Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

rufi a gidan dan bamairufi acikinsu sai ciki d'aya."




"To daga yau rayuwarki tadawo nan gidan" dasauri tad'ago kai cikin furgici."




"Yes are u starring at me?" to kigama kallona nan shine wurin zamanki kwananki , sunacikin haka yaji ana sallama yafita danyasan waye mai sallamar,mai gidanne daya aika."






"Yallabai gashi ansami garin tuwon da garin d'an waken,kai oga harda tsakin dambu."




"Kai gaskiya nagode malam tanko daga haka yamusu sallama ya tafi, yadawo tana wurin a tsaye."




"Ga kayan abincinkinan ya k'araso kusa da ita jikinsu na gugan na juna yasak'alo kanshi saitin wiyanta, yazira hannunshi cikin rigarta."




Yafara ya mutsa boobs d'inta cike da mugunta ta d'ora hannuwant a dake kan boobs d'inta tana k'okarin cirewa amma takasa dan yamutsasu yake da gaske.






Saida yagaji dankanshi sannan ya saketa tare da amsar wayoyinta sannan yace "yanzu muka fara muzubani dake ya juya yabar gidan."




Tana nan daskare a gurin sai da ya fita ta dawo hankalinta tad'ora hannu akai.




"Wayyo Allah na menaya Yaya zaimin irin wannan hukuncin ina k'anwarshi?"










Muje zuwa.








Yawan comment dinku yawan typing din da zaku samu .






Su gwaggo sawwama da Fiddausi Sodangi an je kwadayi an dawo da zani a hannu lol😜😜
*YAYANA* *NE*






*BY* *:* *ANFA*






*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Ummu* *Hanan* *)*








*wannan* *shafin* *Sadaukarwane* *gareki* *Meelat* *Musa* *ta* *Mai* *Dambu* *u* *guys* *inamatukar* *kaunarku*😍❤






*Page* *0* *7*










Koda Bilal ya koma gida ya tadda Dady a falo shida momy ,Dady na ganin shi ya mik'e tsaye."






"Bilal ina y'ata take ?"
Shiru Bilal bai amsa mishi ba dan haka
Dady sai ya fara shiga tashin hankali ganin duk fuskar Bilal d'in a jagule "i ask u where is my dota? and u are still quite."






"Gaskiya Dady koda naje school d'in ban same taba dan har frnds d'inta sai da na tambaya suka cemin wai wani yazo da mota ya d'auketa."




"Innalillahi wainna ilaihi rajiun " Bilal kanaso kacemin bakaga auta ta ba?
To wallahi ba zai yiwu ba ina da sake."Momy ta fada cikin tashin hankali ."






Suna nan tsaye sai ga Habeeb sun shigo shida Isma'il "Wai momy meya farune naji kinata rafka salati?"




"Habeeb ba dole nayi salati ba annemi auta wai ba'a gantaba , kagako ina cikin tashin hankali."




"Subahanallahi momy garin Yaya?"


"To muma abunda muke sonji kenan." Cewar Dady.


Bilal yace .
"Dady karku damu insha allahu za'a ganta sannan zan bada cigiyarta gidan TV da radio insha allahu."




Daga haka kowa ya wuce d'akinshi , shiko Dady tunani fal ranshi jin wai waninema ya d'auketa amota suka tafi ."






****




Washe gari dasafe Bilal yafito cikin shirin zuwa asibiti ,yana fitowa escort d'inshine suka bud'e mishi Mota dasauri yana shiga suka ja motocin , bayan yatashi daga gun aiki yawuce gidansu Hafiz. "






yana shiga ya iske shi kuma zai fita dan shikad'ai yazo ba tare da escort d'inba.




"Oga ango sai yanzu ake ganinka ?" kaga yadda ka k'ara kyau kuwa daga jiya zuwa yau "kafara koh to wlh zan ci ubankane ni kazama su Abdul kenan?"




"A a daina had'ani da Abdul " so why are u behaving like such? "kuma kasan i hate such things."




"So sorry mr man yaza ayi ?" zuwa nayi karakani wani wurin , ok to muje ."






Suna cikin tafiya Hafiz gani yayi sun shigo wata unguwa "kaga malam ina zaka kaini?"






