Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

biro da takarda suna ta aikin kirge




Knocking kofar akai be ɗago ba nuna wa yayi kamar besan a nayi ba shuram ne ya ajiye biro ɗin hannunsa yace



"Ansh ana fa knocking.....ina ga madam ce...,


tashi yayi ba tare da tace komai ba ya buɗe kofar kamar yadda ya zata haka ne ya faru yar aikin su ce cikin sauri ta zube a ƙasa tace



"Barka da wannan lokaci....,


Cije lips ɗinsa na kasa yayi wai yaushe nadeeya zatayi hankali yafa da mata ba sau daya ba sau biyu ba baya son Yan aiki suna shigowa part ɗinsa aikin da ya kamata ace ita zata yi sai ta turo yar aiki baya son hulakanta Dan Adam dan haka ya amsa mata ciki ciki



hajiya ce ta ce inzo in tambaye ku me zan dafa muku....


Ya Allah kalmar da ya faɗi kenan da kyar ya iya cewa



"Bakomai....,

Tashi tayi ta bar gun cikin sauri....sai da ya tabbatar tayi nisa tukun ya nufi part ɗin nadeeya kamar yarda yayi zato haka ce ta faru zaune take riga daban zani daban tana ta charting sai kawayenta suna ganinsa suka kowa ya saita kansa gaishe dashi sukai be amsa ba suka far gun ajiye wayar tayi tace




"Haba honey ka saki ranka mana....wayan nan kawayena ne amma baka kaunata dashi why honey ha yarda suka gaishe ka ka share su....da baka yi wallahi yau cewa zanyi saboda wannan halin da muke ciki ne amma sabon kane gaskiya bazan dauki kana ci wa kawayena mutunci ba....nida nake fatan in muka sami gwamnati duk commissioner zan musu....,




be ce mata komai ba ya juya zai koma da sauri ta rungume shi ta baya cikin deep voice ɗinsa yace



"nadeeya sake ni kinsan yau ba mu kadai bane..ko,


Lumshe idanuwan'ta tayi Allah ya ɗora mata jarabar son mijinta kan mararsa takai hannun'ta tace



"Dear yau kuma nadeeya fushi kake dani ko.....,



Cije lips ɗin'sa yayi a birkice ya juyota sakamakon matsamai jijiyarsa da tayi zuba mata shashyayyun idanuwansa yayi masu kama da mejin bacci yace



"Kar ki taso da abin da baza ki iya ba yana kai wa nan ya juya ya barta baki buɗe a yan kwanakin nan ta rasa gano kan mijinta tasan halinsa sarai ba wannan siyasar bace ta mai da shi haka akwai wani abu juyawa tayi ta shiga bedroom ɗinta nan su tani suka shiga tana shiga ta ja dogon tsaki ta zauna tace




"Wai daman har yanzu kuna nan da wannan mugun halin naku.....ina cewa tun a boarding kuka dena.....,



tashi zeenatu tayi ta zauna tace



"Me za'a fasa mutuwa ko hisabi.....?,

kau da kai nadeeya tayi tace




"To wallahi ba'a gidana ba haka kurum ku jamin wani tashin hankali.. Wallahi dear in ya gani kashi na ya bushe.....,



dariya suka sheƙe dashi

TANI tace



"Zeenatu bata son kan network ɗin da muke hawa bane... shi yasa kike faɗar haka...,

Cikin kunfar baki tace



"Wallahi bana fata na sani....,



Matsowa kusa da ita Tani zeenatu tayi tace




"Wallahi baza ki hana mu jin dadi ba.....,



blanket ɗin da Tani ta rufe jikin'ta zeenatu ta yaye tace



"Haka kurum yau kana nawa muna yi miki alkunya kin ajiye mu sai bamu abinci kike...,


Zigidir take haihuwar mahaifiyarta dan cabkar breast ɗinta zeenatu tayi tana ja inda ita tana matsa mata ɗayan wani irin numfashi suke fitarwa me kurnani



Tashi nadeeya tayi da sauri Hadiza ta tashi tace bara mu basu guri tun da abin nasu ya zarce hankali magani ne ya waɗo a jikin hadiza lokacin da ta tashi durkuwa sa nadeeya tayi ta ɗauka tace



"Wannan maganin mene....,


planing




zaro ido nadeeya tayi tace




"Hadiza kema bin maz...kike!,


me yafi raina auran in kayi in bakai dace ba hawala mutum yake sha wannan hanyar tafi kawo min kuɗi ke nifa bafa da kananan mutane nake ba kinsan dai me goro tsohun governor garin nan ni yarinyar sace



Zaro ido tayi tace





"Ke dan Allah shugaba da wannan harkar....,



Tab kaɗan kenan



Dan Allah yanayi....



Wani murmushi tayi wanda Allah ne kaɗai yasan manufarsa tace




"In kika sha guda biyar zaki shekara goma ba haihuwa maganin yana da karfi sosai....,


Da sauri tace




"Bara insha kuwa...,

buɗe baki TANI za tayi karab zeenatu ta haɗe bakin su kokarin tureta take kar tasha amma ina har ta ɓaro ta afa a bakinta ganin aikin gama ya riga ya gama zeenatu ta saki baƙin tani ta komar da kanta ƙasan ta


Bayan ta gama sha ta fita itama hadiza fita tayi



Karfe 2:49 na dare



Shugaban jam'iyyar su anshe salim sani tsakuwa shi ne yaje ofishin hukumar zabe sosai gurin ya cika manyan ƙasar ne a guri duk wanda ka gani wane da wane ne yan kuci ku bamu suna waje ana jiran sakamakon zabe gumi ne ya zubowa baturan zaɓe sakamakon maganar da wani ya zo ya raɗa mai kawo mai wani sakamako akai inda ya ɗaga shi yace




"Sakamakon yegzen ya ɓata....,



wani irin ihu suka sa na ashe na waje sun ji fetur wani fusatatcan matashi ya siyo ya ɗaga murya yace



"Wallahi karya ne ba mu yarda ba akwai mutanan da suka dauki sakamakon a takarda lokacin da ana kirga kuri'a wallahi kana baɗa mana ba dai-dai ba sai na kuna ka.....,


ganin rashin gaskiyar da yake so yayi bazai yuhuba in yace zai yi zai yine a ransa yace



"Bisa duk sakamaƙon da muka fitar da irin kuri'un da ko wanne ɗan takara yaci halastatcan ɗan jam'iyyar haske party wato ASHARAF IMAM GEZA ya sami damar lashe zaben shugaban Kasar GEZA da halattacciyar kuri'a biliyan goma da dari biyar inda abokin karawar sa ya me girma governor jahar nan sa'eed mai goro ya sami miliyan goma sha biyu


duk wanda yake ganin ba aimai a dalci ba kofa a buɗe take yakai kara gaba nan da kwana goma kafin rantsar wa amma mutukar yayi wa dan takara taya murna ba batun kai kara




Yana faɗi sojoji suka rufe shi suka shigar da shi mota domin raka shi airport


fitowar jidda kenan daga bayi yau shigarta bayi yafi sau goma tun dawowar'ta domin ba ƙaramin alkawari gwamna yayi mata ba hansai ce ta wara radio daidai gurin da aka faɗa ansh shi ya lashe zaɓe bata san lokacin da tayi ball da Radio ba



Hansai tashi tayi tana hura hanci jidda kowa jinta ne ya dauke na wasu dakika sai maganar cin zaɓen ansh ce ke yawao a kunnanta da sauri baba lantana ta fito ta saki buɗe tace




"Yau Allah ya bamu adalin shugaba wanda yasan kishin mu....,


Malam kuwa daman baya su mai goro cikin farin ciki ya fito yace


Hamisu...gaka zaɓin da Ubangiji yayi mana wannan mutumin ya dade yana kasa mana aya a hannu Allah mun gode maka ...,


Hayaniyar mutane suka ji dan haka suka tsaya da hirar da suke


Allah ya kawo karshan su jidda woman leader matasa ne suna buga ganga har wasu suna kokarin hawowa gidan ta bayan katangar gidan su tabi ta fita balla kofar sukai suka shigo da sharɓata sharɓatan huka kuka gwaggo ta rushe da shi ganin ana neman hallaka mata jika......✍️


*Me kuke jira ku harzar ta payment ɗin ko domin shiga group labari fa ya dau zafi wai kuwa Mai GORO zai hakura ne mu haɗo a littafi na biyu*


*HAUWA KULU WOMEN LEADER*



*OUM YASMEEN*



End of book 1



*Zuwa dare zan buɗe paid group kame bukata yayi min magana domin fara posting da shi*




Za ku iya biya ta wannan hanyar


8141785374

Opay

Amina alhasan Muhammad 500


Yan nijar zaku iya turo da katin Airtel na300 fcfa


Ku dauke shi ku toro ta wannan number



09061890481







"Yi mana shuro ko inyi sala sala da naman ki.....,



Editing shaf shaf




Tsit gwaggo tayi ta koma bayan kahu musa ta ɓoya

Kahu hamisu ne yace



"Dan Allah ku hakuri kamata yayi yarda muka sami wannan nasarar murna za mu yi fa finaba....,



Jikinsu ne yayi sanyi ɗayan yace



"Mun tafi amma kuja mata kunne ba ita ba zagin kowa dan wallahi taci sa'ar ka da sai mun farke mata ciki....,



Suna fadar haka suka juya suka fita



Fitowa gwaggo tayi tace




"Yau nake ganin wata masifa..,



Gwaggo abin da tun huri kuka kasa fahimta kike ganin ke da ita



Shiru gwaggo tayi domin yau ta gaskata komawa daki tayi



Malam yace




"Ai wallahi zan kira inna ayi abin da za ayi tun kafin ta dauko mana abin da yafi karfin mu dazu limamin masallacin gabas ya kawo min kararta sun ci mai mutunci ita da rabebe...har fasa mai kai sukai....,



Dariya kahu musa yasa yace



"Jidda baya ko rabebe shima wayasa shi shiga sabgar su ashe shi yasa ya kawo rawani har baki kai jidda shegiyar kaya ce ta iya bakin aiki ni da ta cinye mun uwar garke na .....,



kahu hamisu yace




"Allah ya shiryata ai ranar juma'a za a daura auran....,


Tattaunawa sukai yarda abin zai kasance



*****



Bayan saukar jidda daga kan ka tanga gudu tasa tafiya take har ta iso gidan inna taci sa'a kuwa kofa a buɗe take shiga tayi dai-dai fitowar aunty bilki daga toilet cikin mamaki tace



"Jidda lafiya....,


hannunta ta miƙo mata kamata tayi suka shiga daki da sauri inna ta tashi daga zaman da tayi tace


"Me ya faru ko murnar ce tasa kika kasa hakuri kika tawo...?,



Cikin tashin hankali tace




"Inna inda bane suka zo har gida nemana...nan ta kwashe komai ta faɗa musu salati inna ta saki tace



"Allah ya rufa asiri zaki bar musu garin....,


Da yake jidda ba a hankalita take ba ba ta fahimce me take nufi ba



Bayan ta huta ta yi wanka ta kwanta




******



Ansh yana jin shi yaci yayi sujjada ya godewa Allah yana dagowa abba ya kirashi bayan sun gaisa yayi mai maganar auransa ba yarda ya iya haka ya amince amma wallahi Allah ne kaɗai yasan tsanar da yayi mata


Bayan ya kasai wayar shuram yace




"Abokina kaga yarda kakoma wani abun abba ya fada maka....,




"Kanwar mahaifiya ce ta bar wasiya lokacin da zata mutu in Allah ya raya abin da ta haifa a haɗa Ni aure da ita...,



Wace yarinyar ya sunan ta




"Wallahi na tsane ta ashe ma jinana ce amma bakomai na sami damar gasa mata aya a hannu..,


Haba ANSH tun da muke dakai ban taɓa jin kace ka tsani wani ba me tayi maka da har ka tsane ta



Jidda wacce take ci mutuncin a gidajen rediyo da talabijin wacce take min kazafi kala kala



Cikin mamaki shuram yace



"Lallai kuwa ka sami damar worata amma ya zakai da nadeeya in ta dani.....,



Ajiyar zuciya ya sauke yace




"Nima abin da nake tunani...,


Allah ya kawo maka mafita



Amin



Cikin gidan nadeeya kuwa


Iya murna tayi yau yan makarantar su sai bugomata waya ake da abokanan arziki

Alkawari kuwa sai yiwa mutane take ba adadi

🤔 🤔 Muje zuwa





******



Wallahi Allah bazan yarda ba ni za a ciwa mutunci dole in daukaka kara wallahi



Mustapha Umar jiran lokaci yace



"Ai his excellency kwantar da hankalin ka za mu tafi kotu dole muyi murda murda ka haye kujerar shugaban kasa...,



Yusuf jirga yace




"Ai wannan a zaune take muke da nasara....,



********

Bayan kwana shidda



Rana bata karya ayau juma'a. Aka rantsar da ASHARAF IMAM GEZA bayan an gama ramtsuwar ne yan rakiya suka raka shi fadar shugaban kasa nadeeya ji take ba ya ita sai zagaye ko ina shashin da aka bata take yau ita ce

*FIRST LADY*


Mahaifiyar ta ummi sai daɗa hure mata kunne take tare da zugata



*****



Bayan an sakko da ga masallaci aka daura auran*HAUWA'U BUKAR RABI'U DA MUHAMMAD MUHAMMAD GEZA* akan sadaki dubu dari da sittin abba ne ya bayar ko wanne a cikin su cikin farin ciki suke sun cikawa Amina burinta


Kowa komawa gida yayi inda a daran yau a kai amarya gidan ta

******



Auty bilkisu ina wannan limon yake



Miko mata shi tayi ai kuwa zama tayi ta fara sha tace



"Allah aunty ina kaunar wannan limon kankanar da kike min yana da dad'i...,



dariya aunty tayi yaro yaro in banda a haka ko a jikin ta ai taji canji gama sha tayi tace



"Auty yau zan koma gida satina ɗaya fa a gidan nan.....,



A'a ki bari zuwa dare zan raka ki nima ina so mu gaisa da gwaggo



To wallahi aunty saboda ke na yarda amma yau so nake in je gurin iliya in ci mai mutunci wai aunty ni iliya zai yaudara Duk irin son da yake faɗa mini na karya ne




zama auty ta gyara tace




"Allah zai baki wanda ya fi shi bana son kara jin wata magana akan'sa...,


To aunty kahu isane ya shigo yace




"Jidda ba mu guri za muyi magana...,


Tashi tayi bata kawo komai a ranta ba ta shiga bedroom inna ce ta foto ƙasa ƙasa tace



"Kunsan Allah sai dai a shakawa jidda powder amma yarinyar nan taji wata magana akwai tashin hankali gwara in taje can ya fada mata komai ba gurin gudu.....,


Hakane ai gata nan ma na samo karba aunty bilkisu tayi ta shiga bedroom din jidda har tayi bacci shaka mata hudar tayi da sauri ta buɗe idonta sai kuma ta rufe


Daman ta gama shirinta karfe shidda mota ta zo daukan ta akai aka sa a cikin motar sai airport cikin sirri akai komai har zuwa birnin GEZA



Suna sauka mota tazo ta dauke su sosai auty ta ware ido tana kallon ko ina gine ginan birnin geza ma daban yake kasan cewa ka zo unguwar kososhin gwamnatina ta kofar sirri aka shigar da su ainihin gidan shugaban kasar a geza zone 1



Waya tayi mai ga sunan fitowa yayi sanye da p-cap da farar t-shirt da jeans baki da baƙin glass daukanta yayi ya kai wani daki ya rufe.......



Dawowa yayi umarni ya bawa driver da ya kawo aunty da ya akaita ma sauki inda shi kuma ya koma ciki.....,



Alhamdllh a yau na kawo karshen book 1


Mu haɗu a book 2



*Inda ainihin wasan zai fara*



*🔞 Kar ku bari a baku labari*


*JIKAR MAMMAN*

Oum yasmeen



Episode 2

*`🔞free book`*




The writer of


*Binta yar jagaliya paid book 300*

*Mu zuba mu gani paid book 200*

*Destiny love paid book400*

*Kin cuce ni paid book 400*

*Hauwa kulu women leader 500*

*AFIF free book*

*YAƊIN MAGE free book*

*RASHIN SANI free book*


https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k



Ƙasa magana yayi haɗe baƙinsa yayi yahun baƙin yayi wani irin kauri wannan shi ake kira da baƙon yanayi tan ƙaɗa'ta yayi dafa bango tayi Allah ya temaka ta dafa bango cikin baƙin ciki tace


"Allah ya isa dan iska.....,

haushin kansa ne ya kama shi be zai yi da wannan yarinyar yar kauye ƙazama tafin hannunsu ya duba yawa me shirin gano cutar da ya shafa


ganin be biyo ta ba ta rage gudun da take ƙara ta ɗauka tana wasa da shi tun daga nesa ta hango an fara tsaron yan makaranta har an rufe gate ma

kama kugu tayi ta kare musu kallo sannan ta ƙarasawa tayi jijjiga gate ɗin ta fara da sauri idi me gadi ya taso yace



"To uwar yan makara ki koma gida shedimasta (headmaster) yace kar wanda aka bari ya shigo tun da kinga wa'yan can ma an raba musu aiki yanzu goma saura.....,



kallo ta ƙare mai sai da ya gama zancan sa tas ba ta tanka ba fakar idonsa tayi ta fito da wajin da ta ajiye domin cin taso tsai ta busa mai Allah ya rufa mai a siri be shiga idon sa ba sai hancinsa da ya shiga.

kama hancin sa yayi ya zabga uwar a tishawa da ihu yasa yana cewa shikkenan hancina ya cire da sauri su malam Umaru suka yokan sa DIJE kowa tuni ta samu ta shiga cikin makaranta ganin hankalin kowa ya koma kan idi me gadi


Saboda ba'a san me ya faru da shiba wa yanda aka tsare ma sukai nasu gu headmaster ne ya fito da rigarsa ta zarce ga ƙaton ciki yawa me ciki ɗan wata tara da wata zabgegiyar bulala yana tafiya tana jan ƙasa cikin mamaki yace



"Malam umar me ya faru.....,


Cikin jimami malam Umaru yace




"Wallahi ihunsa kaɗai mu kaji ba musan me ke faruwa ba....,


Malam musa ne ya karo gun cikin tausayawa yace




"Idi sannu.....ka waɗa komar jikar mamman...,



Cikin rashin fahimta headmaster yace



"Jikar Mamman kuma wace haka....?,


ɓare gyaɗar sa yayi ya watsa a baki ya tauna yace


"Khadijah sule Mamman....Dije yasin ita ce ɗan yanzu nan naga ta huce a guje....,



Da sauri idi yace


"Wallahi ita ce....,

Headmaster yace



"Wallahi kuwa yau zata ci ubanta sai an mata ruwan zafi a jikin'ta......kai idi yi hakuri daga yau bazata ƙara wannan sheganta kar ba ku biyo ni bin bayansa sukai kowa aji aji suka ɗin shiga saboda anje ajin su ba a ganta ba malam musa yace



"Muje primary four akwai kawarta rabi shehu duk inda taje ma zata fito mana da ita....,

Na'am sukai da shawarar sa suka shiga cikin ajin kowa shiry yayi ganin shugaban makaranta rabi shehu tana rubutu malam musa yace



"Ke rabi faɗa mana gaskiya ina DIJE take....,



ɗa sauri ta ɗago tace



"Wallahi Allah yau ba mu haɗuba ɗan Allah shatu DIJE ta shigo ajin nan....?,


Fiƙi fiƙi da ido shatu tayi domin Allah yayi mata tsoron duka cikin inda inda shatu tace



"Wallahi bata shigo ba ...,


haɗa rai malam musa yayi yace


"Ku fito naga alamar baku da gaskiya.....,


Jikin su na rawa suka fito headmaster yace



"Malam Musa Ni zan koma office har tafiyar nan dana yi har na gaji in Ka ganta ka faɗa min zata taci ubanta ne wallahi malam Umaru ka koma kan duty....,



To suka ce mai zaga makarantar suka yi a tsakiyar wata bishiya suka tsaya malam musa yace



"Wallahi duk wacce bata faɗa inda DIJE take ba na sami labarin kun san inda ta ɓoya sai naci kwal.....uban ku....,


zarzare ido suka shiga yi kamar nace shatu ɗago sukai ido huɗu da DIJE tana shan mangwaro tayi dai-dai a bishiya taci ɗamara da hijabin'ta suna haɗa ido da shatu ta gallamata harara da sauri tayi ƙasa da kanta ta sani sarai in dai ta faɗa ta ga DIJE kashin'ta ya bushe


alkur'an na lahira sai ya fita jin dadi tsawa malam Musa ya ɗaka musu yace



"Ku shige mu tafi.....,

binsa sukai har office ɗin su guri ya basu suka zauna yasa su ɗaga hannu suka rufe idanunsu ci gaba yayi da yin marking



Malam ɗan ladi ne ya shigo kallonsa yayi yace



"har yanzu basu faɗi inda ta ɓoya ba....?,


ɗagowa yayi yace



"Eh wallahi ba su faɗi ba...,



Ƙwafa malam ɗan ladi yayi yace



"Ai kuwa yau in aka tashi su za su gyara makarantar nan...sai nayi muku gwala gwala gwala a makarantar nan....,


hawaye ne ya zobo daga idon shatu domin ita tafi rabi tsoro


ƙarfe ɗaya da rabi aka tashi kowa tanan DIJE tayi amfani ta shiga cikin ɗalibai ta gudu ba wanda ya ganta


Cikin Makaranta kuwa ba kowa sai idi me gadi sai malam musa malam ɗan ladi sai su shatu malam musa yace



"har yanzu kunyi shiru baku faɗa min inda DIJE take ba dan kunfi kowa sanin inda take....,



Kuka Shatu tasa tace



"Wallahi Allah ban sani ba ni yau ban ga DIJE ba....,


Malam Ɗan kadi yace


"Ke shatu zo.....,


tashi tayi duk gaɓoɓin'ta sai ciwo suke mata ɗurkusawa tayi kusa da shi ta zauna cikin tsawa yace



"ɗaga hannunki sama ki rufe idonki cewa nayi ki zauna....,


Cikin sauri ta ɗaga hannunta ta rufe idon'ta cikin tsawa ya dubi rabi yace


"Ba zaki rufe idon ki ba......,


rufe idonta tayi hijabin shatu malam ɗan ladi ya ɗaga da sauri ta buɗe idonta tsawa ya kara ɗaka mata a firgice ta mai da idon'ta ta rufe yace



"Wallahi kuka sake kuka buɗe idon ku sai na kwaye muku fatar jikin ku da bulala...runtsai idanuwansu sukai ɗaga hijabin shatu yayi ya ɗaga rigar'ta sama tuni kirgaɗan gin da tafara suka bayyana lashe baƙin'sa yayi yawa wani maye hannu yasa yana shafawa zafine ya ziyarci shatu amma ba damar magana haka ma rabi gwara ita tafi ma shatu kuka shatu tasa


Lokacin da ya fara yi mata wata irin tsotsa kai kace yaron goyene



******



Uwani kinga yarinyar nan har yanzu bata dawo ba


cikin halin ko in kula uwani tace


"Duk lokacin da ta ga dama ta dawo...,


cikin takaici amarya tace


"haba uwa kamata yayi ki tura sammani ya gano me ake a makarantar har yanzu bata dawo ba sufa ya'ya kiwo Allah ya bamu kuma zai tambaye mu wanne kiwo mukai musu be ƙamata ki ɗinga watsai da tarbiyar SHATU ba saboda ita mace ce ......,


buɗa a ta saki tace


"Allahu akubar wa'azin nan be shiga ba jiki masallaci saboda gidan malam habu ba wajan wa'azi bane....,

fitowa yayi daga ɗaki daga shi sai wandon shadda duk ya koɗe cikin takaici yace


"To kaji nazo ina hutawa ba baku kyale ni ba.....,

Uwani tace


"Malam ba dole kaji murya'ta ba wannan gidan Malaman nan ce take min wa'azi wai in bincika shatu lafiya bata dawo ba ai duk inda shatu taje zata dawo ni babban takaicina yau nasan DAMA ke da ciniki shinkafa da wake na za suyi kwantai....,


a fusace ya dubi amarya yace


"Eh lallai kuwa aji muryar ki uwani anya amarya kikana so kiga annabi ina ruwanki da shiga sabgar da ba'a sakoni ba....,


rai uwani ne yayi fari tace


"Faɗa mata dai malam....,


juyawa amarya tayi ta shiga ɗaki washe baki yayi yace


"Uwani nace ba kin gama shinkafa da waken ki zuba min bashi in na fita na samo zan baki.....,


zani ta gyara ta soke shi tace



"Gaskiya malam na gaji dubu biyu fa nake bin ka....,


haba matar so in Allah yawar ware min zan baki bani


fari tayi da idon'ta tace


"to mijin uwani.....,


Allah ya barni da ke uwani'ni tawa....,


Amin malam


*********Gidan Mamman*


ganin ba sarki sai Allah ya shiga cikin gidan baƙinsa dauke da sallama da sauri IYA ta fito tace


"Muryar wa nake ji kamar imurana....,


haɗa rai Imran yayi yace


"tsohuwa kina fa batan suna....,

ungo tayi mai da ƙuwa tace



"Tun kafin a haife kana nasan wannan sunan ni ban iya ƙaƙale ba da uwar ka inyamura ta sa maka....,


sumar kansa ya shafa fari ne tas irin farin ibo me haɗe da yellow ga idanuwansa dara dara haka sumar kansa kwance lublub ga sajansa ya sha gyara kallo ɗaya za kai mai kasan hutu da jin dadi sun zauna mai babban malami a *University of Illinoi of Medicine Osteopathic Medicine*

nutsuwar da tarin shekaru sukai mahaifar mai ita wanda a shekarun baya da na yanzu ya sami ci gaba duk wanda yayi mai sanin baya bazai gane shi ba a yanzu har ta ast ɗinsa ya koma na american ast zama da turawa ya sa ya riƙede ya koma ba'amurƙe amma hakan be taɓa addinin sa ba sai ma abin da yayi gaba har haɗa hausarsa yayi wacce ya ɗaɗe be magana da ita ba dan ko mamy in ta kira shi da ibo suke magana yace..........✍️



*Na kusan dena posting a kowanne group sai channel ɗina kuyi following ɗin channel ɗina ɗan samin ci gaban wannan littafi*












Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment