Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷






By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Free page






Page 17 & 18






____minake gani ajikin anty feenah ? Cikin mamaki suke kallanta k'arasowa tayi cikin hanzari tarike hannu nafeesat tanafad'in wlh karyane. Kai wayabaka damar shiga jikinta ?shiru Babu amsa


Suko gabad'aya kallantasuke sugadawaye take magana Amma bakowa


Fulani ce zatayi magana setayi saurin kame bakinta sakamakon wani gigitaccen mari da Yasmeen tawankawa nafeesa sed'a tafadi..salati sukasaka atare sukayi kanta zasutada,ita Basu iyda kaiwaba sukatsaya chak sabida ganin wata muguwar harara da Yasmeen kewaysa masu cikin gid'ima Fulani kefad'in innalillahi wainna,ilaihi Raji,un mikefaruwane Y'ar nan? Ke Maryam bacewa kikayi k'anwar tabace ? Kuma takeyimata irin wannan Marin gatada juna biyu




Shiru ummty tayi bah amsa ganinn yanda Yasmeen tasauya lokaci guda. Sake shekawa nafeesat Mari tayi cikin zafin Rai. Sekawai sukaji nafeesat tafashe da kuku cikin wata iriyar murya maradadin ji muryar sangamemen K'ato. Hannu Takoma dagawa zatasake marin. Cikin sauri akace Dan Allah kiyi hak'uri wlh turoni akayi


Ay cikin wani sabon tashin hankalin granny da ummty suka rongume juna sabida tsoro da kad'uwa...itako bilkisu tsawa tadakawa memaganar tanacewa bashi nanemaba tambayar dayima ita nakesan amsarta mikazoyi ajikin ta?


Nazone nasaka Mata Sha,awa da jarabar likewa namiji tayadda ko,agaban waye take inde nashafeta to bazata Kara ganin kowaba se namiji yasadu da,ita shine abunda nakeyi ajikinta. Okk miye ribarka naseka sakata jin masifaffiyar Sha,awa bakasan tanada mijiba kodan kakunyatasu itada mijinta a idanun Wanda sukejinkunyar .ah,ah wlh bahaka bane nidai wlh Allah sakani akayi Kuma bansan ribar me za,asamuba akan hakan nidenasan Ina tare da mijin tun Yana Dan shekara 16 Kuma yanzu se,akace nadawo kan matar.




Eyeeee yayikyau to shi mikakemasa tunwancan lokacin dakake taredashi abisa zalunci..abunda nakemasa tunyana da shekara 16 yanada masifaffiyar Sha,awa wadda hattake haddasa mashi ciwon Mara metsanani to tunwannan lokacin akace nazo nasakashi Zina yarinka lalata dayaran mutane tunda shi jarababbene todanazo senakasa sakashi yin zinar sakamakon addu,ar da mahaifiyarshi tayimasa tunyana jinjiri takatiya daga Zina nayi!! Abun yaci tira senakoma nagayawa bokan daya turoni shiko yagayawa wa y'anda sukasakashi aykin sesukace in Zina bazata yuba to ad'ebemashi Mata arai yadda sha,awa ce zatayi ajalinshi shide baze iyaneman maceba Kuma ko tanemeshi baze gamsuba sedai mararsa tayita ciwo toshine yanzu akace nasaka matarshi Sha,awa metsanani Dan kullun yakasance tareda ita shiko yayita azabtuwa daciyon Mara har yayi ajalinsa..tashin hankali, fargaba, rudani ,tsoro duksun dabaibaye ummty da Fulani .


Okk wato dai Inna fahimta dai,dai kazo kasheshine tahanyar saduwa ko? Eh hakane wlh Amma Dan Allah kiyi hak'uri wlh sakani akayi...kai dah Allah yimin shiru kayi b'arna kazo kana hadani da Allah kacuceni ink'yaleka kaje kazalunci wasu.


Ah,ah wlh bawanda zancuta nadena dagayau kowannan sakani akayi ..inkakara fad'ar saka,ka,akayi senayi gunduwa,gunduwa dakai anan wurin


Banabukatar sanin wayasaka,ka Amma zamda sakon dazaka maida mashi tayadda zekiyaye kanshi Kuma Kai da,akesakawa zakaga mizammaka gobe ko ance kayiwa wani Sheri bazakayiba .kafita muje banza kawai marar iymani. Zesake Bata hankuri. Tadakamai wata muguwar tsawa datasa,shi fita cikin wata razananniyar atish,shawa mebantsoro wadda tasa gabaki d'aya gidan amsawa..aycikin azababben tsoro da firgici Fulani da ummty suka Kara ruk'unk'ume juna suna karanto duk addu,ar datazo bakinsu. Itama bilkisu biyarsa tayi sekawai Yasmeen azube wurin yayinda nafeesat ma azuben take Kuma asome.


Seda sukaga abin yalafane Kamar ba,ayi komaiba har Yasmeen tafara Bude idanuwanta sa,annan suka tashi jikin na b'ari sunayiwa Yasmeen sannu. Suka Kama nafeesat datemakon yasmeen sukaita dakinta suka yafa Mata ruwa cikin ikon Allah ko tafalka myKamar ba,abunda yafaru da ita.






Hello kana hospitalne ? Cewar Dr F A


Dr Salim dakezaune oppesc yanasauraron shi yace eh inanan miyafarune? No kawai yace atak'aice yadatse Kiran . Murmushi kawai Dr Salim yayi yace mehali baya fasawa .




Mintina 15 sukakawoshi .da sallahma abakinshi yashigo oppecs din cikin takunshi namasuji damulki da kuzari. Amsawa Dr Salim yayi yaname bashi hannu suka Yi musabaha kana yazauna .


F A lpy wuwa? Mikedamunka dukkarame sefari kawai. Murshin karfin Hali yayi tunowa da abunda waccan yarinyar tacemasa Wai balaraben aljani. Ah waidariya manabaka kenan. No natina wani,abunne kawai. Okk mikatuna. Murmushin yasakeyi sekuma yagaya Masa yanda sukayi da Yasmeen dazefitu.


Habawa mi Dr salim zeyi inba dariyaba harda rike ciki seda yaga Kamar Faisal nacikin damuwa ne yatsagaita yanafadin lallaiwannan yarinyar se,abarta..shiru yayi bece dashi komaiba sabida muguwar murdar da mararsa keyi yaduk'e Yana murk'ususu sehada gumi yakeyi..cikin hanza Dr Salim yamike yanafad'in subhanallah nidama nasan bakada lpy wlh Amma kana b'oyon ciwo kacutarda kanka abanza. Kamasa yayi dazimmar yamikardashi tsaye Amma yakasa mikewa sabida azbar dayakesha sewani sauti daya fidda ooshhhhh saurin sakeshi Dr Salim yayi yakama hanyar fita..dakata Salim pls karka kirakowa banasan kowayasan halin danake ciki pls. Yafada cikin wahalalliyar murya. Tsayawa yayi Yana kallansa cikin mamaki yadawo yatemaka masa yakwantar dashi akan gadon dayake duba marasa lpy yashiga bashi temakon gaggawa.yadau tsawon awa biyu akansa daga baya yayi Masa allurar bacci.


Gefe yadawo Yana kallon k'yak'k'yawar fuskarsa mecike dahaiba da kwarjini se lumfashi yakesaukewa ahankali dukyarame yak'ara fari sedogon hanci dakamar K'aramasa shi akeyi. Tunani yakeyi shida yakeda Mata Taya,akayi har wannan ciwon keneman yimasa illah harhaka? Bashida mebashi amsa


Befalkaba sebayan la,asar tashi yayi zaune Yana kallon ruwan Dake makale ahannusa D'an yamutsa fuska yayi zeciresu.no F A pls. Dr Salim dayanzu yadawo daga masallahci yafada.


Sallah fa zanyi.ok baranacirama ciremasa yayi yashiga tolet yayi alwala yafito yatada sallah bayan ya idar ne.


Dr Salim yasake shigowa yakawomasa abinci da coffee. Beci abuncinba coffee kawai yasha sabida bayajin dadin jikin nasa sosai dudda ciwon marar yalafa yanzu bayajin wani ciwo.


Seda yakare Shan coffee din Dr Salim yayi gyaran murya kana yace "Faisal miyake faruwa dakaine? Kadaure kagayamin gaskiya ni amininka ne bakada wani aboki sama Dani anan cikin Abuja aiya binciken danayi wannan ciwon marar dakake fama dashi sperm ne abun yadaure mun Kai sosai domin de nasan kanada Mata Kuma wannan ciwon nawanda bashida aurene
Miyake faruwa dakaine Faisal ? Inkuwa sirrinkane bakaso nasani to bazantakurakaba Amma kasamawa kanka mafita don Yana gabda illahtaka.




Hummmm aciyar zuciya Dr F A yasauke menauyi sa,anan yabude Baki kamarbayaso yace "tabbas inda Mata Salim sedai nikaina abun Yana dauremin Kai banajin feeling akan mace se idan nayi sex da,ita.


Kumani aiya sanina inkayi sex damace sauki kakesamu bawai ciwoba abun Yana damuna sosai narasa yazanyi..yakarashe maganar cikin rauni da tsintsar tausayin kanshi.


Tafdijam gaskiya kanabukatar ayima binciken k'warai Dr to Amma zanyima wasu tambayoyi kadaure kaban amsa tayadda zamu gano bakin zaren pls 👏 karkayi tunanin Ani,Abu daban kajiko.


Shiru yayi kamar bazeyi maganaba. Seda Dr Salim yacirai zeyi maganar. Sa,annan yace okk badamuwa




1,F A idan kaga mace kanajin wani abun akanta makamancin feeling?


A,ah


Ko,awani yanayi kaganta ma,ana ko,a tsirara kaganta? Kallansa yayi danyanaso yagani shin tambayar tagaskece ko tashakiyanci ganin dayayi bawasa atareda shine yasa yace "eh atak'yaice


Ok to in mace ta tab'a jikinkafa kanajin wani abun ma,ana Kamar tayi romance dinka ko ta tab'a joystick Dinka ko nipple Dade sauransu?


Shiru yayi bece komaiba do inyabada amsar ganiyake kamar Dr Salim zerenashine inyasan cewa mace nataba joystick dinshi


🤣🤣🤣🤣 Lallai Faisal to Kai atunaninka bawanda yasan ana abunnan dinkane humm 🤣🤣abunkafa babbane ni auta Inna kallon ikon Allah




Fahim tar abunda yakenufine yasa Salim cewa Faisal Kabani amsa mana seda lpy akewani girman Kai fa. Harara yadallahmasa kana yabufi Baki dakyar Kamar Wanda,akayiwa Dole yace " eh to inaji Amma basosaiba. Haslalima abunda nakeji karamun ciwo yakeyi.


Okk to Amma abinciken danayi yanunamin cewa kanada karfin Sha,awa sosai Kuma gashi Mata basa gabanka abunnan fa akwai daure Kai acikin sa.


Yamutsa fuska kawai yayi bece komaiba.


F A kadaure kaje yanzu kayi sex kozamu samu abin yarage pls.


Wata muguwar harara yabanka Masa "sokake, kakasheni ne? Miye acikin shi inba wahalaba bazanyiba to.


Kai wahalakuma Dr haba bade wahalabakam akwai abunda kesaka natsuwa da nishadi da jin Dadi garayuwar Dan Adam irin sex kuwa?


Tsaki yaja yaname tab'e bakinshi. Humm F A kenan inajin Dan bakada lpy ne shiyasa Amma kabari kasami lpy kaida kanka zakabani lbr .


Bekulashiba sekayansa dayakwasa yafice daga oppecs din.




Ummty takira mlm tagaya Masa abunda yafaru. Kuma yawayar matadakai akan karsuji tsoron komi ba,abunda zesamesu Kuma yace kar,ayiwa nafeesat amfani damaganin dayabada addu,o,in nekawai zatarinkayi.




Yanzu.watan Yasmeen biyar agidan nafeesat inzuwa wannan lokaci abubuwa dadama sunfaru Fulani Takoma masarautar yola nafeesat Kuma tasami lpy alhmdllh yanzu baruwanta dakomai dayashafi namiji




Dr F A kuwa yadan Sami saukin abun tunda seyayi sex ne yakesamun matsala to Amma wata sabuwar fitinar itace yanzu jarabarsa tadawo yanda yakeda mematsanan ciyar Sha,awa sedai izza da mulki basabari agane halin dayakeciki




Tsakaninsa da Yasmeen kuwa sedai kallo wani lokacinma suna wata Basu had'uba kosunhad'u Kuma sedai tazaga gefe tawuce shima haka.


Saurayin dayasaka ayiwa mutane rusau kuwa yadage daneman Yasmeen Amma besametaba Kuna yaci alwashin duk inda yaganta afad'in duniya seya aureta inko beyuba to seyayi ripping dinta.