"Sai daka zanyi tare da b'allama Hafiz 'din harara yana yin parking yace mishi ,, jirani inazuwa."




Yana shiga ya isketa ad'akin ta k'ank'ame wuri d'aya daga ganin idonta zakagane bak'ataman kuka tashaba."






"Amma wallahi yaya Bilal kai mugune ,sai Allah yasaka min abunda kayimin mugu azzalum."




Ai bata k'arasaba taji wasu gigitattun maruka har guda biyu, yashak'eta "Ni kasakeni d'an iska kawai." yak'ara d'auketa da wani Marin."






"Ni kike kirada d'an iska koh?" to bari kiga k'arshen iskanci, bata ankaraba sai jitayi ya had'e bakinta da nashi yana tsotsa cikin mugunta had'e da gantsaramata cizo ."




Dasauri ta runtse ido saboda a azaba ya tura hannuwan shi cikin rigarta yana matsa kan na shanunta.






Tanaji tana gani ya fara cire sauran bottles d'in rigar ya maida bakinshi kan nasha nunta yana mata shan mugunta."




Data samu yasake mata bakinta sai tafara kuka.




"Wayyo allah yaya zafi zaka cireman , kuma yunwa nakeji waiyo momyna zai kasheni baya sona. bbI hate u Yaya Nafison yaya Habeeb dakai ."




"Da ina cewa kai *YAYANA* *NE* amma yanzu kaiba yayana bane."




Haka dai taita surutu saboda a zaba amma bai bartaba saida yaga tana k'ok'arin sume mai sannan ya k'yaleta yagyara jikinshi sannan yace."






"Duk sanda naazo wannan shine hukuncinki, kuma da kikecewa u hate me , i absolutely hate u too."




"Sannan dakike cewa kina jin yunwa ga garin tuwocnan komai an kawo miki harda iccen girki in ko kika zauna da yunwa ke kikaso stupid girl ."


Daga haka ya fita dan kasa d'agowa tayi ta mishi magana saboda bak'in ciki da kuma yunwar da takeji."






Ba yanda ta iya haka tayi deciding zuwa ta d'ora tuwon dan yunwar nan da takeji yana iya halakata."










Muje zuwa
*YAYANA* *NE*






*BY* *:* *ANFA*








*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Maman* *Hanan* *)*




*_Naji duk k'orafinku makaranta da marubuta, hakika ni nake rubuta labarin nan kuma banga wani rashin dacewa a ciki ba dan haka babu dole wanda bazai iya karantawa ba ya bari._*




*page* *0* *8*














Da 'kyar Basma tasamu ta had'a murhun tuwan dan tafi minti talati tananeman makamashi , bata samuba sai ta hango galan din kerosin , tashi tayi ta d'aukosshi jikinta sai b'ari yakeyi."






Ta d'auko tukunya ta k'ara d'aurayeta , sannan ta d'aura ,tana nan zaune harruwan ya tafaso tatashi ta debo gari ta talga bayan minti goma saita tuk'a , haka hartagama tuwanta tad'ora miya wacce ko arzik'in kayan miya bata samuba."






Bayan ta gama tazuba tafaraci tana hawaye saboda kwata kwata abincin badadi danko agida akace taci abincinnan tana iya marin mutum ."






*****




Koda Bilal yakoma Mota ya iske Hafiz yana waya, baicemai k'alaba yatada motar saida yagama wayar yajiyo gun Bilal."






"Wai ya duk naganka a ya mutsene mutumina ,anya bawata y'ar iskar ka kawonan ka ajiyeba ?"




"Dallah mallan rufeman baki , idan iskancin zanyi kuma saina rasa inda zankwanta da yarinyar sai a nan ?"
r


"To waya sani yanda naganka amatse dinnan Allah there is something fishe?"




"To kuma sai akacemaka kullum cikin buk'ata nake kamarkai " hmmm kaidai yi shiru nariga nasan komai."




Bilal yaja tsaki tareda cewa "ubanme kasani eye?" Dan iska , kaiwallahi haka zaka k'are da sa ido ."




Hakadai Hafiz yayita k'ular da Bilal har suka isa gidan su hafiz din , yanasaukeshi yaja motar da mugun gudu tunkafin yace wani abu."






Bilal na isa gida direct d'akin dady ya wuce , ya iskeshi zaune kan kujera yana karanta jarida ,yayi sallama dasauri dady yadago kai."




"Bilal anga Basma?yatambayi Bilal jikinshi har rawa yakeyi " kafadaman mana hankalinmu duk atashe yake saboda ba'a gantaba."






"Innalilahi !" yanzu ina za'a za aga autata ?"anya kasa bincike da kyau kuwa Bilal?"




"Eh wallahi Abba ba inda ba'asa cigiyarta ba , dannima nashiga cikin damuwa ,waye wannan dazai daukemana yar autar Dady damuke ji daita ?"




"Gaskiya duk Wanda na kama yanada sa hannu a b'atar y'ata to wallahi saina mishi hukunci daidai da abunda yayimata , dadyne yake wannan maganar cikin b'acin rai."






"Bilal yad'an firgita ganin yadda dady ya b'aba rai , ba 'alamun wasa ko kadan.






Koda Bilal yakoma d'aki ya iske Aisha najiranshi , tana ganin shi tataso tareda rungumeta tana manna mishi kiss a kumatu ."






"Yayi saurin b'amb'areta daga jikinshi , ranshi amatuk'ar had'e ,harza tayi magana saitaga fuskarnan ba annuri saita fasa, daga haka shikuma yashiga toile domin yin wanka."




Bayan yafito yakwanta , Aisha ta matso cikinshi tare da cewa "haba sweetheart yaushe rabon daka kusance ni?" kuma kasan hakkina na kanka."






"OK to yanzu kina fad'aman nabaki hakkinki kenan?dasauri ko ta d'aga mishi kai ,baik'ara cewa komaiba yajawota jikinshi suka fara raya sunnah , daga haka nikuma nafita nabasu wuri."






Washe gari dasafe Bilal ya tafi gidan da ya ajiye Basma ,yana shiga ya isketa a kwance duk tarame.




"Ke bakya ganin mutanene ko ko iskancine ?" kafin tayi magana saiga mai gidan yashigo ,Basma tace.




"Dallah malam fita daga gidan nan kana fama dawari tsami ,duk talauci yacika maka ciki munafi..."




Aikafin takarasa taji saukar mari ,,Dan nazagi wannan matsiyacin tsohon zaka mareni?"




Sai jitayi ya tafka mata wani marin "yi hkr baba jeka bari zanyi maganinta."




Haka baba tanko yafita ranshi ab'ace ,Dan tunda yake ba'a tab'a yimishi irin wannan cin mutuncinba ,kuma y'ar cikin shi ."




Bilal ya fincikota jikinshi yana kallonta had'e da k'urama k'irjinta ido ,itama ta d'ago dakanta domin ganin meyake kallo ."




"Tana kuma d'agowa suka had'a ido yamata wani killer smile had'e da fara shafa na shanunta acikin riga, tafara lumshe ido."




Yachad'e bakinta da nashi yana tsotsa ,wannan karan ba cikin muguntaba ,yazare hannu wanshi a k'irjinta yatallabo da kanta yana mata wani french kiss."




Batasan sanda tafara maida mishiba ,sai da yaga ta kamu sosai ,saiya tureta tarecda b'allamata harara,sannan ya ce.




"Ke a tunaninki akwai lokacin da zan had'a jikina da wannan k'azamun jikin naki ?wanda kowane Kare da doki yatab'a kuma yakusanceki."




Dasauri ta d'agokai idont cike da hawaye ,daga haka yafita yabarta anan, dan bata tab'a tunanin zargin da yayan nata yake mata ba kenan.












Muje zuwa
*YAYANA* *NE*






*BY* *:* *ANFA*






*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Ummu* *Hanan* *)*








*Ina* *kara* *miko* *gaisuwar* *bangirma* *gareki* *my* *Momy* *Zeetty* *allah* *ya* *kareminke* *daga* *Sharrin* *makiya* *da* *mahassada* *ameen* *ya* *Allah*.










*page* *0* *9*












Bilal yana isa gida yatadda Anty Ruma a falo da Hajiya' suna jiran yadawo suji ya labarin Basma.






Yayi sallama gabaki d'ayansu suka amsa yasami guri shima yazauna ,sannan ya gaida kakartasu , ta amsa tare da cewa.






"Wai bilal ya akayi Basma tab'ace? bayan kai akatura kad'aukota ,sannan kadawo gida kacemana wai kaga wani yatafida da ita?"




"Nifa Hajiya ba cewa nayi na ganiba ,d'aliban makarantar sune suka fadi haka ,kinga ko bazasu mata k'aryaba tunda ba wanda bai san Basma ba tajiba."




Nan ya labartama kakarsu duk wani rashinji da Basma keyi.






"To inko Hakane wallahi yakamata Dadyn yara kamata hukunci babba." cewar Hajiya tana k'ara hawa ."




"Inbanda shashanci ace saboda san da ka kema Basma bazaka iya hukuntataba, to bari a ganta tagama zama a hannunka."




Anty Ruma tace "Hajiya kiyi hakuri ,sunyi kuskure amma in Allah ya yarda ba zasu sa ke ba."






"To nidai nafad'a muku , kuma wallahi duk inda tashiga Bilal kanemota dan ni ban ma yarda dakai ba."




Suka Sa dariya gaba d'ayansu banda Bilal da yake cewa "Ai kunsan ya ta ce da zan boyeta."


"Ohon makadai nidai nafad'a maka."




"To no vex hajiya " "No vex din uwaka aini vex dina inga Basma kawai."






Daga haka ta tashi ta hau sama Dady momy ta matso gurin Bilal ta mard'e mishi kunne hade da cewa "Zaka sa ni ai wato hajiyar kake cema no vex koh?"






"Yi hakuri Momy zaki cireman kunne."


"Ai gwara na cire kaga kahuta da ji." Da kyar ta sake mishi kunne shima ya nufi d'akinshi domin yin wanka."




******








Washe gari Bilal ya nufi gidan da ya ajiye Basma koda ya shiga ya sameta tana murk'ususun ciwon Mara.






"Ke meyake damunki?"


Tayi mishi banza.


"Ke ba tambayarki na keyiba kin kyaleni sai kace Sa'anki."






Nan ma tayi shiru, yaje da izzarshi ya fincikota da niyyar ya wawwanka mata mari sai yaga fuskarta jagab da hawaye.






"Kiyi min magana mana, nace meke damunki?"






"Yaya mistration pain ne yake damuna." Cikin muryar kuka tayi maganar.




Ya matso da ita jikinshi yace "Period zakiyi kenan?"
Ta d'aga mishikai "To mekikeso yanzu?" sai gani yayi ta k'urama bakinshi ido tana kallo.


Tana cikin tunani saiji tayi ya had'e bakinta da nashi yana mata wani hot kiss, itama tana maida mishi."




Gabaki d'aya hannuwanta tasa ta b'alle mishi botiran rigar shi tana ya mutsa nipples d'inshi.






Numfashi kawai suke saukewa sai Basma ta kwanto dashi a hankali har ya kai k'asa ita tana samanshi ta k'ank'ameshi tana romancing d'inshi sosai."






Bilal yayi saurin hankad'eta ya mik'e yana kallonta, itako idanta a rufe tana hawaye tama kasa bud'ewa.










Da k'yar Basma ta bud'e ido tana hawaye ta ce.


"Pls help me Yaya i'm honey."




"So what if u are honey i dont bloody care is not my on cup of tea."






Ya matso kusa da ita "So u are honey? OK let me make u fill it again."






Tayi saurin ja baya still tana hawaye ."






"Wato inba y'ar iskaba kinsaba bin maza harki iya bud'e baki kicemin u are honey."






"To in har ni Bilal nine zanjiyar dake dad'i to bazaki tab'a jin shiba har Ki mutu."






"Mark my words!"




Daga haka ya juya yabar gidan, ta duk'e agurin tana kuka.






Yana fita bai zarce ko ina ba sai gidan su Hafiz,yana shiga ya sami matarshi yace takira mishi Hafiz din.




Hafiz na fitowa yace "Abokina yanzu nake shirin zuwa na maka wani albishir."




"To ina jinka tunda gani nazo fad'a min."Hafiz yace
"Nan da wata shida zan zama Baba." Bilal ya dago kai da Sauri yana cewa.




"Kai haba dagaske? ina tayaka murna."




"Nagode abokina ammafa kaima yakamata ace matarka tama haihu, amma kun tsaya iskanci ,to nidai na kusa zama Baba nabar wani." Ya cigaba da cewa




"Dan kai yanzu marabarka da saurayi kadan ne."






Kuyi hakuri da wannan bana jin dadi.










Muje zuwa
[30/07, 17:20] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: *YAYANA* *NE*




*BY* *:* *ANFA*








*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *Maman* *Hanan* *)*










*Diz* *page* *dedicated* *to* *u* *my* *my* *Anty* *Farida* *malesia* *kince* *bana* *sanki* *yanzu* *to* *sanda* *nakemiki* *yafi wanda* *kikema* *kanki* 😍




*_My fans ina alfahari da ku a duk inda kuke, Hussain 80k nagode da kokarinka gareni._*




*page* *10*












Tun da Bilal ya koma gida yake tunanin maganar da sukayi da Hafiz' wai yanzu ace yayi aure kusan shekara uku ,amma ace matarshi bata tab'a b'ari ba kosau d'aya."






Yana cikin wannan tunanin sai ga a
Aisha ta shigo ta ganshi a kwance idon shi a rufe kamar mai bacci ,amma tasan ba bacci yakeyiba tunda baidad'e da shigowa ba ta ce.




"My pls katashi kayi wanka sai kaci abunci, yayi matashiru shibai tashiba kuma bai bud'e idoba."




"Pls ki k'yaleni banasan wani stress ,ta bude baki zatayi magana yayi saurin dakatar da ita" pls tashi ki fita."






Haka ta mik'e jiki ba k'wari tafita ta k'yaleshi ,haka yacigaba daneman mafita."






Washe gari Bilal ya shirya yanufi asibiti ,yana sanye da k'ananun kaya kamar ba doctorba yayi bala'in kyau."




Yana shiga akwai wasu y'an mata dasuka fito daga asibitin zasu shiga motarsu , to d'ayarce ta Ankara da Bilal ta tab'o y'ar uwar tata suka juya gaba daya suna kallonshi."






"Wow" A tare suka had'a baki suka fad'i "Amma Sameera guy d'innan ya hadu wallahi, bantab'a ganin saurayi me kyanshiba ,gaskiya inhar kud'i nasiyan komai sainasan yadda nayi na aure shi walahi."






Itako d'ayar tasaki baki tana kallonta ''gaskiya Sameera ba kida hankali taya za ayi wannan had'addan guy dinnan ya soki?"




"Gashi da kud'i, ga kyau ga uwa uba aji ilimi duk yanadasu."






"Hmmmm Hafsat ba zaki ganebane nafad'a miki ko me akace nayi akanshi to tabbas zan aikata."






Haka dai suka cigaba da maganganinsu akan Bilal.






Shiko Bilal yana shiga office d'inshi yafara ganin marasa lafiya gashi ya ga mutane sosai.






Bashi yabaro asibitin ba sai after magrib direct wurin Basma yawuce yana shiga yatadda tafito wanka tana hawaye.






"To me kuma akayi miki yanzu?" Ta had'e rai tare da cewa "Yaya wankafa nayi amma koman da zan shafa banida pls kataimaka kamaidani gida dan Allah badanniba."




Murmushi Bilal yayi had'e da cewa "Kinaso kikoma gida?" Tayi saurin cewa "Eh Yaya."




"To in har kinaso ki koma gida to zaki haifan min d'a sannan nikuma in mai dake gida."




Da sauri ta d'ago kai had'e dacewa "wallahi bazai yiwuba Allah ya sauwak'a na haihu dakai ,da in haihu dakai gwanda in haihu da mahaukaci na titi Wanda ban saniba..."






Ai kafin ta kuma sauke wani harafin taji saukar mari" To dole ki haihu dani ba shawararki nake nemaba,ke inba k'addaraba maizaisani had'a jiki dake?"






