Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

71 & 72

__sunjima ahakan kamun sumayya tafara raba jikinta danashi d'agowa yayi suka had'a Ido gira d'aya yad'aga Mata tareda kashe Mata Ido d'aya Yana murmushi Aiko tayi saurin mayarda fuskarta akirjinshi Dan wata muguwar kunyace tarufeta shiko murmushi kawai yayi yamik'e tareda d'aukar ta cak kamar jinjira yayi bedroom d'inshi da,ita kamun yashiga bathroom yahad'a musu ruwan wanka yadawo yad'auketa atare sukayi wanka dudda wurin wankanma anbata lokaci ana Sha,ani bayan sungama yak'ara d'aukota suka dawo d'akin yashirta dakanshi cikin wasu k'ananun sleeping dress Riga da wando masu laushi kana shima yasaka nashi sukayi kwanciyasu Kamar basafiyaba..sunjima kwance cikin farin ciki da kaunar juna tana mak'ale ajikinshi kamun taji saukar muryarshi Dede kunneta Yana fad'ar

""Allah yayimiki albarka k'anwata..saurin d'agoda kanta tayi dangani tayi Kamar bashine yayi maganarba Ido suka had'a yasakarmata lallausan murmushi tareda lakace Mata hanci Yana fad'ar""yadai 🤨

Batace komaiba se kallanshi datakeyi shimadin dai kallanta yakeyi Wanda dagani kasan santa yakasa b'oyuwa aidonshi.."ngd sosai sumyyy Allah yayi muki albarka yadda Kika bani farin ciki kema Allah yafaran tamaki yafad'a Yana shafa lafaffen cikinta..itako kallan yadda Dan k'aramin bakinshi kejuyawa Yana magana Kamar ba,acin bakin take fitaba. takefitaba
Kamun tanisa tana k'ara shigewa jikinshi tace "ameen y Allah mujina.

Wani k'ayatatcen murmushi yazeed yayi yanashafa kwantaciyar sumar kanta kamun yace "rigi mammiya bacci zakiyi?baki taturo gaba tana fad'ar nidai Allah barigi mammiya bace tafad'a tanasan saka Masa kukan shagwab'a yazeed kuwa cikin dariyar dakesan kwace Masa yace "to shikenan naji yi hak'uri autar dady tashi kiji magana zamuyi yafad'a Yana Dan d'agota dagajikinshi kartayi bacci..itadai komai bataceba se gyara kwanciyarta datayi ajikinshi.."sumayya yakira asalin sunanta domin tasan dagaske yake maganar.."na,am ta,amsa cikin mmki Dan Bata tab'aji yakira sunanta ba..shiru yayi kamar bazeyi maganaba kamun yace

""Tashi kigayamun miyakaiki kunkiyar asiri?

Yoshe Kika zama Yar jarida bawanda yasani agidannan?

Waya koya Miki harbi?

Aina kikasamu bindiga?

Yak'arasa tambayar duka Yana had'e fuska irin bawasa d'innan kamun yace "Kuma kibani kowacce ansa basena K'ara nanata miki tambaya ba sabida hakan nayi mikisu atare yak'arasa zancen Yana lumshe kyawawan idanuwansa domin duk yaga maganar tayimasa tsayi becika sanyin doguwar magana kamar hakaba..

Shiru tayi tana kallanshi kamun tafara magana kamar hakan""yah yazeed aikine yakaini kungiyar alokacin danashiga aikin jarida Kuma Abba da abbe sunsan nid'in Yar jaridar sirrice Amma su suka Hana nagayawa kowa tin lokacin danazo musu dazancen inasan nayi karatun..nisawa tayi kana tace ""tin lokacinda naji Kuna zance akan kungiyar kaida su yah sulaiman tin lokacin nayi niyar tayaku bincikenta Koda ba,asakaniba agun aiki segaya Kuma suka bani aikinna nafarko akan k'ungiyar ne


Wannan dalilin yasani shiga jikinsu tahanyar ogansu Wandani alokacin bansan matsayibshiba kawai dai Naga picture d'inshi acikin jerin way'anda akabani ahakan nafara bincike akansa harna gano wani company nasa daganan nad'auki takadduna naje neman aiki agunsa cikin sa,a kuwa inazuwa nasameshi bayan yaduba takadduna seyake cewa zebani aikin dayafi Wannan na company idan inabukata sabida inada hankali dadai sauran zancenshi..

Nima Sena nuna mashi nafibukakar kowanne aikine zebani Akan Wannan daganan kuwa seyad'an Fara bugar cikina akan matsafa dakunma masu garkuwa da mutane


Duk inda yabullomun nunamasa nakeyi ai wayannan mutanen sune Dede Dan inda anamusu abunda yadace bazasu rik'a cutarda mutaneba..ahakan dai munfi wata d'aya Yana bugar cikina kamun yakaini k'ungiyarsu daganan nace bazanyi tsafiba Amma zanyi aikidasu duk wani k'alubale dazasu shiga zanyi maganin abun hakanko akayi domin duk hukomomin kasashe dake neman farmakarsu dazarar sungayamin nake masu hanyar dazusu salwancemasu shiyasa suka K'ara yadda Dani sosai.

Niko abunda yasa nake Hana afarmakesu banasu sukub'utane nafiso afarmakesu inda za,ahukuntasu Wannan dalilin yasa lokacin dakukabawa su yah Sameer aikin bincike akan kungiyar nake turumusu komai nasirrin k'ungiyar da b'oyayyar nomber sabida nasan komai.

Bindiga Kuma nakane ad'akinka nake d'auka..

Ko lokacin da suke bibiyar alhaji atiku bayan angayamun nice nazo nadakatardasu domin idan suka shiga k'ungiyar nasan kashesu zasuyi..shiru tayi tana jiran abunda yazeed zece ganin kusan minti 5 beyi maganaba yasa tad'ago dakanta suka had'a Ido domin shimad'in ita yake kallo cikin matsanancin mmkin kalamanta kallanda baka isakafassara ma,anarsaba..ganin tayi shiru tana kallanshi yayi murmushi tareda d'aga Mata gira d'aya 🤨 alamar tambaya?

Sarai tasan miyake nufi tinda yayi hakan Yana nufin taci gabane Amma bazeyi maganaba..aranta tace Aiko bazanci gababa sekayi maganar afilikuwa turo baki tayi gaba tanafad'ar kaifa katambeni Kuma inagayama kayi shiru kashareni tak'arasa zancen cikin kukan shagwab'a.."ohh y salamm yazeed yafad'a Yana dafe kansa kamun yak'ara janyota jikinshi Yana fad'ar Yi hak'uri my Queen kinji bashareki nayiba Ina saurararkine cigaba dazancenki kinji jarumata waya koya Miki harbi to? Ranarda Kika Hana su Sameer bin Wannan mutumin ai since harbinsu kikeyi tako,Ina Kuma gashi nagani jiya kina harbi kamar a Indian film harmakinfimu iyawa yafad'a Yana murmushi..

Murmushin itama tayi tana dukan k'irjinshi kamuntace ""ai lokacinda naharbesu ko motarsu ban harbaba sabida nasan kosuwaye aciki dagangan nake goce seti gudun mistake..harbi kuwa Yaya sulaiman ne yakoyamun.."meee? Yazeed yatambaya Yana zaro ido 😳 yace sulaiman fa?

"Eh shine yakoyamun ai Yaya sulaiman beyi mmkin ganina Ina farbiba sedai yayi mmkin ganina ak'ungiya sabida lokacin danakeso nakoyi harbi gidansu nasameshi nacemai Dan Allah yakoyamun harbi inasan yin aikin kakine Kuma konace kukoyamin alokacin Bazaku koyamunba shiyasa nasameshi dafarko yak'i ya,amincewa domin cewa yayi aikin kakikam ba,acin kaninsu Mata ba seda yaga Ina kuka kana yace zekoyamin Amma badan nayi aikin kakiba

Hako akayi muka Ware Rana yafara koyamun harbi harna,iya yakasance inazuwa koyadakaina kobayanan to kaji yadda akayi.."hummm tab dijam lallai tetee wato mukika Bari Muna muki kallan biri kina Mana kallan ayiba humm kasgiya najijina muki jarumata kinri k'ok'ari sosai yafad'a Yana matseta ajikinshi kamun yace ahh to Ina Kika samo sunan mayah? Ainaji ahakan suke kiranki.

Hhhhhh dariya tayi kamun tace mayah sunanane ai sumayya Sena cire su d'in nabarshi anakarshen mayah kawai domin b'adda Kama Amma sabida tsaro ne badan tsoroba yawwa.. murmushi yayi Yana dungure Mata Kai kamun yace Ina zuwa nayi mantuwafa a perlon yafad'a tareda saukowa yabar dakin da kallo sumayya tabishi tanajin Kamar tamayardashi ciki danso..Yana zuwa yadawo hanunshi d'aukeda ledojinda yashigo dasu d'azu yazube akan bed tarkacen kayan makulashene aciki irin namasu ciki se Wannan abun daya saka acikin aljihunsa.

Kwaso kayan sumayya tayi tasomaci tanamishi surutu shiko yazuba Mata Ido kawai yanakallonta seda yaga hankalinta yadan dawo kana yazaro key biyu acikin aljihunsa yakama hannun sumayya yasamaka kamun yabud'e Wannan kyakkyawan k'ok'on yafitoda wani had'd'en zoben gold se k'yalli yakeyi yasaka Mata ayatsa..dubawa tayi ganin cer key ne d'ayan Kuma batasan makullin miyebane yasa tad'ago tana kallanshi..shima kallanta kawai yayi tareda d'aga Mata gira d'aya 🤨

"Namiye yah yazeed? ""Murmushi yasakeyi kana yace Wannan gift d'in killacemun kanki dakijayine har izuwa gidana nasamu abuna lpy Ina alfahari dake matata Allah yayi miki albarka..itadai sumayya takasa cewa komai se Ido kawai datake binshi dasu..kallan d'ayan key d'in yayi kana yace Wannan Kuma gidan Dana ginane sabidake Kuma se Babu yabamu Wannan shine na mallakamiki abunki nabakishi sabida kinbani farin cikin dazan,iya saka Miki dakomaiba sedai addu,ata agareki bazata yankeba hark'arshen numfashina I love you so very much my tetee I really love you so much my happiness much love you more & more my life yafad'a Yana rungumeta tsam ajikinshi...






Autar alheri ✍️✍️
73 & 74

__wani irin farinciki ne yamamaye zuciyar sumayya Wanda yakasa b'oyuwa agareta yau itace yah yazeed kefurtawa kalmar so yau itace ajikin ya yazeed amatsayin matarsa Kuma abun alfaharisa itakuwa mizatayi wurin nunawa Allah godiyarta..

Shiru duk sukayi kowanne na sauraren numfashin D'an uwansa kamun yazeed yaji saukar hawanyen Sumayya ajikinshi..d'agota yayi cikin sauri Yana fad'ar ohh my God my tetee are you crying? Mayarda fuskarta tayi jikinsa tab'oye tana murmushi..shima shiru yayi Yana kallanta...sunjima ahakan harya fiddaran zatayi magana sekawai yaji saukar dadd'an muryarta tana fad'ar

"I love you too ya yazeed I really love you so very very much ya sweet dream banada kalaman dazanyi anfani dasu wurin yimaka godiya ngd sosai mijina Allah ya barmun Kai har muk'arasa wayuwarmu Yayana Kuma abun alfaharina akowanne lokaci tak'arasa zancen tana k'ara shigewa jikinshi kamar Takoma cikinshi kamin tanisa tacigabada fad'ar"""My heart beat only for you sweetheart yayana tak'arasa zancen tana kissing d'in kunnenshi..wani numfashi yazeed yaja cikin matsanancin farin cikin kalamanta da mmki yake kallanta wani irin kallo yake bintadashi me wuyar fassarawa kallota yakeyi yanajin jini da zuciyarshi yadda suke k'ara bud'e duk wata gab'a data rage daga cikinsu suna Ida toshewa da soyayyar ta cikin zallar so k'auna shauk'i yake fad'ar""thank you so much babyna ked'in rayuwata sumayya nasoki tinkina cikin zanen goyonki nasoki tinbansan so nasoki tinbansan cewa kid'in mahad'in rayuwata bace duk abunda kikaga Ina muki lokacin sabida banaso kukusanceni ne muddin Kika rab'eni ko kad'an ne Sena Sha wahala narasa miyasa nakejin matsanancin feeling akanki tinbakida wayo ko hannuna Kika rik'a senayi wanka zanyi sallah kekuwa alokacin ba,abunda kikeso Kamar kihau jikina shiya nake d'aure miki fuska gudun Kar watarana girma yafad'i yak'arasa zancen Yana murmushi sa,annan yace kitina lokacin da Kika tsokano Khadija Kika hau bayana? d'agowa tayi fana kallanshi kamun tace "eh natina tana dariya..""humm ranar kinkusa kasheni domin kwana nanane akwai agaba Amma na azabtu aranar yafad'a Yana shafa kanta.."baki taturo gaba tana fad'ar ainima kadakeni Kuma naji zafi Sosai tafad'a cikin shagwab'a..murmushi yayi yanafad'ar to tuba nakeyi dad'ina.. murmushi itama tayi taba dukan k'irjinshi sukayi kwanciyasu ahakan can yazeed yace..""tetee..na,am tafad'a tana kallanshi.."uhnmm mimakikace? yafad'a kamar mesan tino wani abun kamun yace ""okay kikace Kinga tabo ajikina ko?kozaki nunamun inda yake nidai naduba banganshiba yafad'a cikin shagwab'a Kamar wani yaro..dariya sumayya tasaka tana fad'ar Allah ya yazeed shagwab'a namaka kyau kaid'in kyakkyawane Yayana 🙈

""Humm rufamun asiri aibaikaiki kyauba.."Allah bawani ai duk gidannan kafi kowa kyau acikin maza..😲 har Ahmad? Yazeed yatambaya..""eh Mana harkowama..dariya yayi kamun yace keko kinfi kowa amata ba nidai ba Wannan ba gayamun inda tabon yake kokizo kinunamun..

"Wanne tabo?""au kinmanta ne?"eh wlh.."okay zona Tina Miki yafad'a Yana kaibakinshi kunneta yace""tabon dakikace inadashi a d'uwawu Mana..aibe k'asaraba sumayya tadunk'ule tana dariya tace..ah,ah fa ya yazeed nidai Allah banfad'a ba..shima dariyar yayi wadda idan kikaganshi baza,ace yazeed ne Wanda maganama kemsa wahalaba cikin tsokana yace "tofa 🤔 abunda kikace dama akwai fari kinaso kik'ara gani taso Mana kiyita kallah aiyazama naki Kinga yanzu ba d'uwawuba har abun dad'inki kinganiko yak'arasa zancen Yana kashe Mata Ido d'aya..wata muguwar kunya sumayya taji Wanda yasata mik'ewa dagudu tabar d'akin tana dariya shima dariyar yake yajuya yayi kwanciyarsa domin yasan idan yabita gudun zata k'arayi kumaga sabon ciki ajikinta..



Tofa sannu2 Bata Hana zuwa sedai adad'e ba,akaiba..rayuwa juyawa takeyi kullun kwanan duniya inda ayanzu cikin sumayya da safnah yakai wata bakwai Kuma ahakan suke rayuwarsu cikinso da kaunar juna yayinda iyayensu basusan Ina suke d'orawa dasuba hajiya Nene kuwa kamar tafi kowa murnada Wannan cikin nasu domin kullun seta dafa musu wani abun irin nasu natsofaffi namusu ciki takai musu hakama anty amarya da ammy zamansu suke hakali kwance suna zuba soyayya San ransu yayinda su yazeed tuni aka k'ara musu girma Wanda shugaban k'asa alhaji abdurahman kafiya dakanshi yakarramasu tareda K'ara musu girman anyi taro lpy anwatse inda matansu sukace bazasuyi bikiba sebayan su haihu suhad'a suyishi lokaci d'aya saurat ma yanzu tanada yaron ciki inda yazo Mata sab'anin nasu safnah domin ita laulayi takeyi sosai duk tarame tanashan wahala acikin..ahakan sadeeq kekulada,ita sosai.

Fannin marwan kuwa yakusan zuwa hutun shekara yanacan Yana karatunsa Amma hankalinsa na wurin iyayensa.

Yau asabar tinsafe safnah kefad'awa Ahmad gabanta ke fad'uwa gatsinkewar zuciya datakeji..yace tayita addu,a insha Allah bakomai ahakan har 12 tayi suka shirya dukansu zuwa gidan anty lele Ahmad ne yakaisu yanazuwa yayi hold megadin gidan yabud'e musu get suka shiga ahankali kowaccensu tafito da katon cikinta agaba saurat ce kawai natabeyi girmaba wucewa sukayi cikin gidan yayinda megadin yabisuda kallo ko kiftawa Babu Ahmad nata Masa magana Amma bejiba harseda yadakeshi tukunnah..shikin sauri yamarda hankalinshi..""mikake kallon ne haka anama magana bakaji? Ahmad yatambaya fuska ahad'e..bakomai yallabai wlh wani tinanine yashigeni shiyasa banjiba Amma kayi hakuri Dan Allah.."no bakomai Amma kakula yafad'a tareda shigewa motarsa yabar wurin yayinda suko sundad'e dashigewa harsunfara bajewa anty lele tab'ararsu domin kowa suka had'ewa su ukkun tofa sebuzunsa inwannan tayi nata saib'in anjima Wannan zatayi su adoli masu ciki..

Shiko megadi Yana ganin tafiyar Ahmad yafiddo waya a aljihun rigarsa yasakawa wata nomber Kira tareda shigewa d'akinsa.



Achan gida kuwa Nene ce Kate mita akan doline Salman yakira Mata yazeed ko Ahmad domin sukowo matansu zata Basu magani kuma itabazataje dakantaba..""nifa gaskiya Nene banada credit awaya sekiyata Mita akan Abu d'aya kibawa su ya yazeed d'in sukaimasu Mana.."nashiga aljannah da izzinin ubangiji 🤔 Ashe bakada kunya? Yota,Ina zabawa wad'annan marasa hankalin maganin miki sokakiyi nabasu suje azubarko shikenan Dan an mayardani gantalalliya to badaniba Kuma doline kakira korona rod'ema Kai yanzu marar kunya kawai bawani kejin dabakada Dan karkakirasune tomaza inajinka kabani kosena sanbad'a maka sandarnan tafad'a tana d'ago sandar karfen dake gefenta..

Dariya salman kesanyi Amma yasanda yayita zatace yazagetane ba,abunda zehanata dokamai sandar dake hanunta gashikuma shine k'urya balle yagudu wayar yajanyo Yana fad'ar nifa Nene ba keji naceba credit wannne keji kuma yafad'a Yana dannawa Ahmad Kira har sau ukku Amma be d'agaba kallanta yayi yace""togashi nakira yah Ahmad Amma bed'aga.."to shi yazeedu fa tafad'a tana wulgamai harara.."Nene yah Ahmad ma be d'agaba Belle yah yazeed ni wlh inba doliba banasan kiranshi awaya sekayita magana yayimaka banza.."yo ba miskilanci banza dawofibane ainima inada cikinshi wlh Nan yazo shekaran jiya na sameshi har d'akin uwarsa nace yaxo yakarb'a musu kwad'on zogalar danayi masu yayi banza Dani seda uwarsa tayi Masa magana Kana ya,amsa danya mayardani gantalalliya irinsa yau inbanda tonon asiri ba kyau ba Aidana dad'e da wanke Masa allonsa d'anbanzan yaro Nan duk Wannan miskilanci na banza da wofi ainan yazo Yana k'wak'wular k'anwarsa Yana surfar kuka da ihu kamar Wanda ake zagewa rayuwa Amma inyazo ana magana Yana kallan mutane d'age Kamar bashiba Amma bakomai aikuma hakan dayayi Dede ne Dan naji dadi sosai shiyasa bazan Tona Masa asiriba idan yazo Yana kyale mutane tinda yanzu Masha Allah noma yayi harzamu Fara girbi tak'arasa zancen tana washe baki.

Shidai salman nomber yazeed d'in yasakama Kira Yana dariya aransa yake fad'ar kaji Nene dawani shirme shi ya yazeed d'inne zeyi kuka sabida mace kumawai macenma sumayya ai wlh naso yanan Kika Fad'i hakan Naga yadda zakuyi..afili Kuma seya mik'a Mata wayar Dan yazeed d'in ya d'aga..amsa tayi tana k'arawa akunne tareda fad'ar""assalamualaiku yazeedu kana inane tokumadai Ina kake kakawomin matanku yanzu yawwa Kuma wlh inbaka kawosuna nakirawo ubanku nafad'a Masa tinda kunzama sallamammi..ab'angaren yazeed kuwa Jin Nene ce akan layin dakuma abunda take fad'a yasashi lumshe kyawawan idanuwansa seda yagamajin sak'onta sa,annan yace okay kawai tareda yanke wayarsa..yanufi gidan anty lele damashine ze d'aukosu tinda sunyi nauyi basasan yin driving Kuma kowaccensu nada motarta da mijinta yasiya Mata tsabar fitinace kawai irin tasu.


Yana zuwa yakira sumayya yace sufito sutafi haka suka fito badan sunsoba sunata kunbura dukansu ukku yayinda anty lele ke dariyarsu tahad'o muzu kayan makulashe kala2 namasu ciki kana sukayi Mata sallama suka tafi.. safnah dai gabanta se tsananta fad'uwa yakeyi haryanzu bedenaba gashikota Kira Ahmad baya d'auka ahakan take cikin fargaba har suka Isa gidan dakanshi yafito yabud'e musu mota duk sukafito suka nufi pert d'in Nene.

Achan gidan anty lele kuwa wayar megadi ce tayi k'ara yana d'auka yace wlh yanzu sukabar gadannan Kuma bansan gidansuba..bangaren Wanda megadi kewaya dashi kuwa cewa yayi kosune yanzu sukafice dawata mota fara? ""Eh sune kungansu ne? Kungansu bara mubisu yafad'a tareda yanke wayar Yana cewa me npp yabi waccan motar..hakako sukarik'abin su yazeed haryazo Nan family house d'insu bayan yazeed yashige da motarsa suko me npp yajiyesu nakin Gert Amma sunyi sunyi sosojin dake Nan sun hanasu shiga anacikin hakan Sega motar Abba da abbe atare sunyi Perkin tareda fitowa suna tambayar Mike faruwa..gaisawa mutumin yayi dasu kana yayimusu D'an gajeren bayanin daya kawoshi..jinjina Kai Abba yayi tareda fad'ar badamuwa mushiga daga ciki semuyi magana acan..cikin motarsa yakoma yajata zuwa cikin gidan shima Abbi yaja tashi bayan sunyi Perkin moticinsune Abba yadawo wurin mutanen yace sushigo daga ciki..






autar alheri ✍️✍️


75 & 76

__bayanshi sukabi yakaisu pert d'in hajiya mama aperlon,shi kana shima yazauna Abbi ma yashigo bayansu gaisa damutanen ne Abba yace""to malam munajinka Mike tafedakai?

D'agowa namijin yayi yakalli abba yamun yanisa yace ""to hakane alhaji dafarkodai sunana malam lado se medakina shatu ni d'an Niger ne nemane yakawoni Nan inda nake aikin gadi agidan alhaji Yusuf mek'arfi.."to Masha Allah alhaji Yusuf mek'arfi Wanda nasani? Cewar Abba Yana kallan baba lado.."insha Allah kila shine baba lado yafad'a Yana cigabada fad'in wata mahimmiyar maganace ketafedani alhaji yafad'a tareda zaro wasu hotuna cikin aljihun rigarsa yanamikawa Abba yace kokasan yarinyar dakejikin Wannan hoton?

Karb'a Abba yayi yakallah tareda zaro idonshi Yana mik'awa Abbi cikin mmki shima Abbi karb'a yayi yaduba cikin mmkin yake fad'ar""Aina kasamu Wannan hoton malam miye had'inka da Wannan yarinyar? Aina kasanta? Wayasaka nemanta? Duk atare Abbi keyiwa baba lado tambaya cikin tuhuma..shima Abba kallan baba lado yakeyi sosai dam yakasa tantance abunda zuciyarsa keraya masa..

Nisawa baba lado yayi kamun yace""tabbas Wannan yarinyar y'atace..""what? Abbi yace dak'arfi Yana nuna baba lado yace y'arkafa? Tayaya tazama y'arka?""kwantarda hankalinka alhaji wlh Wannan yarinyar y'atace subiyu kawai muka Haifa aduniya k'addara ce tarabamu da,ita Kuma munyi Neman duniya bamu sametaba Dan girman Allah alhaji kutemakemu muganta tunda tana taredaku yak'arasa zancen k'wallar datacika idonsa nasaukowa..""kutemakemu alhaji kamar yadda Allah yatemakeku karku rabani da y'ata narasa komai aduniya tinda narasata bacci yak'aura cewa idona bana iyacin abuncin kirki alhaji kullun addu,ana itace idan tana Raye Allah yanunamun Koda gawartace nasan binneta akayi kohankalina zekwanta..umma shatu tafad'a tana kuka me bantausayi..shiru Abba yayi domin yakasa cewa komai Yana kallansu kamun yace shikenan mlm karka damu idai yarkace yanzu zaka ganta yafad'a Yana zaro wayarsa yadan,nawa Ahmad Kira tareda karawa akunnenshi..

Bugu d'aya Ahmad yad'auka tareda sallamah abakinsa..amsawa Abba yayi kamun yace""kad'auko matarka kuzo yanzu inasan ganinku.."to Abba ai tana gidan lele itada su tetee yazeed yaje d'aukarsu barana gaya masa.."okay to kaima kazo barinakira yazeed d'in yafad'a tareda yanke Kiran yakira yazeed..

Acan pert d'in Nene kuwa sunacan sunbaje aperlo se famar cin kwad'on da Nene yayimusu sukeyi suna Santi domin ciki tasaka maganin dankarsuk'ici..yazeed kuwa nazaune gefe Yana Danna wayarsa kamar besan abunda kefaruwaba Amma duk abunda sukeyi Yana kallansu wayarsace yaji tayi k'ara Koda yaduba yaga Abba ne d'agawa yayi cikin girmamawa yace "hello Abba..""na,am my son idan kad'auko su safnah kakawominsu anan.."okay badamuwa Abba aima Muna gidan.."to alhmdllh ainakukene? Muna pert d'in Nene barana fayamusu..ah,ah Bari mu muzo Chan zefi Abba yafad'a tareda yanke wayar..

Mik'ewa yayi yanafad'ar kutashi muje pert d'in Nene yakalli Abbi yace kakira su hajara da Zara susamesu achan Yana Gama fad'ar hakan yayi gaba baba lado da umma shatu nabiyedashi abaya..Chan pert d'in Nene kuwa kallansu yazeed yayi yaga duk yadda sukayi d'ai2 bame ko kallabi akanta sefamar cin kwad'on suke Amma kallo d'aya zaka musu kagano safnah batada nutsuwa shiru yayi Yana tinanin yazeyi dasu karsu Abba susamesu hakan sekawai wani abun yazo Masa arai cikin sauri yayi na,amda shawarar dazuciyarshi tabashi gyara zamansa yayi kana yamotsa D'an k'aramin bakinsa kamar bayaso yace""tetee cikin wani Dan iskan salo..d'agowa sumayya tayi Jin yakirata suna hada Ido yakashe Mata Ido d'aya tareda yin murmushi yace""sefamar cin kazantar Nene kukeyi to gabak'i Nan Nene zatayi yanzu Abba yagayamin sekusan abunyi..Ido sumayya tazaro tana fad'ar dagaske my uktee... murmushi yak'arayi yanafad'ar sosaima..aikamun yak'arasa fad'a Sumayya tayi zumut tamik'e Kamar bame tsohon cikiba Ido yazaro cikin sauri yace""Kee miye hakan bi,ahankalimana ah,ah..Suma duk kallanta sukayi seda takai k'ofar shiga kitchen sa,Annan tatsaya tana fad'ar kodai kutashi kokutsaya Allah bak'i zasu shigo perlon Nan tana Gama fad'a tashigewarta suna duk mik'ewa sukayi saurat nafad'ar kedai tetee Allah yashiryeki wlh shine bazaki gaya manaba seda kikatashi watomu suzo susamemuko? tak'arasa zancen sunabin bayanta..

Suna shigewa su Abba nashigowa tareda su hajiya mama

Zama sukayi Abba ya amsa gaisuwarda yazeed kemasu taredasu baba lado kana yace Ina Nene da yaran suke..."Nene tashiga gunsu sameer suko suna ciki.."to kirasu duka cewar Abbi.. mik'ewa yayi yashiga kitchen d'in duk basa ciki tak'ofar kitchen d'in yabi yashiga bedroom d'in nene suna ciki zamansu ita safnah harta kwanta.."kuzo Abba nanemanku sukaji muryar yazeed yafad'a tareda juyawa batareda yajira cewarsuba Suma duka tashi sukayi sukafito perlon..

Yazeed nazama suna shigowa saurat ce agaba sa,annan sumayya safnah na bayansu..tinda suka fara fitowa idon umma shatu ke Kan k'ofar tanaso taga yarinyar da,ake magana ko,itace safnah na kunno Kai umma shatu tace wlh itace mlm itace wlh tafad'a dak'arfi tareda mik'ewa tanufo safnah datinda taji saukar muryar mahaifiyarta tad'ago arazane Aiko dai tabbas itace agabanta bawataba cikin matsanancin farin ciki da kuka umma shatu tarugume safnah yayinda mlm ma yamik'e tsaye yayo kusansu tareda hadasu duka yarun guma Yana fad'ar alhmdllh alhamdulillah alhamdulillah Allah nagodema yafad'a Yana shafa Kan safnah datayi mutuwar tsaye tazama kamar mutin mutimi gatadai kana gani Amma daganinta kasan batacikin hankalinta tashiga shock

Sakinsu baba lado yayi yakoma gefe tareda yin sujjadar goduyawa Allah daya bayyana musu muradinsu yayinda umma shatu keshafa safnah tako,Ina tana kuka tanafad'ar maryama maryama kinaraye Ashe kinaraye aduniya baki nememuba? Maryama kinbarmuda kewarki maryama Ashe zank'ara ganinki aduniya? Tafad'a tana sake rungume safnah tana fashewada sobon kukan farin ciki..

""Nashiga aljannah da izzinin ubangiji 🤔 Kee minene hakan zakiwanizo ki k'wak'ume yarinya haka da tsohon ciki sokikeyi kimana asara to wlh baki,isaba hukumace zata shiga tsakaninada duk Wanda yacezetab'a lpyr cikinnan hajiya Nene datashigo yanzu tafad'a tana fincike umma shatu daga jikin safnah fareda cewa "Kee Wai kina haukane Zaki saka yarinya gaba damaita kina zabgar kuka awa umarmiyagu atoo ni wlh Banga kukaba sedai yaganeki yau kinsan wahalar sanasha kafun asamu cikinnan zakiwani zo kimin asara kukuma sallamammi Kuna kallanta kunwani zuba Mata Ido Kamar Sabin mayu wlh Allah wani abu yasami cikinnan duk se nadaureku ehee 😏 Kuna kallansu dawasu idanuwa sekace ana sulala Rama😡

Itadai umma shatu batace komaiba segefe datakoma tana kukanta..""mahaifiyarta cefa Nene cewar dady dake zaune tind'azu Yana kallan ikon Allah cewa hakan Kuma yayi dededa shigowar Ahmad perlon Wannan kalamin yadoki kunnenshi inda yashigo yanabin kowa da ido...""mahaifiyar Waye? Yatambaya Yana kallan iyayen nashi..Waya sanar musu aikin kawai komade Yayane wlh akan cikinnan sedai amutu yawwa Nene tafad'a tana bankawa dady harara.."big mom ce tasauke ajiyar zuciya tana fad'ar mahaifiyar doter ce.."that ? Ahmad yace tareda kallan umma shatu kana yasake kallan big mom yace mahaifiyar ta big mom tayaya yafad'a tareda tinkarar inda yaga safnah tsaye kamar mutinmutimi Yana zuwa yadafata yaga Bata motsaba yasake rikan sunanta nanma shiru rik'e shoulder d'inta tayi dak'arfi yagirgizata tareda Kiran sunanta dak'arfi sekawai tayi..





Autar alheri ✍️✍️

77 & 78

___tayi firgigit tana kallan mutanen dakewurin kamar wata wawuya Sam takasa fahimtar komai..sumadai Ido kowa yazubamata musamman mahaifanta kaddai ace bataganesuba..itako kallansu takeyi d'aya bayan d'aya seda idonta yasauka akan mahai fiyarta Aiko tayi wata irin zabura daga rik'on da Ahmad yayi Mata wadda hadda d'an cikinta seda yamotsa tana fad'ar ummana tareda fad'awa jikin umma shatu tana fashewa da matsanancin kuka..itama umma shatu k'wak'meta tayi tana shafata ta ko,Ina suna rusar kukansu Wanda seda suka tab'a zuciyar kowa awurin duk su hajiya mama seda sukayi kukan tausayin uwa da y'a Sumayya da saurat ma duka kukan sukeyi itama tana neman zubewa ak'asa ganin hakan yasa yazeed yayi saurin tarota jikinshi yarungumeta tsam Yana rarrashin abarshi..

Ahmad ma idanuwansa sunyi jajir suntara k'walla..tinani yake aranshi Ashe iyayenta naraye duk tsawon lokacin Nan Basu nemetaba Kuma gasu akusadasu gidansu abokinsu tomiyasa suka banzatarda y'arsu? Kwashe2 dai kawai zuciyarsa kemasa Wanda bashida Mai ansamaisu..hajiya Nene kuwa tini tabar masifa tazuba Ido itama Kamar yadda kowa yayi Allah sarki Sega hajiya Nene nasharb'ar kuka hadda shafe majinnu😂

Sund'au tsawon lokaci ahakan kamun umma shatu taciro safnah daga jikinta Jin abun cikinta na motsi kamar zefito tad'agota tati cikin fad'uwar gaba tana kallan safnah da itad'inma ita take kallo cikin tsoro dagudun Kar abunda zuciyarta ke zargi yazama gaskiya tace""innalililahi wa innailaihiraji un maryama wayayi Miki ciki? Ko wayancan azzaluman sunsami nasarar kamaki? Maryama waya b'atamiki rayuwa? Waye yayi Mana Wannan

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment