hankali yawani kafeki da ido harda wani fad'in kece yake nema. Tukunna ma Aina kikasanshi da haryake nemanki? Cikn fad'a yakemaganar kamarba miskilin Nan dabayaso hayaniyaba segata yanayi dakansa.


Shuru tayi masa danyanayin datagansa yayi bala,in tsoratata..ganin batayi maganaba yak'ara tunzurashi ayko yakara masifa Kamar yaci Babu Yana cikin fad'an ne Dr Salim yakirasa. shiyasa shima yarufesa danasa fad'an Kamar shine Hafiz.




Fitowa yayi cikin izza da mulki secinmagani yakeyi yazo nesa dasu kad'an yazauna yakwantar da kanshi ahannu kujerar..Dr Salim neyafara magana Kamar haka "man kayi hak'uri Hafiz besan Yasmeen matarka bace shiyasa duk,abunda kaga yayi rashin sanine..ko kallansa beyiba baleyasaran zetanka.




Kayi hak'uri abokina wlh Allah bansan matarka bace Kuma inbaka mantaba tunlokacin da nakenemanta nagaya muku Kuma bansan tayi aureba.cewar Hafiz...shiru yayi haryanzu bece komaiba harsunfitardaran zeyi magana sekawai yace "Aina kasanta da har kakenemanta.? Asuleja Mana. Wurin aykin company Nan yakwashe duk,abunda yafaru yagaya musu Amma begayamusu rawar datayi agabansaba.


Nisawa sukayi atare. shide Dr F A gaskiya tayimasa yawa yamarasa mezece..Dr Salim ne yayi k'arfin halin cewa tabbas za,ayihakan duba dayanda idanuwanmu sukagane Mana shekaran jiya..to Amma abin tambaya anan shene ya,akayi ba,sayawa mutane gidaba Kuma akarusa masu nasu bayan bahaka mukayi da kaiba? Eh to ay to kadesan halin talakawannan komikayi masu basagani..




no bakayi adalcibane Kuma danasan hakan zakayi da bazan Bari yabaka kwangilarba cewar Dr F A..bahaka bane kawaide sanadin haduwana da wannan yarinyarne..Kuma sanadin rabuwarku yanzuba..F A yafad'a cikin k'araji


Sorry man meda wukar ay shima yasan hakan. Cewar Dr salim..shina gani Nima ay namarabida,ita..becedasu komaiba ahaka sukacigaba damaganar suna jajanta lamarin.ganin bekulasubane yasa suka canza zancen zuwa abunda yakawoshi.




La,asar nayi Dr Salim da Hafiz sukad'auki hanyar Abuja.


Haryadawo darakiyarsu Bata sakefitowa perlon ba domin wani mugun tsoronsa taji ganin yabirkice Mata lokaci d'aya


Koda yashigo gidan anyi sallar magariba alwala yad'auro yawuce masallahci seda yayi Isha,i kana yadawo gidan haryanzu tana d'akin.bedroom dinsa yawuce yayi wanka yafito Yana mamakin rashin ganinta aperlo shiryawa yayi cikin kayan Shan iska yafito yanufi d'akinta..turakofar yayi yashiga can yahangota makure karshen gadon.


Zabura tayi Kamar wadda taga abuntsoro Dan tad'auka koyanzu fad'an zemata..saurin k'arasowa yayi wurinta ganin yanda tarazana..riko hannuta yayi seyaga duk jikinta yad'auki rawa..subhanallah miyafarune ummyn sultan? Bakida lpy ne? Danshi harga Allah yamanta da yayi Mata fad'a..shiru tayimasa se karkarwar dajikinta keyi ce tak'aru..yasalamm miyasameki kigayamin Mana yafad'a cikin tashin hankali.. bud'e Baki tayizata yimagana kawai setasaka kuka metsima zuciya. Innalillahi wainnailaihiraji,un yafad'a Yana jawota jikinshi. jinta ajikinshi yasa kukanta yak'ara k'arfi. Arud'e yak'aramanta ak'irjinshi.


Bubuga bayanta yakeyi cikin sigar lallashi sedayaga tafara ajiyar zuciya alamar tayishiru kenan.sa,Annan yafara tambayarta Kamar haka


Dan Allah kigayamin mi,akayimaki. kobakida lpy? Kinga dukkintadamin hankali kuyi hak'uri kifad'amin kinji baby na. Yafad'a cikin sigar lallashi.


D'agowa tayi kana tace bakai bane..ni Kuma yafad'a cikin zaro ido 😳.eh Mana kazo kanamin fad'a kumani banma sanshiba bansan miyake magana akai ba. Kuma mantawa nayi da hijab koni ay bazanso susameni ahakaba tunda nasan wad'annan abubuwan dakake magana akai mallakinka ne Kai kad'ai Taya zanso wani yagane ma kayanka. Tafad'a cikin shagwab'a tana tallabo boos d'inta.


Wani mugun Dad'i yaji yarufeshi jintana fadar kayansa danshi harga Allah yamanta da yayimata fad'a Kuma besan miyasa yayi Mata fad'an ba Dan yasande balefintabane tunda batasan sunshigoba. shene ma melaifi dabekirata yagaya Mata gayanan zuwa dasuba.


Kuma yanzu gabayanin da Hafiz yayi masu dazu yafahimci yasmeen batasanshiba tunda bada,ita yayi magana ba balantana tasanshi..katsemasa tunani tayi dafad'in ay kowayan nan nakane tak'arashe zancen tana kamo hannusa tadora kan boom,boom dinta.


Yasalammm wannan yarinyar inbanyi dagaske ba kasheni zatayi..matsasu yayi Yana matsar cinya " eh nawane yasssmeeeee ya,isa haka kidena kukan nine natab'akiko? Eh .Kuma harda tsawa kayimin.ok to yi hak'uri kinji bazan sakeba..Nima kayafemin mijina bazanbari kowa yasake ganam ma kayankaba..to nagode sosai my k'anwa.


Yafad'a Yana had'e bakinshi da danata yafara tsotsa saurin Kama harshensa tayi tana tayashi. tsotsar bakin juna sukeyi kamar zasucinye junansu..sud'au lokaci suna yamutsa juna kamin tafara k'ok'arin tserewa dak'yar takwace bakinta. kallanta yakeyi darinan,nun idanuwansa.


Kana yace babyn inazaki ? Sultan zanbawa abuncifa bund'azu Yana wurin Fulani beci komaiba..ok pls kifara bawa abbanshi mana. To bara nadafama. ah,ah aybasekin dafaba yanajikinki..Aina😳?


Breas dinta yanuna Mata kana yace wad'annan nakeso zo nasha kad'an sekitafi.ah,ah nide gaskiya kabari segobe..no dad'in inkikatafi akyai matsa pls kibari nasha..tonaji Amma kad'an fa.ok nayarda.




Karasowa tayi tazuge zip din rigarta taballe bra d'in seko gasu sunbayyana zaunawa tayi tatallabo kansa kamar yanda akeyiwa jinjiri tasaka Masa abaki. Ayko yacafka yafara tsotsar d'aya Yana murza d'ayan shid'ewa yasmeen tafarayi tana yamutsa sumar kansa.shiko se gurnani yakeyi


Hannu ta yajawo yatura cikin wandonsa.jintayi tatabo kosas,shiyar 🍌dinsa.janye hannuta takesanyi dantasan daga haka se ankai ga babban itako yanzu hankalinta nawurin sultan. saurin cewa yayi pls dad'in kimurzamun..shuru tayi Kamar bazatayiba sekuma tafara murza masa cikin kwararren salo mezautarda Wanda akeyiwa. Shiko Nishi kawai yakeyi Yana gurnani.yakara kaimi wurin murzata sukai wurin minti 40 ahaka cen setaji yayi Mata wata wawiyar runguma Yana Yar K'ara kasa,kasa.




Sekawai taji dimin ruwa a hannuta. shiko yazube Yana mayarda lumfashi.hk tadauko tagoge Mai jikinshi kana tamik'e tahad'a Masa ruwan wanka. Yaso yadoje Mata sesunyi megaba d'aya Amma Taki yarda. Fita tayi tabarshi tanufi sashen Fulani.




Hakarayuwa tacigaba datafiya. Tsakanin Faisal da yasmeen soyayyar su sukeyi cikin kwanciyar hankali.kuma shakuwa metsananin k'arfi tak'ara shiga tsakaninsu.


Bangaren gimbiya Jamila kuwa haryau tana hospital Kuma bawani canji dayadda sukakaita illahma gaba da,Abu keyi




Yau yakama Daren sallar layya yaune Kuma alhaji Abdul Kareem habibullah da iyalinsa suka sauka garin yola......
















Autar alheri......✍️ ✍️


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad




(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Page 45 & 46




___damisalin k'arfe 2:00pm jirgin su ummty yasauka garin yola. Dr F A dakansa yaje tarbar iyayen nasa tareda rakiyar dogarai da Scot d'insa..suna Isa jirgin nasauka. Hango maifinnasa yayi yanasaukowa muk'arabansa natake mishi baya. Tasowa yayi cikin hanzari zetarbi mahaifinsa Amma kaminyak'araso jama,argari da yanjarida sundabaibayeshi..tsaki yaja dak'arfi Yana wannan banzan mulkin dakehana ma ganawada iyalanka Allah yagani yayi missing d'in dadyn sa..ganin ummty nasaukowane yasa yayi watsi datunanin dayakeyi yayi kanta cikin sauri tunkamin tak'araso bele,itama ahanashi ganinta.


Bazato batsammani ummty taji yanfada jikinta yanasauke ajiyar zuciya. Allah sarki uwa da se Allah. Itama rungumeshin tayi tsam ajikinta.tanashafa sumar kansa.yake tsawon minti 2 ahaka kamin yasaketa "ummty na I missing you


missing you too my son Ina y'ata kabarotane? Tanagida ummty cewa tayi bazatazoba Wai sedai natarbeku anan itakuma zatayimaku tarba agida wacca tafi tawa wai.yakarashe zancen cikin shagwab'a.


Murmushi kawai ummty tayi kana tace ayko tayima wayo dantarbarta zatafi armashi.murmushi yayi cikin farinciki yaja hannu mahaifiyar tashi zuwa mota yanafad'in ah,ahkam gaskiya banyardaba ummty tawa tafi armashi yafad'a Yana turabaki gana..yasakata amotar yahana kowaganinta.. "toshikenan ay zamugani.


Alhaji Abdul Kareem. Kuwa bashiyasami kansaba seda Scot d'insa suyimasa hanya suna Janye mutane kana yasamu yashiga motar suma sukashiga akatada motocin se masarautar yola. Bakin fad'a akatsar da motocin hakanne yasa suna fita tawagar Masarauta sukichaaa akansu.


Ummty ma Bata Sami shiga fada ba Dan taro yayi yawa..haka tawuce sashen Fulani.acan tasami yasmeen ayko tana jin sallamarta tayanko dagudu yafada jikinta tana dariya oyoyo ummtyn I'm missing you so much tafad'a tana Kara matseta ajikinta.


Missing you too my doter nasameku lpy? Lpy Qalau wlh ummty ya hannya? Hmmm hanya alhmdllh doter. To hakanakesojin ummtyn tafad'a tana janyu hannu ummty zuwa cikin perlon Baki d'aya.fulani da kuyanginta nazaune suna kallon su..zaunarda ummty tayi kana tace granny ga,ajiyar ummtyn zanje nakawomata abunsha karkibari ko iskar dabaki yarda,da k'arfintaba yatabamin,ita..dariya sukayi dukansu. Kana tajuya zuwa kichen.


Kuyanginne sukashiga kwasar gaisuwa suna watsewa da dai,dai. Bayan sungamane. Ummty tasami damar gaida Fulani cikin ladabi da girmamawa. Amsawa fulani tayi itama cikinso da k'aunar surukar Tata. Ahaka yasmeen tadawo tasamesu ta,ajiyewa ummty just din abarba da inibe da Kuma Madara ahaka akehad'ashi yadau sanyi sosai.. ummty tace ah,ah doter duk nikad'ai? Eh mana ummtyn sabida me kawai nayi. Kishinye abunki. Tunsarkin kwad'a yinnan bezoba yashanye maki.


Eyeeee waye sarkin kwad'a yinto? Cewar Dr F A Dake shigowa yanzu.bata,tanka masaba secewa datayi kinganshiko ummty yanzu zeshanye maki abunki.tafada ashagwab'e. K'arasowa yayi cikin sauri yanafadin ninema kwad'a yanyayen zakiyi bayani kuwa Aina nakoyi kwad'ayin hannu yasaka zedamk'ota.


Ayko tacillah aguje tana dariya.biyarta yayi shima Yana dariyar fad'in yakeyi inbatsoroba yarinya tatsaya mana. Sukashiga zagaya perlon.


Ah,ah nak'i wayon inde kanada k'arfi ka,kamani muga..ummty da Fulani kuwa se dariya suke.cikin farincikin ganinsu haka.


Ummty kuwa mamaki fal ranta ganin wannan Dan nata da komagana wahala takemasa yau shene kewasa da dariya damace. Ashe akawai ranar da bakinshi zebud'u gaskiya doline tagodewa Allah tagodewa mlm Ahmad dayabawa Danta yasmeen Dan tanada yak'inin itace tacanzashi.


Jintayi yasmeen tamak'ale bayanta. Hannu yamika zekamota. Ummty tayi saurin cewa kull karkasoma tab'a min y'a agabana. Komawa yayi yazauna Yana fad'in Niko ummty kingafa itake takarana. Eh kaid'in ay kaikanema.


Turo halshenta tayi tanamasa gwalo..kinganta ko ummty. Ba,abunda nagani nikam.k'wafa yayi yajawo mup din da just dinkeciki. Aycikin hanzari tafito daga bayan ummty


Bazato yaji takwace mup din takwasa aguje tanadariya. Harzebita sekuma yafasa Yana murmushi yace zankamakine ay


Nan yazauna suka K'ara gaisawa damahaifiyar tasa seda akakira sallar la,asar kana yafita.


Acan fada kuwa mutane sunhana alhaji Abdul Kareem sukuni har sukatafi sallar la,asar sukadawo bashiyasami kansaba sebayan Isha,i..ananne yasamidamar shigowa wurin mahaifiyar tasa anan taradda Dr da yasmeen da Kuma Yan uwansa wato yrm maneer da yrm kamil dayaransu fawas da fauzan se ma,aruf se farisa da Khadija wadda sukekirada titi duk se,a san,nansukaganshi. Cikin farinciki sukagaisa dajuna kana akabud'e sabon babin fira. Yayin da fulani da ummty kecikin fargaba yanda wannan daren zekasance agaresu.


Alh.Abdul Kareem kuwa izuwa yanzu sama,sama yakejinsu domin yanayinshi yafara sauyawa..jinde abunda yasabajin dukshekarar duniya insunzo kwana Yola nasan rufeshine yasa yace kowa yaje yakwanta dare yayi. To sukace atare subar perlon akabar ummty kawai se Fulani..suma cewa yayi sujesukwanta Amma ummty takafe anan zatakwana taredashi. Hakayahak'ura yabarta. Fulani kuwa Takoma bedroom d'in ta cikin fargaba.


Tofa dare yatsala yayinda duk,wani mahaluki yanemi mafaka gari yayi shiru bakajin komai se kukan tsuntsaye. Awannan lokacinne Kuma tashin hankalin dawannan masarautar tasaba fuskanta duk shekara yabayyana. Domunkuwa alh Abdul Kareem nekwace cikin mawuyacin halin rayuwa ko mutuwa yayinda fulani da ummty takira kezaune gefenshi da itada memartaba suna Masa addu,oi se k'annen shi biyu maneer da kamil Suma adu,ar sukemasa suna kuka.


Ummty kuwa se risgar kuka takeyi. Yayinda kowani gab'a najikinshi cira yakeyi hargadon dayake Kai idanuwansa sunkafe bakinsa kuwa sefitarda kumfa yakeyi besan waye akansa .


Ahaka sukakwana hargarin Allah yawaye seda akafara Kiran asubar farine jikinshi yadena rawa kufan bakinshi yakafe kamar bezuboba sa,annan idanuwansa sunfara dawowa normal.


Ahakasuketa yimasa, adu,a har,aka tada sallar asuba sekawai bacci menauyi yadaukeshi. Amdala sukayi azuciyarsu kana suka tafi danyin sallah. memartaba kuwa dayaranshi sukanufi masallahci.


Ahaka suke fuskartar wanan tashin hankalin duk,wani zuwa da Abdul Kareem zeyi muddi kwanazeyi amasarautar.




Su Dr Faisal kuwa basusan mikefaruwaba Dan ba,agaya masaba tunda sunsan ciwon nasa bana asibiti bane.


Gari na Ida wayewa akashiga harmar zuwa idi. yayida Mata kuwa sukashiga aykin abincin sallah.ciki kuwa harda yasmeen Dan shiyasa tab'oyewa Dr danbataso yabata matalokaci aykin datakesanyi gaya tunranar dasuka had'u akaro na ukku basu sake had'uwa ba sedai suyi romance kawai yau ko tayi kudurin bashi goron sallah inyadawo daga idi.


Abdul Kareem befalkaba Kuma ba,atadashi seyatashi dakansa sa,annan ciyon kesakinshi.


Fangaren gimbiya suwaiba yau tunsafe daga zimmar zasu tafi hospital wurin gimbiya Jamila suka dauke hanyar gidan boka danya tsima Samira tunda yaune za,adaura aurenta da Dr F A. kuma adebewa hafsat shi arai asaka Mata tsanar shi domin takafe akan ita za,a aurawashi.


Sunyi sa,a Basu taradda kowaba hakan yabasu damar ganin bokan dawuri. Sukayimai bayanin abunda yakawosu.




Hhhhhhhhhhh yakece dawata

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment