Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

koma wace ta gaba tar da kanta ban gane ta ba."


Mik'ewa Maman Kaduna tayi ta ce


"Duk da nasan baki tab'a ganina ba amma inda ke 'yar arziki ce to bazaki kali kwayar idona ki ringa tanbaya ta ni wace ba ko na shigo ba Salama, amma dama Hausawa sunce d'anku ne mai jawa uwarsa jifa."


Tana gama fad'in haka tafi ce daga gidan


Da kalo banza Mufida ta bita tai haye warta sama.




Mama na fita ta fara tafiya a k'afarta dan bata san ida ta dosaba sabuda b'acin rai tunani kawai takeyi a ina Abdulfatah ya d'ako wan-nan mara tarbiyar mara kunya,


Bataji kunyar ta ganta da wani a gidan ba amma harda ci mata fuska ita da gidan d'anta.




Tarine ya fara sarketa a hanya ta zauna a wanu dakali tana ta tarin,


Amma tak'i denawa nufashin ta ya fara sarkewa lokaci duda Asumarta ta tashi ta ringa kokawar yin nufashi harta fara galab'ai ta ta tafi luuuu zata zube a gurin.............!






*Wannan* *litafi* *na* *ABDULFATAH* *na* *kud'ine* *me* *son* *karan* *tawa* *zai* *biya* #200 *kacal*
*Dan* *karin* *bayani* *zaku* *iya* *tuntub'ata* *ta* *WhatsApp* *number* 08166077167




COMMENTS
AND
SHARE








by
*XAHRA*





*ABDULFATAH*





Na


Fateemah S Umar, Jajira




PAGE 9-10






_____________ Jikin wata yarinya ta fad'a cikin tashin hankali yarinyar take cewa,
"Inalilahi wa'ina ilaihirraji'un sannu baiwar Allah."


Ganin kamar me asuma ce yasa ta fara laluba jakarta ko zata samu abuda suke shak'a, cikin sa'a kuwa taga inhelar da temakon ta Mama ta ringa shak'a har nunfashin ta ya soma dai-dai ta, ajikin budurwar ta saki baccin wahala,




Rasa yadda zatayi da matar tayi kawai dabara ta fad'o mata takira zaro wayar ta takira wata number,


Salama tayi aka amsa sannan ta ce


"My kana ina na had'u da wata mata Asumar ta ta tashi kuma yanzu tayi bacci a jikina na rasa ya zanyi da ita."


"Okay gani nan kina dai-dai ina?"




"Ina layin su Sajida."


Ba'a d'au lokaci ba sai gashi ya zo a d'an sahun sa da temakon sa suka sa Mama a babur d'in ya tafi dasu Asibiti,




Bayan suje na Asibin ne an duba Mama an bata temakon da ya dace suna zaune da ita, ta bud'e ido a hankali tana salati,


Da hanzari Islam ta matsa kusa da ita tana mata sannu amsawa ta yi ta ce


"Yarinya a ina nake?"


Nan Islam ta bata labarin abun da ya faru duk da Maman tana cikin mawuyacin hali ta tuna abun da ya faru tayi murmushi ts ce


"Nagode baiwar Allah."


Itama Islam Murmushi ta yi ta ce


"Ayyah bakomai Hajiya ki d'auka 'yar cikin ki ce tamiki ba bare ba."


Ajiyar zuciya Mama tayi ta kalon Islam tanajin dad'i yarinyar tana da tarbiya irin ta ya dace ta samu matsayi suruka ba Mufida ba,




Wayar Mama ce ta fara ruri Islam ta d'ako ta mik'o mata,


Maman ta mik'e zaune da kanta ta d'aga wayar,


"Hello Mama kina ina mu dawo da Sarah amma bakya gidan."




"Ina Hospital Abdulmalik matar Abdulfatah ba matar kwarai ba ce."


"Inalilahi kiyi hakuri Mama gamunan isuwa wace Hospital kike?"


Tan bayar Islam Mama tayi wanda tunda taji an ambaci sunan Abdulfatah gaban ta yake fad'uwa, ta fad'a mata sunan Asibitin ita kuma ta sanar da Abdulmalik,


Mintina kad'an suka k'aso,


Godiya sosai suka yiwa Islam da Sahal har Sarah ta amshi number Islam d'in dan suringa zumunci.




Salama suka musu suka tafi gida.






Zaune take ta kurawa Abdulfatah ido shima ita ya kalo tayi ajiyar zuciya ta ce


"Gaskiya na gaji da ga fara sa banga k'ahoba Abdulfatah ya da ce nasan matsayi na a gurin ka."


Murmushi ya yi ya ce


"Marwa kenan zaki gani very soon."


"Na gani ai da kayi aure ka barni, to wallahi idan kayi aure kana ganin na rabuda kai ban tanka ba to karka k'ara yaudara ta in bahaka ba kasan wace Marwa dan wallahi saina kashe duk wadda tayi yinkurin shiga tsakanina da kai."








Murmushi me k'aya tarwa ya yi ya ce


"Kinsan ina sonki Marwa tun farko Kyan Mufida ne ya sa naji ina son auran ta amma yan ba abunda zai shiga tsakanin mu."


Harara ta watsa masa ta ce


"A bayama haka kake cewa ba son ta kakeba ita take son ka amma sai bikin ka naji a gari, yanzu yaushe zamuyi aure?"


Idon sa na kanta ya ce


"Yanzu bazan tukari Abba da zancan aure ba tunda wata na d'aya kacal da aure amma bayan wasu 'yan watani zan masa maganar auran ki."


"Hmmmm Abdulfatah kenan kar kamun dad'in baki kamar na baya kasani ni ba kawar lasa ba ce na fi k'arfin raini yanzu."


Ido ya lumshe ya ce


"Ki daina zargin zan rabu da ke Marwa ki sa a ranki kin malaki Abdulfatah na kine ke kad'ai."


Murmushi ta yi ta ce


"Ko wannan kucakar matar taka saita bar gidan zan shiga."


Magana zaiyi kira ya shigo wayar sa,


Abdulmalik ne dan haka ya d'auka ya kara a kune.




Salama Abdulmalik ya yi Abdulfatah ya amsa yana tanbayar lafiya, nan Abdul malik yake sanar dashi abunda ya ke faruwa,


Da sauri Abdulfatah ya mik'e ya cewa Marwa,


"Marwa Mama ba lafiya tana Hospital Asumar ta ta tashi."


Ya tsina fuska ta yi ta ce


"Ayyah ka mata sannu."


Bai jira ta k'ara cewa komai ba yabar gurin da sauri.


Hospital d'in yaje yaga Mama ma a zaune ajiyar zuciya ya yi yaje kusa da ita ya zauna ya kamo hannun ta ya ce


"Sannu Mama ya jikin naki?"


"Da sauki."


Kalon Sarah ya yi ya ce


"Me yasa baku kaita Hospital d'in na ba? ku kirani ba kuka kawo ta nan?"


Shiru ta yi kanta a kasa ta na raba ido,




Ya bud'e baki zai fara fad'a Mama ta ce


"Ba laifin su bane nice na ce akawo ni nan kar a ta dama da hankali."


Ajiyar zuciya ya sauke ya ce


"Da kun sanar dani to da nan basu baki kulawa yadda ya dace ba fa?"


Murmushi Maman Kaduna ta yi ta ce


"To in sha Allah nan gaba zan sa su kira mun kai."


"Allah ya tsare Mama na ya kikaye gaba."


"Ameen Abdulfatah."


Nan suka ciga ba da hira har Doctor yazo ya bawa Mama Salama dan ta warware.




Sai da Abdulfatah ya kaisu gida sannan ya wuce nashi gidan.


Sarah ce ta shiga d'akin Mama ta ajiye mata tea d'in da ta had'o mata, ta zauna kusa da ita ta ce


"Amma Mama meyasa baki sanar da Yaya Abdul gaskiyar abun da ya faru?"


Murmushi Mama ta yi ta ce


"Sabuda nasan halin Abdulfatah da zuciyar da yake da ita zai iya zuwa yai wa 'yar mutane ila akan wannan abun amma na bata lokaci zan d'au mataki da kaina dan bazan zuba ido d'ana yana da tarbiya ya auri mara tarbiya ta b'ata mana zuri'a da 'ya'ya marasa tarbiya ba."




"Hakane Mama amma wana mataki zaki d'auka?"


"Bazan raba Abdulfatah da matar sa ba amma zai k'ara aure dole na nemo mata me tarbiya wadda zata iya gyara masa gidan sa ta haifa masa yara masu tarbiya."




Ajiyar zuciya Sarah tayi ta ce
" kuma shi Yaya Abdul zai yarda ya yi aure yanzu? bayan bai jima da yin aure ba."




"Kinsan Abdulfatah duk abun da muke so da Abban ku idai bai sab'a shari'a ba to zaiyi shi."


"Hakane Mama."


Nan suka ciga ba da hira da yaba kirki irin na Islam.


Mufida tunda ta ga Mama ta fita hankalin ta ya tashi dan ta na tsoran ta fad'awa Abdulfatah a samu matsala.




Ta na zaune taji shigowar sa gidan a tsorace ta mik'e ta na zare ido ta ce ................!






Free page ya k'are duk meso ya karan ta wannan litafi har k'ar she zai biya #200 ta wannan number 08166077167






*Wannan* *litafi* *na* *ABDULFATAH* *na* *kud'ine* *me* *son* *karan* *tawa* *zai* *biya* #200 *kacal*
*Dan* *karin* *bayani* *zaku* *iya* *tuntub'ata* *ta* *WhatsApp* *number* 08166077167




COMMENTS
AND
SHARE








by
*XAHRA*



*ABDULFATAH*





Na


Fateemah S Umar, Jajira




PAGE 11-12






_____________ "Am ka kadawo." Ido ya zuba mata ya na mamakin abun da ya rud'ata haka, tsaki kawai ya ja ya haye sama ya barta a gurin.


Ganin beyi magana ba tayi ajiyar zuciya ta koma kan kujera ta zauna, aranta ta ce ko Mama bata fad'a masa ta zo ba?
"Koma mene tunda na tsira shikenan"


A fili tayi maganar dai-dai lokacin da ya sako, tsayawa ya yi da mamaki ya ce


"Kodai wani abun kika sha?"


Harara ta watsa masa ta mik'e ta shige d'akin ta.


Da kallo ya bita ya na mamakin ya akayi Mufida ta zama mara kunya, kafin ayi auransu ko magana bata agawa sama da tasa ko da kuwa zai huni a kanta yana mata fa a amma yanzu har tsaki ta ke masa ko ta harare sa kamar ba mijinta ba ta huce.


Girgiza kai kawai ya yi ya shiga kitchen dan ya ora abunda zai ci.






Dariya ta ke ta yi tana rike da waya sai kokawar sa talami take,
Ummi na tsaye tana kallon ta ta girgiza kai ta ce


"Dan Allah ayi hakuri da wayar nan a bari agama shirin tukuna."


Sahal dake bawa Islam labari yana jin muryar Ummi yai sauri ya kashe wayar.


Islam ta turo baki ta ce


"Kai Ummi ya jiki fa."


"To seme Sahal in bakona ne ko me?"


"Duk da haka Ummi da ki....!"


Da uwa Ummi tai mata ta ce


"Nayi maganar yanzu Asibiti zaki ta fi amma kinfi awa guda kina shiri bayine kawai bakije da wayar nan ba, kuma sai a hanani fad'ar gaskiya."


Takalmin tasaka ta rataya jakar ta ta ce


"To kiyi hakuri nidai na tafi."


"Allah ya tsare uwata."


"Ameen Ummina."






Fita Islam ta yi ta samu babur ta huce gurin aiki.


A can ma Sahal yana ta kiranta amma ta i auka sabuda tasan in dai ta aga bazai barta ta yi aiki ba kuma shima bazai fita ba.




Mi ewa ta yi ta shiga office in Doctor Rukayya.


Salama ta yi, Doctor Rukayya ta amsa da fara'a, zama Islam ta yi ta ce
"Dama zuwa na yi mu gaisa yau ban shigo mun gaisa ba."


"Gaskiya ne ya gida? Ya Ummi?"


"Lafiya alau muke aunty Rukayya."


"Masha Allah haka akeso, jiya na baki wata peppers ko ki ajiye mun."


"Eh anyi haka amma kiyi hakuri wallahi na manta ta a gida."


"Ayyah gaskiya banji da i ba inda hali ki tashi ki gida ki kawota sabuda ta Doctor Abdul kuma yanzu zaiyi anfani da ita."


Ido Islam ta zaro ta ce


"Meyasa baki fa a mun tun jiya tashi ce ba da ban ansaba wallahi."


"Nidai ki daure kije ki ako."


Tashi Islam ta yi ta fita da sauri.


Suhal ta kira a waya ta ce tayi mantuwa ya zo ya maida ita gida.


Ba'a au wani lokaci ba yazo suka koma gida,
Takadun ta ako suka dawo Asibiti.




Fi towa ta yi daga cikin adaidaitar, shima Suhal fitowa ya yi ya matso kusa da ita ya ce


"Gaskiya mukayi aure daina wannan aikin zakiyi."


Murmushi ta yi sannan ta ce


"Nima haka nake tunani bazan ha a aure da aiki ba."


"Kinyi tunani me kyau Baby."


Dariya ta yi ta ce


"Yanzu dai ka tafi aikin ka Sweetie. "


"To Baby ki kula da kanki."
"In sha Allah."


Ya koma ya tashi babur in yabar gurin Islam na tsaye ta na ta aga masa hannu har ya acewa ganin ta.


Duk abuda ke faruwa Abdulfatah yana cikin motar sa ya na kalon su.




Hakan nan ya ji ranshi ya aci da kamar zai share sai ya fito daga motar ya nufo ida ta ke,


Ta juyo zata shiga ciki ta yi ido hu u da shi yana jifan ta da mugun kallo.


Jikinta ne ya auki rawa za ta yi magana ta ji ya ce


"Wato iskan cin naki ya huce a waje har Hospital ina kike kawo gardawa ko?"


Ran Islam ne ya aci bata ta a tanka masa ba sai yau taji baza ta iya rabuwa dashi ba.


Cikin acin rai ta ce


"Ya isheka ai batani da kakeyi ba ci kake bani ba sha kake bani ba amma ka takurawa rayuwa ta kulum cikin askan tani kake ka ta a kamani da wani ne da zaka ringa ai batani ni nayi kaina a talaka ko ba a da ka tsaneni duk wannan abun sabuda ina aikine a ar ashin ka ne ko to in sha Allah na daina har abada bazan sake dawomaka Hospital ba arziki na Allah ne muma wata rana zai azur tamu."




Tana maganar tana hawaye har takai aya ta cila masa takadun sa tabar gurin.






Da kallo ya bita yana jin ciwan maganar da ta fa a masa amma zai au mata ki babba akan wannan yarinyar,
Takardun da ta watsa masa ya kwaso ya duba ya ga wanda ya bawa Doctor Rukayya ne, kawai saiya koma motar sa dama su yazo amsa ya juya gida ransa ba da i.




Mama na gaban Abba ta na kallon sa shikuma ya na cin abunci, saida ta bari ya arasa sannan ta ce


"Dama inaso muyi magana dakai akan Abdulfatah."


"Inajin ki."


asa ta yi da kanta ta ce


"Aure na ke so ya ara."


"Me? Aure fa kika ce kwata-kwata kwana nawa dayin auran na sa?"


"Nasan da haka amma dole ce tasa na ke so ya ara auran."


Nan ta kwashe irin hula an cin da Mufida ta mata ta sanar da Abba sannan ta ara da cewa


"Na i sanar da Abdulfatah sabuda karya je yai abuda bai da ce amma duk ran da ya titsiyeni yana san sanin meyasa na ke so ya ara aure zan sanar da shi abun da ya faru."


Ajiyar zuciya Abba ya yi ya ce


"Amma akan wannan dalilin kawai zai ara aure?"


"Bafa a ramun dalili bane, so kake mu zuba ido aita haifawa Abdulfatah yara marasa tarbiya irin matar sa."


"Shikenan Allah ya bada sa'a."


Cikin farin ciki Mama ta ce


"Amin nagode Abban su Sarah Allah ya ara arziki."


"Amin, amma za i zaki bashi ya fito da mata?"


"A'a sabuda idai na bashi za i to bazai auran ba yata mun kame-kame kenan amma idan na za a masa da kaina ba wani lokaci da zai ata mana."


"Gaskiya ne, yanzu wa kika za a masa?"


Murmushi ta yi ta ce


"Eh na za a masa ..........!








by
*XAHRA*









*ABDULFATAH*





Na


Fateemah S Umar, Jajira




PAGE 13-14






_____________ "Amma sai na gama binkice akan yarinyar tukun."
"To Allah ya za a masa abunda yafi alkairi."


"Amin."


Daga haka suka cigaba da hirar su.




Islam na kwance kusa da Ummi ta ji wayar ta na ruri duba wa ta yi taga Sarah ce, ta na murmushi ta auka.


"Assalamu alaikum."


Ta furta a hankali, muryar Mama ta yi ta ce


"Amin wa'alaikum salam."


Kin ladabi ta ce


"Mama ina huni?"


"Lafiya alau Islam ina Ummin ki?"


"Gata ma tanajin ki."


"Okay bata mu gaisa."


Mi awa Ummi wayar ta yi Ummi ta amsa suka gaisa da Maman Kaduna, sannan ta ji Ummi ta ce


"To Allah ya kaimu, nagode Allah ya bar zumunci."


Ta kashe wayar ta mi owa Islam ta na cewa


"Mama ta ce gobe in sha Allah za suzo da Sarah."


Ido Islam ta zaro ta ce


"Nan gidan za suzo Ummi?"


"Eh mana da wane gida muke da shi bayan wannan."


Ajiyar zuciya ta yi hakan ta ji hankalin ta bai kwanta da zuwan Mama gidan suba.


Komawa ta yi ta kwanta ta cigaba da tunanin sahibin ta Sahal.






Ummi na ajiye wayar ta kali Sarah da ke kusa da ita ta ce
"Allah ya sa za in da naiwa an uwaki ya yi dai-dai?"


"Gaskiya ya yi Mama amma kika sani ko ita Islam in ta na da wanda ta ke so?"


Murmushi Mama ta yi ta ce


"Nasan da haka shiyasa na dage a addu'a Allah yasa ita ce matar Abdulfatah."


"Amin Mama."


Ki cewa Ammi ta shiya goban da ita zamu ta fi."


"To Mama."


Sarah ta ce ta auki wayar ta tafi ce.




Zaune ya ke a mota yana kallon Marwa ita ma shi ta ke kallo ya kashe mata ido ya ce


"In sha Allah jibi na dawo daga Lego's zan sanar wa Abba maganar aure na da ke."




Murmushi Marwa ta yi ta ce


"Gaskiya naji da in maganar ka amma fa kar naji shiru a samu matsala."


Hannun ta ya kamo ya ce


"Al awari fa na miki kuma kinsan zan cika miki."


"Okay naji yanzu bari na shiga gida sai ka dawo jibin."


"To ki gaida Mommy."


"Zataji."


Ta ce tana fitowa daga motar, ya ja motar ya bar gurin.


Wayar da ke hannunta ta fara danna wa ta kara a kune.




Hello Sada yau zaizo yan kin ku, kusa mun ido a kansa dawa zaizo kuma gurin wa yazo da abunda ya zo yi ko maca aya kuga ya fiye shishige mata ku saita mata hanya."


Ta na gama fa in haka ta kashe wayar ta na murmushi a fili ta ce


"Saura ke Mufida kike ko wa? Tunda kika sake kika auri abunda na ke so to wallahi saina ga bayanki."


Ta girgiza kai ta wuce gida.




Washe gari su Mama suka shirya suka je gidan su Islam,


Ummi ta tarbe su hannu bibbiyu cikin fara'a da sakin fuska hakan ba aramun da i ya yiwa su Mama ba,


Bayan su bai sa Ammi ta ce


"Gaskiya mun gode sosai da karamci Ummi."


Murmushi Ummi ta yi ta ce


"Ba komai mun zama aya."


"Hakane shiyasa na ke so mu zumunci mu ya ara arfi ta hayar bamu Islam."


Dariya Ummi ta yi ta ce


"Islam ai ar ku ce za ku iya aukan ta."


Ajiyar zuciya Ammi ta yi a hankali ta ce


"Ba irin wannan aukan ba inda hali auran ta zaki bawa ana."


Cikin razaki Ummi ta ce


"Aure kuma?"


"Kwarai kuwa, ki mana wannan taimakon."




"Bawai zan watsa muku asa a ido ba ne amma Islam ta na da wanda ta ke so."


Karo na farko Mama ta ce


"Idan hali kuyi mana wannan sadaukar war."


Nan ta bata Labarin komai ga me da Mufida sannan ta ce


"Dan Allah ki ro a mana alfarma gurin Islam da shi yaron da ta keso tunda manya ba su shiga maganar ba."


Shiru Ummi ta yi ka fin ta ce


"To zan duba na gani."


Godiya sukayiwa Ummi suka huce gida.




Bayan kwana biyu






Mi ewa ya yi ya tsuguna yana duba jarbin sa na dannawa da ya fa a ar ashin gado, hannu ya zura yana lalubawa a hankali ya ji ya ta o wani kwalin magani.


Jawoshi ya yi ya fara dubawa gaban sane yai wata irin fa uwa ganin maganin zubar da ciki ne.


To waye ya yi anfani da shi?


Ya tanbayi kan sa, mi ewa ya yi da sauri ya fita ta na zaune ta hakim ce a falo ta na kallo.




Gabanta ya je ya tsaya ya nuna mata kwalin ya ce


"Wan nan maganin na waye? Kuma waye ya yi anfani da shi?"


Ya tsine fuska ta yi ta ce


"Magani dai na wane kuma ninayi anfani dashi sabuda naje Hospital shekaran jiya Doctor Rukayya ta ce ciki ga reni shiyasa na bawa Nuratu ku i ta siwomin wannan maganin na sha kuma Allah ya taimakeni cikin ya fita bansha wata wahalaba baka gida ma shiyasa baka sani ba, cewa nayi bazan jira saika dawoba sabuda bazan zauna da ciki tun yanzu na haihu na tsofe ba wallahi."




Ai Abdulfatah bai san sanda ya...........!








by
*XAHRA*





*ABDULFATAH*





Na


Fateemah S Umar, Jajira




PAGE 15-16






_____________ Zube a gurin ba ya dafe kansa yana karanto "Inalilahi wa'ina ilaihirraji'un."
Baki Mufida ta ta e ta ce

"Kayi hakuri idan ranka ya aci amma gaskiya bazan iya haihu yanzu na tsufa ba."


Ko kallon ida ta ke beba ya na zaune zuciyar sa tana wata irin tafasa, shi Mufida zata zubarwa da ciki kamar ba cikin sunnah ba kuma har take iya fa a masa da bakin ta.




Mi ewa Mufida ta yi ta bar masa gurin duk da cikin zuciyar ta cike ta ke da tsoron ma takin da Abdulfatah zai auka akanta amma ta dake kamar bata damu ba tai shigewar ta aki ta barshi.


Yafi awa duda a gurin yana dafe da kansa sannan ya mi e ya nufi akin Mufida ransa ya na suya.




Da dare bayan sun gama cin abunci Ummi tali Islam ta ce


"Dama ina so muyi wata magana da ke."


Cikin nutsuwa Islam ta ce


"Inajinki Ummi."


Ajiyar zuciya Ummi ta yi ta ce


"Yanzu na ce ki auri wani ba Sahal ba zaki amunce."


A tsorace Islam ta ce


"Meya kawo irin wannan maganar Ummi."


"Tabayar ki nayi."


asa Islam ta yi da kanta ta ce


"Ke Mahaifiya ta ce kuma kin cike mun gurin mahaifi na ba abunda baki mun a rayuwa ta ba dan haka ba abuda zakice na yi a rayuwa na kasayi miki, amma Ummi idan kika ce na auri wani ba Sahal ba ya zanyi da shi?"


Cikin nutsuwa Ummi ta ce


"Sahal ba magana ya yi da magaba tanki ba kuma koni ina so naga kin auri Sahal kodan son da yake miki amma Mama ta da abokiyar zamanta sunzo neman alfarma suna so abawa ansu auran ki, da naso na share su sai naga magana suke akan tarbiyar ki ce tasa suke so su ha a jini da ke to shiyasa na ce nikuma zan amunce domin wannan shedar da suka miki bazasu hula an ta kiba kuma inaso kema karki basu kunya."


Tunda Ummi ta fara magana Islam ta ke hawaye wai da gaske Ummi ta ke wani ta ke so ta aura ba Sahal ba.


Da fata Ummi ta yi ta ce


"Bazan miki dole ba idai bakyaso to zan basu hakuri."


Cikin kuka ta ce


"Nasan bazaki ta a za a mun abunda zai cutar da ni ba dan haka na amunce amma kimun wata alfarma guda aya."


"Wace alfarma ce?"


"Ke zaki sanar da Sahal cewa kinmun miji."


Rugumeta Ummi ta yi ta ce


"Nagode Allah yaimiki albarka kuma in sha Allah zan kirashi har gida na masa bayani yadda zai fahim ce ni."


"Amin Ummi."


Islam ta fa a tanajin zuciyar ta kamar zata fashe.






Abdulfatah kuwa yana shiga akin Mufida ya tadda ta na kwance ta ora kafa aya kan aya ta na danna waya.


Wayar ya fuge itama ya fusgota daga kan gadon ya na huci ya ce


"Sabuda kin mai dani sa'an wasanki ni zaki zubarwa da ciki, cikina na sunnah ba na kwararo ba amma kika zubar mun da shi."


Mi ewa tsaye ta yi ta ri e ugu ta ce


"To sai me dan na zubar da ciki zan zauna ne na haihu da kuru ciya ta na lalace kaje ka auro daleliya ko to wallahi baka isa ba ko gobe nayi ciki saina zubar da tsinane na ga......!"


Bata arasa maganar ta ba ya kwashe ta da maruka har biyu wanda saida ta kai asa taka ta ya farayi yana tamole da ita ihu ta ke da kuruwa amma bai rabu da ita ba saida ya mata lilis sannan ya daina dukanta yana huci ya ce


"Wallahi sai nayi shara'a da ke akan cikina da kika zubar zaki gane ki aramar ar bariki ce."


Ya fice da ga akin ya barta a gurin da tsamin jiki.




Washe gari Ummi ta sa Islam ta kira Sahal a waya ta sanar da shi Ummi na ne mansa,




Bai jima ba ya zo, Ummi ta sa aka shigo dashi har falo bayan sun gaisa ta dukar da kai ta ce


"Wata alfarma na ke nema a gurin ka."


Cikin rawar jiki ya ce


"Alfarma kuma Ummi ko mene ki bani umarni nayi."


Kai ta girgiza ta ce


"Kayi hakuri da abunda zan fa ama nima ba haka na so ba amma ba yadda zanyi, ina so kayi hakuri da auran Islam na mata miji."


Wata irin fa uwar gaba Sahal ya yi yanajin zuciyar sa na bugawa da sauri da sauri ya ce


"T.. To Ummi Allah yasa hakan shi ya fi alkairi."


"Amin Allah ya muku albarka."


"Amin."


Ya mi e jiki a sanyaye ya fita,
Islam da ke la e ta najin duk abuda suke

Please Login or Register in order to submit comment