Kuma yakira Wanda yasakashi kwangilar yafadamasa abunda kefaruwa. Amma yace abari zeyi maganin yarinyar




Cikin nafeesat yashigo wan haihuwa zaune suke aperlo ita da ummty da Yasmeen Dr F A ne yashigo perlon dasallah ma abakinsa Scot dinsa natekemai baya hannu yadaga musu alamar sukoma bamusu suka saramai suka juya.


Takowa yayi harcikin perlon yagaida ummty ta amsa cikin kulawa da kaunar Dan nata nafeesat ma tagaidashi ya amsa atak'yaice Kamar yanda yasaba. Dagowar dazeyi sukayi ido hudu da Yasmeen dumm, Damm, daramm Damm haka gabansa kefaduwa cikin hanzari yamike tsaye yayi pate dinshi yaname zancen zuci. Towai ita wannan yarinyar batajin zafine takezama da hijab kullun oho. towai miyakesakashi faduwar gaba inyaganta ne? Yatambayi kansa tambayar dabame,amsamasa




Nafeesat ce tameke zatabi mijinta. Salati sukadauka atare sakamakon abunda sukagani yad'aga musuhankali jiyowa tayi danjin sudau salati sekawai........










___________




Wannan novel na kud'i ne #300 zakibiya nakatin mtn.. vip ko vtu..spc group #500 kacal zakibiya karkibari abaki lbr domin rikici nagaba.inkin shirya biya kibiya tawannan nomber *08962979421*












Autar alheri......✍️✍️


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad


(🥰Autar alheri🥰)




*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A




https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page


Page 19 & 20






____kawai setayi luuuuu zata fad'i sakamakon jinin datayi tozalidashi haryana gangarawa Kuma daga jikinta yafita batareda tasaniba.


Cikin hanzari Yasmeen da ummty sukayi kanta suna salati yayinda ummty tabude baki cikin tashin hankali take kwalawa Dr F A Kira bak'ak'k'autawa. Faisal ,Faisal ,Faisal ...yanacikin bathroom yarinka jiyo Kiranda ummty kemasa gabansa yafadin danyasan ba lpy ba tunda takira asalin sunansa yasan abin babbah ne fitowa yayi cikin gaggawa yazura jallah biyya yafito.


Kodayasauko harsunkai farfajiyar gidan sunsakata a mota Yasmeen ta,tada motar yayinda Scott din gidan duk suntaso ganin ummty dakanta ga matar Dr ma asome .saurin shiga motar ummty tayi ganin Yasmeen nashirin janmotar a 360 tajata tabargidan.


Koda yak'araso sunfice shiga yayi shima cikin hanzari yabibayansu yayinda Scott din sukatake masubaya..suna Isa hospital din Yana Isa shima fitowa yayi cikin sauri Amma Koda yakawo tuni Yasmeen tayi cikin hospital din dagudu tanakiran Dr dauke da nafeesat Kamar tadauko jinjiri dukko girmanta


Binsu yayi yanazuwa Dr Salim na isowa Dan angaya Masa tare sukashiga da ita emgc room suka shiga Bata temakon gaggawa sedaifa abun yaci tira domin Kamar Kara gangaro jinin akeyi


Iya tashin hankali sunshiga yayinda Dr F A ko Ina najikinshi rawa yakeyi yakasa tabuka komai sabida firgici.. Dr amjad ne yace yasaka hannu Dole za,ayimata ayki danceto rayuwarta data abunda kecikinta.


Haka yasaka hannu akashiga da,ita tyt room...Yasmeen kuka kawaitakeyi tanayiwa Yar,uwarta addu,a yayinda ummty tashimfida dankwalin kanta ta,tada sallah tanayi tana kuku tanarokon Allah yasauketa lpy.


Tsawon awa biyu Basu fitoba shiyasa Dr F A k'arashiga tashin hankali Dan yasan tabbas akwaimatsalar data hanasu fitowa yamek'e zeshiga kenan ummty tayi saurin rikeshi tana girgiza mishi Kai alamar karyaje yayi hak'uri..Baki yabud'e danufin yinmagana Amma yakasa sabida miskilanci da izza bazasubari yayi maganarba.


Sunacikin hakan Sega Dr Salim yafito dauke da baby boy k'yak'k'yawangaske wurin ummty yanufa yabata yaron batare dayace komaiba yajuya zekomaciki. Yasmeen ce tayi saurin cewa Ina anty feenah Dr ? Ko kallanta beyiba yashige warsa indayafito.. Dr F A yakureshi da ido soyake yatambayeshi matarsa shiyasa yakureshi da ido Dan baze iya Bude bakinshiba ganin yatafiyarshine yasa yafara motsi da labb'ansa Amma steel bakin bebudeba balantana ajimeyakesan fad'a.


Ganin yanayin dayake cikine yasa ummty cewa katashi kaje kadubo matarka dawannan shegen miskilanci naka ga,abunda kezuciyarka yabayyana a fuskarka Amma izza tahanaka fad'a nibansa mixesa bakinka yabud'uba tunda ciwon matarka besa yabudeba kila semun rasu zebude tafad'a tana zubda hawayee.


Kallanta yayi cikin sauri Kuma seyakasa cewa komai yatashi jiki amace yabihanyar dakin kotakan jinjirin bebiba. Yakai gabda room din seyajabaya sakamakon kofar dayaji anaturowa za,afito


Zubawa kofar Ido yayi. hakama su Yasmeen duk kofar suke kallo wanigado ankafara gangarowa nadaukar marasa lpy kafin noss 2 sukafito sa,annan Dr amjad nabiye dasu abaya.


Dumm,dam dammrrr ,daram,damm haka gabansu kedokawa gabad'ayansu amugun za fafe Yasmeen tayi kan gadon yayinda Dr F A yayi tsaye Kamar andasashi hannu takai zata Bude zanen da,akarufe Wanda kesaman gadon.




Yola


Yarema Ali ne kezaune aperlon shi yakalli wata mata dakezaune gefenshi yace "suwaiba yamaganar damukayi dakene? Kurbar ruwandake gabanta tayi kana tace tana,nan Mana nayimusu maganar gabad'ayansu sedai Naga kamar hafsat tafi karkata kanra,ayinmu domin tanason yaron tunbayanzuba..ah,ah ayko inde hakane tosedai abashi samira ko abashi Naja kam.to miye fa,dar hakan agara abashi Wanda kesonshi ko? Ah,ah Kam in,anbashi wandakesanshi ayburinmu bazecikaba.


Hhhhhh hakanefa Kuma gaskiya kakawo shawara.. to yanzu se ya sadam yadawo zantambayeshi muji koyayi magana da zainab ? Okk tobadamuwa semunji daga gareshi.to kisamu jekadiya ku ida tsara yanda za,ayi domin somuke wannan zuwandazasuyi sallah adaura aure sutafi tare Kinga da zaf,zafi akan daki k'arfe.hakanekam kanada gaskiya.dahakade sukacigaba datattauna wasu zantukan dabanganemusuba Dan basubani damar jiba.




Abuja


Yaye zanen tayi cikin tsana,nin kad'uwa dafirgici tayibaya asome. ummty kuwa kuka tasaka tana salati da ambatun sunayen Allah .yayinda gogan ketsaye inda yake tamkar hoto yagaza motsa Koda yatsarsane.


Dr amjad ne yayi kan Yasmeen Yana Kiran noss sukazo akadauketa akashiga wani room da,ita. Itako ummty Dr Salim dayafito yanzu tarik'e tana girgizashi Fad'i take Salim fad'amin gaskiyar abunda idona yanunamin waigaskene ko mafalki fadamin pls 👏?


Rik'eta yayi Gam ganin Bata hayyacinta ga jinjiri ahannuta "ummty kinatsu kiyi hak'uri kullinafsin za,iqatulmauti


Dukme rai mamacine nafeesat tarigamu gidan gaskiya yanzu addu,ar mu take bukata bakukaba kiyi hak'uri kinji.


Runtse ido Dr Faisal yayi da,azabar k'arfi wannan kalmar kawai kemishi yawo aka nafeesat tarigamu gidan gaskiya kuka yakesanyi koyasamu saukin abunda yakeji Amma abun yafaskara kukanma rahmane .


Mutuwar nafeesat tagirgiza ilahirin wannan fermily domin tamutun kowa nasanta sabida kyawawan halayyar ta.


Ankira dady angayamasa yayinda shidakansa yakira mlm da memartaba yagaya musu. Sunshiga tashin hankali iya tashin hankali .


Nansukazo Abuja harda memartaba akayimata sutura akakaita gidanta nagaskiya..Kuma haryanzu Dr F A kuka yagagareshi tausayin nafeesat da jinjirin databari keratsa kowane lungu dasako najikinshi.gak'aunar yaron na azazzalar jininjikinshi.


Memartaba yasashi ajiki sosai Yana lallashinshi se,asannan yasamu wasu zafafan hawaye suka zubomasa. Mlm kuwa tausayin yaron da ubanshi ne yasakashi kuku.


Yasmeen kuwa tana can hospital batasan anyi komai angamaba anty safeeya ce wurinta.ummty da mama da Fulani datazo dagabaya da gimbiya Jamila suna gida zaman ansar makoki. Memartaba kuwa tunranar yakoma mlm ma haka.


Seda akayi kwana ukku darasuwar Sannan akasallamo Yasmeen daga hospital Amma tundawowarta kuka takeyi ta,tasa yaron agaba tana kuka tahana kowa daukarsa...Dr kuwa yazama kurman k'arfi dayaji ba unm,ba unm,unm sedai kawai inyashigo yakarb'i k'yak'k'yawan dansa Yana kallo Yana zubda hawaye Yana tuno abubuwa dadama gameda zamansu da nafeesat. Wani lokacinma inyace abashi yaron Yasmeen hanawa takeyi sedai yahak'ura yabar Mata.


Yau kwana shida da haihuwar da Kuma rasuwar nafeesat yaune Kuma mlm yazo Abuja dazemmar in,anyi suna gobe yakoma da iyalanshi.


Washegari suna kowa yatashi tunda wuri anajiran aji sunan yaro kasancewar ba biki za,ayiba kosunan anan masallah cin gidan za,ayishi.


Suna zaune perlo gabaki d'ayansu mama,Fulani ,ummty ,anty safiyya ,Yasmeen tana gefe rungume da jinjirin.


Sallahma sukaji anyi anshigo perlon. Mlm ne da president Abdul Karim da Scott dinshi daketakemasu baya .


Zamasukayi suna fuskantar wand'anda ke perlon. Gyarn murya prsd Abdul Karim yayi yakalli Fulani cikin ladabi da biyayya yace "ummi gashi yamika Mata goro da sweet masuyawa yace arbawa mutane. Cikin mamaki take kallanshi da,alama Karin bayani takeso. K'asa yayi da Kai kana yace"ummi sunan yaron habibullah.. To Masha Allah ummi tafad'a cikin jindad'in takwaran da,akayiwa mijinta.


Sekuma sweet Dana Baki gasunan na daurin auren yaranan ne. Yara Kuma way'annin Yara. FAISAL DA YASMEEN.


Watamuguwar zabura Yasmeen tayi tareda fashewa da kuku seda mlm yatsawatar Mata kana tanatsu...Fulani ce takalli mlm cikin mamaki tace mlm ya,ankayi haka tafaru? Gyara Zama mlm yayi kana yace " tunlokacin da nafeesat tarasu tausayin jinjirin databari da mijnta yahanani sukuni narasa yazanyi shiyasa nayanke shawarar sake bawa Faisal auren Yasmeen Dan takula da Dan Yar uwarta dakuma mamanta data gayamin cewa tarike Dan tahanakowa kula dashi se ita kawai.


Shiyasa nazo nagayawa dadyn su abunda nayanke Kuma alhmdllh shima abunda keransa kenan. Sabida haka Yasmeen inamebaki umurnin kibimijinki kirike Dan Yar uwarki da,Amana dudda banyi shawara dakeba nasan Zaki yimin biyayya shiyasa bannemi shawarkiba. Yakarashe maganar Yana kafeta da ido.kukan datakeyine yakaru cikin kukan take fadin insha Allah mlm zanyima biyayya zanyi duk,abunda ka,umurceni Allah yasa hakan shine mafi alkhairi.


Kowa perlon hamdala yadauka dajin farin cikin wannan Abun tareda samata albarka


Dady ne yace kaima zonan aydukkaji abunda akefad'a dantund'azu inakallanka zakafito jin zancen damukeyine yasa katsaya kafasa fita yanzu dakaji karshe Kuma seka koma ay tsayawa zakayi kagayamana nakara,ayin. K'arasowa yayi tareda cewa Amma dady.. dakata bashawara nanemaba umurnine so bana bukatarjin komai inde sabanin abunda nakesanjine daga,gareka.lumshe idanuwansa yayi yajawani dogon lumfashi kana yace Allah yasa shiyafi alkhairi. ameen,ameen suka amsa


Fulani tace to inda magana.kallanta kowayayi alamar ita suke sauraro.nisawa tayi kana tace "wannan Karan sangami masarautar yola zezauna da matarshi domin zaman Yola yagagari ubanshi shikesa kullun inacikin yawo bana Abuja bana Yola sabida haka canzekoma kobakomai yadebemuna kewar mahaifinshi kamin yazo Kuma kaima umurni ne bashawaraba tafad'a tana kallan Abdul Karim.


Bahdamuwa ummi zasukoma. Bazasu komaba zamutafi idan Allah yasa zankoma kafata kafar amarya Kai hardashima dankasan al,adar masarautar ko doline mukoma tare Kuma kuyiwa danku fada karyayimana kafiya irin wancan lokacin yasaka akayita zagin barwar Allah batajiba Bata ganiba. Sunkuyarda Kai dady yayi Yana mejin kunyar wannan Al,adar cikin ranshi cewa yayi badamuwa bazeyiba insha allah. To tace . Kana akayi addu,a akawatse kowa yakama gabansa da,abunda yasaka aransa.


Mlm da Mama sunkoma gida Bayan fad'a da nasiha meratsa jiki dasukayiwa Yasmeen akabar anty safiyya


Tunbayan tafiyarsu anty safiyya ke gyara Yasmeen da hadaddun Kaya hakama ummty Kaya suke duramata bana wasaba acewarsu abun yazo abazata Kuma mutuwa Bata Hana komai haka suke gyaranta ciki da waje hartakai takawo Yasmeen intazauna awuri tadad'e tsaune setajik'a wurin dama Yaya lapiyar Kura bale antakarota.


Haka Kuma takerenon habibullah Wanda sukekira da sultan.alhndllh yayi wayonshi Kuma yanashan madararshi yanda yadace.


Yautakama kwanan nafeesat arba,in darasuwar anyi sadaka Kuma yaune zasu koma masarautar yola yayinda tunsafe ummty kehadawa Yasmeen kayan data sayamata kamin ahada Mata lefe


Bayantagama ne tasake hadamata wasukayan gyara Kala,,kala, duk tayimata bayanin yanda zatayi dasu.godiya tayimata kanasuka fito Dan tafiya. Da Fulani da Yasmeen mota d'aya sukashiga yayinda kuyanginta kecikin d'ayar shiko gogan Yana cikin d'ayar scott dinsa nacikin sauran ahaka suka kamahanyar adamawa garin yola...




To matafiya asauka lpy


To yanzufa za,afarabuga game amasarauta😏




Free page yak'are 🙏




koya zata Kaya tsakanin Yasmeen da hatsabiban masarautar yola ?🤔


Yazamansu zekasance da miskilin mijin yayarta?🤔


Ya Dr Faisal zeyi da Sha,awar dakedamunsa Kuma baya iyaneman mace ?🤔


Yazeyi da Daren Al,adar su tunda yace sex wahalane ? 🤔




Shinbakinshi zebud'u kokuwa,ahaka zek'are da izza da mulki gakuma miskilanci ?🤔


Ya saurayin dakeneman Yasmeen zeyi? Yaza,ayi da Yan matan da k'annen mahaifinshi kesan aura Masa?🤔


Domun jin amsoshin wad'annan tambayoyin semunhadu a page na gaba




Taku harkullun mesan farincikinku🥰




________




Wannan novel na kud'i ne #30 zakibiya na katin mtn...vip ko vtu.. spc group #500 kacal zakibiya tawannan nomber *08062949721*


Banbancin spc group da vip yawan pasting ne Yan spc group sunfi Yan vip sanmun typing dayawa bawai ban,bancin lbr ba.










Autar alheri.......✍️✍️


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷


*IZZAR MULKI*🇳🇬


🤴🎷
🇳🇬
🤴🎷




By Yasmeen Ahmad



(🥰Autar alheri🥰)






*ALHERI WRITERS ASSO*


A*W.A






https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap






Page 21 & 22




____segabanin la,asar suka sauka masaurar Yola daret Pat din Fulani suka wuce fitowa sukayi Baki d'aya sukashiga cikin wani k'ayatacce perlo megirman gaske Wanda dagani kasan ankashe dukiya warin tsarashi. Kuyangi ne da dogarai ketakwasar gaisuwa har suka shige.


Shiko gogan fadar memartaba yanufa dashi da muk'arabansa. Achan yasami k'annen mahaifin nashi. Gaidasu yayi kamar yanda yasaba. Yarima Ali da yarima sadam suka Amma sa bayabo bafallasa. Yayinda yrm kamil, yrm manir galadima,waziri, dasauran mutanen fada suka amsa cikin farinci ganinsa. Memartaba ne yamiko Mai hannu alamar yazo gareshi. Mik'ewa yayi yaje kusadashi yarusuna. Hannu memartaba yadora akansa yanashafa lallausar sumarsa yanamasa magana dashikad'ai yakejin,abunda yakefad'a. Murmushi kawai Dr keyi batare dayace komaiba.


Hakan bak'aramun burge mutanen fadar yayiba.yayinda yakona ran su yrm Ali.


Bayan sugama ne yace zejeyahuta yayi masu sallahma yafita. Sashen mahaifinshi yanufa cikin takunshi na IZZA DA KUZARI scot dinshi natake mishi baya. Yanazuwa Pat dinshi yabud'e yashiga Bayan yadakatar dasu.


Kodayashiga yaduba ko,inak'al,k'al seshek'i yakeyi domin kullun se jakadiya tasaka angyara Pat d'in. Perlo ne babba sosai ankawatashi da Manyan kujerin na alfarma. 3 bedroom ne aciki se kichen agefen hagu in kad'an lank'wasa dining area ne semanyan kayan kallon Dake manne abangon perlon gefen dama wan Kamar kasaka hannu kad'auko Wanda keciki sabida girma.


Wucewa yayi d'aya daga cikin badroom din yanashiga yashiga tub'ekayansa bathroom yashiga wanka yayi yafito daure da towel ak'ugunsa shiryawa yayi cikin k'ananan Kaya yafito perlo yazauna Yana tunanin wannan auren da bak'ar Al,darsu.
Shiyama rasa yazeyi addu,a yake,aransa Allah yasa kar,ace yauza,ayita. Ga Kuma ciwon marardake damunsa. Kiran sallar magarib ne yakatse Masa tunanin dayakeyi. Tashi yayi yadauro alwala yanufi masallahci.


Su Yasmeen nashiga sashen Fulani wanka tayi tayiwa sultan tagyarashi tsaf. Itama tagyara kanta tafesa musu turare sa,Annan tafito perlon. Nan tataradda Fulani zaune da kuyanginta. Zama tayi itama. Akacigaba dafira da,ita Dan Fulani ba,ruwanta zamatakeyi tayi fira da kuyanginta.kiran sallar ne suma yatadasu.


Bayan sunyi sallah ne Fulani tadube Yasmeen tace "Yar Nan kishirya anjima za,akaiki pat d'inki kinji. To kawai tace atak'yaice.


Hakako akayi bayan anyi sallar isha,i ne Fulani tasaka akakira jekadiya tace tayi musu iso wurin memartaba.angama rankishidade fulani.


Ko minti biyar batayi dafitaba segata tadawo tace yace suzo..tashi Fulani tayi tace Yasmeen tazo sutafi.tasowa tayi tabibayanta. Sunashiga sukataradda Dr Faisal shima yazo suk'ara gaisawa da kakan nasa.


Zamasukayi suka gaida memartaba. Shima yagaida Fulani kin amsawa tayi tana watsamai harara. Ah,ah miyafarune keda d'angidan naki cewar sarki. Humm barikawai takawa wannan miskilin yarenani.. tomiyamiki? Midezeyimin domin wlh Allah kaji rantsuwar musulmi wannan Karan inkayimana taurin Kai sekagamu da b'acin Raina. Shiruyayi bece da,ita komaiba yana tunanin yanda zeyi dawannan abun.muryar memartaba ce tadawo dashi hayyacinshi.


Inda yakecewa tokaji mitace ko? Eh naji..tozakayimana biyayyane ko,nakira uwar taka Dan bazanbari katozalta Yar mutaneba..shiruyayi kamarbejiba secan yace zanyi basekinkirataba.


"Todayafiye maka.yanzu daganan zankaima

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment