Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da cikin a jikin ta amma ba'a tabbatar ba.
Cike da murna kaman ba da masifah ta fara mgn ba tace"kai mashaallh. Allah ya tabbatar.
Ameen yace haɗi da saurin kashe wayan nashi, yana maimakin lokaci ɗaya irin ƙaryan da yy ma Ammin nashi.

Cikin xaro ido Aneesa tace"baka tunanin wannan maganan naka zai iya xama mana matsala.? Mai yasa xakace ma Ammiy haka bayan kasan bana tare da komai.
Amaimakon yabata amsa sai ma ɗaga ta cakk da yy haɗi Dayimata mgn ƙasa² kaman mai raɗa yana cewa"banason Ammie ta tada mun da hankalin ki ne...
Yau inaso kibani farin ciki ne, Kinsan ban gajiya da sonjin ɗumin jikin ki.
Murmushi tayi haɗi da ƙara lafewa a jikin shi don ita a duniya bata da wata farin cikin da ya wuce taga ta kasance da mijin nata har abada, bataƙi kullum suna a manne da junan su ba. Shiyasa take masifar kishin sa. Ko ina xaije suna a tare kaman tip da tire.
A kan tanƙamemen bed ɗin ta ya ƙwantar da ita, haɗi da fara laluban ta. Ganin idon shi yafara rufewa yasa ta sakin murmushi haɗi da jawoshi jikin ta haɗi dayin rigingine ta kwanto a jikin shi.
Tashi tayi cike da wani irin salo tafara ƙoƙarin rabashi da kayan jikin shi da ba wani nauyi ne dasu ba.
Da taxo cire masa boxer jikin shi ne tafara bin shi da salon da tasan yana rikitashi ainun, Don sai da tagama liliyata tana shafa 🍌 ta cikin wani irin salo dake tada masa da feelings sosai duda tasan irin masifah tasa.
Nan ko 🍌 ta miƙe tayi ƙammm, ganin haka ko nan tacigaba da shafawa da tattausan hannun ta. Tana mai wasa da twins ɗin sa.
Sannan a hankali tafara cire boxern jikin shi ganin yanda abun take xillo kaman xata fito.
Bakin ta takai tana mai tsotsan ta kaman tasamu 🍬 mai masifar daɗin nan. Sosai take safata haɗi da tsotsan ta, lokaci ɗaya mutumin naku ya rikice, shiyasa a kullum yake ƙara son Anisan tasa, don a ganin yarinya ƙarama baxata iyah da masifar shi ba sai dai babban mace kaman Anisa.
Cikin wata irin murya mai cike da rawa yafara cewa" Aneeessss......
Sai kuma maganar tasa ta ɗauke sakamakon jin tattausan harahen ta da yayi a cikin bakin shi tana na wasa sashi, kan daga bisani ta cafke haɗi da tsotse ta.
Tana tsatsa tana mai jawo jikin ta gareshi yayin da A hankali ta zauna haɗi da saka 🍌 cikin kogin daɗin ta daya miƙe yayi cirrr ta zauna akai.
A tare suka sauke wani irin numfashi.
Murgino ta yy haɗi da fara sarrafata, idon shine ya sauka akan dukiyan fulanin ta. Nan ya tura kansa cikin yana mai wasa dasu haɗi da lasan Su.
Wasa da ɗaya yake Ɗayan kuma yasaaka a baki, rife ido tayi tana mai ƙara gantsaro masa su da kƴau.
Don haka Yake mata kamai cike Da gwanewa.

Matse Shi takeyi yyn da tuni tafara malala don dukansu jarababbun kansu ne.
Bakin shi yakai yana mai tsotsewa. kaiii uhmm🙈
Haka dai ya dinga abun sa son ransa. Har suka samu gamsuwa sannan ya Jawota haɗi da jamasu blanket, idan Anesa a lumshe Ya kai Bakin shi haɗi da ɗan hura kunnenta.

Wanda nan tasaki ajiyar xuciya tana mai ƙara KWa ƙume mashi.
Magana yaso mata da murya kaman ta mai raɗa.
My Anees inaso a satinnan naje gurun mai maganin da Khamis yy mun mgn, amma ina tsoro gsky.
Kinsan sometimes wa'innan mutanen kaje wurinsu don waraka sai su baka maganin daxaka dinga wahala akai.
Murmushi Anisa tayi haɗi da ce masa" No baby bakasan inda xamu dace ba, for now tunda na asibitin yaƙiyi mujuya na gida mugani.
Shiru yy yana tunani sakuma tausayin Anisan tasa.
Ganin shirun nashi yasata cewa"a' wani ƙauye ne a nijerian.?
Sai asannan ya dago haɗi da kallonta sannan ya lumshe idon sa dasuke a lumshe yace" wai yace a garin gombe ne wani ƙauyen fulani.
Shiru tayi bata kuma cewa kpmai ba ta kwanta a faffaɗan ƙirgin shi. Yayin da shi kuma ya ƙara haɗe ta da jikin shi.





Mairo...." mairo......"
Umma hausi ce ma ƙwala mata kiran nan.
Mairo dake xaune cikin bukka dajin kirar umma hausi ta tashi haɗi da fito a sanyaye kuma a hankali.
Kunsan salɓi irin ta Fulani, da fitowan ta ta nufeta haɗi da cewa" innn Waaarah Ummah.

Tsaki UMma hausi taja kuma cike damasifah ta harshen fulatanci ta hau cewa"Mai kk nufi yau baxaki fita sayar da nono a kasuwa bane ko yaya.?
Ki xauna a gida kinyi rusheshiya bb mijin aure.








More typing 🖊️
More comment eheee😏
[3/6, 8:51 PM] Husnah: 🎪🎪🎪🎪🎪🎪
🎪🎪🎪🎪🎪
🎪🎪🎪🎪
🎪🎪🎪
🎪🎪
🎪
*BAFULLATANAN RUGA*


*EPISODE 7*

*Story and written by:*
Maman teddy 🧸

*ALHERI WRITERS ASSO.*📘🖊️

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

__________________________________


Dedicate to my fans❤️😍

~Continuation~

"Cike da tattausar murya khamis ya cigaba da cewa" muhammad fah munxo nan rugar ne don nemo ma iyalinka magani bawai wani abu ba. plz ka manta da wannan mahaukaciyan bafullatanan, don su komai sukayi hauka ne bb hankali a tare da su, just for get a that villager plzzz.
Cike da ƙara ƙuluwa da maganan tashi ya ɗago idon shi da suka sauya lokaci ɗaya daga fari xuwa jah.
Wani murmushin ɓacin rai yayi, kan daga bisani ya furxar da wani irin numfashi mai nauyi ya kara ƙare masa kallo sannan yace" khamis ka manta muhammad Adnan kenan.? Ae bb wani mahaluƙi da xai ɓatamin ya rainamun wayo na ƙƴaleshi. Kallafa yanda tayi mun. See this, wlh baxan ƙƴaleta ba. Just inxaka biyoni na nemo inda yarinyan nan take if not i will go by my self.
Cike da jin haushi Khamis yace" i cant yes is your right Adnan. Amma xaka iya zuwa da kanka baxanje ayi abun da Allah xai tambayeni ba. Amma kasani in xalintanta xakayi wlh Allah saiya saka mata.
Inkuma jahadi xakayi ka aureta ka fitar da itah daga cikin wannan wahaltacciyan rayuwan tasu toh tabbas daxan ce kayi taimako. Inkasan auren ta xakayi don kuxauna A tare har'abada to ns amince xan baka goyon baya na bika muyi komai tare kaman yanda kace.
Jin furucin khamis yasa Muhammad cewa" okay naji xan aure ta baxan cutar da ita ba.
Cike da jin daɗi khamis yace" yauwa Adnan abun da ya dace kenan, but ya maganan Aneesa.
Cike da mmki yake kallon shi, wai shi khamis adole xai auri wannan bafillatanan ne saboda su xauna. A tare.? Wani dan tsaki yy a ciki wanda khamis baijishi ba. Nan yace" a'a khamis karka damu da Aneesa komai xai xo da sauƙi.
Cike da jin daɗi khamis yace" okay muje mu fara neman inda take waye sunan tama? Yafaɗi yana dariya alaman xolaya ce

Bai bi takansa ba ya ce mutaka da ƙafa, don wannan yarinyan tama na rashin hankali, mairo take ne kowa.
[3/6, 8:51 PM] Husnah: *Tyiping....🖊️*




*BAFULLATANAN RUGA*



*NA*


Maman Teddy 🧸


*Episode 11*


*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

____________________________


A tsorace suka tattara yanasu yanasu da rokon drivern da yakawo su akan ya mai dasu rugar su,wanda wasun su sam saboda tsorata basu tsaya bin ta wanda yakawo su ba,suka tatttara yanasu yanasu suka gudu.

Don ko tsayawa yima Mairo magana basuyi ba.

Haka suka nufi kauyen rugar su ko wacce da gulma a cikin ta,don kowa da abun da ta na'da.

Shikuwa Angon naku Captain Muhammad Adnan basu iso gidan nashi ba sai wuraren 10pm wanda khamis da wani abokin shi mai suna Imraan ban da shakiyanci bb abun da suke masa har suka shigo falon gidan.
Cike da shakiyanci Imraan yace"kai Muhammad Adnan anya bamu ne kamayar Auren manufahn ba,nan yajuya ha'di da kallon khamis dayake ta aikin murmushi cike dason jin 'karin bayani khamis yace" mai yasa kace haka.?

Dry ya kuma yi sannan yace" kalli fah yanda Muhammad yakashe ku'di a wannan gida,da ko ta Anisan tashi bata kai haka ba.
Dry duka suka sa yyn da khamis yace" kai dai bari kawai wlh bafullatanan ruga tayi wufff dashi.

Nan sukasa dry akan mgnan khamis 'din ha'di da mara masa suna cewa ahh lallai kam da gskyn ka khamis, don mun lura tuni akayi ciki dashi,amma yana isan mu da cika baki wai auren manufah sauran Auren ramuwa.

Nan suka kuma saka dry,wanda maganan su da tuni yake 6ata masa rai don wani irin haushi ne yaji yagama rufe shi,cike dajin haushi fuska murtike ya juya ha'di da cewa" tohh naji da allah,rakiyan ma ya isah daga nan.

Cike da bu'de baki Imraan yace " a'ahh hmm lallai kumu tafi don bani da bakin mgn a yanxu.

Dry su khamis sukayi ha'di da cewa " lallai imbran kayi gsky tom Angon bafullatana mun tafi don Allah adai bi masu 'yar mutane a hankali don munsan halin fitinan ka.

Bai basu amsa ba yy wucewar sa,yyn da sukuma suka juya suna dry,don sun sau yau duk wani fitinan sa xai 'kare ta akan 'yar mutane.

Cike da takon isah ya kutsa kan shi cikin falon nata,wanda ganin bata anan yasa shi juyawa ha'di da nufahn part 'din shi,sai da yagama kintsawa ha'di da kammala sallolin nafilan shi sannan ya nufo part 'din ta sanye cikin shigar shi ta kayan barci.

Dan na door bell yy ha'di da kutsa kan shi cikin bedroom 'din nata,wanda can karshen gado ya hangota tana takure da jikin ta,don tun tafiyan fulanin garin nasu takasa ko motsi sai a lokacin ta fara tuno da ddlln auren ta da Muhammad yayi,don haka tsoro ne ya kamata sosai shiyasa ta kasa ko da motsawa.

Dajin bu'dowan kofa yasa ta firgita ha,di da saurin 'dagowa tana rarraba manya manyan idonun ta dasuka kumbura saboda tsaban kuka.

Wani irin murmushin mugun ta yy mata,ha'di d rufe 'kofan yafara tun karowa inda take.

A ranshi kuwa yana kisima kalan azabtar da itan da xaiyi.
Bai tsaya ba sai da ya iso gab da itah,ha'di da xama wanda da xaman sa tayi saurin jah baya tana mai fara xubo da hawaye daga idon ta...
'Daure fuska yy tamau dama kullum fuskan haka take,dago wannan sezxy eyes din shi yy ha'di da dureshi akan nata.cikin murya mai cike da gautsi yafara cewa" kehhh zonan,wkk gudu ni abun tsoro ne?.

Cikin makerketan murya ta hau girgiza kanta alamar a'ah.

Ja baya yy yana mai kwantar da kanshi ajikin royal bed din sannan yace " ok zonan yafada cikin bada umarni.

Jiki na rawa don ita Mairo badai tsoro ba.
Nan ta nufeshi jikin ta ko'inah rawa yakeyi,ga fuskan ta dake ambaliyan fitar da hawaye.
Fizgota yy jikin shi tuno da abun da tayi masu dakuma mugun nufin da yake dashi akan ta.
Jan gashin kanta yy wanda yasha kyalkyali ta fulani,cikin wani irin murya mai cike da ra'da yafara cewa mata" ni ban iyah yi ma mace fa'da ba,ko nakai hannu ko wani abun ba,sam banyin haka amma ina da hanyar hukunta ki ta hanya daban² yo sai kinsan waye Muhammad Adnan.
Yau sai naga inda karfin tsiwar ki ta kare.
Cike da jin xafin kama gashin kanta da yy ta hau kuka sosai tana mai bude baki akan yy ha'kuri,amma kafin tace wani abu ganin bakin ta na rawa xatayi masa mgn yasa shi saurin tura bakin shi cikin nata,wanda bai tsayar da harshen sa a ko inah ba sai da yaji ya cafko nata.nan yafara tsotsar halshen nata cikin wani irin karfi kaman xai fizgo shi waje.
Hawaye ne kebin fuskar ta,jin ta a wani irin rayuwa ta daban wanda bata ta6a tunanin shigar ta cikin ta ba.

Ture shi tafara 'ko'karin yi,amma ina samm ta kasa yin hakan.

Ganin tana shirin bata masa rai yasa shi zare bakin shi daga nata ha'di da ',daukan ta cakkk ya shimfi'dar kan bed.
Yana mai 'ko'karin raba kayan jikin shi,ganin haka yasa ta saurin dira daga kan gadon,wanda ganin ta dira yasa shi sakin mata murmushin xaki gane kuran ki,tako biyu yy ya kamota ha'di da wurgata kan gado yakoma ya kwantota jikin shi ha'di dayi mata rigingine ya kwanto ta saman ta.

Kuka take amma shi sam baya ta kanta,a wannan lokacin so kawai yake tagane kuranta,don haka cikin mugun ta da karfi ya cafki nonon ta wanda su sukafi tsole masa ido,jin irin taushin da yaji a hannun shi yasa shi saurin rufe ido,nan take komai nashi yafara chanjawa,shafasu ya hauyi ha'di da jansu,don so yake ta axabtu.wanda jan su dayakeyi yasata cikin kuka ta hau ro'konshi yy ha'kuri tana cewa"wayyo don Allah kayi hakuri na tuba baxan 'kara ba,wayyo xafi xan mutu wayyoooo.....
Ae hakan ma da takeyi da'di yakeyi masa don haka nan yacigaba da jansu yana matsawa da karfi wanda itako ji take kaman zafin xai kasheta.
Nan ta cigaba da kirar sunan umma yadikko.
Tana taxo ta ceceta,amma ganin xata tara masa 'yan aiki yasa ya ciro kayan da'din nashi bai tsaya wata wata ba yaxura mata ta hanyar wage kafar ta da yy,ya xura gaba 'daya,don ko yasata a hankali baiyi ba,wani irin mahaukacin kara tasa wanda tun daga nan bakin ta ya mutu.bata iya komai sai xubar da hawaye.

Ganin ya kashe bakin yasa shi fara yin komai cikin natsuwan sa,haka ya dinga xurata yana cirowa,wanda duk in yasa gindin nasa sai ta 'dauke numfashi sannan ta dawo da shi da kyar,wanda ganin hakan da yake yi mata kuma take jin axaban hakan yasa shi cigavba da yimata don yana jin dadin ganin ta ahakan,luma ta yakeyi ciki sosai wanda duk in yasa sai ya karata sosai,don sosai yakejin xubowar jinin daga gaban nata,amma ya rantse yay maganin ta,cikin wani irin mugun salon shi ya xura bananan tasa ciki yana wani irin sukuwa a kanta,ha'do da kai hnnun shi yana matsa nonon ta cikin mugun ta...wanda yanda yake dukuwa a ciki HQ din ta yasata sakin wata irin numfashi mai karfin gaske,wanda tun daga nan numfashin ta ya 'dauke bama tasan halin da take ciki ba.


Shikuwa da kanshi tini yagama 'daukan chaji bai ma san halin da take ciki ba,ya cigaba da aikin sa,don sam baya gajiya dama,haka Anisa ke ha'kuri,don Muhammad Adnan sai dai ya raga ma mace don tagaji badon yagaji dajin dadanon ta ba.
Balle kuma virgin dayace sai yaji ya gamsu akanta sannan zai batta.

don haka sam bai samu yafara natsuwa ba sai da aka fara kirar sallahn subahi😳.






Kar dai ku manta littafin BAFULLATANAN RUGA ta kudi ne #100 kacal MTN idan kuma VIP ne #200 VTU ma #200 duka ta wannan Number 08081202932.



Free page xai kare a page 15 maxa hanxarta kisamu taki daki daki basai kin wahala ba.don bafullatanan ruga nasan taxoma maku sa sabon salon da baku ta6a jin irin taba.😘



Maman teddy🧸
[3/6, 8:51 PM] Husnah: *Typing🖊️*


*BAFULLATANAN RUGA*


NA

Maman teddy 🧸



*Episode 9*



*ALHERI WRITERS ASSO*📘🖊️

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

*__________________________*


"Kallon shi khamis yy kan daga bisani yace ban fahimce ka ba khamis".
Ɗan murmushin yaƙe khamis yayi kan daga bisani yace wai muhammad Adnan kace ka shirya a yau xa'a ɗaura maka aure da mairo to ta yy, su daddy sam baxasu amince ba, Ammi ce kaɗai xatayi farin ciki da hakan."

Cike da miskilanci Muhammad ya tashi daga tabarman kaban yana cewa yo kam xa'ayi komai kaman yanda nace"but waye yace maka su Ammie xasu san wannan Auren? Wannan fah aure na just 3 mount ne, din haka xan samu wasu dattawa koda masu aiki a ƙarƙashina ne.
Yana gama faɗin haka yafara tfy haɗi da shirin barin wurin.
Dry Khamis yayi haɗi da biyo bayan shi yana cewa haba Muhammad har da tfy ne xa'a barni a rugar su mairo, ae ace na tashi.

Kafin yabashi amsa ne wayan shi ta hau ƙara, da sauri Adnan yakai hannu haɗi da ɗauka don ganin mai kirar.
Cikin tattausar murya yace umma barka da rana."
Cike da muryan kukawa can ɗayan ɓangaren ta amsa da yowa Muhammad. Fatan kana cikin ƙoshin lfy. Ya kuma Aneesa?.

Cike da narkakkiyan murya yace " umma tana lfy tana gaida ku.
Jin yanayin shi yssata cewa Adnan!!?
Naji Ammi ta kiraka akan xaman da kk da Anisa a germany baku dawo ba. Ka kwantar da hankalin ka kanaji ko. Sam kar kasa ma ranka damuwa.

Cikin sarƙaƙƙiyan murya yace tom umma na mun kusa dawo nan kusa.
Addu'a sosai ummah tayi masa haɗi da datse wayan.

Da datsewan shi ya kalli Khamis yana cewa" Khamis umma ne fah jikina yy sanyi akan nasihun da umma tayi mun. Sai naji kamar na bar wannan auren manufan da xanyi, don nasan umma taji labarin tabbas baxa ta soba.

Cike da jin daɗin janyewan shi khamis yace, gsky ka kuma tunani. Shiru ne sukayi na wasu mintoci wanda nan khamis yy tunanin halin da mairo take ciki na rashin miji ga whl da take sha a gidan uban nata, ha kuma mutanen rugar tasu... Cikin sauri yace" Adnan karda ka janye wannan aure, ae dama ba auren xama ne ba.
Auren da xakayi na watanni kadan, in muka janye ae munji kunya kenan kuma munji tsoro, ai soja bama da tsoro kuma bama gaba mu dawo baya.

Ko kamance taken namu ne, no going back.
Cike da gamsuwa Adanan yace" haka ne Khamis mubar rugar nan mufita xuwa garin kaduna tukun.

Ɓangaren Abba macciɗo kuwa tuni ya sanar ma liman, wanda kan kace mai a wannan ruga tuni labari ta mmye ko inah.
Wanda wasun su kecewa ansayar da mairo. Don sun firgita da ganin su Muhammad Adnan don wasun suma basu taɓa ganin irin su ba.
Bayan Abba macciɗo sun gama tattaunawa da liman yanufo bukkan su..

Cike da fara'a ya ƙaraso ciki yana ƙwala kirar matanna shi, wanda jin kiran tasa yabasu Duka mmki.
Kallon shi umma yadikko tayi haɗi da cewa" mai yafaru ne lamiɗo?.
Cikin farin ciki ya kallesu yana cewa"wannan yarinyan da tayi kwantai yo Allah yakawo mata miji, kuma in Allah ya yarda a yau xa'a ɗaura auren ta.
Cikin faɗuwan gaba umma hausi tace" a wani rugar wannan mara rabon yaron ko yake?.

Kallon ta yy sannan yace haba hausi ae abin mu gode ma Allah ne, yo xagin mu da akeyi a rugar nan duk taxo ƙarshe.
Nan Abba macciɗo ya fara basu labarin Muhammad Adnan da duk wani bayanai da ya bashi akan shi.

Ae da jin haka umma yadikko ta hau tafa hannu tana cewa" lamiɗo..." lamiɗo yanxu ƙosawan ka da mairo har yakai ka ka aurata da wanda bamu san usulin sa ba. Gsky kakuma tunani don bazan amince a aurar da ɗiyata Ga wanda ba musan usulin sa ba.

Wani mugun kallo Abba lamiɗo yayi mata sannan cike da bala'i ya hau cewa auran nan inkinga anfasa to bana a raye. Kuma har da kk wani batin ɗiyar ki. Ɗiyarki ta inah, bafa ke ce kk haifeta ba, uwar ta ma kanta na mata nirki da xuwa inda take, balle ke nine uban ta, kuma nn nake da damar aurar da itah ga duk wanda naso.

Juyawa yy a fusace haɗi da barin kangon.
Itako umma yadikko shiru tayi tana tunanin rashin adalci na Abba macciɗo. Haɗa ido sukayi da mairo wanda duk taji abun dake faruwa, kuka tasa haɗi da nufan cikin bukka. Wanda cikin sauri umma yadikko tayp bayan ta.

Umma Hausi dake tsaye tana cije yatsa, sam ranta bai mata Daɗi ba jin mairo xatayi aure.
Haushi ne ya turniƙeta, nan ta hau cewa'lallai wannan yarinya da sa'a a tare da itah, uwar ta ga ta can tana auren hamshaƙin mai arxiƙi A cikin garin Kano, itama gashi tasamu, gsky bari lamiɗo ya dawo duk yanda xanyi na hana wannan abu yafaru Sai nayi.





*WAYE MUHAMMAD ADNAN???*

Muhammad Adnan yakasan ce haifaffan ɗan asalin garin Kano, wanda mahaifin shi wato Alh. NASIR ƊAN SAKANAU ya kasance babban attajiri kuma cikakken ɗan siyasa,Wanda yanxu yake da matsayin deputy governor.




More comment more Tyiping... ✍🏻🖊️




Maman Teddy 🧸
[3/6, 8:51 PM] Husnah: *Tyiping....🖊️*




*BAFULLATANAN RUGA*



*NA*


Maman Teddy 🧸


*Episode 13*


*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

__________________________


Dedicate to you my teddy🧸

Wannan labarin tawa kirkirarrene babu fasahan wani ko wata a cikin sa,idan tayi iri daya da taki rayuwan to akasi aka samu.

Naji Comment din ku gareni ina gdy Allah yabar munku💘💃

*In the name of Allah*


*******


Da kashe wayar tashi ya mike hadi da nufan bedroom din ta.

Nan ya zauna kan bedside drower yana mai bin Mairo da kallo,ganin yanda yy mata mugun aika² yasa shi shiru a zuciyan shi yana jin wani abu mara da'di,nan zuciyan shi ta fara ce masa anyah kayi ma 'yan mutane adalci kuwa?. Komai tayi maka bai kamata kayi mata irin wannan horon ba.tuno da abun da tafaru tsakanin su yasa shi cikin bude baki kaman da mai jin shi yace" dole nayi mata abun ma da yafi haka,daga yau na tabbatar bazata kara marmarin wulakanta wani 'dan adam ba,ita wai ga miskila ko,toh ko kurma ce kk hadu da ni sai nasaki saboda wuya kinyi mgn,dan tsaki yaja kan daga bisani yakai hannun shi yana shafa fuskan ta da tayi fiyau da itah,wanda abun ka ga farar fata tuni saboda kuka fuskan ta ya dan kumbura ga wani irin jahh da yy.

Yana a haka yana shafa fuskan ta,wanda yau yake jin shi cikin wani irin nisha'di da baisan da lilin shi ba.
Motsa idon ta tafara yi wanda a hankali ta soma budesu har taware su duka a kan fuskan shi.

Wani uban 'kara tasa tana mai kuka ha'di da cewa" wayyo Hamma na tuba baxan sake ba,don Allah kayi hakuri.

Dariya ta bashi ihun da tasa mashi,sai kuma cikin daure fuska tamau wanda hakan ba'karamun firgita ta yake ba.
Cewa yayi keeehh oyahh rufe mun bakin ki,inba haka ba kuma yanxu na kuma maimatawa sai na rufe bakin da karfi.

Ai da jin haka nan tasaka hannu ta rufe bakin tana girgixa masa kai alaman yy hakuri ga kuma hawayen dake ambaliyan xubowa daga idon ta.

Dan murmushin mugun ta yy hadi da shafa sajen fuskan sa,sannan yace tashi ki gyara jikin ki ga Ruwan dumi can a toilet.yafadi yana mai mata nuni da privacy n bedroom din.

Bakin tana rawa ta hau cewa" Bana da kaya a jikina,don Allah kabani nasaka wasu.
Kauda kai ma yy amaimakon ya bata amsa.ganin yy mata banxa kuma yajuya mata baya yasa fara jan jikin ta da duk yy mata tsami,a hankali idon ta ya sauka akan kayan saken ta fulani xanin taja ha'di da saurin rife jikin ta dashi.

Sannan a hankali ta fara kokarin sauko da kafarta wanda shikuwa da yake xaune yana ganin komai da takeyi ta gyefen ido,yana mai danna phone din hannun shi.

Saka kafa tayi a kasan tiles xata mike ammma wani irin fitinanan azaba da ya xiyar ce ta yasata kwala wani irin mugun "kara wanda axaban da takeji har cikin kwanyar ta.

Daukan ta yy cak ya nufi da ita toilet don dama yasan ba iya taka kafan za tayi ba.
Luf tayi a jikin shi duk da gaban ta faduwan da yakeyi saboda tsoron shi da takeji.
A haka ya nufa da itah toilet yasata a ruwan dumi.
Da ijeta a ruwan har xai juyo sai ya tuna bata san ma yanda xatayi ma jikin ta ba,don haka nan da kanshi ya yafara gaggasa mata jikin ta da ruwan dumin hadi da koya mata yanda xata gyara wanda kan yafito sai da ya gama lallaguda ta sannan ya ya kalleta da idon ta yake a lumshe don bb laifi ta danji xafin ya ragu da taji ta a cikin ruwar dimin.
A hankali murya can kasa don baiki a lokacin yakara biyan bukatar sa ba yace" kin iya dayan wankan ko?.

Daga

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment