Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

matsamah FAWAS saiya kawota takalli SAILUBAH Tace Aunty kice Alhamdulillah xakiji sanyi

SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh HAMEEDA Alhamdulillah
XEE tayi dariya Tace masha Allah
Kuwa dariya yayi agun



Ga RAMADAN ko ana 'daurawa bayan manya sun gamah sukamah Auran albarka xamewa yayi ya shige gida yaje yayi alwa'la yayi Sallah raka'a biyu. Ya 'daga hannunsa samah ya fara addu'a kamar haka.........

Ya Allah me biyamin buqatuna
Ya masanin farkwan rayuwata ka kyauta qarshena
Nayi kamun qafah gareka shugabanmu Annabi Muhammadu gani da ququn barana kasoni
Ya kaliqina Kasan nufina ka amsa roqona
Ka burkitar min da matata a sOna ka hanata yimin jayayya akan komai
Ina godiya gareka daka mallakamin masoyiyata
Ina roqanka daka bani xuri'a agareta 'daiyiba kamila wacce babu hallaka acikinta
Allah ka kyauta farkwanmu ka kyautata qarshenmu ka hana xuciyarmu raya mana aikata sa6onka.....
Yana kaiwa nan ya shafah ganin FAWAS da KHAMIS sun shigo 'dakin
suka dafashi atare suka CE toh Ya sayyadi Allah yayi
muna maka fatan samun baby cikin wannan ranah
Yayi Murmushi da cewa nagode

FAWAS Yace Aure me da'di. RAMADAN Yace toh ka qara mana
FAWAS ya waro ido Yace ina ai ta'iya dani saidai ko KHAMIS.....
Da sauri KHAMIS Yace aa Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace har da rantsewa
Yace hmm baka San Aunty XEE bane.....



Dare nayi Kakah takira Momy tayima SAILUBAH nasihah Sosai
Haka Abbanta mah yayi mata. ya qara da cewa karkiga mijinki qaramin Yaro kinemi raina masa hankali
Wlhi naji wata matsala daga gareki kin kawo masa banyafe miki bah
Gaban SAILUBAH ya fa'di rasss
Nan taqara volume 'din kukanta

Ahaka aka kinkimeta aka kaita gidanta da qafar damah
XEE na gefanta tana tausarta akan tadena kukan haka
Tace Wlhi XEE jikina yayi sanyi karfa RAMADAN ya kasance cikakken miji agareni
XEE tayi Murmushi dariya fam cikin ranta Tace ai yarigada ya xama cikakken miji agareki Saidai nasan baxai kawo miki matsala ba. Tunda bayasan abinda baki so
Ina tabbatar miki wata biyar 'dinku nayi xai rabu dake

Jin kalaman nan na XEE shiyasa hankalin SAILUBAH ya kwanta ka'dan.....
Wayan XEE tafara ringing tana dubawa taga mijin nata ne ta'dauka
Yace yau xan hukuntaki da yawa
Tunda kika shareni tun safe
Tace afuwa my Luv
Yace minti 'daya nabaki kifitoh mutafi
Tace toh ganinan mah.
Yace kufitoh tare da HAMEEDA dan FAWAS yanemeta awaya shuru
XEE tayi Murmushi Tace tana can falo tana hira.....
Da sauri FAWAS ya kar6i wayan Yace pls Aunty ki tasota agaba yanxu dan bata gajiya da hira
XEE Tace toh😀


Haka SAILUBAH na gani kowa ya Washe ya barta ita ka'dai a part 'dinta
Amma tanajin motsin innah Yalwa....

RAMADAN ko yana can kofar gidan nasa sanda ya tabbatar da tafiyan kowa Sannan ya kira junior yana bashi labarin Komai
Murmushin yaqe junior yayi Wanda ake cewa kafi kuka ciwo
Yace toh brother ka shige gidan ka kulle da addu'a Sannan banaso ka tausaya mata kayi qoqarin samarmin baby....
Yace Insha Allah 'dan Uwa na
Bayan sungama hirar tasu ne junior yaci kukansa yatashi yafara lafula na RAMADAN akan Allah yayaye mishi soyayyar SAILUBAH
Sosai yasami nutsuwa sosai Amma bawai dan San nata ya ragu mai ba😰
Am so sorry my junior RAMADAN😰



RAMADAN na kulle gidan yaje ya gaida Innah Yalwa
Tace Allah ya albarkaci Auran nan naka RAMADAN Yace AmEEn Innata😀


Ahankali ya tura 'kofar bet room 'din nata daidai da lokacin data fitoh daga wanka daga ita sai tawul.....
Ta waro ido waje👀 arikice tafara neman babban abinda xata suturce kanta dashi

Shiko sake baki yayi yana wani yarfe hannu Yace LA LA LA LA😧 Aunty......
Dama haka cinyoyinki suke da kyau😊
Kallesu 'yan mulu mulu dasu
Cikin maseefa Tace kafita kafita kafita manah

Ina.... Ai RAMADAN yaso iskanci😂
Saiya fara nufuta yana wani kallanta lungu da saqo sosai
Aiko ganin haka ya tayi saurin hayewa gado tajah bargo ta lullu6e jikinta tana auna mishi wata muguwar harara

Yayi Murmushi ya haye gadan Yace Auntyna baxaki saka Kaya bane
Ta hararesa
Ya share da cigaba da cewa Aunty haka nonon.ki suke manya manya....

SAILUBAH tawaro ido 😳 cikin matsalancin kunya kamar xatayi kuka Tace dan Allah dan Annabi ka fitta plssss
Yace xan fitta Auntyna Amma saikin bari na shafah miki mai kinga na qara ganin cinyoyinki da nonan........
Bata bari ya qarasa ba ta jefashi da filo tana cewa Ashe dama kai 'dan iska ne.....

Jin abin da tace yasa RAMADAN yin Murmushi ya matso kusa da ita Sosai xai yaye bargwan ta riqe gam idanta yaciko da kwalla
Tace RAMADAN
Yace wlhi Auntyna saina gani tunda kika cemin 'dan iska

Ba abinda xai hanani ganinsu kuma har in ta6asu in nuna miki iskancin nawa ........




Ai dajin haka tasamai kuka tana qara qamqame jikinta dan ita tunda aka 'daura Auran nata dashi tashiga shakka akansa
Shuru yayi yana kallanta dan kuka take tsakaninta da Allah

Yace toh kimin shuru inba so kike in ma'kureki ba
Shuru SAILUBAH tayi tana kallansa
Ya sauka daga gadan yana cigaba da cewa tashi muyi sallar godiya ga Allah daya nunamin ranar dana mallakeki matsayin matata
Tace munyi haka dakai ne
Ko xaman Aure xamuyi.
Yace oh na manta ashefah xaman makoki xamuyi na wata biyar ko
Tace makoki kuma
Yace eh mana tunda ni baxaki 'dauke matsayin miji bah kinaso mucigaba da rayuwarmu kamar yanda muka saba na tsawan wata biyar ko....

Da sauri ta 'daga mishi tana cewa eh mana🙂
RAMADAN ya harareta Yace toh baxan iya wannan xaman bah

SAILUBAH tawaro ido xata fashe da kuka yayi saurin katseta da cewa dakata fah malama
Dama ai abaya Nace miki ina da shara'do'di uku kitsaya kijini kikaqi tsayàwa kintuna

SAILUBAH tayi shuru.
Can Tace eh natuna
Yace Yauwa toh bara in gaya miki yanxu

Nafarko dole tare xamu dinga kwana
Na biyu kamar yanda kika Sabah dole kidinga dafamin abinci kidinga min ladabin da mata take yima mijinta
Na uku shine Xanyi 'ko'kari wajan rokwan Allah yabani axxiqin baby.......
Ma'ana in miki ciki acikin wata biyar.....
Kinga daga lokacin sai murabu kije gida Ki haifamin babyna.......


Wiwi SAILUBAH tasake mishi kuka tana cewa Wlhi baxan yarda da wannan labarin qanxan kuregen naka ba
Ni sa'arkace da xakamin ciki kuma ai bah akan haka Nace ka Aureni ba.......

Ko mawa gadan RAMADAN yayi da qarfin tsiya yayaye bargwan jikin nata saita kasance daga ita sai tawul 'dinta
Aiko ya matseta yakai bakinshi cikin nata yana aika mata da wani shu'umin kiss. Duk yanda SAILUBAH taso kwatan kanta hakan kasa faruwa tayi. Sannu ahankali yakai hanushi girjinta ya warware tawul 'din yafara sarrafah girjinta
Ji SAILUBAH tayi kamar xata sume. Takasa hanashi haka ya 'dau lokaci yana wasa da budirinsa da breast 'din
Sanda taji sunfara mata xafi Sannan taqara volume 'din kukanta
Iya rikicewa RAMADAN ya rikicemah Auntyn tasa
Ganin hakàn ne yasashi kallanta ahankali idanshi jajir Yace Aunty kiyi hakuri baxan iya barinki yau ba
Na umarceki daki tashi kiyi Alwala muyi Sallah kafin Komai ya wakana
Ni yanxu mijinki ne Auntyna baxan iya jure waccan rayuwar da kikesan muyi bah........
Yana fa'din hakan yafara janta har sanda tasauka daga gadan ...
Ba musu Alwala ta 'dauro tasaka kaya sukayi Sallah raka'a biyu tana mamakin tsoran daya kamata akansa yanxu. Har yatasa yimishi musu
Sosai ya dafah kanta yayi mata addu'a.
Ya kalleta Yace Aunty ya kikeyin wankan Sarki da Sallah
Ananne fah tagallamai harara Cikin raini Tace ban sani ba
Ya matso kusa da ita yana Murmushi tacikin kunnanta ya ra'da mata kusai naqara shan breast 'dina tukunna sai kigaya min
Kunya da takaici suka cika xuciyar SAILUBAH ba shiri tafara bayani ganin yafara qoqarin nemansu
Yayi Murmushi Yace naji Komai my Aunty dai dai kikeyin komai Allah narni dake

Kaxa da nadara ya dinga bata tanaci Ashagwa6e yana Murmushi
Sanda ta'kushi yace bara yaje yayi wanka da sauri Tace mai toh.
Yana fitta ta kulle 'kofar
Tasaka kayan bacci da fesa jikinta da turare takwanta tana tuna Qanin nata.....
RAMADAN Murmushi yayi dan yaji lokacin data kulle 'kofar dan haka bai takura mata bah. Yana wanka ya kwanta abinsa yana tuno breast 'dinta yana lumshe ido

Da Asuba Bayan ya dawo daga masallacin unguwar ya mul'da kofar 'dakin nata
Lokacin ta'idar da laximi kenan dan haka tabu'de mishi
Yana shigowa ya rungumeta yana cewa ina kwana Auntyna ni 'daya☝🏻
Ta fara qoqarin kwatan kanta tana cewa lafiya sakarni mana
Yace aa. Tace dan Allah
Yasaketa yana cewa kika qara kullemin 'kofa Wlhi saina hukuntaki
Ta harareshi Tace aikowa da 'dakinsa meye saika shigomin nawa

Yace xan gaya ki da Abba Wlhi ince kina kullemin 'kofa dan karki bani hak'kina na Aure
SAILUBAH ta waro ido
Dan tuna kashedin da Abban nata yayi mata
Aiko saiga hawaye Tace yanxu sai ka iya gaya masa haka
Yace eh mana Auntyna.😀 dan yanxu naxama Mara kunya tunda naga breast 'dinki kuma har nasha kinga ai kunyata ragaggiyace.......

Tura shi falo tayi ta rufe kofarta tana mamakin damah RAMADAN 'dinta haka yake

Qarfe Tara tayi wanka tasaka wata riga da siket ta atamfah tsinkin ya matseta Sosai ga Komai nata ya bayyana
Tafitoh falan nata tana tsaftace shi tana addu'ar Allah yasa karya fitoh har tagama......
Jitayi tayi ana kwankwasa kofar tasu tana bu'dewa taga direban Momyn RAMADAN ne 'dinne da abinci
Ta kar6a da fara'a yana gaisheta
Tace ka kaima Innah Yalwa nata
Yace eh Tace mah ingayama Momyn gobe karta aiko ita xata muku
SAILUBAH tayi Murmushi Tace xandai mana ina ita ina wani yin abinci kagaishe min da Momyn kawai Yace toh sai anjima
Tace mu yini lpy

Taje tajera Komai a dining tana juyowa suka ha'da ido da 'dan Qanin nata
Yayi wani qif qif da ido yana kallanta

Sosai yayi mata kyau cikin shigarsa ta qananan Kaya
Tashige kitchen dan 'dauko cup
Aiko biyota yayi yana cewa Aunty baki ganni bane.....
Jikake fasss ya bige wani glass cup ya fa'di ya fashe. SAILUBAH tabi cup 'din da kallo....
Yace Aunty kiyi hakuri baxan qara bah
Yanda yayi maganar a'dan tsorace shiya bata dariya harta murmusa
Tace toh naji jeka dining ka jirani
Yace aa bara in tayaki kwashewa Tace pls manah 'dan Qanina banaso kasha wahalar aikin dabai dace da kai bane
Ya kalli Brest 'dinta Yace toh kiyi sauri nabaki second talatin
Tace toh. Yafitta yana waiganta

Sanda takwashe tsaf tana niyar fitowa saijinta tayi rungume ajikinsa kansa bisa qirjinta
Tace yaushe kakigo har kaban tsoro Yace yanxu Aunty
Tace toh muje
'Dago da kansa yayi ahankali ya kalleta Yace Aunty I Luv u
Tace me 2 .
Ya 'dan marairaice ka'dan Yace Aunty xaki haifamin yara da yawa
Tayi saurin girgixa mai kai alamar aa
Yace Aunty toh meyasa
Tace katsaya a Qanina dan Allah
Yace Aunty nidai baxan tsaya awannan matsayin bah yanxu

Pls kidawo cikin nutsuwarki Aunty
Na'dau shekaro masu yawa ina famah da maseefar sonki
Kigane wane irin so nake miki manah Aunty....
Tace toh wane iri kake min RAMADAN....
Yace irin na ma'Aurata Aunty...
SAILUBAH ta waro ido waje😳 Tace tun yaushe hakan tafaru RAMADAN

Kar6ar cup 'din hannunta yayi ya ajiye gefe ya qara rungumaita idanshi cikin nata Yace nima ban san lokacin bah. Amma nasan na ibu shekaru masu yawa Auntyna...

Hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace Amma kacuceni RAMADAN kana nufin burina baxai cika ba kenan. Ya kama fuskarta da hannunsa biyu ya fara tsotsar bakinta cikin wani yanayi na nutsuwa yanayi tana biye masa....
Sosai ya fara burkitata.
Can ta fara qoqarin kwacen kanta dan ganin ya dawo kan breast 'dinta
Tace kabarni haka RAMADAN yaqi kulata sai tasamai kuka
Awale ya barta....
Aiko da gudu tabar kitchen tayi bedroom 'dinta ta fa'da gado tana kuka qasa qasa
Da sauri ya bita ya haye gadan ya rabata da rigarta arikice ya hau tsotsarta tana kuka yana sauke ajiyar xuciya daci gaba da budurinsa
Sanda yaga kukan nata yayi yawa ya barta Amma tana maqale ajikinsa
Sosai ta sake mai jikinta ya gyara mata kwanciya Yana shafa bayanta har bacci yayi Awan gaba da ita daga bisani shima baccin ya 'daukesa tare da mafarkan junansu


Basu tashi farkawa bah sai gab axahar wannan mah yunwace ta tatashesu badan sungaji dajin 'dimin junansu bah

Itace tafara tashi ta xubama Qanin nata ido tana tunani barkatai akansa....
Kamar yasani ya bu'de idansa ahankali ya sauka cikin nata Yace Aunty kinyarda inyi miki ciki in sami yara masu albarka agareki
Ta 'dagamai kai da cewa na da'da'de da sanin Kaine farin cikina RAMADAN. xuciyata Kullun so take tadinga Kasan cewa da kai. Nima ina maka irin San da kakemin.
Ya lumshe ido ahankali ya bu'de Yace Aunty kiss me
Aiko ba musu takai bakinta cikin nasa tana tsotsa ahankali ahankali. bai tayata bah Amma yana jin da'di Sosai
Sanda tayimai San ranta ya fara wasa da breast dinta tace aranta aifah sun shiga uku
Daqar ta lalla6ashi ya barta dan tana tsoran karya xarce.
Haka takaisa har toilet 'dinsa itama tayi nata dan qarayin wanka

Tare suka Sallah
Suka je suka gaida Innah Yalwa tabasu abincinsu na ranah da tayi
SAILUBAH Tace na safenma bamuci bah Innah
Tace meyasa
Tayi shuru
RAMADAN Yace yanxu fah muka tashi Innah
Kunya takama SAILUBAH da sauri Tace wasa yakeyi innah tun 'daxu muka tashi
Innah tayi Murmushi kawai


Suna dining tana bashi abincin yana xuba mata shagwa6a da ta6ara iri iri dan xaune yake kan cinyarta saiya ta6a nan ajikinta ya ta6a can
Duk yabi ya isheta Tace wai yaushe kaxama haka ne RAMADAN
Yace jiya Auntyna
Xatayi magana ya shagwa6e mata kamar xaiyi kuka Yace Aunty yau Xan xama Ango ko.
Tace aa
Yace dan Allah mana
Tace mexaka iya yi min Qanina
Yayi Murmushi Yace abubuwa da yawa Aunty.
Tace kai 'din
Ya gutsiri kwai yasaka mata abaki Yace eh manah .
Tace toh naji
Ya kwantoh da Kansa kafa'darta cikin sanyi Yace Xaki barni in girma yau ko
Tace xandai 6areka aleda
Yayi dariya Yace kodai ni in 6areki aledar ba
Tace xamu gani
Yace Allah ya kaimu daran Wlhi kika fara min kuka saina cinye bakin kukan
Ta harareshi Tace tashimin daga kan cinya Yace inna tashi na xauna akan tawa Tace akujera
Yace aa nidai kibarni inna gamah jin 'diminki na tashi. Ya fa'di hakan da qara qanqameta cikin sO da qauna



Dake ya gyara tunaninta akan san shi harta ankare tabashi ha'din kai
Yinin ranar nan haka suka dinga nunama junansu sOyayya taban mamaki

Dare nayi daya fara harka da ita kuka tasamai dan abin yaxo mata a baxata da tsoro da kuma mamaki da al'ajabi gami da tunani
Tana kuka yana yimata ihu qasa qasa tare da wani maseefar sonta da yake kamashi.
Ashe sumewa tayi jin shurunta da yayi...

Bai tsaida buqatarsa bah. Sanda yasamu cikakkiyar nutsuwa sannan ya kaita toilet anutse ya sata cikin ruwa
Da kuka ta farfa'do
Ya dinga lallashinta harta tsaftace kanta
Ya canja xanin gadan taxo takwanta
Ya koma yayo Alwala ya dinga lafula yana godema Allah daya mallaka masa Auntyn tasa matsayin mata

Sosai ya rungumeta Yana gaya mata kalmomin qauna
Shuru tamasa tana tunanin Ashe ba'a raina na miji Komai qanqantarsa
Gashi RAMADAN dai data raina saiya sumar da ita

Washe gari taga sO agunsa Amma duk da hakan baibar mata shagwa6a bah
Tun jiya take neman wayanta Amma shuru bata ganta bah
Nanko RAMADAN ne ya 'dauke ya 6oye acewarshi saiya gama cin amarcinsa xai bata wayan sayi gwulmarsun dakyau ita da Aunty XEE
Yanxu ko so yake yagama 6ata mata tunaninta da soyayyarsa dan ko tashi wayan mah bai bu'de bah


Xusu gaida Innah Yalwa ne RAMADAN ya qarema Auntyn tashi kallo Yace Auntyna...
Tace Mene ne
Yace tafiyarki tacanjah fah😳
Kiduba yanda kike tafiya a'dan tale😬
Duk da taji kunyar maganar tashi sharewa tayi dan tasan tabbas so yake yacire duk wata kunya tsakaninsa da ita
Ta gallamai harara Tace Waye ya canjamin itace

Rungumarta yayi Yace Waye ko banda Qaninki wanda kika raina
Yau xan gyara miki tafiyar dakyau😀
SAILUBAH tayi narai narai da ido Tace RAMADAN mutuwa xanyi kaqara yi yau

Kai mata kiss yayi yana cewa da haka xaki saba Aunty
Tace nidai kabarni Yace Wlhi baxan barki bah saina gyara miki tafiyarki. KosO kike Innah Yalwa tagano ban maidake cikakkiyar mace ba. Tayi min dariya
Tace toh miye
Yace abin kunya ne Wlhi aganki ahaka😬

Xare kanta tayi daga gareshi ya riqe hannunta sukaje suka gaishe da Innan
Ta kallesu cikin sha'awa Tace Allah ya albarkaceku
Sukace AmEEn

Da gangan SAILUBAH taxauna agun Innah Yalwa sunata hira
RAMADAN sai kiranta yake da ido Tatashi sukoma part 'dinsu Amma taqi yarda ta gane me yake nufi

Dabara Tafa'do masa Yace Auntyna naga wayarki 'daxo a Bayan kujera.
Da sauri tatashi Tace yauwa bara in 'dauka
Tana fitta ya bita Innah Yalwa tabishi da Murmushi irin nasu na manya
Rungumarta yayi afalan ya hau shafata yana cewa Aunty breast Tace baka gajiya ne RAMADAN Ashe wayo mah kayimin.
Shuru yayi mata suka xube a kijera bayan ya samu abinda yake so

Tasamu kanta ne lokacin da aka kira Sallar La'asar ya fitta Sallah
Akan hanyarsata dawowane kiran wayan FAWAS ya shigo mishi
Yace kaxama mutum Adole aqi samunka a waya
Dariya RAMADAN yayi Yace naku ai wasa ne ina baka story Saidai kaga Auntyna tana amai
FAWAS ya sheqe da dariya Yace aiduk abinka narigaka saka kwannan kwan
RAMADAN ya waro ido Yace kana nufin tasamu
Yace inadai tunanin haka Amma xanbi diddigin Auntynmu Rahamat dan tabani haske
Yana fa'din haka ya kashe wayan
Kan RAMADAN yayi cikakken motsi kiran KHAMIS ya shigo
Yace shurunka maseefar sOOO ne ga Aunty LUUVAH
RAMADAN Yace kaidai bari abar kaxa acikin gashinta kawai
KHAMIS Yace ai wannan kaxar koba'a figeta bah munsan kwanan xancan
RAMADAN Yace inafah kuka sani saika ganta tana 'daukar abu daqar tana ajiyewa daqar Sannan xakusan ni'din namuku funtunqau🙅🏼
KHAMIS tajah numfashi Yace aitun yanxu jikina yayi sanyi gaskiya dole na qara xage dantse dan karku barni abaye
RAMADAN ya gyara tsayuwa Yace Aure da'di gareshi abokina
KHAMIS yayi dariya Yace kaga malam gayama gauro wannan danmu munda'de da sanin hakan fatana kacema Aunty LUUVAH tabu'de wayanta matata tanasan jinta tabi ta tada min da hankali wai tana tunanin ba lpy ba

Nanko nasan lpy lau take. kana nan ne kana 6ata mata tunani
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh kabata hakuri banso sakar mata wayan yanxu bah
Naso Suna fara magana tabata kyakkyawan labarin samun baby...
KHAMIS Yace Wlhi kabi mana Aunty LUUVAH a hankaki inba haka bah xamuxo yimaka xanga xanga har cikin 'dakinka
Dariya RAMADAN yayi ya kashe wayan dan yasan KHAMIS ba gajiya yake da hira bah Saidai in yana cikin damuwa


Haka ya isa gidan cikin nisha'di
Agun Innah Yalwa ya tarar da Auntyn tashi suna 'dan ta6a hira
Yace my Aunty tashi muje in tayaki girki
Innah tayi dariya Tace saidai ni inyi muku RAMADAN dan kasan ba'asa Amarya aiki
Murmushi yayi da cewa toh bara inje in gaisar dasu Momy
SAILUBAH tayimai kallan qasa qasa Tace toh kagaishe min dasu Angama yace da ficcewa yana waiganta
Murmushi SAILUBAH tayi kawai. Da jin wani MASEEFAR SON MIJIN NATA


Yanda Momy da Dady sukaga RAMADAN cikin farin ciki da annushuwa shiyasasu ganewa Lalle SAILUBAH taji da d'an nasu

Cikin siyasa da dabara da wayo irin nasu na manya Dady yadinga shigarma da RAMADAN kalamai masu ratsa jiki akan yanda xai tafiyar da Auran nasa
Har kunya sanda RAMADAN yaji dan sarai yagane mai Dadyn nasa yake San cewa
Yace nabaka sati 'daya my son kaci amarci kanka dawo office. Saidai kawai kadinga xuwa skull
Yace toh Dady


Sun ha'du Su uku KHAMIS Yace gaskiya ne d'an Uwa Aunty LUUVAH tayi dakai wannan duk annushuwan da annurin da suke haske fuskarka duk na Luv ne
FAWAS Yace kaji ka KHAMIS da wani xance idan bai 6ata mata tunani bah ai baxaka ganshi haka vah
RAMADAN yayi Murmushi Yace kwaji dashi



Lokacin daya koma gida tsaf yasami komai
In banda tashin qamshi ba abinda yake tashi ako ina
Tana xaune gimbiyar tasa tana kallan wani film na Rahama Sadau waishi Safeenat
Ya rufe mata ido tabaya

Murmushi tayi Tace bamai min haka sai mijina uban 'ya'yana

Shima Murmushi yayi Yace Aunty nadawo
Tace Wlcm my blood

Xagowa yayi ya xauna kan cinyarta yayi mata kiss Yace Allah Aunty naxata xan dawo naganki gun Innah ne.
Tace dame xai faru
Yace da kuka xansa miki Kinsan 'daxo qiris ya rage na fashe miki dashi Allah ya temaken dabarar qaryar ganin wayarki tafa'domin
Murmushi SAILUBAH tayi takama fuskarsa ta tsotsi bakinsa san ranta Tace ai nima na lura da hakanne shiyasa natashi da sauri
Ya rungumeta yana cewa muje kimin wanka Aunty
Tace aa
Yace dan Allah ya kuri kinji
Tace gaskiya aa dan nasan tirkeni xakayi da wannan wayan naka
Sai kawani marairai cemin
Nan ko a gado kai jarimi ne

Wasa yafara da breast 'dinta yana cewa abin da ya dace ne ai Auntyna...
Ganin xai fara yimata futuna dan taga idanshi ya fara juyawa shiyasa Tace muje toh

Murmushi yayi ya tashi ganin tafa'di hakan Cikin tsoro

Suna xuwa bedroom tatsaya Yace mushiga dan Wlhi baxa kiyi min wayo bah
Tace wai wace irin funace dakai RAMADAN ta'ina xan farayi maka wanka.
Yace ta'inda kike yima Aunty....
Yafa'di hakan yana cire kayan jikinsa
Daga shi sai gajeran wando
SAILUBAH tasaki baki tana kallansa
Kama hannunta yayi yana cewa oh Su Aunty ba kunya kike kallam min abuna😀
In kinyi hakuri ai xan gyara miki tafiyarki anjimah ka'dan👌🏻
Kunya takama SAILUBAH kamar kasa ta tsage tanitse haka taji
kuma Wlhi bata kalli abar tasa ba. Sharrine kawai irin na RAMADAN🙈
Da qer ta'iya cewa na kallah 'din
nima meyasa kake kallanmin breast 'dina. Kake damunshi da futuna
Yace toh ai breast 'dinane ni ka'dai☝🏻
Wannan ko kunada damar mallakarsa ku hud'u 4.
Kunya ta qara kama SAILUBAH Tace nama fasa yimaka wannan 😂
Da sauri ya marairaice ya cewa Wlhi takice ke ka'dai Auntyna
Dan ba wata mace da take da damar mallakar miki ita.....
Kuma Allah kina yimin wankan kika ban abinci xan qara yimiki irin najiya tunda kina so.......

La😳 kingani tafara tashi kut.....
Yafa'di hakan da nuna mata abar
Da SAILUBAH ta rintse idanta......
Xo muyi tunda tatashi....
Yaqara fa'din hakan yana janta xuwa gado
Da sauri tafuzge hannunta tana cewa Wlhi kana da iskanci RAMADAN.....
Tanufi hanyar futta daga 'dakin rungumarta yayi yana cewa toh kiyi hakuri kimin wankan kinji Auntyna
Tace baxanyi bah
Kamar xaisa mata kuka ya kafeta da ido Yace dan Allah...


Tanamai yana mata surutai
Tace nidai ba ruwana dan kasan bakyau magana a toilet in aka mareka xaka sani
Da sauri Yace Aunty nayi shiru........ 🙂



Murmushi tayi dan ganin yanda yayi maganar a 'dan tsorace. Saita watsa mishi ruwa afuska. Da sauri ya lumshe idansa
Tana ganin haka tatashi da nufin barin toilet 'din. Aiko da sauri Yace Aunty......
Ta kallesa da gallamai harara. Tace ina nagamayi maka.
Ya girgixa mata kai yana wani kallanta qasaqasa.
Yace nidai kidawo pls
Kumawa tayi gareshi Tace toh gani....
Bugar qafarta yayi tayi taga taga xata fa'di yayi saurin jawota gareshi.....
Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH tayi Tace Wato sanda ka 6atan kwalliyata ko .
Ya qara maqaleta yana cewa xanyi miki wata

Wanka sukayi wankan futuna. Acewar SAILUBAH. Dan daqar ta sami akanta agunsa dan futunarsa
Koda suka dawo bedroom da sauri tabar mishi nan tayi 'dakinta.
Murmushi kawai RAMADAN yayi dan Sosai yake hango tsoranshi a idanta


Bayan tacanja kaya xuwa wani riga da wando
Sun matseta Sosai dake robane Komai nata ya baiyana. Kanta ba 'dankwali danta tubke kashinta
Ta feshe jikinta da turare sai tanufi falan nasu....
Canta hangeshi tsaye gurin dining. Dako sauri yaxo ya rungumeta Yana cewa wow Auntyna kinyi kyau sosai xaki dingamin irin wannan shigar. Tace maxai hana d'an Qanina
Yace toh nagode Auntyna
Tace yanxu kuma sai me. Cikin marairai cewa Yace sai kiban abinci Auntyna

Tana bashi yana isarta da kissing
Tace Qanina Yace Aunty...
Tace abinci xakaci ko futunace agabanka
Yace Aunty kece kikasa wani turare me da'din qamshe Yana tafiya dani
Tace toh kabari kagama ko
Yace toh Aunty......


Idan Nace yanda tasha wahala jiya haka tasha yau banyi mata adalci ba
Amma taji Maza
Dake yana jin maseefar tausayinta Sosai yabi da ita ahankali bai bata wani wahala bah

Ta wani qan qameshi Tace I Luv u
Ya manna kiss Yace me 2 my Aunty
Bacci sukayi baccin farin ciki mai bama masoya sha'awa


Washe gari suna kitchen tana tana ha'da musu breakfast yana gefanta wai yana tayata
Ta ha'dashi da firar dankali

Please Login or Register in order to submit comment