Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sukayi da Bilal sannan yace mata.'




"Dole gobe na maida Basma Abuja dan nasan yanzu Bilal ya fara zuwa ne mana kenan ,to ina gudun kar wata rana yashigo ya ganta, gsky kam."






Daga haka ya fita ya tadda Bilal d'in har yashiga Mota shima yabud'e yashiga Bilal yaja motar a 360 da sauri Hafiz ya jiyo yana kallon shi......














Muje zuwa.
*YAYANA* *NE*




*BY* *:* *ANFA*








*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Ummu* *Hanan* *)*
















*Dedicated* *diz* *page* *to* *my* *sweet* *sis* *Maman* *Khaery* 😍










*page* *13*




"Dallah mallam karka yardani a titi, dan naga kai rayuwar ta isheka .






"Kaga kar kak'araman stress kabarni naji da abunda nakeji Dan yanzu ina cikin tashin hankali " to kafad'aman abunda yasa kad'aga jijiyoyin wiyanka sosai."






"Haba hafiz mezaisa Hankalina bazai tashiba ,alk'awarifa nayiwa momy zan kawomata Basma yau.






"Kai dai fad'i gaskiya kodai kanasone ka kwanta da ita?" amma wlh kai d'an iskane in iskanci nakeso nayi banida matane da harsaina bi kwailar nan.




Hafiz yace"Yanzu tsakaninka da Allah ba abunda ka tab'ayimata tunda kasaceta?"






"To dan ubanka mekake tunanin nayi mata ,kai kasanni bana dealing da k'ananan yara dan ba zasu iya d'aukar nauyinaba."






Hafiz ya kwashe da dariya "wlh Bilal kar kazo wataran ka dunga y'ar murya Kanacewa."






"Pls Basma kitaimaka kiyarda inbaki bani kankiba zan iya mutuwa ,, Hafiz ne yakwaikwayi muryar mata yana tsokanar shi .






Bilal yace"Wato gaskiya Hafiz nagane akwai mental a k'wakwalwarka inhar kana tunanin ni Bilal watarana zannemi yarinyarnan , over my death boby stupid yafad'i had'e da hararar Hafiz d'in.






Hafiz bai kuma cemishi komai ba ,a haka suka dinga yawo har yamma sanna Bilal ya juya kan motar ya sauke Hafiz gida yana fita yajiyo yace.






"To Bilbas ayi hakuri amarya dai ta b'ace ,kaini wlh nasan neman dakakeyima Basma bana banzabane."






"Duk yanda akayi ka dan tattab'e musu yarinya shiyasa kakeso kayi mai gaba d'aya."






Bilal ya d'ago kai ya b'allama Hafiz harara had'e dacewa "to hell with u banza d'an iska dan dama aikinka kenan kai yaja tsaki yawuce ."






Shiko Hafiz yadinga kwasar dariya ganin yadda ya shak'ar da
abokin nasa , daga haka ya shiga cikin gidan ya iske ummi da basma amma haryanzu Basma kuka takeyi."






"Haba Basma wai haryanzu bazaki hak'ura kibar kukannan ba ,kodai akwai abunda Bilal yamiki ne da har kika kasa fad'a mana?"






Dasauri ta girgiza kai had'e dacewa "Ba abunda yayiman ,, to shikenan Ki shirya gobe zankaiki abuja gidan sis d'ina saiki cigaba da karatunki achan.






"Daga baya kuma sai in dawo dake wurin momy lokacin Bilal yayi realizing mistake d'inshi."




Tace "To yaya Hafiz nagode Allah yasaka da alkhairi " haba basma miye na godiya yanda kike k'anwa agun Bilal to haka kike aguna , Dan duk abunda bilal zaimiki nima zan miki.






Washe gari ummi tagama shiryama Basma basma komai suna zaune ummi tanata k'ara bata baki saiga Hafiz yashigo yace.






"Idan kingama fito mutafi , tamik'e suka fita ummi tarakasu har bakin Mota saida taga tafiyarsu sannan ta dawo cikin gdalhmdllh.K'arfe biyar na yamma suka isa abuja , suna shiga layin tundaga nesa yake horn ."






