Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA*馃拝 馃拕

馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼




Bismillahirrahmanir Rahim





Wannan kirki raren labarine nayi shi dan fada karwa da nisha dan tarwa ban yishi dan wani ko wata ba



Written by husba'ahfama


1-2


Wata yarin yace 'yar shekara 15 kafa fururu komai babu fuska kuma tasha Jan baki da hoda harda gazal ta fallo da

gudu kanta daukeda tulo tadebo ruwa a guje ta fada gida Tana shiga ta saki tulun yafadi ya fashe

Nidai gaskiya bazan yar daba hikenan ni banda kata bus hine fa ya bini har inda zan debo ruwafa inna yana cemin

*YAR* *KWALLIYA* kafa ba mai fuska tasha ado hine nakamahi da danbe na fasa mihi baki hine dan bahida kunya ya biyoni gida

Yasin bazan yarda ba inna kalli yanda bakina yake zubar jini inna Abu muguwace wlh

Kayi hakuri kaji kaima da naka ina ruwanka da tsokanar ta kuma kasani sarai bazata barkaba

Au abinda zaki ce kenan to shi kenan zan turo me rama min

Kayi hakuri mana kai baka jin hakurine
Ina kotsayawa beyiba yatafi

Inna ki barhi ki barhi nace kaje ka kawo bindiga karhe kenan

Yanzu Abu Wannan rayuwar kika zaba to shikenan zandena tsare miki wlh tinda ke bakida hakuri yanzu Wannan gabjejen kato kika kama da fada

Inna hinefa ya nemi tso kanata fa

Yanzu ruwan da kika debo ma gashi kin fasa tulon kaini inna ina zansa kaina

Inna Wannan fa laifin tulun kine ina ruwanhi dani nan naso na ajiye hi hine ya fadi ya fahe sai hakuri

Kamarya sai hakuri Abu girkifa zan Dora yanzu ya kikiso ayi

To ni kome ma za ayi ayi tuludai yafahe nikuma na gaji bazan iya komawaba

Kin isa komawa kamar kinyi kin gama ga wani tulun can jeki dauka kidebo wani ruwan

Kai inna kinemo wani ya debo kinga janbaki da hudana ya kare sonake na zagaya baya na siyo

I dan har baki debo ruwan nan ba ba inda zaki Abu kin jini da kyau

hikenan zan debo

Abu ta dauki tulun tatafi

Rake yauwa bari naga

maya finda ke daure a kugunta ta kwance ta Ciro Hamsin ta mika wa me rake

Yabata rake da canji tana tafe tana sha harta karasa rafi

Yauwa wana kama wato jiya kika watsa min kasa kika gudu ko yanzu wana kama cewar Abu

Ke Abu kinga diban ruwa aka turoni ba fada ba matsa na wuce cewar binta

Ke binta me kike nufi ni wasa aka turoni kenan bari kiga wasa cewar Abu

Hannu tasa ta ture tulun dake kan binta yafadi kasa yafashe

Yauwa kinga wasa nan nafasa banza ko kinada abinyi ne

Kaiiii ni kika fasawa tulu wallahi kinyi karya saina rama Abu kome kike takama dashi kin tara kin samu ni binta saina gyara miki zama

Binta na gama fada tasa kafa ta daki tulun Abu yafashe

Nanfa Abu ta daka tsalle ta dire ta kamo wuyan Binta suka kama fada da kyar aka rabasu

Aina fada miki Abu ni Binta nice dai dai ke saina gyara miki zama

Tohi kenan idan baki gyara min zamaba nizan gyara miki kuma saikin biyani tuluna kona daka ki a gurin nan wlh

Allah ko Abu bazan biya ba kiyi abinda kika gadama koda me kika zo ni Binta na fiki

haka kikace ko to hikenan

Kallon ta Abu take tana gyada kai da buga kafa

Banga wanda ze fi karfinaba ni Abu wai saiwata banza bazara iskar damuna binta wlh kintarowa kanki aradu da ka

Hannun ta Abu ta kama ta sakar mata cizo dagudu tabar wajan

Binta tabi bayanta da gudu haka suka yanka cikin unguwa dagudu harzuwa gidansu Abu

Abu ta boye a bayan inna

Inna ki matsa Wannan fadan ba naki bane kimiko min Abu na nuna mata abinda binta zata iya ni kika ciza dai ko cewar Binta

Yar gidan marasa tsoro mekikeyi a bayana aina fada miki ni nadena bada hakuri kinga Binta gata nan zoki mata abinda kike so cewar inna

Gadan gadan Binta tataho

Kinga Binta tsaya Abu ina ruwan dana aikeki kidebo cewar inna

Inna asara kika aika dankuwa ni Binta nice nan na fasa tulun *'YAR KWALLIYA* tafasa min nawa shine nima na rama wata tsiyarce cewar Binta

Ahh babu bakomai kinyi daidai yanzudai kiyi hakuri Binta kibari idan tafito kuyita takare mutuwama tana tsoron idon ma haifi cewar inna

Inna kenan kince haka ko to ina waje ba inda zanje kekuma Abu zaki fito kisameni hoda bawanka kidinga Wanka idan zakiyi kwalliya
Binta tajuya ta fita

Inna ki matsa kibar ni da ita kina jin metake cemin

Karya tayi Abu gaskiya tafada yau kwananki nawa rabonki da kwanka

Inna batun wankan nan kibarhi aikyan kwalliya kayihi batateda wankaba gawani kamhin turare na musamman

dayake tahi a jikina gahi turaren babu a kasuwa me yafi raina shine zan tsaya inta batawa kaina lokaci wajan yin kwanka

Dalla rufemin baki kazamar banza kazamar hufi ina kyau Anan *HODA BA WANKA*

Baki tabude ta gir_giza kai ta dunkule hannu

inna harda ke yasin duk wanda yasake ce min hoda ba wanka na dena raga mihi yasin cewar Abu

Yanzu da kika dunkule hannu damben zakiyi dani nima cewar inna

Jifa tayi da takalmin kafarta ta debo kayan Kwalliya ta zube a gabanta tadauki Wannan tashafa ta ajiye takalli kanta a madubi tayi dariya

Inna jiya da naje dan dali aka dinga tambaya waye yafesa turare nayi shiru tsabar kanhin turaren jikina hanci suka toshe
Niko kayan nan ma bacanzasu zanyi ba Wanka kuwa nadena

Kaza kankida motsi afakaice suka zageki baki saniba ba abinda kikeyi sai bugawa kitemaka ki ajiye kayan kwalliya kiyi Wanka kekanki zakiji dadi

Tab tab aaah waii saidai wata Abun badai niba wanka nida hi munyi hannun Riga inna kifara sabon lissafi daga nan harranar sallah nida Wanka

Haka kikace to Allah yashigoda yayanki da malam su insun isa dake Sa saki kiyi tinda ni kin rainani dan Allah ji yanda kika cika mana gida da tsami cewar inna

Kinji ko inna kinji irin kamhin turarena ko hakama wani saurayi yajiyo kamhin yace yana sona nace bana son hi ni fako inna har bana son fita dik inda nabi ansan nice saboda turturarena cewar Abu

Waiyoo waiyoo tasa kafa tayi koli da kayan kwalliya

inna ban fada mikiba yau ake cin kasuwar gangare natafi

Tayi fice warta

Badan Allah yasa akwai sauran ruwa agidan nan ba da Abu ta gama dani cewar Inna

Tafiya take a hankali tana tafiya tana yanga acewarta tafi kowa haduwa ga turaren jikinta yafi na kowa kanshi tana tafe tana cin gyada hannun takuma rikeda sandar rake ga wuwar danmara tasha a kugunta

binda na labe tana kallon ta Abu nakara sowa inda Binta take Binta tariketa

Wana kama yasin saina dagargaza bakinki zan kyaleki yanzu ina inna take balle kibuye a bayanta cewar Binta

Yasin Binta kanki baya aiki kalli yanda kika rike min Riga a gaban mutane gasamari a gefe kalan ki zubarmin da mutunci a idonsu haba kidena abinda kuda zebiki

Karsan kuda nice mangoro kobakijiba cewar Binta

Janyota tayi zata daka bashiri ta saketa tatoshe hanci

Abu dagaskene abinda ake fada kenan Wannan warin daga ina lallai kinci sunan ki huda ba Wanka sammin raken mana

Abu taraba shi2 ta bata

Yauwa nagode gyadar fa

Tadiba tace Gahi kibarni zaki rakani cewar Abu

Eh ni yanzu kawarkice gaskiya kinada hankali Abu

Dariya tayi tace ko nasani

suna tafe suna shirme harsuka siyo suka dawo

Atare suka shiga gidan

Inna na ganinsu ta fara salati

Abu mekika kuma yiwa Binta cewar inna

Inna ai yanzu Binta tazama kawata cewar Abu

Ina baze yiyuba ban yardaba wlh dama ya kike bare ankaraki da binta waye besan bintaba cewar inna

Kinga Binta jeki gida zanzo na same ki cewar Abu

To inna sai anjima cewar Binta

Sallama Alaikum inna ina wuni

Lpy kalau Nura sannu dazuwa kaga Abu tayi sabuwar kawa mara aji irinta

Ke Abu yatoshe hanci inna meya yake bugawa haka cewar Nura

Wacce inbanda *'YAR KWALLIYA*

Fari Abu tayi da ido tareda juyawa










New writer's

Taku husba'ahfama馃尮馃尮馃拫

馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕

馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼

Written by *husba'ahfama*


3-4


Yaya Nura a hekaima kaji kanhin tiraren nawa

Dalla kanshi ko wari kazama kawai dubi yanda gidan nan yadauki warin jikin ki

Wari karyama kenan Yasin kanhi kaji cewar Abu

Yau sai kinyi Wanka bazan iya zama dake kina wariba wlh inna bani ruwan nan na kusa dake cewar Nura

Banga abinda zesa nayi wanka ba Yasin kalan kanhin turarena ya tafi

Nura ya dauki ruwan yasa a bandaki yakai mata soso da sabulo ya karyo bulala yarike

Shiga kiyi wanka

Yaya Nura ina ganin gir manka fa cewar Abu

Yadaga bulala bashiri ta fada bandaki tayi zamanta

Kayi ka gaji yaya ba wankan da zanyi cewar Abu

Tana tawasa da ruwan kamar tana wanka tawanke fuska da kafa da hannu

Kate makeni ina fitowa zan cika fukata da KWALLIYA na raka Binta tallar gurjiya hahhh

Tabude ta fito ta harareshi tashige daki tayi KWALLIYA ta tafi gidansu Binta taje tasamu Binta ta fito tallar gurjiya

A hanyarsu na tafiya Abu tayi ido4 dawata taci ado da KWALLIYA tayi kyau sosai harta bace Abu na kallon ta

Ke mekike kallo cewar Binta

Kinga yanda tayi kyau tafi yanta kayanta komai yayi

Nanfa Abu tashiga yin irin tafiyar

Kibar Wannan abin Abu kinsan daga ina take cewar Binta

A'a cewar Abu

Daga birni take haka suke tasu KWALLIYAR dasa kaya ba irin nakiba HODA BA WANKA

Yasin yanzun nan bakinki zeyi jini Binta nizaki cewa haka nifazanyi fada da duk wanda ya kirani da Wannan sunan kowaye hi cewar Abu

Maida wukar nataba zuwa birni sau1 yanada kyau ginin su ba irin namuba kinga baze yu nabaki lbr ba saikin gani da idon ki cewar Binta

Kai nima inaso naje zaki kaini dan Allah cewar Abu

Inna inna ce matsala Abu damunje yasin cewar Binta

Kinga bawata matsala ki kaini kawai inzaki kaini ya kika ganni zanyi kyau a birni ko cewar Abu

Ehhh to ban saniba saikinje tukunna saboda gaskiya tsoro zaki basu kalle kifa tab cewar Binta

Waike hikenan bakida magana sai kice na kalli kaina me zan gani kodai ciki baki kike min ne cewar Abu

Ko daya KWALLIYAR takice abin tsoro ga kafarki Fari fat gaskiya bazan kaikiba saikin waye cewar Binta

Abinda Binta tafada yabatawa Abu rai yasa tayi gaba ta barta a baya

Wani yarone yazo siyan gurjiya gun binta

Binta zuba min gurjiya

Karki zuba mai cewar Abu

Tinda na ganka nadawo mekace min jiyama

Meka ce mata Eh cewar Binta

Shiru yayi yakasa cewa komai saida ya gano yayanshi

yace ' *YAR KWALLIYA* nace

Ohh me dadtin dankwali itace *'YAR KWALLIYA* cewar Binta

Barshi dani yanzu nanuna masa kalata Yasin harni zaka tsokana ka gudu anhi kudin nahi Binta cewar Abu

Binta ta ansa tace kuma bazan siyar maka da gurjiyan ba na karfine

Gaya mihi binta waihi Wannan dame yake dakama ne naga saiwani jijjidakai yakeyi cewar Abu

Kasa ta diba ta watsamai a ido Binta tasamai kafa ya fadi suka rufeshida duka abin mamaki kato a kasa mata na duka abinda mutane ke cewa kenan

Yayan shina kara sowa ya daka musu tsawa

Suka bar dukanshi suna Harar shi

Lpy kaikuma meya kawo ka kasan muko suwaye cewar Abu

Suwaye Ku inbanda kucakai marasa hankali dalla dubeki kafa furu furu komai be ganiba dubi kayan jikinki fuska saikace Aljana waike kinyi KWALLIYA

Ap abanza yafi na tsohuwa kaga ka gaggauta barin gurin nan inba hakaba kuma hmmm cewar Binta

Karkusake suce zaku yimin haukan da kuka saba danni bazan daukaba wlh

Ko Binta mu gwadamai aiki dan nakula saimun koya mishi hankali cewar Abu

Waige Binta tafara can ta gano dutsa tace haryanzu bakinka be mutuba ko tsaya ka gani

Dutsen ta dauko da buga mishi a kai

Banza a banza cewar Abu

Jini ya fara zuba a kanshi

Abu da Binta suka zuba a guje suka wuce gidansu Binta

Umma ga gurjiyar ki yau an hana talla inji me gari cewar Binta

Ke Binta waya fada miki cewar umma

Umma Nifa ganauce ba jiyauba Gashi can ya baza yan *DOKA* A gari cewar Abu

Kunga bana son shegan taka waca tsiyar kuma kukayi na sanku da kyau cewar umma

Wani ne ya nemi tso kanar mu hine muka fasa mai kai cewar Binta

Eh banjiba naji kamar kince fasa kai Allah na gode maka daka bani Binta nidai shikenan bakina baze zauna shiru ba saboda inada Binta cewar umma

Kofar gidan su Binta aka siga duka da karfi

Kufito mana dasu ko mushigo yara sun gagari kowa wlh yau zamu sharewa kowa hawaye kufito dasu cewar mutanan da suka zo

Kuna jiko yara kunzama dan kuka mejawa uwarsa jifa

Umma kinga jeki kiji dame suka zo idan da sulhune kusulhunta idan kuma akasin hakane kikira womu katkenan cewar Abu

Kushiga ciki bari naji dasu

Wai baza a fito dasu bane Eh mumafa yan zama nine kofar suka bude suna kokarin shiga

Haba dan samari gidan matan aure ne fa

Nasani ina 'ya'yan Allah banin nan suke Binta da Abu

Basa nan sun fita

Karyama kenan ina ganin su suka shiga gidan nan dan haka ki fito dasu kawai mu baza mu hakuraba dan uwanmu suka fasawa kai gashinan sai zubar jini yakeyi yanzu haka yana Asibiti

Allah yabaku hakuri kuje idan sun dawo nida kaina zan kawo muku su cewar umma

Eh to na yarda dake saidai be kamata mu tafi haka ba bari mu bar miki sheda idan sunzo ki nuna musu

Yadaga gora ze sauke mata dagudu tabar gurin ta shige gida tarufo kofa

Yauni umma naga ikon Allah ina kuke

Umma sun bar miki sheda banzaye sokaye sun yarda ba ma nan gamunan muna jinsu kuma cewar Binta da Abu

Au kujin dadin kune a bar min sheda saboda kun amsa sunan Ku Binta da Abu ko Allah yate makeku suna nan suna jiranku kuna fita sai abinda hali ya yiwu cewar mama

Basu isaba yanzuma ba barinsu zamuyiba narike muryar su zan ne mesu 1 bayan 1 cewar Abu

Umma kawo mu kai miki dan dali cewar Binta

Gashi nan kutafi amma dan Allah karku nemi tso kanar kowa kuma Ku canza hanya karsu ganku cewar umma

To sai mun dawo suka fada gaba dayansu suka fita
Suna fita umma taji wani hadeden wari

Umma taja dogon nun fashi Wannan wani sabon yayi ne kuma Abu irin Wannan bugawa haka nida Allah yasa kar Binta tadau Wannan halin na rashin Wanka

Suna tafiya suna waka suna ciye ciye suna neman tso kana

Abu ta gano bishiya

tace Binta ajiye gorjiyar nan muhau bishiya kinga yanzu basu fara zuwaba zuwa anjima sai muje dan dali

To muje suka tarar da yara a jikin bishiya suna wasa

Kubar gurin nan Abu da Binta sunzo ko sokuke jiki yayi tsami cewar Binta

Tinkan Binta ta karasa magana yaran suka bar gurin dan sunsan halin Abu da Binta

Suka cire takalmi suka haye bishiya suna wasa kamar yara

Wasu yan mata suka zo wucewa suka gano Binta da Abu suka kwashe da dariya

Abu na ganin su ta sauko Binta ma sauko wa tayi

Wakuke wa dariya Eh daku nake magana Abu ta fada tana dungure musu kai

Karki sake dun guremin kai kinsan kowaye babana kuwa A garin nan

koma waye hi beda meniba abinda yasa kika kallemu shine yanzu ze Ja miki dukan tsiyama kuwa cewar Binta

Jiki ko kayama baki iya sawaba ji hodar fukarki janbakin ma tsohon yayi ne amatse ciki asai sabo cewar Abu

Kaji wai harkurace zata ce da kare maye jiki kalli kafarki kalli fuskarki ji wani wari mara dadi da kikeyi gaskiya kinci sunan ki HODA BA WANKA

Nanfa Abu tayi kukan kura ta rufesu da duka Binta nadukan daya Abu ma na dukan 1















New writer's

Taku *husba'ahfama*馃尮馃尮馃拫

馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕

馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼


*BANYAR DA WANI KO WATA YA JUYA MIN NOVEL DINA BA KOTA WACE HANYA DUK WANDA YAYI NABAR SHI DA ALLAH BA HAKAN YANA NUFIN BAZAN DAU MATA KIBA 馃槑馃槑*




Written by *husba'ahfama*


5-6


Duka sukai musu bana wasa ba harda yaga riga

Cikin muryar kuka yarinyar tace saina nuna miki bakida wayo Saikin ga gatana

Abu tace Jeki turo duk wanda kika gadama ni Abu ina jiran hi banza qazama

Eh nice qazama idan ni kazamace ke kuma fa fada min cewar yarin yar

Bakinki be mutuba ko Abu saimun zubar mata da hakwara tukun na cewar Binta

Kuyi duk abinda kuke so lokacin kune yanzu nima lokacina nanan zuwa cewar yarin yar

Tana gama fada ta mike ta debi takal manta a hannu ta kalli kawarta da suke tafe tare

Tace 'YAR KWALLIYA suka zuba da gudu

Matsoratan banza kawai harni zakibawa tsoro da baban ki Wannan kalmarta zakiga me rama min yazama tamkar tatsoniya a gurina ni Abu naci dubu sai ceto

Sukayi dariya

Kinga dauki tallar mu karasa dandali yanzu kowa yazo zamusha kallo kai ni harnaji ma bana son zuwa cewar Abu

Binta tace meyasa

Tiraren jikina Akoda yaushe shine matsala ta dana je dandali daga kallo sai tohe hanci a gurin sama ri cewar Abu

Binta tace dagaske kike Abu warin najan hankalin samari

Abu tace bana son wula kanci binta wayace miki warine kanhidai nibama nason irin kallon da sama rin suke min nasani nafi matan dandali kyau da kanhin tirare sosai ma nice kadai nasan sirrin

Nanfa Binta ta tafi tuna ni

Ke tina ninme kikeyi

Abu gaskiya nima zan fara fashin Wanka konima turaren jikina zefito kwana nawa zanyi banyi wankaba

Abu tace yauwa yar gari kinga bake ba Wanka indai kinaso tiraren yazauna tareda ke duk inda kika higa ansan kin higo

Binta tace To hi kenan nagode kawata

Tadauko farantin gurjiya tace debi kici iya San ranki aikin bani sirri babba

Abu tace Bakomai yiwa Kaine Binta amma ya zakiyi da umman ki idan tagane kin dena kwanka

Kibari kawai nikaina bansan abinyi ba mutafiko kinga yamma tayi kar a fara
bugawasa bama nan

Abu tace ga aiki zan saki indan mun higa dan dali ki ki zuba ido kiga abin mama ki gurin sama rida yan mata

To hikenan muje Abu

Suka je dandali hakan kuwa akayi Abu nazuwa masu toshe hanci nayi masu dariya nayi Abu harda sake tafiya

Kawata Abu gaskiya nima na rike sirrin nan hannu 2

Sukayi dariya suka tafa

Suka sha kallo sukayi tsokana iya son ransu suka koma gida

Daga ina kike

Waye Wannan Abu tace tana daga kai taga Nura

Daga dandali nake

Yariko hannunta yawuce da ita ciki ya watsar da ita kamar kayan wanki

Nura ya fara shin shine shin shine

Yace Inna bana tunaninda Abu ta shigawanka tayi

Inna tace Ko hmm zata aikata nasani Wannan nan gaba kadan nizan fara yimata Wanka da kaina

Abu tace Waaa niii tab bawanda ya isa dan bakin ciki turaren nawama rabani dahi za a yi

Nura ya Wanka mata mari tafashe da kuka

Inna abinda ya dace kenan kifara yi mata da kanki tinda ita bata yi

Nifa bawanda zemin wanka Nifa yaya anyi walkiya na ganka bakin ciki kawai ka keyi dani dakaji kanhin tirarena saika dinga yamutse fuska saboda bakin ciki

Tirare ko wari kinga kidena shiga cikin mutane kina kiran waikin fesa tirare dariya zasu miki Wannan warine warinma mara dadi qazama cewar Nura

hi kenan Inna kina jinhi ko ni ya kira qazama tafara timami akasa

Nura yace Inna kice mata ta tashi kokuma yanzu jikinta ya fada mata

Bashiri ta mike tana gunguni harya fito fili tace nagaba yayi gaba kanshi kuma nayi bawanda ya isa yakwace Ehhhe

Waye ze kwace inbanda Wanka Inna duk sanda kika tashi wankar *'YAR KWALLIYA* kitanaji kwalin sabulu saboda tsoro Inna saida safe

Please Login or Register in order to submit comment