Kafin ta ankara saiji tayi ya fizge zanin dake jikinta , dama daga ita sai wannan zanin daya cire."




Ta fashe da kuka tana kare jikinta "To mezaki b'oye wanda banganiba , wane darene jemage bai ganiba?"






Had'iye kukanta tayi jin bakinshi anata yana tsotsa had'eda tura hannunshi a 'kasanta.


"Yayana... "




Da sauri ta rik'e hannunshi tanaso tayi magana amma bakinta na cikin nashi ,haka ya kwantar da ita akan katifar yana k'ara ware legs d'inta , still hannunshi yana gurin.




Hannun shi nakan breast d'inta daga haka yadawo da bakin shi a kan boobs d'in.




Haka yadinga wasa da ita bata ankara ba saijin wani mugun zafi ta yi a k'asanta ta k'walla ihu tana tureshi , amma ina bai bartaba sai da ya cinma burinshi.






Yana gamawa ya mik'e zumbur ya mai da kayanshi baice mata komai ba ya fita yabarta saboda rashin tausayi.




Itako tana nan kwance tana kukan b'akin ciki had'e da tunanin anya yaya Bilal yayanta ne?










Allah ya kara d'aukaka minke my Momy zeetty👏












Muje zuwa
[01/08, 01:11] Zeeett Zamaniwrite Group Novels: *YAYANA* *NE*






*BY* *:* *ANFA*








*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *ummu* *Hanan* *)*










*diz* *page* *dedicated* *to* *Anty* *aisha* *Jibril* *fans* *ina* *matukar* *alfahari* *daku* *Aisha* *Sulaiman* *sannuda* *posting* *u* *guys* *are* *so* *special* *to* *me* *I* *heart* *u* *irin* *wujiga* *wujiga* *dinnan*😍😍💃🏿






*page* *11*












"Wayyo ni Allah me zancema Dady, yaya ya b'ata man rayuwata ,menamishi dazai man wannan d'anyan aikin muna ciki d'aya."






"Anya yaya yana tunanin abunda duniya zatace akanmu kuwa?"




Tana wannan tunanin tagadai bazai fishetaba tadafa bango da kyar ta mik'e , ta lallab'a ta fito ."




"Sai kawai ta fashe da kuka ganin ko ruwan zafin dazatayi wanka saita d'ora , ahaka ta lallaba tafara kici niyar had'a wuta."






Saiji yayi anturo k'ofar gidan , tayi saurin d'aga kai domin ganin waye ke shigowa saitaga Bilal ne ya dawo tsaf tsaf dashi kamar vashi yagama cutartaba."






Dasauri ta duk'ar da kanta Dan wani irin tsanarshi ne ya dirar mata azuciya, dasauri ta duk'ar dakai k'asa Dan ko ganinshi bata sanyi."






Yamatso kusa da ita ya duk'a "me kike k'ok'arin yi?"




Tayi mishi banza still kanta yana k'asa , sai yasa hannu ya fincikota yad'aga fuskarta saiyaga hawaye suna rige rigen saukowa a kuma tunta , ta runtse idonta dan batasan ganinshi kwata kwata."




Ya matso ya dora mata ruwan akan wutan dayake wutar ta kama , yak'ara matsowa kusa da ita yace."




"Naji miki raunine?" tayi mishi banza batace komaiba kuma batadani yyar tankashi."




Yayi tambayar duniyar nan amma tak'i d'agowa ta kalleshi balle ta tanka, shima yayi shiru ya kyaleta."




Suna zaune har ruwan yayi zafi ta tashi da kyar ta d'auko bokiti tajuye ,yana kallonta baice komaiba ."




Tana juyewa tanufi bayin tagasa jikinta kuma tashiga cikin ruwan zafin sannan ta fito."




Direct d'aki ta wuce tasaka doguwar Riga ,saigashi yashigo yaduk'o saitin bakinta ta d'ago jajayan idonta wadanda har lokacin tsiyayar ruwa suke.''




Sai ya fasa mata abunda zai mata , yajikuma ya tausaya mata dan ya bata wiya jiya, yamik'e yabar gidan."




Yana juyawa sai taga yabar wayanshi dasauri ta d'auka tana neman number Dady ko Momy takira su , amma a iya bincikenta bataga nmbr suba saina frnds dinshi da ma aikata."






Tana cikin searching sai taga nmbr Hafiz ai hannunta har rawa yakeyi gun dialing nmbr ringin biyu ya d'auka yace."




"Hello abokina ya ake cikine kotasamune ?" sai jiyayi anfashe da kuka had'e dacewa .






"Bashi bane pls Yaya Hafiz kataimakeni yaya Bilal ne ya d'aukeni dasauri yace "Bilal kuma dama shiya d'aukeki?" tayi saurin cemishi "Eh."




"To yanzu fad'a man inda kike." Tayi shiru sai kuma tayi saurin fad'a mishi dan tataba jin maigidan yana fad'in sunan unguwar.




"to shikenan nagane wurin muntab'a zuwa da Bilal'ki gobe wayar da mukayi zanzo da yamma sai intafi dake " to yaya nagode daga haka suka yi sallama."






Da sauri ta goge wayan da sukayi ,tana gama gogewa sai taji k'arar bud'e k'ofar gidan .




Davsauri ta ajiye wayan ta juya kamar mai bacci.




yana shigowa baiyi tunanin komaiba ya d'au wayan shi ya fita.




Da yamma kuwa saiVga Hafiz yazo yafaka motan shi daidai India Bilal yake ajiyewa ya fita tareda bin lungun dayaga bilal yabi dasuka zo."




Yana cikin bin lungun sai yaga wani kyaure sai ya tura ya shiga gidan.




Ita ko Basma tanajin bud'e k'ofar gidan saita fito dan tasan Hafiz ne zaizo.






"Tana fitowa ya kalleta yak'ara kallo sannan yace.






"Basma kece kika dawo haka kamar bakeba? Amma Bilal bai kyautaba wlh."






Ita ko kanta na k'asa sai kuka take ,ita duk ba wannan bane ya dame taba , abunda ya shiga tsaka ninsu shiyafi damunta.




"Barshi zai gane bashida wayo zo mutafi dan zai iyazuwa ako wane lokacin."




Suka fita ya bud'e mata mortar ta shiga yabar layin yajuyo yace.




"Amma ba gida zan kai kiba zan kaiki gidana tukun."




Tajiyo tana kuka sosai had'e da yimishi godiya "kidaina kuka karyasa miki ciwon kai." Ta d'aga mishi kai....










Jinjina gareki Momy Zeetty.














Muje zuwa.
*YAYANA* *NE*








*BY* *:* *ANFA*






*Dedicated* *to* *Zeetty*
*(* *maman* *Hanan* *)*










*Dedicated* *diz* *page* *to* *Sawwama* *A* *really* *luv* *u* *dear* *keta* *dabance* *akoda* *yaushe*.😍










*page* *12*
















Haka Hafiz yawuce da Basma gidan shi suna shiga saiga ummi ta fito ,ta bud'e baki zatayi magana saitaganshi shida Basma sai tace."






"Yaya Hafiz wannan kamar Basma k'anwar Bilal ko?"




"Eh itace nakawo tane zata zauna anan nawani lokaci, saboda daganan inaso inmaidata abuja gun Anty murja tacigaba da karatunta, yanzudai gatanan kihad'a mata ruwan zafi tayi wanka taci abinci."






Ta amsa da to ,sannan tanufi dayan room d'inta rik'e da hannun Basma ,suna shiga d'akin tasaki hannunta tashiga bayin ta had'a mata ruwan wankan."




Saita baro d'akin tazo gun Hafiz tana tambayarshi meyasami Basman, nan ya labarta mata duk abunda Basma ta fad'a mishi tace."






"Amma gaskiya yaya Bilal bai kyautaba kome tamishi baikamata yamata wannan horonba , kuma harda had'ata da garin tuwo dana d'anwake."






Hafiz yayi dariya"ke bakisan bilal bane zai iya aikata fiyeda abunda yayimata ,Dan wallahi mugune yadda kikasan yayi zamada k'abilu."






Itako Basma tana fitowa d'aureda towel taje gaban dressing mirror tana cikin shafa mai saiga ummi ta fito , tace."




"Harkin fito kenan?" toga kayanan a drower sai Ki saka, .


"OK nagode Anty ummi " haba Basma bagodiya tsakaninmu ,kisaki jikinki kamar kina tareda Momy ko dady ."




Tayi murmushi had'e dacewa angama Anty ummi yadda kikace haka zaai ."




Ummi tana fita Basma tafito dawata doguwar riga tasa tanasawa takwanta akan gadon sai abunda yafaru tsakaninta da Bilal ya fad'omata."






Hawaye taji yana rolling akan face d'inta kuka takeyi sosai a haka ummi tashigo ta taddata tana wannan kukan tak'araso kusa da ita tazauna."






"Haba Basma meyasa bazaki hak'ura da abunda Bilal yamikiba ,kid'au dangana tunda gashi Allah ya fito dake Dan bakida hakki akan abunda yamiki."






Itako Anty ummi batasan cewa ita dukba wannan bane yakesata kukaba ,abunda Bilal din yayi matane yakesata kuka ,Dan intawannan dasauki."






"Pls kiyi hakuri kishara hawayenki kibar kuka .''






To kawai tacemata Dan tasan har abada bazata bar kuka akan abunda yamataba."






Haka dai ummi tayita lallashin Basma har tasamu tayi shiru tafara cin abuncin sannan tafita ta kyaleya domin tasamu taxi abincin saita huta."










_*******_








B'angaran Bilal kuwa tunda yatashi dasafe yashigo d'akin momy yataddata tayi tagumi yaduk'a yace."






"Momy kiyi hakuri kidaina tunanin wannan abun insha allahu za 'aga Basma ,ga mamakinshi d'agowar da momy zatayi sai yaga tana hawaye."






"Haba Bilal dole ne nadamu akan rashin Basma kasancewa Basma amanace agurinmu , tomezaisa bazan damu ba akan rashinta."




"To shike nan momy nayi miki alk'awari duk inda Basma take saina nemota,... ta d'agokai dasauri takalleshi had'eda cewa nagode Bilal Allah yamaka albarka."




"Ameen momy."




Harya tashi zai fita saikuma yajiyo yacema momy" wai inasu habeebu sukaje kwana biyu bana ganinsu.?"






"Ai yana London abbanku ya aikeshi."




" OK"daga haka sai yafita yanufi gidan da yaajiye Basma da nufin yau zai maidata gida Dan yaga hankalin momyn shi yatashi."




Yana shiga gidan yanufi d'akin da take amma saiyaga bata ciki , sai yazauna Dan atunaninshi tana bayi. "






Yana zaune kusan minti talatin amma bata fitoba , nan hankalinshi yafara tashi yamik'e yanufi bayin yatura k'ofar still bata nan yafito hankalinshi atashe."




Ba inda bai dubaba amma bai gantaba yafita waje , nan yacikaro damai gidan yace."




"Baba dan Allah bakaga yarinyar dana ajiye a gidannanba ?"Eh wlh bangantaba , tafitane?"




Ina baima tsaya ba shi amsa ba yafita direct gidan Hafiz yaje hankalinshi atashe yad'aga waya yakirashi danbaima San shiga gidan."




Hafiz yana d'aga wayar yace "Dan Allah malan kafito ina cikin tashin hankali, Hafiz yafita dasauri Dan gudun kar bilal d'in yashiga ciki."




Yana fitowa yataddashi jikin mota ya hard'e hannuwanshi a k'irjinshi."




"Abokina ya akayi ne?" Wlh Hafiz nafad'a maka zanyi maganin yarinyar nan to nad'auketa nakaita wani unguwa danace kajirani to wlh ta gudu , gashi nayima Momy alk'awarin zan kawomata ita yau , so I'm totally confused. "






Hafiz ya numfasa sannan yace "tab dijan amma Bilal kayi ganganci miye na d'auketa ka kaita wani wuri gashi ta gudu kuma nasan ba gida tajeba tunda kazonan."




"Wlh bataje gidaba ,yanzu abunda za ayi fitowa zakayi karakani mushiga gari munemeta watak'il Allah yasa muganta."




"OK to jirani bari nad'an shiga nafito" yanashiga yafad'ama ummi yadda

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment