Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

meyasa bana saka batsa?

Wa'iya zubillahi!Ina rok'awa masu saka batsa a novels nasu shiriya"ni fad'akantar da al'umma nakeso nayi da hannunka Mai sanda agaresu domin mudugu tare mutsira tare.rubuta bad'ala bashine zai saka kasami fans ba.kuma hakan beda kyau a musulinci da tarbiyyar musulmai.da yawa koyine ake da fasik'ai kafirai yahudawa"ana kamanta abubuwan dasukeyi da matan banza ana rubutawa a novels.ke amatsayinki na musulma waiki karanta harkiyi koyi dasu.kawai sbd ki burge namiji?misali ansaka tashanye sperm🤦🏻‍♀️najasa kazanta"kisaka abakinki kina musulma"Kisha gaban namiji"bacin shi da wuya yamiki hakan kina haihuwa da period ta Gurin.
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment