Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tsayar da ita ya saki hanunta yana kallon fuskarta yanda kanta ke kasa tana wani irin kuka jikinta ko ina na rawa, dayan hanunshi yasa ya share mata hawayen dake zuba ahankali yace "oya find cloth and wear kiyi salla my princess" saikuma ya saketa ya bude wardrobe din dakanshi, doguwar riga baka ya ciro mata ya kamo hanunta yasaka mata rigan yace "oya saka kiyi salla, kindaiji abinda nace ko so put it at the back of your mind duk wanda kika fadamawa wah happen wlh saina yankaki danya" yajuya yafita daga dakin tareda rufo mata kofa yay palo ya zauna yana karkada kafa, sosai take kuka tama kasa gasgata abinda ya faru jiya gani take kaman mafarki take babanta?" tafi minti goma anan kafin ta shige bayi tasaka rigan tafito tahau kan dadduma bayan tasa hijab tai salla tana idarwa ta chusa kanta a gwuiwa tacigaba da kukan.


Ya Ahmad ne ya shigo palon cikin shirin shi na zuwa office yau Monday babban rana ranan ma'aikata, Abba yagani zaune akan kujera yana kallon Al Jazeera Channel hakan yasa yace "good morning Abba" yay maganan yana tafiya yay hanyar passage da sauri Abba yace "ina zaka?" juyowa yayi ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "Abba zanje nasami Nadeera ne bata kawo min shayin safe ba" hararan shi Abba yayi yace "common karka sake katashe ta bacci take, gaka ga kitchen if u can't make ur self a simple breakfast kawuce office" kaman zaiyi kuka yawuce kitchen din coffee yahado yazo ya zauna kusa da Abba yana sha yanama Abba hira, sama sama Abba ke jinshi dan yay nisa a tunani, yana gamawa wuraren 8 yamike yana gyara necktie yace "Abba bazaka je office ba?" girgiza mai kai Abba yayi yace "bazan jeba, i want to relax and rest yau natashi da slight margarine" "sorry Abba, Allah sawake bye" "alright bye Son, Allah bada sa'a" Ameen yace yawuce yafice daga dakin yay wurin dayay parking motarshi ya shiga ya fice daga gidan.



Tashi Abba yayi yay ciki dakinta ya bude ya shiga, afirgice ta dago kanta daga gwuiwanta ta mike tsaye daga kan sallayan tai hanyar bayi da gudu taku daya yayi ya riko hanunta, afirgice ta bude baki zatai ihu ya rufe mata bakin yana mata wani irin mugun kallo, yajata zuwa jikin gado yanda yaga tana nishi tana kwalalo ido ne yasa yace "Nadeera nine fa Abban ki wat is all this" zaunar da ita yayi abakin gadon ya share mata fuska yace "ya isa kidena kuka, oya cire hijabi ki kwanta kiyi baccin ki, bakiyi baccin jiyaba" sakinta yayi yamike tsaye yana kallonta, kana ganinshi kasan shima hankalin shi atashe yake, sai kallonta yake yanda take uban kuka tana sharewa da hijabin sallan dake jikinta tana sauke ajiyan zuciyan dahar kafadunta saisun motsa, ahankali ya tsugunna agabanta yana leka fuskarta asanyaye saikuma ya tashi yay hanyar kofa saikuma yasake dawowa ya tsaya akanta yace "stop this cry Princess jibi yanda kike zufa, remove this hijab kisha iska and sleep dan Allah" ganin ko motsi batayiba yasa ya daka mata tsawa. "i said remove this hijab" cire hijabin tayi da sauri ya karbe daga hanunta ya ijiye akan madubi ya kalleta ya nuna mata gado da yatsa yace "oya kwanta kafin na sabamiki" ahankali ta kwanta ta cuccure atakure ta kankame jikinta kaman gammo, tawani irin dukunkune" bargon gadon ya dauka ya lulluba mata sanan yay hanyar kofa, sake juyowa yayi ya kalleta saikuma yafita yace "bari naje nai waya nasa akawo miki abinci kici."
Yadade yana kallonta yanda idanunta ke kulle ruf tana kuka sosai jikinta na jijjiga kafin ya juya yabude kofa yafita ya shiga dakinshi.


Sosai take kuka jikinta na bar bar idanunta sun wani irin kumbura sunyi luhu luhu da kyar take budesu tsabagen nauyin dasuka mata na rashin samin ishashen bacci dakuma kuka, zuciyarta nawani irin zafi yana tsinkewa, bude kofan da akayi yasa ta kara kankame idon sosai danko kadan batason ganin Abba tacigaba da kukan datake, ko kadan batason tuno abubuwan dayamata jiya da kunya da tsanarshi da tsoron shi takeji atare, ahankali ya shigo dakin sanye da bakaken suit, maida kofar dakin yayi ya rufe yana kallon kan gadon jin sheshekan kuka, takowa yayi yana tafiyar nan tashi dai dai anatse yakaraso gaban gadon ya tsaya yana kallon yanda ta daura kanta afilo tana uban kuka pilon ya jike tsabagen hawayen datake, hanunshi ya zuba acikin ajihun wandonshi yana kallonta yace "Nadeera" da sauri ta dago kai jin muryan Ya Muhsin ta kalleshi danta kara gasgata kunuwanta, wani irin yaye bargon jikinta tayi tana kuka ta tashi daga kan gadon tawani irin diro tana kuka tafada jikinshi da mugun gudu dawani irin emotion ta kankameshi sosai tafashe dawani irin kuka mai kara sosai a kirjinshi tana shesheka.


🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳



*Maman Abd Shakur*


AC.


Zaro hannayenshi yayi daga aljihu, ahankali ya cirota daga jikinshi ya tallabo fuskarta da duka hannayen shi ya dago kanta yana kallon fuskarta, wani irin kuka take mai tana sauke ajiyan zuciya tana kallonshi kaman irin jariri yaga maman shi data fita anguwa tabarshi dinan, yanda take kukan yasa ahankali ya janye hannu daya daga habarta yakai kan fuskarta yana share hawayen dake zubomata yana kallon fuskarta murya chan kasa yadan lumshe ido yace "shiiiiii why are you crying like this, jibi yanda eyes dinki ya kumbura and you are running temperature bakida lafiya ne?" bude idon yayi dasukai kaman namai jin bacci ya zubasu akan ta, ahankali yace "Menstrual cramp kesaki kukan nan?" hanunta takai ta daura akan nashi dake kan habarta ta kankame gamgam tana wani irin kukan tana girgiza mai kai, hakan yasa yace "to menene? Why are you crying like this what happen wats d matter?"
"zazzabi take tun cikin dare Son, shine fa taketa uban kukan nan" da sauri ta maida kanta kan kirjin Ya Muhsin ta kankameshi sosai tareda runtse ido tana saukar da wasu irin ijiyan zuciya heart dinta nawani irin racing, juyawa Ya Muhsin yayi tana makale dashi ya kalli Abba dake tsaye jikin kofa dan baimaji shigowan shiba, yana tsaye dauke da takeaway a hanunshi da ledan magani yadanyi zuru zuru yana sanye da fararen shadda riga jumper da wando, inba kaga su Muhsin ba bazaka zaci ya kwan biyu a duniya ba dan yanada jiki mai kyau baida kiba sosai haka, ahankali yadan tureta daga jikinshi yaja hanunta ya zaunar da ita a bakin gadon sanan yay inda Abba yake tsaye ya karbi take away dana magungunan yace "good morning Abba, dana shigo babu kowa afalo saisa nayo nan" murmushi Abba yamai yanadan satan kallon Nadeera da kanta ke kasa tana inda Ya Muhsin ya ijiye ta abakin gado tana share wasu sababbin hawayen, Abba yace "how was d conference, i was saying zan kiraka fa but princess dukta dameni da kuka na manta, Ya conference din son hope everything went well" murmushi yayi yana juyawa yace "Alhamdulillah Abbana, anyi angama saikuma na next year" jawo stool din gaban mirror yayi ya zauna agabanta yana bude take away chips ne da soyayyen egg hakan yasa ya mikamata, ahankali ta karba tana kallonshi, dan kallonta yay shima sai ya tashi daga kan stool din yace "lemme bring spoon for you" yay hanyar kofa, Abba yace "oh kaga fa namanta da spoon din a dining dukta rudani wlh" murmushi yayi yabude kofa yafita, hakan yasa Abba yayo ciki da sauri azabure ta mike hartana neman zubar da abincin da sauri ya tare takeaway yamata wani irin mugun kallo, yakamo hanunta yace "remember what i told you, saina kusa yankaki inkika fada" ya watsa mata wasu irin harara da sauri yajuya yakoma wurin kofan jin ana shirin shigowa, bude kofan Muhsin yayi rike da fork da bottle water mara sanyi yakaraso ciki yana kallon yanda take kuka ta rufe fuskarta da filo, yace "wai kukan bai isaba mtsww" yaja tsaki, zama yayi gefen ta akan gadon ya ijiye bottle water da da fork din agefe ya dagota da kyar ta taso, takeaway yasamata aakan cinya yanadan hararanta yace "stop this kukan, eat idan jikin bai saukoba i will take you to the clinic, eat kafin nabata miki rai" ahankali ta deba tafara ci tana sauke ajiyan zuciya hakan yasa ya dago kai ya kalli Abba da shima kallonta yake, cikin kunan rai yace "Abba wai yaushe Mum zata dawo, kullum nakirata tana meeting saidai tamin text haba mana dis girl is sick bazata dawoba, kullum ita kadai agida mu muna zuwa aiki, Abba please kace tadawo and gaskiya is high time tadena wanan tafiye tafiyen Abba" girgiza kai kawai Abba yayi yana cije baki yace "namata magana tadawo taki wai saita gama abinda ya kaita, na zuba mata ido tai duk yanda taga dama, zaki girbi abinda ta chuka, am coming" da sauri yabude kofar dakin yafita jin zuciyar shi na zafi dan Mum ce tasa ya aikata abinda ya aikata jiya wanan wace irin kaddara ce, dakinshi ya shiga ko kadan baida sukuni koya rufe ido tunani soft hand din Nadeera yake a jikinshi, tunanin soft lips dinta yake dakuma how warm her soft hand is akan abunshi fiye dana uwarta ma, da sauri yay bayi jin sha'awar takara tasomai kaman zaiyi kuka ya shiga shower ya sakinma kanshi ruwa yana wani irin sauke ajiyan zuciya yana "wayyo Allah, wayyo Allah" da kyar yasamu abun ya lafamai yafito ya shirya ya kwanta akan doguwar kujera yana addu'a Allah sa ta rufa mai asiri, karta fadi komi bayason .

Ko kadan abincin baya mata taste hakan yasa da kyar tai kaman spoon uku ta ture zata ijiye yadan juyo ya kalleta yace "kin koshi" gyadamai kai tayi asanyaye hakan yasa ya bude magungunan ya ballo yanda aka rubuta ya mika mata da ruwan goran daya bude mata karba tayi tasaka abaki tasha ta hadiye ya karbi ruwan daga hanunta yana kallon yanda ajiyan zuciya kawai take saukewa idanunta sun kumbura sosai, ajiye ruwan yayi a gefe batare daya kalletaba yace "kiyi bacci lemme go and shower" rikemai hannu tayi arude ta kankameshi ta sakinmai wani kukan, juyo dakai yayi ya kalleta kura mata idanu yayi yanda take kukan ba kakkautawa, ahankali yace "Nadeera" dago rinannun idanunta tayi ta kalleshi, murya chan kasa yace "menene wat exactly ke miki ciwo?" wani irin kuka tafashe dashi tafada jikinshi ta kankameshi tana kuka, bubbuga bayanta yay ahankali yace "shiiii is okay, stop crying, Mum zata dawo very soon okayy" kara kankameshi tayi tana sauke ajiyan zuciya tana lumlumshe ido, konan da chan bataso yaje dan gani take yana fita Abba zai shigo, ahaka baccin da batayi jiyaba yay gaba da ita, jin yanda take fitar da numfashi hakan yadan janye jikinshi daga nata ya kalli fuskarta ganin tai bacci yasa ya kwantar da ita ahankali sai a lokacin ya lura da yanda gefen fuskarta yay ja sosai alamun mari, kafe wurin yay da kallo yana mamakin wanda ya mareta haka, saikuma yay tunanin maybe shegen kukan datake yasa ko Ahmad ko Abba waninsu ya mareta, inhar Ahmad ya mareta haka wlh saiya sani bari yadawo.


Ahankali yay yunkurin tashi yaji tarike mai riga gam hakan yasa ya kalleta ganin har lokacin baccin take yasa ahankali yacire hanunta ya ijiye gefen ta yatashi yaja bargon gadon ya lullubeta da kyau kafin ya tattare su takeaway yay hanyar fita daga dakin ya kashe mata wuta yafita ya rufo kofa, da Abba yaci karo a corridor
ya tsaya abakin kofan shi yay shiru yay nisa a tunanin karasawa wajen yayi yace "Abba" dago kai yayi ya kalli Muhsin yay murmushi yace "son ya take yanzu?" "she's fine tamayi bacci, bari naje nai wanka Abba" "alright son" juyawa yayi yafice yawuce dining ajiye abubuwan yayi akan dining yafita yay shashin su.

Da sauri Abba yay dakin yabude dakin ya shiga ganin tana baccin yasa yakara sauke tagwayen ajiyan zuciya, ahankali ya tsugunna yana kallonta, kafin ahankali yadan zame bargon kasa kadan yana bin wuyanta da kallo, hanunta ya kamo ahankali ta yanda bazata tashiba yana shafawa ahankali ya lumshe ido sabida yanda hanun keda taushi sama dana mamanta, kasa daurewa yayi ya saki hanunta ya mike tsaye ya zagaya ta bayan gadon yahau ya kwanta abayanta ahankali ya rungumota ta baya ya sauke wani irin ajiyan zuciya mai kara yace "yauwa my princess sleep with Abban ki" lumshe ido yayi shima wani irin baccin na fizganshi, bude kofan dakin akayi hakan yasa ya dago kai afirgice dan shaf ya manta bai kullo kofan ba.

*another post later*

_Please please wlh yafaru da gaske uba dai dakuka sani dake neman yarshi, sonta yake bilhakki fa, akwai wanda har ciki yama yar tashi. Akwai kuma wani dake cewa shifa bazaima wani kato kewon yaranshi ba batare dayasha romo ba. Duniyar yau bata jiya bane damuka sani ba, mata mutashi daga bacci mu kula da yaranmu mata kawai._

🕳🕳🕳🕳🕳

*BOYAYYEN MUTUN*🕳 🕳 🕳 🕳



*Maman Abd Shakur*

AD


Ya Ahmad ne ya shigo dakin da saurin shi sabida Ya Muhsin tun dazu yamai magana ta watsapp Nadeera bata da lpy sosai, ido da ido sukai da Abba hakan yasa Abba ya mugun rude amma saiya daure ya maze ya shiga tofa mata addu'a yana rike da ita yace "Princess Abba is here Mum dinki zata dawo" dago kai Abba yayi yasake kallon Ahmad yace "Son rawan sanyi take sosai sai kiran mamanta take, saisama na lullubeta da bargo ganin tana sumbatu yasa nahau gadon na rike" yay maganan yana tashi daga kan gadon, ahankali Ahmad ke binta da kallo tun daga sama har kasa ganin yes ga bargo nan a jikinta fuskarnan nata yay fayau yasa yay maza ya kawad da bad tunanin da shaidan ya jefomai arai ya kalli Abban kaman zaiyi kuka yace "kodai mukaita asibiti ne Abba? Wlh Mum bata kautawa kewanta zai illata yarinya" tabe baki Abba yayi yace "i know what to do son muje tasamu tai bacci tunda takoma, fita sukayi daga dakin suka rufo mata kofa. Sosai baccin ya shigeta dan bata samu najiya ba, sai sharan baccinta take.

Daren jiya!
Tana fita daga motar shima cike da bacin rai ya zauna mazaunin direban tacikin motar bai tsaya jiran su Omari ba yaja motar yawuce gida dawani irin fitinannen gudu Allah ne kadai yakaishi gida lpy yarasa wacece wanan mayyar aljanar yarinyar datake neman salwantan dashi tunda yahadu da ita bai kara samu yay aikinshi da kyau ba, akofar gidansu yay parking yawuce sama direct dakinshi ya bude ya shiga fadawa kan gado yayi yaja filo ya rungume tsam tsam ya dunkule hannu yana dukan jikin gadon, shi ko kadan mace bata gabanshi infact shi yacema bazai taba aure ba, mace babu abinda takeyi sai dagulama mutum lissafi da hanaka natsuwa da kwanciyan hankali saisa gabaki dayan rayuwan shi dagashi sai kaninshi, amma wanan yarinyar har inda yake yana zaman xaman shi tabiyoshi tazo tabata mai komi ta chanza mai tsarin rayuwa. Ko wani sasa da lungu na jikinshi, da duk wani kafafan jini jikinshi jin yarinyar nan yake saisa yabata warning tafita daga rayuwan shi, ta tsayamai arai ta tsayamai a komiba, inhar baidainajin hakaba zai iya harbeta kowama yahuta. Ahankali yaja wata irin kasalalliyar gajeruwan tsaki yasake dukan gado yace "damn it" da kyar yatashi ya sauko daga gadon wani irin zazzabi zazzabi na diran mishi ahankali yataka ya wuce ya bude kofa ya shiga bathroom.
Baiwani jimaba yafito ya chanza kaya hoddie din jikinshi zuwa fari yasaka dogon wando dadduma ya dauko ya shimfida yay sallan magrib yana idarwa ya jingina da bango tareda daura hanunshi akan saman goshinshi sabida yanda yaji kanshi na wani irin saramai, knocking akayi abakin kofar dakinshi aka turo kofan atare aka shigo tsabagen yanda yakeji kasa dago kanshi yayi, da sauri Omari dake sanye da 3quater da singlet fari ya shigo yakaraso gaban dadduman ya tsugunna agabanshi, hannunshi daya ya daura a forehead ya saukar tareda daura hanunshi akai yana kallon fuskanshi dake sanye cikin mask, janye hanun yayi kaman zaiyi kuka yace "dama baka da lafiya ne saisa bakayi aikin ba kadawo gida?" ahankali ya gyadamai kai batare dayay magana ba yana kokarin mikewa tsaye, matsawa baya Omari yayi yana kallonshi tunda ga sama har kasa shi yasan akwai abinda ke damun Ya Marwan kwanan nan amma yaki fadin musu, abakin gado ya zauna yasake dafa kai hakan yasa Omari ya zauna gefenshi ahankali ya daura hannunshi akan kafadarshi yakira sunanshi ahankali cike da natsuwa. "Ya Marwan" yanayin sigan daya kira sunanshi dashi yasa ya janye hanun daga kanshi ya juyo ya kalli kanin nashi, matse kafadarshi Omari yayi yace "you can hide ur problems from Abdallah batare daya ganeba amma ni bazaka iyamin hakaba, kannada wasu a duniyar nan sama damune? Ya Marwan tell me what is the matter meke damunka? I've been watching you for the past few days bakada natsuwa is not the normal you that i use to know please tell me what's d problem, uhmm menene meke damunka dan uwana" yakarashe maganan yana matsemai kafada ganin yanda yay shiru ko motsin kirki bayayi yace "please Ya Marwan tell me" ajiyan zuciya yadan sauke mai kara kafin ahankali yadan girgiza kai dawata irin murya kaman ta marasa lpy yace "is she" da sauri Omari yace "she?" surprisingly, shiru yayi batare daya bashi amsaba hakan yasa Omari yace "wanan yarinyar dakake ta kallo a gaban park jiya, she?" batare daya amsa shiba ya fuzar da iska mai zafi yace "i think she's a witch, kome nakeyi ita nake gani, eating, bathing sleeping, working anything am doing sainaita ganinta, i don't know what is wrong with me Omari, but she's is my head, I've tried my best to get her out of my head but is not working, the whole shit stuff is driving me crazy" dan murmushi Omari yayi daya kara fito da kyanshi yace "kodai sonta kake Ya Marwan?" yay maganan tareda kamo hanunshi yana matsawa, adan firgice ya kallai saikuma yay dan tsaki tareda girgiza kai yace "ni banason kowa, mace bata gabana, am sure she's a witch, bana sonta" "are you sureeee" Omari yamai tambayar dawata irin siga dayasa shi dago kai ya kalli kanin nashi, murmushi Omari yayi yace "she's not a witch bro trust me, kawai kafada a kogin sone mai shegen zurfi kuwa, you are in luv for the first time Ya Marwan, haka so yake hanaka sukuni zaiyi kaita ganinta akome kakeyi, and so dinma bana wasa ya shigeka ba tun wuri kaje kafada mata inba hakaba sai sonta yakusa kasheka kadaiga current condition dinka ko lover boy" wani irin duka yakawo mai hakan yasa Omari yay wani irin jumping yafice daga dakin da gudu ya rufomai kofan dakin, kofan yabi da kallo abubuwan da Omari yafada yana mai yawo aranshi ahankali yace "bullshit" fadawa yay kan gadon yana kallon saman dakinshi gabaki daya tunanin maganun Omari dayakasa mantawa dasu yakeyi, ganin wani irin azababben ciwo kai yatasashi agaba yasa yatashi yahau kan dadduma isha yayi yacigaba da rolling akasa yana tunanin fuskarta, ahaka bacci yay gaba dashi.

Wuraren 2 da rabi nadare wani irin wired feeling yatashi dashi, wani irin tunanin ta yafarkan dashi sosai kirjinshi ke wani irin bugawa yanajin wani irin urge din son ganinta right that second, birkicewa yayi sosai yana son hana kanshi tunanin ta amma yakasa, hakan yasa yay wurin drawer gefen bedside yana jajjawosu kaman mahaukaci ana kasan ne yaga wiwi dinshi, kwaso uku yayi ya zuba a aljihu ya bude kofa yafice daga dakin kaman zaki, gate yabude cikin daren nan yahau machine yafita kotakan rufe gate din baibiba tsabagen yanda yakeji, dajin nan ya dinga bi har saida yakai ta bakin titi batare daya fita daga dajin ba ya kashe mashin din lighter yaciro da wiwi daga aljihu ya kunna yana shakan hayakin, watsarwa yay kasa ganin sake batamai rai suke yay shiru yana kallon titi da babu motoci ko ina yay shirun bala'i, da kyar yatada machine din yakoma gida a tsakar gidansu ya zauna shi kadai yana kallon yakai 10min ahaka yabude kofa yashiga falonsu maida kofar yayi yarufe yana bin falon da kallo ko ina tsaf tsaf, zama yay akan kujera ya chusa kanshi akafafun shi yana fuzar da iska wlh inda ace yasan gidansu saiyaje yanda yakeji dinan, tashi yayi ya daki kujera yace "damn it" he's feeling restless, kasa bacci yayi hakan yasa ya zauna kawai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya yana kallon makeken agogon bangon dakin yana jinta aranshi sosai ahaka har asuba.


***
Ba ita ta tashi daga baccin nan ba sai wuraren biyar da rabi da kyar ta tashi tana dafa kanta sabida wani irin azababben ciwo dayake mata da kyar ta sauko daga gado ta runtse ido ta wuce ta shiga bayi baki ta wanke tafito daure da alwala gaban mirror tayi idanunta sunyi jajir tana duba wayanta kota kira Mum taji dadi amma bataga wayan ba, goge dan guntun hawayen daya zubo mata tayi ta shimfida dadduma tasaka hijabi tai azahar da la'asar tana idarwa ko tashi daga kan dadduma batayi ba aka shigo daki a mugun tsorace ta dago kai ganin Ya Muhsin ne yasa tai ajiyan zuciya batare daya shigo dakinba ya tsaya ata bakin kofan yace "kin tashi?" gyadamai kai tayi asanyaye, ahankali yace "muje kici abinci kisha magani" gyadamai kai tayi tamike tsaye batare data cire hijabi ba tabi bayanshi gabanta na faduwa suka fita falon Ya Ahmad ne kawai zaune a dining yanacin white rice da stew, ajiye spoon din hanunshi yayi ya kalleta yana dan dariya yace "waiwaiwai nida burodi kai jibi idanunki subhannallahi ashe haka jikin yay tsanani, ke ciwon ne kikema kuka haka jibi yanda idanunki suka kumbura wlh ke raguwa ce Nadeera" harara Ya Muhsin ya watsamai yace "kamana shiru anan Malam besides she's taking ur footstep" "nidin?" Ahmad yafada yana dan dariya saikuma yace "wlh Ya Muhsin bana kuka idan ina ciwo, inada jin zafin ciwo amma bana wanan shegen kuka and am very strong but Nadeera enn this girl is damn lazy, batada dauriyan ciwo ko kadan, dan Allah jibi idanunta fa ai in idanun sun rufe sun manne sabida kuka zaki natsu" yay kwafa yacigaba dacin abincin shi, hawayen daya zubo mata ta share ahankali ta zauna a kujeran dake kusa dana Ya Muhsin, tashi Ahmad yayi daga dining yazo inda take zama yay kusa da ita ya rungumo kafadarta yana dariya yace "haba little sisi fushi kikayi danna miki fada?" girgiza mai kai tayi ahankali hakan yasa yace "sorry kinji duk ciwon kyan jiki ke damunki, you are missing Mum zata dawo very soon, dazu ma bayan la'asar i called her batai picking ba but she will soon come back okay" gyadamai kai tayi, tashi yayi ya daga mata hannu yace "high five" ahankali ta bashi hanunta suka kashe wani irin kuka nacin zuciyanta inta tuna abinda Abba yay mata kaman tafada musu amma wlh kunyan ma fada musu take, tafiso ta fadanma Mum amma bazata iya fada musu ba su maza ne kumama nauyin maganan takeji dakuma tsoron Abba. Hannunta yakama yace "oya muje muci abinci" tashi tayi tabishi dining din shikuma Ya Muhsin ya gyara zama yana kallon news, da kyar Ya Ahmad ya tursasa ta sukaci abincin tare sanan tasha magani kafin ta kwashe plates din takai kitchen sanan ta zauna gefen Ya Ahmad suna kallon news din tare bakaramin kwantawa hankalinta yayiba da bataga Abba ba, saida magrib suka mimike sukai masallaci hakan yasa ta wuce dakinta tana shiga ta saka key da sauri bayi ta shiga tasakeyo wani wankan sanan ta dauro alwala tafito ta saka wata atampa tasa hijabi tazo tai salla tana rokon Allah ya kareta yakuma tsareta, anan ta zauna har aka kira isha'i tana idarwa ta linke dadduman ta zauna kololuwan gado tana kallon kofan tana sake wani sabon addu'a, sai wuraren 9 suka shigo gidan tun kafin su karaso wajen kofarta Ya Ahmad ke kwala mata kira hakan yasa ta tashi ta bude kofan shida Ya Muhsin ne dake waya

Please Login or Register in order to submit comment