Yana k'arasawa gidan mai gadin yabud'e geta ,gidane na kece raini yanashiga yafito yabud'e mata tafito suka k'arasa cikin falon.






Anan ya iske Antyn tana kallo tana ganinsu tajiyo had'e da cewa "oyoyo my dota shine wato tund'azu kutaho shine saiyanzu ninama d'auka da sassafe za kuzo."






"Wlh Anty Bilal ne yagajiyar dani gun neman Basma jiya ."




"OK to sanunku da zuwa." suka amsa " Basma zo ,mana kin tsaya a tsaye nan mafa gidane ,oya zonan in kunya zaki din gaji ba zamu shiryaba."






Basma ta k'arasa wurinta zata zauna a k'asa saita rik'o hannunta ta zaunar da ita kusa da ita."






Hafiz yanata dariya dan yasan antynsu akwai sangarta yara , daga haka ta k'walama Saude mai aikinta kira ,sai gata tafito da sauri.






"Saude kawo musu abinci ,saude tajuya takoma kicin d'in ta kawo musu fride rice d'inda Antyn tayi da pepe meat sai plantain meat tazuba a plate tasaka spoon ta d'ebo takai bakin Basma.




"Oya bud'e baki." ,Basma ta bud'e baki tana murmushi Anty murja tadinga feeding nata shima Hafiz yad'iba ya faraci.






"Suna haka sai ga Zahra ta shigo tana ganin Hafiz da gudu ta rungume shi "oyoyo uncle ya hanya ?"
"Lfy lau Zahra ya karatu alhamdulillah."






Sai ta koma gun Basma tarun gumeta "Yeee momy yanzu nima na sami y'ar uwa" "Ai kuwa dai kinsamu ".




Sai taji Hafiz yace "To Anty zan koma kin ga dare nayi."


"To tun yanzu nad'auka kwana zakayi ?"






"A' a wlh."




Suka fita gaba d'ayansu suka mishi rakiya,yana tafiya suka dawo ciki momy tace.




"Zahra kuje d'aki tayi wanka saita huta." Ta amsa da "To."


Momy ta rik'e hannun Basma suka nufi d'akinta..
















Muje zuwa.
: *YAYANA* *NE*








*BY* *:* *ANFA*










*dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Maman* *hanan* *)*










*dedicated* *diz* *page* *to* *my* *Kakus* *Halima* *(*Ummu* *ulfat* *)* *keta* *dabance* *agurina* *Allah* *yabarmanke* *luv* *u* *wujiga* *wujiga*😍










*page* *14*












Suna shiga zahra ta saki hannunta tayi bayi domin had'a mata ruwan wanka ,tana gama had'awa tafito tace ."








"Anty Basma nahad'a shiga kiyo wankan" lallaima zahra ta ina nagirmeki da kike ceman Anty?"






"tonidai Anty zance miki ,tayi dariya tanufi bayin tayi wanka tana fitowa har zahra tafitomata da kayan dazata Sa."






Tunda Basma tazo abuja tasauya ,tayi kyau ta k'ara k'iba sannan kuma Anty murja ta d'auko musu mai lesson cewar bazasu koma secondary ba ."






tace lesson d'in wata shida zasuyi tunda dama data tambayi Basma cemata tayi ajin k'arshe zata, to shiyasa kawai tayanke shawarar d'auko musu mai lesson."




Bayan sunyi lesson d'in ne saikuma suka fara shirye shiryen rubuta jarabawa ."






Yaune yakama su Basma zasufara rubuta W.A.E.C basma na k'ok'arin Sa uniform zahra tace."




"Basma naga kwana biyu kina fama da zazzab'i da daddare sannan kuma ji yanda boobs d'inki ya cika kamar mai ciki."




dariya Basma tayi saitace"what did u see zahra" hmmm bakomai kawaidai kyau kikayi ahakan."




"wlh zahra nima abunda nagani kenan har tsoro abun yake bani" gsky kam Dan kinchanja amma mutafi maybe chanjin yanayine kawai."






Suka fito direct d'akin Anty murja sukaje sukace"momy muntafi atayamu da addu'a ?"






"Karku damu insha allahu zakufara cikin sa'a kugama cikin sa'a, Allah ya tsaremin Ku daga sharrin abunk'i yakuma bada sa'a."




Suka amsa da"ameen sannan suka tafi Basma kejan motar har suka isa makarantar."






Haka suka gama jarabawar Basma batada wani ishashiyar lfy lokacinda sakamako yafito bak'araman dadi sukajiba .''




Anty murjama taji dadi ganin yanda suka fitoda sakamako mai kyau ,nan tafara shiryeshryen Samar musu admission. "




cikin ikon Allah suka samu suka fara zuwa ,amma jikin Basma yak'i sauk'i ga wani irin chanji datakeji sosai ."






"yau tunda suka dawo zazzab'i yarufeta mai zafin gaske hankalin zahra yatashi dole takira Anty Murja."




Koda tashigo taga yanda jikin Basman yake hankalinta yatashi hannu yana rawa tad'aga waya takira doctor."






Bayan minti ashirin sai gashi yazo yana zuwa yafara dubata yasa tayi fitsari zahra ta taimaka mata tayi , yace sujirashi bari yaje yayi gwaji yadawo yatafi bayan 30minute sai gashi yatadda Anty murja a falo yace ."






"madam your dota is pregnant , dasauri Anty murja ta zare ido " doctor cikifa kace ?"yes madam tanada ciki Dan yama shiga wata hud'u."






"OK bakomai doctor nagode , daga haka sukayi sallama ta k'walama zahra kira saigata tafito."






"Oya kwashe magungunannan kije kiba Basma tasha daga haka tabar falon cikin mamaki ta d'auki wayanta ta kira Hafiz bayan sungaisa tacemai."






"Basma tanada aurene?" A tanadashi nan ya labarta mata komai sannan tace "bilal d'in yatab'a kwanciya da ita ne?"






"Kai gaskiya bai kwanta da itaba,, to a gaskiya Basma cikine da ita ,kuma kaga dole atuntub'i bikal d'in aji inya tab'a kwanciya da ita Dan wlh wannan ba k'araman abubane daza ab'oye."






"to shikenan Anty badamuwa ni zanyi investigating abun , to shikenan ina jiranka daga haka sukayi sallama satin Basma biyu tawarke sumul kamar ba itace tayi ciwoba suka cigaba da zuwa school."








cikin wata ukun dasukayi Basma tak'ara gogewa Hutu yak'ara zamamata gawani respect da ake bata aschool d'in gashegen San zuwa club sai abunda ya k'aru."






Saidai yanda taga tinbi yad'an fitomata shine yake damunta yanzu."








_********_








Shiko Bilal duk yafita hayyacinshi ganin yadda iyayansu suka damu danma yana kwantar musuda hankali ."




Washe gari yanufi gidansu hafiz yasameshi a falo yana kallo "a abokina ya akayine?"






yazauna kusa da Hafiz d'in idonshi yaciko da hawaye yarik'o hannun Hafiz d'in "pls abokina kataimaka man naga Basma ko saud'ayane arayuwa kullum sainayi mafarkinta gashi momy ta damu Hafiz yace."






"Abokina a u in luv wit Basma ?" ya girgiza mishi kai "no I'm not in luv wit her ."






"OK katab'a kwanciya da ita ne?" yayi shiru karkaman k'arya Dan nasan ba halinka bane inhar kafad'aman gsky tozan taimakama kaga basma cikin week d'innan."






"yes I make luv with her , sai yayi shiru wato dama abunda Basma takema k'unci kenan ."






"to kashirya jibi muje abuja ,ok kana ganin zamu sameta achan ?" Insha allahu tanamachan daga haka sukayi sallama."






Ranar Monday yakama bilal tun 1yabiyoma Hafiz sutafi ."




"Kai abokina irin wannan sammako haka to lallai bak'araman so akema basma ba" kaji d'an iska cemaka nayi sonta nake?"






"to inbaka Santa akoma yayi banza dashi yaja mortar k'arfe uku suka isa abuja Hafiz yakira Anty yatambayeta su zahra nagida ?" tacemai sunan school yacemai karya motar muje school d'insu zahra ."




suna isa saiganin zahra tafito rik'e da basma suna k'arasowa inda suke turaran bilal yabigi basma wata muguwar shaa'wa ce ta taso mata."




sanadiyyar y'an makarantar maza dakesanta amma yak'i kulasu shine suka samata tablet saboda suyi amfani da ita."






tanajin wannan sha'awar tayi saurin k'wace jikinta ana zahra tanufi bilal gawani k'anshinshi dake k'ara rikitata direct ta rungumeshi ta had'e bakinta danashi tad'ora hannuwanshi kan boobs d'inta."




Hafiz yana ganin haka yace "Bilal pls Ku shiga Mota hankalin mutane yafara dawowa kanku itako zahra mamakine da tambayoyi fall zuciyarta."






Tana rungume ajikinshi ya bud'e motar suka shiga ya d'au key zaitada motar tarik'e hannunshi Dan bazata iya jurewaba."




Tafara ciremishi botiran riga yamatso saitin kunnenta yace"kibari muje hotel zaik'ara wata maganar tahad'e bakinsu wuri d'aya shima yazuge zip d'in doguwar rigarta yafara wasa da nipple d'inta itakuma hannunta nakan joystick d'inshi suka fara groaning ita dashi shima yad'aga rigarta yatura hannunshi k'asanta yana fingering nata romancing juna suke a zafafe kamar zasu cinye juna tadawo da bakinta saitin kunnenshi tace. "




"Pls suck me ,yakwantar da ita yasa bakinshi ak'asanta yana sucking d'inta daganan yafara sex da ita saida komai yalafa."






tabud'e ido sukayi ido biyu da bilal takurma wani irin ihu jikinta yana rawa hawaye nabin wani shikuma cikinta yake kallo daya d'an tasa....












Muje zuwa
*YAYANA* *NE*








*BY* *:* *ANFA*










*dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Maman* *hanan* *)*










*dedicated* *diz* *page* *to* *my* *Kakus* *Halima* *(*Ummu* *ulfat* *)* *keta* *dabance* *agurina* *Allah* *yabarmanke* *luv* *u* *wujiga* *wujiga*😍










*page* *14*












Suna shiga zahra ta saki hannunta tayi bayi domin had'a mata ruwan wanka ,tana gama had'awa tafito tace ."








"Anty Basma nahad'a shiga kiyo wankan" lallaima zahra ta ina nagirmeki da kike ceman Anty?"






"tonidai Anty zance miki ,tayi dariya tanufi bayin tayi wanka tana fitowa har zahra tafitomata da kayan dazata Sa."






Tunda Basma tazo abuja tasauya ,tayi kyau ta k'ara k'iba sannan kuma Anty murja ta d'auko musu mai lesson cewar bazasu koma secondary ba ."






tace lesson d'in wata shida zasuyi tunda dama data tambayi Basma cemata tayi ajin k'arshe zata, to shiyasa kawai tayanke shawarar d'auko musu mai lesson."




Bayan sunyi lesson d'in ne saikuma suka fara shirye shiryen rubuta jarabawa ."






Yaune yakama su Basma zasufara rubuta W.A.E.C basma na k'ok'arin Sa uniform zahra tace."




"Basma naga kwana biyu kina fama da zazzab'i da daddare sannan kuma ji yanda boobs d'inki ya cika kamar mai ciki."




dariya Basma tayi saitace"what did u see zahra" hmmm bakomai kawaidai kyau kikayi ahakan."




"wlh zahra nima abunda nagani kenan har tsoro abun yake bani" gsky kam Dan kinchanja amma mutafi maybe chanjin yanayine kawai."






Suka fito direct d'akin Anty murja sukaje sukace"momy muntafi atayamu da addu'a ?"






"Karku damu insha allahu zakufara cikin sa'a kugama cikin sa'a, Allah ya tsaremin Ku daga sharrin abunk'i yakuma bada sa'a."




Suka amsa da"ameen sannan suka tafi Basma kejan motar har suka isa makarantar."






Haka suka gama jarabawar Basma batada wani ishashiyar lfy lokacinda sakamako yafito bak'araman dadi sukajiba .''




Anty murjama taji dadi ganin yanda suka fitoda sakamako mai kyau ,nan tafara shiryeshryen Samar musu admission. "




cikin ikon Allah suka samu suka fara zuwa ,amma jikin Basma yak'i sauk'i ga wani irin chanji datakeji sosai ."






"yau tunda suka dawo zazzab'i yarufeta mai zafin gaske hankalin zahra yatashi dole takira Anty Murja."




Koda tashigo taga yanda jikin Basman yake hankalinta yatashi hannu yana rawa tad'aga waya takira doctor."






Bayan minti ashirin sai gashi yazo yana zuwa yafara dubata yasa tayi fitsari zahra ta taimaka mata tayi , yace sujirashi bari yaje yayi gwaji yadawo yatafi bayan 30minute sai gashi yatadda Anty murja a falo yace ."






"madam your dota is pregnant , dasauri Anty murja ta zare ido " doctor cikifa kace ?"yes madam tanada ciki Dan yama shiga wata hud'u."






"OK bakomai doctor nagode , daga haka sukayi sallama ta k'walama zahra kira saigata tafito."






"Oya kwashe magungunannan kije kiba Basma tasha daga haka tabar falon cikin mamaki ta d'auki wayanta ta kira Hafiz bayan sungaisa tacemai."






"Basma tanada aurene?" A tanadashi nan ya labarta mata komai sannan tace "bilal d'in yatab'a kwanciya da ita ne?"






"Kai gaskiya bai kwanta da itaba,, to a gaskiya Basma cikine da ita ,kuma kaga dole atuntub'i bikal d'in aji inya tab'a kwanciya da ita Dan wlh wannan ba k'araman abubane daza ab'oye."






"to shikenan Anty badamuwa ni zanyi investigating abun , to shikenan ina jiranka daga haka sukayi sallama satin Basma biyu tawarke sumul kamar ba itace tayi ciwoba suka cigaba da zuwa school."








cikin wata ukun dasukayi Basma tak'ara gogewa Hutu yak'ara zamamata gawani respect da ake bata aschool d'in gashegen San zuwa club sai abunda ya k'aru."






Saidai yanda taga tinbi yad'an fitomata shine yake damunta yanzu."








_********_








Shiko Bilal duk yafita hayyacinshi ganin yadda iyayansu suka damu danma yana kwantar musuda hankali ."




Washe gari yanufi gidansu hafiz yasameshi a falo yana kallo "a abokina ya akayine?"






yazauna kusa da Hafiz d'in idonshi yaciko da hawaye yarik'o hannun Hafiz d'in "pls abokina kataimaka man naga Basma ko saud'ayane arayuwa kullum sainayi mafarkinta gashi momy ta damu Hafiz yace."






"Abokina a u in luv wit Basma ?" ya girgiza mishi kai "no I'm not in luv wit her ."






"OK katab'a kwanciya da ita ne?" yayi shiru karkaman k'arya Dan nasan ba halinka bane inhar kafad'aman gsky tozan taimakama kaga basma cikin week d'innan."






"yes I make luv with her , sai yayi shiru wato dama abunda Basma takema k'unci kenan ."






"to kashirya jibi muje abuja ,ok kana ganin zamu sameta achan ?" Insha allahu tanamachan daga haka sukayi sallama."






Ranar Monday yakama bilal tun 1yabiyoma Hafiz sutafi ."




"Kai abokina irin wannan sammako haka to lallai bak'araman so akema basma ba" kaji d'an iska cemaka nayi sonta nake?"






"to inbaka Santa akoma yayi banza dashi yaja mortar k'arfe uku suka isa abuja Hafiz yakira Anty yatambayeta su zahra nagida ?" tacemai sunan school yacemai karya motar muje school d'insu zahra ."




suna isa saiganin zahra tafito rik'e da basma suna k'arasowa inda suke turaran bilal yabigi basma wata muguwar shaa'wa ce ta taso mata."




sanadiyyar y'an makarantar maza dakesanta amma yak'i kulasu shine suka samata tablet saboda suyi amfani da ita."






tanajin wannan sha'awar tayi saurin k'wace jikinta ana zahra tanufi bilal gawani k'anshinshi dake k'ara rikitata direct ta rungumeshi ta had'e bakinta danashi tad'ora hannuwanshi kan boobs d'inta."




Hafiz yana ganin haka yace "Bilal pls Ku shiga Mota hankalin mutane yafara dawowa kanku itako zahra mamakine da tambayoyi fall zuciyarta."






Tana rungume ajikinshi ya bud'e motar suka shiga ya d'au key zaitada motar tarik'e hannunshi Dan bazata iya jurewaba."




Tafara ciremishi botiran riga yamatso saitin kunnenta yace"kibari muje hotel zaik'ara wata maganar tahad'e bakinsu wuri d'aya shima yazuge zip d'in doguwar rigarta yafara wasa da nipple d'inta itakuma hannunta nakan joystick d'inshi suka fara groaning ita dashi shima yad'aga rigarta yatura hannunshi k'asanta yana fingering nata romancing juna suke a zafafe kamar zasu cinye juna tadawo da bakinta saitin kunnenshi tace. "




"Pls suck me ,yakwantar da ita yasa bakinshi ak'asanta yana sucking d'inta daganan yafara sex da ita saida komai yalafa."






tabud'e ido sukayi ido biyu da bilal takurma wani irin ihu jikinta yana rawa hawaye nabin wani shikuma cikinta yake kallo daya d'an tasa....












Muje zuwa
: *YAYANA* *NE*






*BY* *:* *ANFA*








*dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Ummu* *Hanan* *)*










*dedicated* *diz* *page* *to* *Hauwau* *USMAN* *(* *jiddah* *)* *marubuciyar* *kaddarata* *Allah* *yabarmu* *tare*🤝










*page* *15*














Tayi saurin sa hannu zata bud'e murfin motar da sauri ya fizgota ta fad'o jikinshi , yasa hannu yana latsa breast d'inta yace ."






"Ahaka zaki fita saboda bakida hankali?" kosauraran shi bata tsaya yiba tafara tureshi daga jikinta tana kuka mai cinrai ."






"Haba dan allah maiyasa kafiso ni ka k'untataman ina k'anwarka , yakamata ace kowani kaga zaiman irin wannan abun yakamata kahana amma shine kakeman."








"I heat u! I heat u!ya d'aga hannu ya kifa mata Mari " ke ni sa'an wasankine dazaki bud'e baki kice kin tsaneni ,ni bance natsanekiba saike zakice ?"




yana maganar ranshi a matuk'ar b'ace,tayi shiru tadu'kar dakanta k'asa tana hawaye masu zafi tacemai."






"to sakeman nonona zafi yakeman sai na fita."






yad'ago rikitattun sexy eyes d'inshi masu rikita mata sannan yace"ok zafi kikeji ?to bari yanzu zaki daina jin zafi ,still hannunshi nakan boobs d'inta."




itako kuka kawai takeyi saida yaga kukan yayi yawa sannan ya d'auki bra d'inta yasamata sannan yasamata riga yad'auko pant d'inta yadawo da ita jikinshi zaisamata tad'ago idinta tace."






"Kabarni nasa dakaina banaso tana mai kallon tsana ,ya had'e rai " to nizansa miki dakaina oya open your legs."




Tak'i bud'ewa yakad'a yaraya taki da kanshi yaware legs d'inta saida tad'anyi k'ara saboda zafi yakwantar da ita yafara samata pant d'in sai yatsaya yana kallon gabanta had'eda sa hannunshi yana shafawa ,saita fashe mishi da kuka zattausayi yanajin kujanta saiya ida samata wandon."






tagyara mayafin kanta sannan ta bud'e motar tafito shima yafito, kanta a k'asa ta k'araso gun zahra dan tamakasa had'a ido da su gaba d'ayansu ."




itakuma zahra ganin halinda Basma keciki sai tarik'e hannunta suka koma mota shima yakoma Hafiz ne yazauna a seat d'in driver ya ja motar suka bar school d'in."




suna tafiya bakajin komai sai kukan basma dake tashi,zahra ta rungumeta tanata faman lallashi."




har suka iso kuka takeyi dasauri ta bud'e murfin motar ta fita da gudu gudu tana kuka."




Afalo ta tadda Antyn amma bata tsaya ta mik'e zata bita saiga su Hafiz d'in sun shigo saita tsaya."






"Audama kuna tafe ?" Hafiz yace "a wlh , harda su bilal wannan karan a wata sabon gani, yayi murmushi suka zazzauna suka gaisa."






Anty murja tace"Hafiz mai yasami Basman ne tashigo tana kuka?"Anty itada mutumintane ,yauwa dama kunake jira kuzo muyi magana , amma kafin muyi bari kuci abinci kuhuta saimuyi daga haka tasa aka kawo musu abinci , itako zahra dasauri ta vargurin ganin yanda Bilal ke harararta gashi kuma batasan metayiba ,dasauri tabar gurin."






Bayan sun gama sannan tace"ya akayi basma takeda ciki?"sai duk sukayi shiru"Hafiz yace , kayi magana mana ana tambayarka ."




Bilal ya b'alla mishi harara"dan ubanka cemaka akayi tsoron magana nakeyi kamar kai ?"hafiz zaiyi magana Anty Murja tace."




"Kunga duk wannan iskancin naku baidameniba waye yayima d'iyata ciki?"




"nine nayi Anty " amma baka kyautaba yakamata kabari saitasan cewa kai mijintane kuma yayanta Dan haryau Basma tana kuka akan abunda yashiga tsakaninta da kai."




"To kasaurareni kuji dakyau inma kazo tafiya da basma ne to wlh bazan Baku itaba , ko tashi nayi maidata dakaina zan kaita gun Dady....






Hankalin bilal yatashi " pls Anty karki kaita gida kibani ita dakaina zan maida mishi ita pls."






"Ai baka isaba ,Dan yanzu bazan Baku ita kutafi da ita da ciki ajikintaba Dan kozata koma saita haihu ."






Haka suka dinga magiya amma tace Sam bazata basuba ."






_*******_






Zahra nashiga d'aki ta tadda Basma ta had'e kai da gwiwa tana kuka zahra tadafata tace."






"Haba Basma kidaina kuka hakanan karyasamiki ciwon kai , ta rik'o hannun zahran tace."




"Dole nayi kuka mutuminnan ya cuceni ,wannan wane irin cin mutuncine zai kwanta dani a mota tunda yamaidani tunkiya ,zahra menamishi zai tsanene?"




"Acikinmu bawacce yakema hakasaini amatsayina na k'anwarshi ,kuka takeyi kamar zata shid'e."




Zahra tace"to yanzu yasan kinada ciki ?"basma ta d'ago kai dasauri 'dannaji sanda uncle Hafiz yake fad'ama momy."






"Zahra cikifa kikace ?" A mana kewai baki saniba ?ta d'agakai , dan tama kasa magana kukan natama tsayawa yayi saboda bak'in ciki yamata yawa."






"to aini nad'auka kin Sani shiyasama banyi miki maganarba , Basma bata k'arajin me zahra kecewaba ta kipe agadon tana sheshek'ar kuka nan zahra tayita bata baki amma bata d'agokaiba ."








Ba irin hak'urin da su Bilal basu ba Anty murjaba amma Sam tak'i hak'ura haka suka hak'ura suka tashi zasu tafi Bilal yace bari yaje yaga babyn shi ."






"Oya dawo ba Inda zaka , Dan kaida ganin Basma saita haihu sai kazo kad'auki d'anka itakuma nakaita gun Dady dakaina."






Bayanda suka iya haka suka baro abuja suna cikin tafiya Hafiz yace."






"Wai mutum baxai iya rik'e jarabarshiba ,amma ace har acikin mota Allah dai ya kyauta."




Bilal yajiyo yace "kai kasan bada niyyar wannan najeba ,kasan yarinyarce da shegiyar jaraba zatawani yima mutane pretending d'in wai Wani yasa mata tablet k'aryane ."




"Kawai she just want a sex , Hafiz yakwashe da dariya " wlh k'arya kakeyi.




"Tonaji d'an iska k'aryan nakeyi kai ka isa namaka k'arya?"




Haka Hafiz yayita tsokanarshi har suka iso kaduna.......
















Muje zuwa
[07/08, 05:07] 80k: *YAYANA* *NE*






*BY* *:* *ANFA*






*dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Ummu* *Hanan* *)*










*dedicated* *diz* *page* *to* *all* *my* *grp* *fans* *HABIBA* *luv* *and* *Anfa* *nvl* *Hauwa* *A* *usmanma* *Tana* *miko* *tata* *gaisuwa*.








*page* *16*








koda bilal yakoma gida ya tadda momy a falo tace,, bilal haryanzu bawani labari akan b'atan Basma?"








"wlh momy ba irin binciken dabamuyiba amma haryanzu shiru amma nasan duk inda take tana cikin k'oshin lfy."






momy tayi mishi wani kallo sannan tace ya akayi kasan tana cikin k'oshin lfy ?"saiya dake , kawai inajin natsuwane a mind d'ina shiyasa nafad'i haka , pls momy Ku kwantar da hankalinku za'a ganta ,daga haka yatashi yafita."






dayamma bayan yadawo gida direct d'akinshi yawuce saiga Aisha ta shigo tana wani kwarkwasa tasa wasu fitinannun kayan bacci."






tazo ta rungumeshi had'e dacewa "pls baby make luv with me I need u pls tana maganar kamar zatayi kuka , shikuma yanda take maganar Jiyake kamar Basmace take cewa yayi making luv da ita ya runtse ido had'e dajin wasu fillings."






Sai jiyayi tana kissing d'inshi haka shima yabiye mata suka dinga sha'aninsu ."










_*******_








Basma na d'aki still kuka takeyi Anty murja tashigo d'akin tasameta ta dafata tanacewa" Basma abunda nakeso dake kiyi hakuri da wannan abun dayafaru kowa da tashi k'addarar balle abunda bilal yamiki balaifi aciki."






Dasauri Basma ta d'agokai arazane da mamaki fal a fuskarta , yes ba laifi acikin kwanciyar dayayi dake laifunshi d'ayane na d'aukeki dayayi."






"bari nafad'a miki abunda bakisaniba zanfad'a mikine saboda wannan damuwar ta ragu a zuciyarki " bilal mijinkine kuma yayanki."






Ai dasauri Basma ta mik'e tsaye hawaye na tsiyaya tana girgizama antynkai "kiyi hakuri yazama dole na fad'a miki dady basune suka haifekiba k'anin shi dayake america shine ya haifeki nasan ko kinsansu to kinmantasu ."




"Basma karkiyima wad'annan mutanan butulci sunga bilal shiyafi chanchanta da yazama mijinki shiyasa sukabaki shi , narok'eki Basma karki tab'a nunamusu bakisan Jinin su kobakomai d'an uwankine bacewa nayi kiyafe mishi yanzuba nima nagoyi bayan kirama abunda yamiki."




Tayi shiru batace komaiba hawaye kawai takeyi , tajawota jikinta kiyi hakuri Basma inatare dake sai bilal yayi dayasanin d'aukeki dayayi yawahalar dake kinji my baby."






Ta d'aga mata kai ,saida taga tayi shiru sannan tafita tabarta ,itakuma nan ta dinga tunanin dama basu momyne suka haifetaba kenan Yaya bilal coursing brother d'intane?"






Washe gari zahra tashirya tacema momynta zata gidan yaya Anas kuma kwana zatayi yaya Anas uncle din zahrane kanin dadyn tane ."






Kafin momy tayi magana Basma tace "Momy zan je nima, a a kebazakiba sai kinji sauk'i tukun tafara buga k'afa a k'asa ni gsky Anty kibarni naje Antyn dad'i kamar yakasheta ganin tunda Basma tazo batayi walwalaba kamar yau ."




"Kibari inkin haihu zan kaiki da kaina , zahra tafita tana mata gwalo " Anty kinganta ko tana mundariya tana maganar tana kukan shagwab'a."




"Allah zahra kema zan hanaki zuwa aidagudu tafita tana dariya ."




Da daddare Basma tafito wanka da towel d'aure a jikinta ta tsaya gaban mirro ta sauko da towel d'in daidai k'ugunta tafara shafa wani lotion mai shegen k'amshi."






Bayan tagama shafawa d'agokan dazatayi sai suka had'a ido tabud'e baki zatayi ihu saijin bakinshi tayi cikin nata."




Saboda tsoro batamasan yadda akayi ya k'arasoba , tsotsar bakinta yakeyi baji bagani taji tsayuwar naneman gagarar ta tasulale a k'asa shima yabita had'e da k'ara tallabo kanta saiji yayi ta gantsara mishi

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment