Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tace yazo tanasan mgn dashi sanan yatashi yatafi
Koda yaje palon hajiyarsa yasameta kishingid'e sai murmushi takeyi
Zama yayi kusa da ita yace hajirmu gani
Hajiya tadubeshi tace burina zaicika naganin jikokina mahaifin yarinyar ya amince harya samuku rana aure nan dawata biyu , Fahad yace Alhamdulillah
Tinda komai yadedeta jibi zankoma bakin aikina dagacan nahad'o lefe A'a Fahad hajiya tace
Wanan kabarshi su laura da sauda
Zasuhado ni hajiya banason suhad'a kayan debeminba kibari kawai zanje kwatono nahad'a komai, hajiya tace A'a 'yan uwanka zasuhad'o maka inma kwatanonne
Saje can to hajiya Kamar Nawa Zanbada hajiya tace " wanan nizanyi A'a hajiya inadakudina kibarni nad'awa matata kayanta😳hajiya tace wato kamaidani kakarkako


Fahad yanakomawa bangaransa yak'ira kairiyya a waya yad'aga tai sallama yace" nafad'amiki kairi
Alk'awarin Allah bayatashi ni tin Ranar danafara ganinki I filling i see my wife I thank God abba don't gree my married with my princess remained only 2 month I'm very happy I love you my wife.
Kairiyya tace hmm yaushe zakazo yace Zanshigo anjima inga fiskar matana OK " saikazo by by takatse k'iran

🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯

*tofa*

Yau bahba maryam ce tazo gidansu kairiyya tanatadad'a wai kairiyya taza'bi bare tabar d'an uwanta baranma tuzuru Wanda ba'asan irin iskanci dayakeyiba
Sabo dahaka ko anyi auran wani Abu yafaru ba ruwansu tinda bare yafi d'an uwa
Tagama kunfar bakinta bawanda yatakata sai abba
Dayafito yake bata hak'uri amma sai cewa tayi Aminu kanunamin iyakata kabama 'yarka bare alhalin d'anka Ibrahim yanuna yanaso sbd shi baida arzik'i shiyasa akabama d'an masu dashi wandake garin arna yanzu can za'akaita dan yanuna beson komai ahanunka wato shiyasa kadauka 'yar nabashi. Tozanje k'auye nasanarmusu dan bazaka zubarmana damutunciba


Nikwa mmn minal Nace kanki
Akeji bahba maryam aurede da tuzuru bafashi🤪ahto🏃‍♀🏃‍♀🏃‍♀
Ni nayinan Allah kaimu ranbiki💃💃
.......✍🏼


Please read & shere













Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 08:12] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



*⚜{{H.Q.W.A📚}}*

Romentic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨


Wanan page na sadauk'ar dashi ga bestyna ummi nabil&Eman inayinki over aminiya💋


Page 38-39


Labarin auren fahad yazagaya familynsu akan fahad zaiyi aure.

Hajiya asma saikunfar baki takeyi wai tinda ba'asanar musuba saboda basuda mahimanci Sai yanzu, da'akasa rana shine za'afad'amana sauda tace ai hajiya Laura tasan komai. amma tak'i
Fad'amana saboda tana gindinsu

Hajiya asma tace" kibarni dasu
Zanyi maganinsu ai. Wasila tasami labarin auren fahad dikta tadami kanta akanme fahad zaiyi mata haka
Itada take jiransa
Aimusu auren zumunci😳shine zaimata haka nikwanace to wasila wakikasanarma


Shirye shirye yakankama, dangin amarya da ango kowane 'bangare nasushirin sikeyi
Wanda ango na Lagos wajen aikinsa, Sai biki yarage one week zasutaho tare da abokansa nacan

Saide yasanar da kairiyya duk abindasuke buk'ata taima imran magana

Yayin da dangin kairiyya rigima taso ta tashi domin kuwa dangin babanta na k'auye sunce basuyarda akai
Musu 'ya wata duniyaba, gundabawanda tasani. Suko dangin mahaifiyarta sunyarda abata Wanda takeso, ai aure ba inda bayakai mutun
Inyaso acikin k'ananta abatad'aya sutafi tare sbd kad'aici

Toyanzu dai su bahba maryam bayanda suka'iya tunda har' anka'bi sadaki dubu 7000
Ranar aure kawai akejira, nanda 10 days Dan angoma yakusan shigowa gari kullum suna nanik'e awaya shida kairiyya, su rahama k'awayenta sai tsiya sukemata waituzuru yasacemata zuciya

Agidansu Fahad shiri ake tuk'uru Dan bak'i sun fara zuwa dangin hajiya shuwa mahaifiyar fahad wasuna barno wasukoma basa k'asar yawancinsu na Sudan,suma 'yan Sudan sun fara zuwa, ancanja dukka fentin gidan dakagani kasan d'angata zeyi aure, su shukura da nur da fadila kanan ango anatagand'oki yaya fahad zaiyi aure, sai rabawa k'awayensu invitation card sukeyi dansunason suyi shagali sosai saide sunatsoron angon karyahanasu.


A'bangaran kairiyya dangin maihaifiyarta kanuri sunatamata gyaran jiki iri iri
Inkagan bamazakace itabace saboda stabagen gyara da tasha gaduk inda tazauna saitabar k'amshi

Yaufa oga Fahad sunsak'a da abokanansa a iyaport d'in damaturu inda imran da matawalle suka d'aukosu a mota zuwa potiskum


Shiri biki akeyi sosai 'yan'uwa na nesa danakusa kowa yahalara
Inda ango yace shibawani event dazeyi Dan beson hayaniya kawai za'ai dinner ranar d'aurin aure
Sai gidansu amarya daza'ai walima anagobe d'aurin aure ranar alhamis kenan Dan fahad yace shiranar juma'a za'a daura aurensu dansamin albarkar ranan

*Wanan kenan*


Yau takasance alhamis gobe d'aurin aure
Yau ake walima gidan su amarya Wanda akeyi awani babban fili
Kusa da gidan su kairiyya, anyi decoration d'in gurin yai matuk'ar kyau, dangi kowa yabaiyana a gun azauzaune, angwayema anwaremusugu
Dan zasuzo

K'awayen amarya natakaratu Qur'an agurin danuna godiyarsu da Allah

Angwaye sun iso gun abin ya birgesu ciki harda su nur dansunce baza'a barsu abayaba
Amarya ko nacan anashiryata Dan afito da ita filin walimar, antinta tashiryata cikin wani swees less green mai matuk'ar kyau tad'auramata alkyabba pink akai ta fesamata turaruka masu sanyin k'amshi
K'awayanta su rahama sukarik'eta akafita da ita da isarsu gun walimar akasaki kasidar da surahama suka reramata dan tayata murnar aure

Bari murera kad'an muji

*kairiyya tamu Allah yasadaki da amincin aure*
*cikar buri kasami wandakakeso Kairiyya kinsamu munamirnar aure*🎼🎼🎼
*Allah yabada zaman lafiyar aure*
🎼🎼🎼

To muma mud'an rera k'asidar auren😀😀😀


🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯

Sunzaunar da amarya a gun zamanta inda fiskarta kare da zaran Alkyabba
Su nur sukaje sai d'aukar ta photo sukeyi ta wayoyinsu, wata malama zainab hassan, akak'ira tai wa'azi akan *Rayuwar aure amusulunci*
Inda abokan fahad suketayishi murna yayi dacen mace tagari😛suma sunce gaskiya inzasi aure agida arewa zasiyi bazasiyi abarikiba, Dan abin yabirgesu lol🤪

Anci ansha taro yatashi lafiya anmai da amarya cikin gida Wanda ango yaso yaganta amma badama😃


*Rana batak'arya saide uwar d'iya taji kunya*


Yau takasance juma'a and'aura auren fahad da kairiyya akan sadaki 7000
Saimuce Allah yabada zaman lafiya

Inda kairiyya dak'awayenta suke gidan anti safna suke nasu shagali

To A al'adar gizimawa sai and'aura aure akekai lefe, saboda haka yau gidan su fahad zasukai lefe Wanda lefen yana'bangaran hajiya asma Wanda sauda tace sai anrage kayan yayi yawa
Laura kuma tak'i yarda amma hajiya asma da sauda saidasukarage kayan afad'arsu wai ai tinda yace ya yafe kayan d'aki suma bazasukaimusu kaya mai yawaba🤔

****** ***** ******


Ankai lefe gidan su amarya akwati
Shida masu kyau da tsada kayan cikiko inmuntsaya lissafawa macinye sauran lokacinmu kowa yak'isyata aransa kawai. Ahakanma anrage kayan amma ba'abun da babu, mutane natasan barka


Lokacin dinner nayi akakai kowa
Sai ango da amarya sukarage
Wanda imran shi yad'auko ango sukabiyo sukad'auki amarya da babbar kawarta rahama domin kuwa amarya tace tare zasutafi

Suna isa akafara shagali dama su'akejira, inda akak'ira sa'idu borno, yawak'e amarya da ango
Anci ansha anyi 'barin naira tako wani 'bangare
Inda amarya da ango sunyi ankon
Shadda 'yarmali sunyikyau har sungaji, taro yawatse lafiya and'auki amarya anmaida ita gida nsu, akan sairanr tafiya LAGOS kuma
Amma anti sauda tace " k'aryane dole ad'auko amarya a kawota gidansu kafin tafiya LAGOS
Saboda ko auren imran saida akakawo ilham
'Yar gidan danmajalisa gidansu kafin suwuce damaturu
Bare matar fahad 'yar matsiyata
Hakataita kunfar baki dole akaje akad'auko kairiyya awanan daran akakawota gidan su fahad a'bangaran Fahad
Aka'ajiyeta Allah yasa da kaya a'bangaran.......✍🏼







Please read & shere











Allah yajikan iyayenmu🤲
AUREN LAGOS

Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



*⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid ( mommyn minal)


[ thee end]


Wanan page sadaukarwane ga
'Yan home of Qualitei's writer's
Association
Allah yatamaki k'ungiyarmu 🤲
Inayinku over💋



Page 40

The last page


Ankai Amarya kairiyya, 'bangaran fahad
Awanan Daren Allah yasa dakaya a part d'in
Itada k'awayenta Rahama da basira da k'anwarta kausar, sai cousin d'inta mata subiyu, suka kwana tare domin kuwa Al'adar 'yan jihar yobe state ne sai anyiwa amarya kwanan d'aki Ranar da'akakaita
Washe gari sai ango yashiga d'akin amaryarsa

To" hakan takasance da kairiyya, yaukwananta d'aya gidan su Fahad, kuma yaune sukewata Al'adar in'ankai amarya yau washegari wuni sai ai liki dayamma, kowa Yakama gabansa.

Yautake lik'in kairiyya Wanda za'ayishi 4: 00 pm
Haka amarya kairiyya take zaune a'bangaran Fahad, itadak'awayenta da 'yan'uwanta, ankawomusu abin kari daga 'bangaran hajiya asma, daranama ankawomusu,

Sai yanzu misalin
3:00 pm Anti sauda tashigo tanawani d'ad'aga
hanci tatsayamusu k'erere aka tace" ita amaryar bazatabud'e fiskartabane, muganta, ai amarya mai tsada take rufe fiska bawananba mai araha....
Acikin cousin d'in kairiyya akwai Habiba dama ita batada hak'uri kokad'an kanamata zatarama. To yanzuma ita tadakatar da Anti sauda tace" dakata Anti karkiga kingirmemu kitinanin gayamana magana muk'aleki, Toni Habiba banacin bashin magana komin muninta saina rama
Ai " Anti amaryarmu itace maitsada domin kuwa tsadarta yagani shiyasa yace baison komai sai ita Dan itayakebuk'ata.
Bashirgiba kuma yasameta, d'anbak'in ciki sai yamutu. Anti sauda tace nikikegayama haka marar tarbiyar yarinya
Habiba tace" kekikanema kuma kinsamu
Kairiyya tace" dan Allah kuyi hak'uri

Anti sauda tai tsaki mmttss... dangin marasa tarbiya saiku shirya akwai lik'i
Anjima tai ficewarta, tanafita surahama sukayiwa kairiyya
Caaa akanme zatabada hak'uri aidatabari Habiba
Tagyaramata zama. Kairiyya tace" A'a bansan tashin hankali
Basira tace Allah yakyauta,

Anacikin haka Anti safna tazo takawowa kairiyya kayanta wa'yanda zatasa kafin anjima damangariba akawomata sauran
Nan suke sanarma Anti safna abindayafaru
Kuma suke sanarmata za'ailik'i anjima
Anti safna tace" kairiyya tatashi tak'ara wanka
Kairiyya tayiwanka Anti safna ita tazauna ta tsaramata kwaliyya light mecup tabata wani cot less mai matuk'ar kyau milk color akanad'amata head Golding sai hil shoe shima Golding da forse d'insa. Sai sark'arta 'yar k'arama ta gold
Wanda kakarta tawajan uwa tabata amatsayin gift sai veil akarufamata akai yarufemata fiska
Mai sharashara milk color
Tayi matuk'ar kyau, kamar kad'auketa kagudu🤪

🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯

A'ban garan Ango shima shadda yasa milk color da agwada tasha aiki takalminsa,agogo
Hula, duk brown yasa sai baza k'amshi yake abokansa sukai filin lik'i dashi
domin kuwa 'yan uwa duk antaru nan akafarawa ango zuba kud'i kafin amarya tazo


*wai INA labarin wasila*

Wasilafa nacan abin duniya ya isheta itafa agaskiya tanason ya Fahad yanamatuk'ar burgeta dan action d'insa dakomainasa shine irin abin datakeso ajikin d'anamiji😳kuma
Gashi yanzu yai auransa yabarta
Danhaka takasa jurewa taje tasami mahaifiyarta tasa ta agaba tanakuka reras
Hajiya Ayiya tace"
Lafiya yauranar murna zakisani agabakinakuka.
Ni gun lik'i zantafi
Kifad'amin mekedaminki

Ni hajiya agunkune ranar murna amma Ni ranar bak'in cikine aguna🤔
Nadad'e inason ya Fahad duk nakiri samarina saboda shi shine yanzu zayi aure yabarni, zancan banza hajiya tace" shiyata'ba fadamiki yanasonki A'a wasila tace tokokinga saiki hak'ura tinda tinda bakifad'iba
Ashe baffa isa yanajinsu yace aidole tahak'ura tinda yasami k'aramar yarinya sa'ar su fadila ba'abin dazai da ita gashi matarsa
'Yargidan tarbiya
Yajuya yafice abinsa, sa'ar su fadila wasila tamaimaita.


Acancikin gida kuwa anatalik'i a ango akai sanarwar iyayen ango zasufito silik'i nan su nur sukaruga 'bangaran amarya sukace afitoda amarya filin lik'i.nan su Anti safna sukafito da kairiyya akai wajan lik'i a nazaunar da kairiyya kan kujera kusa da Fahad da yabaza babbar Riga shi ga ango hanun kairiyya yarik'o yadamk'e cikinasa yasunkuya kansa setin fiskarta yace my wafy wanan lallan yayi kyau yasumbaci hanun yanad'ago kai suka had'a ido
Da Anti sauda yakawar dakansa abinsa, nan iyaye sufito akafara lik'i nkud'i ana photuna 'yan uwa nataliki amma ba'yan uwan amarya

Anti safna tacewa Habiba wai ansanar da gidakuwa Habiba tace A'a nan Anti safna takira gida awaya tasanarmusu nan 'yan uwan baban kairiyya Dana mamanta sukazo suma sukafara 'barin naira kowane 'bangare sunyi bajinta

Anyi lik'i antashi anmai da amarya'bangaranta , 'yan biki kowa yawatse sai amarya da k'awayenta sunajira angwaye suzo ayi siyan baki


Ango yashigo da abokansa anyi siyan baki kowa yatafi abokan ango sunmai dakawayen amarya gida
Haka amarya da ango sukakwana
Ba abindayamata
Haka kairiyya take zaune a gidan batada damuwar komai
Ankawomata kayan anfaninta daga gidansu da kayan su cincin da alkaki.
Batama girki daga gun hajiya kulun shukura ke kawomusu, hajiya nfahd namatuk'ar k'aunar kairiyya
Kairiyya da Fahad kullum haka suke kwana baimata komai sai 'yan wasani hartsoyon
Sati biyu yanzuma shirin tafiya lagos sukeyi Wanda zasutafi jibi asabar, kuma Fahad yace mutum biyu zasi masu rakiya dan a jirgi za'atafi sai babbar k'awa rahama



**** ****** ******

Yau tasakasance kairiyya zasubar gari duk sunyi salama da dangi har damaturu sunje gidan imran

'Yantafiya suma sunshirya mama balki da bahba maryam dantace sai taje taga garin arna gakuma hawa jirgi aibaza'abarta abayaba.🤪bahba maryam d'in shagali kingama zagin tuzuru kuma gashi kinatijara akan zuwa gidansa😀

Sai kanwar kairiyya, shahida 'yarshekara 7 akabata. Haka imran ya 'yebesu zuwa iyaport din damaturu basudad'e dazuwa iyaport d'inba jirginsu yatashi sukatafi
Sukaba 'yan uwa dakewa.

To" saimuce su bahba maryam asauk'a lafiya😢


Plight dinsu yasauk'a garin Lagos 2:00 pm
Dasauk'arsu akaturo k'atuwar jeep daga office din su Fahad ta kwasesu tai cikin
Garin Lagos dash
Bahba maryam CE tafarawa Lagos k'irari " kaga cunkus d'akin tsuma sama ruwa k'asa ruwa, tsakiya gida makarinki sai ankoma😀
Sunatafiya k'abilu kalakala natawucewa da kayan dashi da babu duk kusan d'aya. Oh" Ni meramu gani agarin arna Allah
Yasawak'a karde aje ahaifamana jikoki arna Ni mero



Awata unguwa festac unguwar manyan mutane wane da wane nan akashiga dasu bahba maryam tace nan Americane ko Nigeria bawanda yakulata, awani bakin kofargida mai tsananin kyau of cheir anan mai motar yai hon maigadi yabud'e sukadana
Motarsu cikin gidan akai pakin sukafirfito
Suka shiga ciki gidan babban palone da d'akuna uku ak'asa sai kicin, da store kuma kowani d'aki da toilet aciki sai step dazakaho yanashinfid'e apalon ajikinsa duk tails dajikin dikka gidan d'akunan sama kuma biyune sai babban Palo da kicin da stor komai namore rayuwa akwai agidan, bahba maryam tace kud'in da babanki yabayar yace inkwai abin dabemikiba a sanjamiki ai saide akoma dasu dankomai akwai agidanankam
Mama balki tace A'a abatakud'inta
Tayiwasu abudasu

Kwanansu d'aya da zuwa abonkan aikin Fahad suka had'amusu partyn murnar aurensu
Inda kairiyya tasamu kyautuka

Kwanan su bahba maryam biyar suka koma potiskum inda sukakoma da abin arziki bahba maryam sai cewa take Lagos bak'arya tayi wallahi dan harwani haske tak'ara ga aljihunta cike yake dakud'i banda sutiru da Fahad yasiyamusu kairiyya ma tabasu, dan haka dukwanda yazomata sannu dazuwa sai tace Lagos ba k'arya
Kudin da abban kairiyya yabada akan acanjamata abin da baimataba ta bawa mama balki
Tace tabawa mamanta da Antinta suraba


Yaude anatashek'aruwa a Lagos tunsafe haryanzu dare ruwanan baitsayaba
Fahad ne yadawo dagagun aiki kairiyya takaishi sama yai wanka
Yaci abinci sukad'antaba hira
Yace takai shahida d'akinta tasameshi anashi d'akin taje tadawo yace kina
da alwala tace eh yanzu nai wanka nad'aura awalar kwanciya yace OK
To misala raka'a biyu sunyi salla
Fahad yamusu addu'a maitsayi suka shafa yad'auki abarsa sukai gado kairiyya gabanta yafara faduwa saboda wasanin dataji yanamata
Yace dakata madam yau aurenmu sati uku
Ainayi k'ok'ari
Adaranan Fahad yafanshe sadakinsa
Sai da akayi kwana biyu anaruwa batsayawa Fahad nagida nacin amarci


Satin Fahad daya nacin amarci sanan yakoma bakin aiki
Yanemi makaranta shek Abubakar Gumi yasa kairiyya dan takarasa karatunta
Shahidama nazuwa school da islamiya


Bayan shekara bakwai


Su kairiyya ne da Fahad da shahida
Sai yara biyu namiji da mace sukafito da ga jirgi imran da iyalansa sukadaukosu daga iyaport zuwa gidansu sukaci abinci suka huta sukakama hanyar
Potiskum kai tsaye gidansu Fahad sukawuce
Inda sunashiga yaran suka ruga
Palon hajiya suka k'ank'ameta suna hajiyarmu hajiyarmu
Suna haka iyayen sukashigo kairiyya tace kai kucikata maza munason harjirmu karkujimata rauni
Hajiya tace k'yalesu yarane ai
Babban d'an musa mai sunan bahban Fahad sunakiransa Abul kairi sai macan mai sunan antinmu nafisa sunakiranta intisar, kairiyya tazama babbar mace inkaganta kasan Hutu yazauna, shima haka Fahad din
Yaginamusu tafatsetsen gida Wanda insunzo nan suke sauk'a

Kausar tayi aure ta auri ya usman da 'yarsu daya kairiyya
Rahamako k'awar
Kairiyya ta auri ya Ibrahim zumunci sai abin dayai gaba wasila ma tagaji tayi aure ta auri wani babban mutum akano da matarsa daya ahto dan kairiyya takafe ta tsare bawata gun Fahad sai ita

Yanzuma shirye shiryen sauran su nur da shukura akeyi,yau kairiyya tashirya yaranta danzasu ziyara gudayawa kafin sukoma Lagos
Gidan bahba maryam sukafara zuwa sukagaisa a kakawomusu abinci tuwan shinkafa miyar taushe amma sai yaran sukayiwa mominsu magana da English waisu basaci itakuma uwar taimusu magana da larabci sukabata hak'uri sukasa hannu sukaci tuwon anakiran salla abulkairi mai shekara shida yace mommy zani masalacin kofar gida nai sallah
Intisar kuma mai shekara hudu ta dauro Alwala ta tada sallah
Bahba maryam tadubi kairiyya tace takwara yaranki nabirgeni
Gaturanci ga larabci ga ibada. Gatarbiya maikyau dakikabasu
Kairiyya tace" ai bahba karatunan dacan badayabane
Can sunfikaratu maikyau Ni wallahi dankaratun yaranan zankoma
Dan inaso inzauna cikin 'yan uwana. Bahba maryam tace kamar wanicikine
Dake kairiyya taduk'ar dakai tace eh bahba


To " Allah yaraba lafiya musha shagali💃💃💃

Anan nakawo k'arshen littafin
Auren Lagos
Wanda naidede Allah yahad'amu aladan Wanda naikuskure Allah yayafemin🤲




Please read& shere⛹‍♀⛹‍♀⛹‍♀

Sai munhad'u asabon book inmai dukka yaso












Allah yajikan iyayenmu🤲
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment