Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

na barshi tsaye
da leda shake da kaya.
Daga ranar ban kuma ganinshi ba, hakan ya min dadi
don haka na godewa Allah. Sai dai damuna da Shadad
keyi na kiran Uncle har da kuka. Kwana 8 bayan haka
ina ta kici-kicin girkin rana, yau lahadi sai da yamma
zan fita aiki. Tuwon shinkafa miyar alayyahu nake son
mana na gama kwashe tuwon cikin leda na zuba a kula
na samu Shadad yana home-work na ce, "Yauwa ka
zauna zanje kasuwa in dawo." Daman nakan barshi. Ya
ce, "To Anty." Ya tashi ya dauko kujerar da yake
takawa yasa sakata ta ciki.
Na nufi kasuwar don ba nisa sosai. Ban fi minti 30 ba
na dawo, sai dai me? Kofar gidan a bude, haka na nufin
Shadad ya cire sakata, a hanzarce na shiga. Takardun
shi suna gurin, takalminshi suna gurin. Kaf babu inda
ban dyba ba cikin gidan amma ban ganshi ba, da
hanzari na nufi makota duk da na san baya zuwa,,,,,
Me ke shirin faruwa da nine?
End of 1


Mukhtar Ismail Muhammad
WhatsApp: 08161892123
www.arewarulers.com.ng Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment