Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

akasa ranar biki wata huɗu a cewar sa baya buƙatar komai daga hannun Safwan ɗin sai sadaki.



ita kuwa goguwar sam batasan abinda ke faruwa ba tana can tana shan soyayyar ta da Ameer ɗinta sai da biki ya rage wata biyu sannan mahaifin nata ya sanar daita a gigice cikin tsananin tashin hankali take faɗin "daddy wallahi bana sonsa bana ƙaunar sa bazan iya zama dashi ba wallahi daddy bazan iya ba" cikin tsananin ɓacin rai Alhaji matawallen ya ce "Safna indai har na isa dake ki amince da auren nan idan kuma ban isa dake ba kije na zare hannuna akanki" hankalin ta ya matuƙar tashi dajin kalaman mahaifin nata cikin kuka ta ce "daddy kayi haƙuri na amince wallahi na amince" ɗan sassau towa yayi yamata nasiha sannan ta bar gurin tunda ta shiga ɗakinta kuka take yanzu ita Safna za,a haɗa aure da wannan matsiyacin da bai da komai drivern ta inalillahi wainna ilaihi raju'un shine kawai abinda take maimatawa biki ya rage wata ɗaya aka kawo lefe a cewar Safwan zaiyi wa Safna komai na aure da akeyi akwatuna biyu ne sai dai kayan cikin duk masu araha ne atomfofi shidane duk ledoji sai wasu dogayen riguna na gwanjo guda biyu sai takalmi da jaka masu araha guda biyu sai ƴan kayan kwalliya wanda ba, a rasa ba sanda safna taga lefan jitayi kamar ta haɗiyi zuciya ta mutu.


Sam bata yarda su haɗu da Safwan dan gaba ɗaya bata son ganin sa wata irin tsanar sa ce ta mamaye mata zuciya sai da biki ya rage sati ɗaya suka haɗu gaba ɗaya ta rame tayi baƙi duk gayun nan yanzu batayi gaba ɗaya tausayin ganin ta a haka ne ya kamashi sai yaji zuciyar sa sam ba daɗi kuɗi ya bata dubu biyar ya ce in akwai abinda zatayi wani murmushin baƙin ciki ta saki ta ce " bawan Allah kana tunanin akwai wani abu da zanyi a wannan auren naka ina kayi kaɗan ai wallahi babu abinda zanyi kuma ka ɗebe kuɗin ka bana buƙata dan ni ɗin kasan ba matsiyaciya bace"......


Wannan kenan kudai ku biyo ni dan jin yadda zata kaya.



ayi haƙuri da rashin posting ɗin da bamayi kwana biyu insha Allah daganan zuwa azumi zamuyi ƙoƙari muga munyi abinda mukayi.



Na gode da irin kulawar ku gareni inajin daɗin yanda kuka nuna dauwar ku akan wannan littafi.



Wannan littafin na sadaukar dashi ga duk wani member dake cikin group ɗinnan.



SANNAN INA MIƘA GODIYATA A GAREKI ƳAR UWA KUMA ƘAWA AMINIYA A GARENI SISTER MUKARAMMA BISA YANDA KIKE ƘARAMUN ƘWARIN GWIWA DA KUMA KULAWA NA GODE SOSAI ALLAH YA BAR ƘAUNA YA KUMA BAR ZUMUNCI NA SADAUKAR DA LITTAFIN NAN GAREKI KACO KAM.



Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CVoFH73vk0nCnVISlZC9uU



TAKU AKO YAUSHE GARKUWAR ROYAL STAR .
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment