Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

"nikam banaso"


Dariya sosai ya mata itako idanunta dik sun ciko da kwalla

"shknan naji...ynxu ya za ayi da bedsheet din?"

"kai zaka wanke mana kasan ni bawanki nake ba dan banma iya ba"


sadeeq da tinda tafara zancenta ya sake baki yana kallonta ya furta "cabdijan"

bekuma cewa komai ba yaje ya yaye zanin gadon ya nufi toilet yana shiga tayi tsaki

"Sekace ance baiwa aka kawo ma"


tana gama fadan hk ta miqe ta bude wannan akwatin ...riga da skt english wears tasa ta yafa gyalenta wayarta ta dauka ta bude akwatinta ta dauko wani india film na season *king of hearts*

Zama tayi tasoma kallon film din tana chatting...kara door bell taji tada pausa tamiqe ta bude...ummi ce dauke flaks na abinci.....

"Inna kwana anty husna"

ummi ta fada cike da fara'a... tabebaki husna tayi

"lafiya"
"anty dan Allah kama min da guda daya"

Tsaki husna tayi ta juya abinta

"dakika taho dasu waya kama miki? kuma wallahkika zubarmin sekin kwashe kin gyaran palona"

tana kaiwa nanta zauna tasa play tacigaba da kallonta.....ummi kuwa tafiya tasomayi ahankali ahankakai..hartakai wajan dinning din gurin saukewa ta kasa..

"Anty husna dan Allah xolki dan saukemin"


tsaki husnata kumayi
"kikira wacce ta dora miki ta sauke miki"


wangazancena husna ya batawa ummi rai batace komai ba tasoma qoqarin saukewa dadai nansadeeq ya fitoh riqe da zanin gado a hanunsa alamun yagamawankewa dasauri ya nufi gurin ummi yasoma saukmata kulolin

gaishesa tayi cike da fara'a ya amsa soma tayiya tayi ta nufi qofa ya mara mata baya kan su fita husna ta kwashe da dariya tanactafi

"kaiiiisyyr sederth da roshni na burgeni wollah"

tsakiummi tayi suka ficea tare





πŸ‘’
[12:24AM, 1/1/2017] Baby Afreen: πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~


_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*


_Special thanks to yuh *abba gana* Allah ya kara basira...king of writters kukejiπŸ˜˜πŸ˜€_




*05*

Suna ficewa husnah itama tayi tsaki

"wallahi badin inna san yayanki ba dakin gane kurenki"


murmushin mugunta tayi ta cigaba da kallonta...tana cikin kallo wayarta tasoma ringing dasauri ta daga sunan kawarta *deeja* daya bayyana a screen din yasa tayi murmushi ta daga kiran cilin sauri


"hello amarsu ko harynxu anna barcin ne?"

"wace ni?kinga ni kallo ma nakeyi"

"shegiya yar banzar gari inna angon naki yake"

"yana tsakar gida nakega...yaushe zaki zo ne?"

"se jibi zanxo insha Allah..toh ya ban labari insha"

dariya suka kwashe dashi dikkansu...

"hm ai abunba a mgn aini angama daga jiyan nan"

"meyafaru yargari?"


Nan husnah ta kwashe dik abinda yafaru a darenjiya ta bawa deeja labari..Nikam abba gana ya hanani jiπŸ™ˆballena kwaso muku..

( *wannan nadaya dagacikin kuskurenda mu mata bama ganewabe kmt ace dan ki nada kawa ba kawai ki kwashe sirrin mijinki ki fadamata ba.bakisan ainna ze tsaya ba..ykmt mu gyara halayenmu nasan masu karatu da dan bayanin da nay kungane inda nadosa... se mu kiyaye harshen mu*)


Dariya deeja tasomayi sosai bude baki husnah tayi zatayi magana kawai seji tayi afizge wayar atsorace tamike ganin sadeeq atsaye yasa ta kuma dibrrbicewa dan azatonta yaji me take fada awayar...

Murmushi shikam yayi ya kashe wayar ya ajiye mata agun dinning ya nufa ya zauna yasoma bude flask zesa abinci..husnah kuwa ajiyar zuciya tayi tare dasa hanunta aqirjinta kasancewar yadda kirjinta kedukan uku2...Sauke ajiyar xuciya tayi ta zauna kan kujera tare da lumshe ido tana maida nunfashi....


"bazakizo kici abinci bane?"

Dasauri tamiqe tare da qaqalo murmushi tasoma tafiya harta isa inda sadeeq yake kujerar dake gefensa taja kujera ta zauna tana murmushi...



πŸ‘’πŸ‘’

_2days later_

"Husnah ynxu hk zaki zauna ba kya gyaran gidan ba shara ba komai?girkin ma sedai ayi akawo miki kici ko wanke kwanuka bakya yi?"

"gsky ni kam yaya kana takurani nafadama agidan mu banayi...inkuma baka yarda ba kaje ka tmby umma mana"😏

"Lallai husnah πŸ‘‰ke ynxu agidanan sedai kici kiyi kallo ko?"

"toh me kakeso nayi yaya kaga ni fa anata wuceni a film dinan senayi backward ma"


"shknan bakomai zan kwashe kayan kallon kaf nayi kauta dasu"

"cabdi wallah fade kakeyi"

tsaki ya sadeeq yayi yasoma danna wayarsa..ringing biyu aka dauka...


"hello ya sadeeq"
"naam ummi dan Allah kina gida ne?"
"eh yaya meya faru?"


"Dan Allah kixo gidana zan dan saki abune"


bejira cewarta ba ya kashe wayar ya nufi hanyar daki..husnah dake zaune ta qara gyara kwanciyarta tana kallonta abinta...

Ummi kuwa can tana ajiye waya ta soma qunqunai mama dake gefe ta kalleta tana fadin

"Kedawa?ya akayi ne"
"Mama ya sadeeq ne wai senaje gidansa kuma matarnan tasa batada mutunci wallahi"

tsaki mama tayi tasoma ma ummi fada danme zatace husnah batada mutunci...ba shiri ummi tazari gyalle ta fita ranan natainyayi dubu bace yace....


Sadeeq nashiga daki yayi wanka ya fitoh ya shirya tsaf cikin kanan kaya dasuka fit dinsa sosai ...

Fitowa yayi har ynxu inda yabar husna agunta ke se qara gyaran kwanciya data keyi tana dariya tsabar dadinda film dinyake nata....


dinningya nufada zumar jan kujeravya zauna qarar door bell yaji ya nufi qofa yana budewa cikin sa'a yaga ummi se turo baki takeyi

Matsa mata yayi tashigo dan yariga yasan matsalarta....

"Kiyi hkr ummi dan Allah gyaran gidanan zakiyi kifara daga dakina plxxx".
.

Zaro ido tayi ta nuna masa husnah da yatsa wacce keta kallonta tana dariyaπŸ‘‰πŸ˜³

daga hannu yayi ya hadesu πŸ™ ..alamu yamatada ido akan ta je tayi kawai..daga kafada tayi tare da tabe baki ta nufi hanyar dakin sadeeq ...


"Toh nixan fita sena dawo"

yafada tarecda warasawa inda husnah take....

"Toh seka dawo asiyo min abarba"


tafada tana murmushi bece komai ba ya fice abunsa ....





*kubiyonidan jin yazata qare tskaninta da ummi*


πŸ‘’πŸ‘’
[12:24AM, 1/1/2017] Baby Afreen: πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~



*A short story*


_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*




*06*


Ummi kuwa tana shiga dakin tayi tsaki ganin dakin ba agyare ba...dage labulayen dakin tayi tasoma gyara kayandakin ta fitar da kayansa masu datti ta share dakin tas ta canja bedsheet ta wanke toilet din ta gyara ko inna tsaf...

fitowa tayi pallo nanma ta gyara ta share ta kwashe kwanukan dake kan dining takai kitchen tadawo ta share palon tsaf ...hanyar kitchen ta nufa danyin wanke2

Husnah dake zaune tasoma fadin

"Ummi kishiga dakina ki gyaramin "


Sake baki ummi tayi tana kallonta...

"ynxu anty husna dakin naki ma se an gyara miki"

"mtsw kinga bannemi wani dogon bayani agunki ba kije kiyi abinda nasaki".

"toh gsky ko zanyi sena gamavsbinda nakeyi tukunna"


dasauri husnah ta miqe ta danna pause a film din datake kallo tare da fadin

"ke harkinisa nasaki abu kiqi yi?"

"nifabaqinyi nayi ba cewa nayi sena gama abinda nake tukun


dasauri husnah ta miqe ta nufo inda ummi take cike da gadara itako ummi tsayawatayi ganin ikon Allah

Husnah na qarasowa tadaga hannu da zumar marin ummi dasauri ummi ta riqe hanunta...

"baki kai matsayin da zaki maren ba...kuma dakinki abu daya zesa na gyara dan ya sadeeq yace nagyara gidan shiyasa badan hk ba wallahi bazan gyara ba.."

"ke ni tsararki ce?"


"kanki akeji...banda lokacinki"


ummi na kai wananta sake hanun husnah ta shige kitchen abinta tabar husna agun sake da baki...


tsaki husnah tayi cike da takaici

"wallahi zanyi maganinkitinda taqamarkirashin kunya"


tana kaiwanan ta koma maxauninta ta cigaba da kallo abinta....



Ummikuwa tana shiga tayi wanke wanke ta gyara kitchen din ta fitoh tayi mopping kafin tabi ko inna da turaren wuta gana fesawa.gidan yadau kamshi...kafin ta nufi dakin husnah ma ta gyara mata tasa mata turare....


lkcin sallar la'asar nayi tayi alwallatayi sallah....husnah ma hk dik sakacinta bata sakacin sallah lkcin sallah nayi zata tashi tayi abinda ke burge sadeeq da ita kenan...




πŸ‘’πŸ‘’


Sadeeq kuwa tinda ya fita aaibiti ya nufa yana gama duba patient ya nufi office din hydar...
hira suka somayi sosai cike da nishadi..

"Ykmt ace nazo naga amaryarmu fa"
hydar ya fada yana dariya

"amaryar ku ko shirme.."
cewar sadeeq dake dannar wayarsa


"kamanya shirne?"

"toh ba abindavtakeyi fa se kallo ..bata iya komai ba..girki.gyaran gida kai komaivda komai husnah batayi acewarta bata iya ba agida batayi...


Dariya hydar ya kwashe dashi tare da fadin

"Ango ango kasha kamshi
kaikuwavtana cin amarci xakacwani ce tayi aikin gida ni nine cewa zan ban iya ba"


"Mtsw kaifa banzane acire xancen wasa agefe"

"inkuwa hakanec knada aiki agabanka seka zage damtse kasomavaikin gida kan kafitoh off"?

"cabdi jan wlhi abinda bazanyi ba kenan"
.
"ynxu knacnufin hk zakuyita zama cikin datti da yinwa?"?

"hmm a'a ynxu hk ma nabar ummi tana gyaran gidan aninci kuma ko dagacwajan mama ko mahaifiyar ake kawo wa"

"cabdijan wallah zan zige ummi tadena hk kurin bata bata ba zata gyara"

dariya sadeeq yayi tare da fadin
"kaifa mugune hydar"
"ai gsky ce na fada


Nanfa suka cigaba da hirarsu cike da nishadi..

"hydar kasan kuwa nxt week xankoma dutsinma wannan kauyen danaje kwanaki"

"ok nagane mezakajeyi kuma,?"?

"Abu zanje nayi kwana daya kawai xanyi nadawo


"ok toh Allah yakaimu ya bada sa'a"


ansawa sukayi da amin dikkansu....



πŸ’–πŸ‘’πŸ’–

Xaune Sadeeq yake yana aiki a laptop dinsa husnah ta turo qofar dalin nasa ahankali tare dayin sallama...amsawa yayi batare da ya kalli inda take ba...


karasawa tayi ta haye kan gadon ta zauna kusa dashi...kusan minti biyar ba wanda yacewa wani qala acikinsu ..Sadeeq ne ya yanke shirun tare da fadin

"Ranar thursday insha Allah zanje cikin dutsinma na kwana washe gari nadawo"

gyada kai tayi tare da fadin

"ok Allah yakaimu..dama innaso nama magana ne"

"Ok dama innaso nama mgn"

"inna jinki".
. ya fadavtarecda rufe system dinsa


"dama zan ma umma magana ne se asamomin me aiki"


Shiru yayi yana kallonta daga bisani yasoma fadin

"Kibari naje nadawo daga tafiya tukunna"

ba musu kamar wata mutuniyar kirki ta ansa da toh...rungumota yayi jikinsa yasoma mata wani salo nadaban ganin yana neman wuce gona da iri yasa ta miqe a dari tabar dakin.....



_Thursday_

Shiryawa sadeeq yayi ysaf ya fitoh dauke da dan qaramin jaka dayasa kayansa kala daya aciki ....zaune ya tadda husnah a palo tana kallo...


"Toh ni zan wuce"

miqewa tayi ta nufo inda yake ga mamakinsa sevganin hawaye yayi nabin fuskarta...









πŸ‘’πŸ‘’
[8:48AM, 1/1/2017] Baby Afreen: πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~



_In dedication to_
~swt~
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*




*07*

"Husnah meyafaru ne?"

"bayan zaka tafi kabarni.kuma ni tsoro nakeji wlhi

"ai ba dadewa zanyi ba ki kira anan ta tayaki zama "

gyada kai tayi tare da sharevhawayen fuskarta tavkarbi jakarsa har mota ta rakasa sanda taga ya motarsa ya ficevta soma wani sabon kukan hkvta koma cikin palon kallon ma gaggararta yayi daga bisani ta soma kira hanan awayactana gama kiranta takira deeja...


Shikuwavsadeeq be tsaya ko inna ba kuma yana driving da sauri hkn yasavyavisa vikin garin dawuri...yana isa gun me anguwa ya fara sauka...


Anna ta masa sannu da hanya...daga masu kawo masa fura se masu kawo ruwansha masu kawo tuwo dadai sauransu...


Shikam sadeeq murmushi kawai yakeyi dan hkn na burgesa...


"Abunakar ya hanya?"
acewar mevanguwa


"lafiy ahmadulilah"

sadeeq ya amsa cike da fara....hiravsukayi sosai yaci abinci yaqoshi....kafin ya soma gudanarda abubuwan daya kawosa qauyen kasan cewar washa gari yakeson ya koma gida...


Tafe yake yanata kalle kalle yadda aketa gyara gyare se guda akeyi wani yaro ya gani yaje tambayarsa

"kai yau me akeyi ne?"

"bikin yarinyar meanguwa za'ayigobe shiyasa"

gyada kai yayi tare da tabe baki ya wuce abunsa....


Gidan me anguwa kuwa ba abinda ake se kidan kwarya anna rawa anna guda .....amarya kuwa can daki anna gyarata...tasha jan baki ga dugonan da sukeyi a fuska irin hk
β€’ β€’
β€’ β€’ da β€’
β€’ β€’

dik ta shasu a goshinta anfitoh da ita se guda ake qawaye sunata rawa su alawiyya nagani sun shokare se dancewa sukeyi....



*Husnah*

"Ke kin wani bi kin ishemu da wani xancen mijinki"

"fada mata dai anty deeja tabar mu muyi ta garara se faman surutu tajeyi"

"barni da ita hanan sekace wanivya hanata bin mijin nata"


Miqewa tayi fuuuuu ta shige dakinsa hade da banko qofa tavfada kan gadonsa tana rera kuka.....


sudeeja da hanan kuwa dariya suka dinga mata




*Washe gari*


Yau take juma'ah babbar rana sadeeq ya gama shirinsa misalin karfe daya da zumar anna fitowa daga sallahr juma xe kama hanyar gida...

Fitowa yayi ya nufi wajan me anguwa ya zauna anata hira anan yakejin sunan amaryar *Aisha*(Shatu) se angonta kuma *musa*(danlami)


Sunan zaune suna hira aka soma kiraye kirayen sallah miqewa sukai kowa ya nufi yin alwala...

Suna gamawa aka soma hallara a masallacin lokacin sallah nayi suka gabatar nanfa aka fara zumar daurin aure...

Kamar daga sama aka soma hayaniya taciki iyayen angosuna fadin

"Mu munfasa aure dama sanda nacewa musa ya bari se ya samu aikinyi kuma karatu zashir a binni"


nanfa hayaniya ya kaure me anguwa ya fitoh babu abinda yake se fifita yana ta sallati yana sanarwa ubangiji....


yanan tsaye wakilan ango sula fitoh suka wuce se surutai suke ....


Nikamganin hk na koma gefe nazauna domin hutawa kamar amafarki najiyo anna fadin

"Andaura auren *Abubakar sadeeq* da *Aisha*(shatu)
😳


_10min later_


Zaune sadeeq yake a motarsa shi kadai yafada duniyar tunani


*Flash Back*

me anguwanecleta fifita se huci yake yana kaida kawowa....sadeq ne ya nufo inda yake..

"ne anguwa meya faru ne?"

"Kaidai bari danan....abaini jama'ahsukacwulaqantani bayan angana komaivsuzo suce sunfara auren?"

shiru sadeeq yayi aransa yana fadin

"Yazanyi in cetoh shi dagacshiga kunya?mutum ne me karamci da kautatawa mutane"


sharaf sadeeq ya furta

"Zan aureta ga sadaki "

Dasauri mevanguwa ya juyo yana girgiza amasa kai baza ayi hk ba

"gyada kai yayi akan yanasocze aureta"

Sosaixme garivyayi murna suka koma ciki liman ya wakilce shi me anguwa kuma yarsa aka daura auren



*Back to current scn*


Share gumi sadeeq yayi yasomactinanin

"ynxu inna zashi da ita? inyavkaita gidansa matsala...ya kaita gidan iyayensa matsala dan karshe mama tasashi ya saketa....ynxu inna ze kaita?"

yana cilon wanga tunani yajiyo guda juyawa bayan da zeyi yaga mutane dayawa ga wata datashia llubi dagani itace amaryar sun dosa wajan motarsa da ita...nanfa hankalin sadeeq ya qara tashi





πŸ‘’



[2:26PM, 1/6/2017] Baby Afreen: πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~

_Na_

*Faty Afreen*



_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*



_Congratulations sis *Humaira melody* for d sucessful completion of yuhr swt novel *NAMIJIN KENAN* Allah ya qara basir a_






fatyafreen.blogspot.com

or

http://fatyafreen.blogspot.com/2017/01/ashe-kishiyatace.html






*08*


kasa fitowa yayi.. yayi lamo acikin motar sukuwa sun tsaya jiranshi awaje se faman gudaakewa amarya wasu kuwa cewa suke

"cab aike shatu kin more innice wanne kuka zanyi..kinsamu miji me kudi"


alawiyace tayi dariya tare da fadin

"wallahi kuwa kinsamu hutu kinhuta da wahalar qauye.ai dani za aganin gidan amarya"


Nanfa sukadinga hira kowa daabinda yake fada sunayi suna guda annatafi ga shewa..

Me anguwane da wani dattijo suka nufo indasuke
"ahh yanaga kun tsaya anan se hayaniya kuke? yamma zata masa ahanya fa"

bejira jin mexasuce ba ya nufi inda sadeeq yake qwanqwasa glass din motar yayi dasauri sadeeq ya bude murfin motar yafitoh...

"auh kanaciki shine kabarsu sunata batama lkci?"

daga bisani me anguwa ya jasa gefe ya masa nasiha...kuma yacedashi za'a tafi da qawarta alawiya taga in suke..


sadeeq kuwa najin hk ya kuma gigicewa me anguwa daya lura ya soma tmbyrs

"sadeeq lafiyarka kuwa?"


inda inda yasomayi tare da fadin

"ahhh bkm inna qarayin latti agurin aiki ne"

murmushi me anguwa yayi bece dashi komai ba ya nufi inda amaren suke.

"kai ku taho maza da alawiya za atafi"


: "Nima dani za aje ..acewar dije...

nanfa suka. dunguma su uku suka shiga seat din .baya..


Cikin sanyin jiki ya soma driving sosai shatu ke kuka bama kamar inta tuna cewar bama tasan waye mijin nata ba...




*Husna*

"ku tashi mana se faman bata min lokaci kukeyi"
acewar husna

deja ce tayi murmushi tare da fadin
"dallah muje kin wani ishemu da surutu"

soma tafiya sukayi hanan na bayansu hankalinta nakan wayarta ... fita sukayi tasawa qofar key dmsuna zuwa bakin gate taba ma megadin key kafin suka wuce abinsu...

Basu tsaya ko inna ba se gidan umma zaune suka samu umma ...da sallama suka shiga...

"waiyyoo ummata nayi kewarki"
acewar husna


"oyoyo yar gidan umma..ashe kuna hanya".

ciki duka shige kowaccansu ta yada zangwanta nanfa aka hau hira....



*Sadeeq*

sosai yake gudu amotar yana tinanin yaddaze isa gidansa ya tadda husna tinda nata dasauqi akan na mama...

da ka kallesa kasan yana cikin damuwa...ba bata lokaci suka isa...su alawiyya kuwa se yaba kyan gidan suke tindaga wajan...


Horn yayi me gadi ya bude nan me gadi ya fada masa cewar ai husna batanan tabar key amma...busar da iska yayi tare da dauke axiyar zuciya...

karban key din yayi ya nufi wajan parking ya paka motarsa...

Bude musu yayi suka fitoh se zare ido yake kamar tsohon munafiki...bude musu yayi suka shiga....


Kalle kalle suka farayi gidan yayi kyau dik da palon ba'a gyara yake ba xama sukayi shikuwa tsayawa yayi yana kallon palon daga bisani ya bude dakinsa nanma kaca-kaca...ya bude dakin husna nanma ba agyara ba...ya duba kitchen wanke wanke ne lihidi guda sekace gidan family house...


tsaki yayi su dije sukayi saurin juyowa suka kallesa ganinsuna kallonsa yasa yaqaqalo murmushi ya nufo inda suke

"kuzo muje na kaiku tasha ku koma gida ko?"

"tin ynxu...ai na aza gwana zamuyi"


Xaro ido yayi atsorace yana fadin

"Kwana kuma?"


"kwarai kuwa" shine abinda alawiyya ta fada

ganin dik ya rikice yasa dije tasoma fadin

"jiyadda yawani rikice sekace munce zamu tafi da ita"

dariya sukayi shikuwa se waige waige yakeyi jiyake kamar husna zata shigo....

"kinga tashi mutafi mu bar musu gidansu wataran mazo ganinta"

kamar jira yake yamiqe yayi gaba sukuwa sallama suka mata suna zaulayarta kafin suka bi bayansa...


*****

in high speed yake tuqi dan sauri yake yaje yakaisu tasha yadawo kan husna ta rigasa dawowa......ai kuwa cikin sa'a yana komawa yasami shatu zaune inda yabarta....mumushi yayi ya fuzar da iska ya qarasa inda take ya zauna

"sunanki aisha ko?"

"eh amma anna cemin shatu" nabasa ansa kanta na qasa....


"Ok shatu dan Allah innaso kimin wata alfarma ne"

"tame fa?"

"yauwa...kinga ni innada mata sunanta husna"

dasauro shatu ta dago takallesa cike da mamaki daga bisani ta sauke kanta qasa

"Kiyi hkr nasan bazakiji dadin abinda zan

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment