Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 17⏩18 "Murmushi Aziza tayi sannan tace"haba Beauty maiyasa har yanzun baki waye ba? Kina university girl amman ace kanki yana cikin tukunya? Ai nasa zuwan da nike dake wajen samarina kina ganin yanda muke soyayyarmu nasa kina daukane kema zakiyi haka da saurayinki ashe akwai aiki babba a gabana tunda baki iya ba saurayinki kanki kuji dadinku, gaskiya idan har haka ne kuwa Beauty ƙawayenmu sai sunyi maki dariya kamar yanda akeyi ma Dejja wallahi." Ni kuma tunda naji tace za'ayi man dariya sai na shiga damuwa dan sai naga kamar zina ce zanyi, kallon Aziza nayi sannan nace mata "amman Aziza yin haka zina ce fa baki ganin za'a iya samun matsala watarana."!? Cikin tsoro nayi mata maganar na tsorata da alamarin sosai, kuma idanuwana sun kasa manta abunda naga su Aziza sunyi a cikin mota, budurwar zuciya Allah ya ƙara rabumu da budurwar zuciya Aunty Asiya wallahi sai naji inason nima nayi sex dan sosai abun ya burgeni take na fidda tsoron a raina so nike ma nayi dan nasan tabbas da dadi sosai yanda naga su Aziza suna ihu ita da Sadiq, murmushi nayi na kalle Aziza nace mata "karki damu, ƙawata zan iya ba saurayi na komai nawa na jikina mudun ina sonshi kuma zan aure shi." Kallona Aziza tayi tana murmushi sanann tace " haba Beauty yanda kike da kyaun nan masha Allah wallahi zakiyi samari kala kala kuma masu kudi, idan kika basu abunda ya kawosu wajenki na tabbata har mota wani sai ya baki dan nasan zakiyi dadi sosai, amman idan kika ce zaki barma mutun ɗaya kawai ya mora shi ɗaya raina ki zaiyi yaga bai takara da kowa dole ya ringa yi maki abunda ya gadama dan yasan kina sonshi sosai, amman idan kika tara samari dole ya riƙe damƙe wajen nuna jajarcewarshi wajen takara da abokan hamaiyarshi." "Hmmm! Allah sarki da nasani ƙeyace, tabbas na tamka babban kuskure wanda har na mutu Aunty Asiya ba zan daina kuka akan abunda na aikata ba, kinsan abunda nace ma Aziza data gama kaya man wannan maganar."? Girgiza kai Asiya tayi sannan tace "tabbas bansan abunda kika ce ma Aziza ba Khady, sai dai ke komai ya faru dake harda laifinki da kuma sakarci gami da sakaki da shashanci, dan ko tunda nike duniya ban taɓa ganin sakara irin ki ba Khady, kin biye ma son zuciya da kwaɗayi kinyi abunda bai dace, bayan kina ganin ita yar'uwa Dejja tana maida hankali wajen karatunta amman banda ke, ina sauraranki naji abunda kika ce ma Aziza." Share hawaye na nayi, dan nasan duk abunda Aunty Asiya ta faɗi akaina gaskiya ne dan koni ban taɓa ganin sakara kamar ni ba, da kuma maison abun duniya ba son zuciya ta na biyemawa har na aika babban kuskure wanda gyara shi yana da wahalar gaskiya, cigaba da ce mata nayi. "Dariya nayi sannan nace ai Aziza kin tuna dani abunda na manta kuwa, dan ni niyata wallahi saurayi ɗaya zanyi wanda zamu sha soyayarmu yanda ya kamata amman wani hanzari ba gudu ba, har yazun bani da saurayi fa ba wanda yace yana sona Aziza abun na damuna sosai." dafa kafaɗata Aziza tayi tana murmushi sannan tace "yaro yarone, inbanda abunki Beauty waye zance yana sonki a haka? Kullun kina yawo cikin ƙatuwar hijab kuma ko poder nan ta zamani baki shafawa balle muje ga janbaki a haka wani zai ce yana sonki? Ai wannan zamanin ba namijin da zaizo yace yana son BAGIDAJIYA, wanda bata iya ɗaukar wanka ba ai sun fi son irinmu wanda muka iya ɗaukar wanka ga kuma uwa uba iya soyayya, Khadija idan kin shirya fara soyayya kiji dadin duniya to sai kiyi man magana ni kuma zan ɗauraki a hanya, mu shiga ciki nayi wanka sai muci wannan kazar da Sadiq ya kawo mana." Ina son nayi ma Aziza tambaya amman ta hanani tace dai idan na shiya fara soyayya nai mata magana, muna shigowa room dinmu na tadda Dejja tana karatu dan mun kusa fara test, kallona tayi tana murmushi sannan tace "Aunty Auta andawo kenan."? Da yake haushinta nike ji sai nace mata "ban sani ba, gulmaima, kina wani tambayana na dawo da ban dawo ba da kin ganni, nafa lura Dejja kina son fara raina man wayau bari na kira Yaya na gaya mashi irin rainin da kikayi man kinga sai yayi ma tuƙar hanci." Ita dai bata ce man komai ba, ta cigaba da karatunta dan ta lura yau rigima nike ji tashi tayi ta dauko man cooler din abincin da ta girka mana sannna tace "Allah ya baki hakuri Aunty Auta bansan rainki zai ɓaci ba har haka, amman ba zan sake ba insha Allah ga abinci nan kici nasha yunwa kike ji daga gani." harararta nayi sannan nace "kinji dashi Dejja indai munafinci ne, hallan ke kinci abincin ko."? "Eh"kawai tace man ta cigaba da karatunta dan rainta ya fara ɓaci akan abunda nike mata, tana iya ramawa kuma na gaya ma Yaya Jamilu shiyasa take shiru idan nayi mata wani abun koda kuwa baiyi mata dadi ba, kallonta nayi nace "Dejja ba magana nike maki ba? Nace kinci abincin, saine zaki ce man Eh kawai me eh din ke nufi."? Cikin masifa nayi mata maganar, amman sai ta haɗa takardunta tace man "daman dawowarki nike jira tun ɗazun ni zan tafi room din Jamila acan zani kwana, zamuyi karatu tare ne kinsan muna da test gobe kiyi man Addu'a." Taɓe baki nayi sannan na kwanta ina jiran dawowar Aziza tazo muci abinci na gaya mata na shirya fara soyayya, bayan tafiyar Dejja sai ga Aziza ta shigo tana dariya tace "Beauty mai ya haɗa ki da ɗiyarki ne, mun hadu yanzun ta gaya man maganganu mararsa dadi, nidai bansan mai nayi ma Dejja ba bata san taraiya ta ke." ta ida maganar cikin damuwa niko taƙe raina ya ɓaci kallonta nayi nace mata "mai Dejja din ta gaya maki Aziza? Dan naga daman kamar rainki yana ɓaci." murmushi tayi tana shafa mai sannan tace "rabu da ita karki damu, kawai tace man duk wani mugun sherin da nike binki dashi sai ya koma man, kuma kina tare da Addu'ar iyaye babu abunda zai faru dake ba tare da kaddara bace take bibiyar ki ba, ni kuwa Beauty da wani sheri nike bibiyarki dashi? Bayan zaman mutunci da amana dake tsakanin mu, amman ita Dejja ta kasa gane hakan gani take kamar wani abu zanyi maki bayan kuma ba haka bane." a lokacin raina ya ɓaci sosai gaskiya, tashi nayi na fita daga room dinmu inajin Aziza na kirana amman na tafi dan lokacin ji nike idan banci uban Dejja ba to ranar banyi ba, ina zuwa ban banka kofar room din su Jamila ko sallama banyi ba na shiga ina kallon Dejja itama Dejja kallona take dan tasan tsiyar da ta kawo ni, ce mata nayi. "Dan ubanki ke har kin isa ki gaya ma Aziza bakar magana? Ina ruwanki da dani Dejja? Sannan ina ruwanki da rayuwa ta? Idan ma da sherin datake bina ina ruwanki rayuwarki ce ko tawa? Ba tun yanzun ba na lura da kina saman ido a cikin makarantar nan kina man baƙin ciki dan kinga ina tare da babbar yarinya kamar Aziza wayaiya wanda ta waye ba kamar ke ba BAGIJAJIYA, ba wanda bata san komai ba kanta kamar... "Dakata haka Aunty Auta." Dejja ta yanke man maganar ranta ɓaca, kallona tayi sama da ƙasa sannnan tayi tsaki ta watsar ce man tayi "wallahi baki isa ba ki kama gaya man wannan maganganun da kawai kina ƙanwar ubana, iyakarki kenan fa ƙanwar uba ba fa uwata ba, to ki sani baki cikin wanda zasu kama gaya man irin wannan maganar nayi shiru na kyaleta ba, dan kinga ina hakuri dake kina man abunda kika gadama dan kawai kaddara tasa kinzo man a ƙanwar uba? Shikenan to komai kikazo dashi nima na iya, kuma ba Aziza ba? Kije nabarma Aziza ke daga yau idan har ni Khadija Jamilu Bello to wallahi ban sake yi maki magana akan rayuwarki idan kinyi da kyau matsalar ki ba tawa ba, haka idan ma kinyi marar kyau duk matsalar ki tunda rayuwarki ce ba tawa ba, kuma ba rayuwata za'a ɓata ba taki ce za'a ɓata dan haka ba ruwan Dejja wallahi." cikin fushi na cacimi Dejja da dambe aiko ta biyeman muka kama damba cewa dakyal ƙawarta Jamila ta rabamu tana mata faɗa akan mai zara biye man muyi faɗa bayan ni ƙanwar Babanta ce, ni kuwa raina ya ɓaci waya na kira Yaya na fashe mai da kuka na gaya mashi karya da gaskiya akan abunda Dejja tayi man, sannan nace bani ba Dejja, sosai Yaya Jamilu y tada hankalin shi, nan ya kira Dejja yayi mata wankin baban bargo yace idan har bata bani hakuri ba, to bashi ba ita, ni kuwa ina gama gaya mashi na koma room dinmu na gaya ma Aziza yanda mukayi itako murna tayi tace "kin kyauta Beauty da kikayi maganin yar'banza yanzun sai kice karanki babu banbaka ba mai sa maki ido, muna cikin maganar Dejja ta shigo tana kuka nan ta fara bani hakuri ina cewa banyi sai da Aziza tasa baki sannan nace nayi, nan cikin daren nan Dejja ta kwashe kayan sawarta tas ta barma room din ta koma room din Jamila ƙawarta da zama baki ɗaya, haka kuma ta gaya ma Yaya Fatima abunda ya haɗamu bata boye ma har tashin da tayi ba, Yaya Fatima ta kira ni tayi man faɗan wulakanci aiko na fashe da kuka na kira Mama na gaya mata karyar da Aziza ta shirya man akan Dejja ta zageni dan na gaya ma Yaya Jamilu yayi mata faɗa shine Dejja tayi zuciya ta sake room ta gaya ma Yaya Fatima karya ita kuma Yaya Fatima ta kirani tayi man zagin wulakanci, cikin daren Mama tayi ma Yaya Fatima faɗa sosai sannan tace daga yau bata yarda Dejja ta sake zama room dinmu ba, dan haka kowa yayi harkarshi tunda Dejja bata da kunya har ta iya zagina, sosai Mama ta goyi bayana a wannan faɗan haka su Yaya Jamilu da su Yaya Amina suka goyi bayana banda Yaya Fatima dan tasan Dejja bata yi man rashin kunya hakanan ba tare da dalili ba, ba yanda Yaya Fatima batayi ba akan ta nuna masu aibun raba mana room da akayi ba amman suka kasa gane manufarta daga karshe ma Mama tace bata son aka maganar tunda a raba room. *ku cigaba da comment kamar yanda kukeyi ni kuma zan cigaba da surburbuɗo maku typing da kuma posting kullun insha Allah 🥱* 👇👇👇👇👇👇👇 *SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!* 💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 *Matso kiji ƴar uwa* 👂👂 *Shahararriyar marubuciyar nan wadda tayi ƙaurin suna gurin kasheku da dadaɗaɗan litttatafanta wato Aisha Umar Ibrahim (Real eeshow ) yauma gata tazo muku da wani shahararen book ɗinta wanda ta daɗe tana tanada muku shi cikin farashi mafi sauki wato 200 kacal.* *Ga sunan book ɗin kamar haka* 👇 🌻 *BAR RAINA ALLURA* *( Itama ƙarfe ce)* *Domin neman ƙarin bayani kan wannan book zaku iya tuntuɓar mu a kan lambobinmu kamar haka* 👇 *08108362334 or 08135361133* *Ƴar uwa karki bari a baki labari domin wannan salon na dabanne kamar yadda marubuciyar take ta daban.*😍😍😍😍 *karki bari kiyi missing ɗin wannan book ɗin hajiya.* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 19⏩20 "Tunda muka raba room da Dejja Aunty Asiya, ba sake wata sabuwar rayuwa dan bani karatu ban damu da nayi karatu ba, abu yayi nisa ko lecture ban cika zuwa sai randa nayi niya sannan zan tafi, koda naje bai zama dole agama dani ba." "Inalillahi wa'inna'alaihijirun, Auntyna kiyi man uzuri nasan labarina yana ɓata maki rai ko? Hmmm! Dole tasa nima nike baki shi, dan bani son ina tuna da abunda ya faru dani a baya." na karashe maganar ina kuka, dan sai yanzun na yarda na tabka babban kuskure wanda bai gyaruwa a wajena sai dai nayi addu'a Allah ya yafeman, amman ko na bar dama Allah ya bani dama amman ni nayi watsi da damata, na biye ma son zuciyarta, nazo daga baya ina dana sani,kallon Aunty Asiya na sake yi ina kuka sannan nace "nasan kina cewa Aziza ce sillar lalacewar rayuwata ko? Ko ɗaya ba ita bace duk tana da wani ƙamasho a ciki, amman nice mai laifin tunda bani ɗaya ta fara yima tayin ba harda Dejja, amman da yake ita Dejja ba haka ta zano kaddararta sai ta tsalake, ni kuma da yake haka tawa kaddarar take sai na faɗa a tarkon nata sosai." Kallona Aunty Asiya tayi sanann tace"tabbas Khady kin tabka babban kuskure, duk bansan ina labarin naki zai kware ba, amman ina jinki Khady." murmushi nayi sannan nace, bari nayi sallahr la'asar sannan mu cigaba da labarin namu." itama tashi tayi tana cewa. "Har wanka ma kiyi, nima bari nayi wanka na gyara jikina sai na yi mana girki muci abinci." tashi mukayi a tare kowa ya wuce yaje yayi abunda yayi niya, sai da na fara yin wanka sannan nayi sallah, na shafa mai sannan na fito lokacin da na fito har Aunty ta gama dafa mana taliya fara da manja da yaji, sai yan'keke da tayi mana, zama mukayi muka ci abinci sanan tace "bari na kai kwanonin kitchen na dawo ki cigaba da ban labarin ko."? Murmushi kawai nayi bance mata komai ba, haka taje ta wanke su sannan ta dawo ta zauna tace "ina jinki Khady ki cigaba da ban labarin nan, bansan ya kaimu gobe, tun safe muke labarin." dariya nayi sannan nace "Aunty kenan, ni banga abunso a labarina ba, labarina da babu abun burgewa a ciki sai dai kayan haushi da taƙaici." itama murmushi tayi sannan tace "na yarda da maganar Aziza da tace maki Yaro Yarone, inbanda abunki Khady, ai labarinki shine abunji musamman ma ga yan'matan zamanin nan, masu son abun duniya irinki da kuma masu biye ma son zuciyar, da wanda suka dauki soyayya da muhimmanci har ya kaisu da aiki da nasani irin naki, so nike ki gama bani naki labarin sannan nima na baki nawa." ɗukar da kaina ƙasa nayi ina share hawaye, dan kuwa duk abunda Aunty tace gaskiya ne sai dai ance DANASI ƘEYA CE, KUMA TANA BAYA tabbas haka maganar take, cigaba da cewa nayi. “wata rana da ban taɓa mantawa ba,ranar da fita zani kasuwa dan yi mana cefene sakomakon kayan abincinmu sun ƙare bamu da komai sai dai muci kayan lakumashe kayan da samarin Aziza suka kawo mata idan sun gama *SOYAYYAR MINTIN SU* take kawo sai muci, gajiya nayi da zaman yunwa yasa na shirya dan zuwa kasuwa nayi mana provision, tunda na shiga kasuwar na hadu da gani gaye ya fito cikin wata elentra kallo ɗaya nayi mashi naji ya tafi da zuciyarta, dan wani irin mugun sonshi naji ya kamani daurewa nayi naƙi yi mashi magana saboda class da nike son ƙankaroma ƙaina, shago ɗaya muka shiga dashi shima ga dukan alamu yazo yasan wani abu ne, samun waje nayi na zauna ina jiran wanda na iske a shagon su gama abunda ya kawo su sannan nima nayi, shima kusa dani ya samu waje ya zaune ya ƙuraman ido yana kallona, da yaga zan ɗago idanuna sai yayi sauri ya maida hankalinshi a wayarshi, abunda bai sani ba shine duk abunda yake ina sane dashi dan hankalina yana kanshi saboda na kamu da sonshi, bayan wanda muke jira sun gama ya sun tafi sanna na tashi na fara kwasar kayan da nazo siya, shima zaƙewa yayi yana ɗibar kaya, dan kuwa duk abunda na dauka shima sai ya dauka kuma ba ɗaya ko biyu yake ɗauka ba sai ya dauki guda uku zuwa hudu, haka muka gama siyayarmu akayi mana total kafin na fiddo kudi naji yace "ka dauki kudin harda nata." yana miƙa mashi atm dinshi, kallonshi naɗago inayi kafin na fiddo kudin nima nace, malam ka haƙinka ka saman kayana cikin shopping bag sauri nike yi, murmushi guy din nan yayi sannan yace "haba yan'mata wa yake maida hannun kyauta baya? Ni nayi niyar biyaki ba tambayata kikayi ba." harararshi nayi sannan nace "nagode sosai, amman ka barshi zan biya da kaina, haka ya matsa sai da ya biya sannan yasa aka kwashe kayan aka kai a boot din motarshi kallon shi nayi sannan nace"ya haka Malam."? Murmushi yayi sannan yace"kyawkyawar budurwa kamarki bai kamata ace tana hawan keke naped ba, sannan kuma bai kamata ace ta dauki kayan nauyi ba da kanta, idan kuma nayi laifi ayi man afuwa yake kyawkyawa wanda tafi ko wace mace a faɗin duniya kyau." Allah sarki ban san sanda murmushi ya kauce man ba, dan naji dadin yanda ya koɗani sosai buɗeman gaban mota yayi ni kuma na shiga nan muka kama yawace kasuwa ina sayen abunda nayi niya harda wanda banyi niya ba, dan bani ke binyan kudin ba shine yake biya, haka muka gama sannan ya kawoni hostel ya kuma anshi number ta nan yake gaya man sunanshi yace. "Ni sunana NURANDEEN, kefa."? Murmushi nayi sannan nace mashi. “Khadija."murmushi yayi sannan yace “woow! Nice name, My life anjima zan dawo muyi soyayyarmu ko."? Murmushi nayi ina ɗaga mashi kai, sannan na fito nasa aka daukar man kayana na shigo ciki, nan nagaya ma Aziza irin kamun da nayi, nan tace “banyi mamaki ba, kuma nasan zakiyi wanda yafi shima, abunda nike so dake shine ki bashi abunda yake so, ke kuma zai jiƙaki da ruwan kudi." cikin jindadi nace “ai daman zan bashi abunda yake so tunda inasonshi, sai dai daga shi ba zan kwara yin saurayi ba, dan yayi man kuma aurenshi zanyi." wata irin dariya Aziza tayi sannan tace “Beauty kenan, har yanzun ke yarinya ce, amman idan kika fara soyayya dashi kikaji dadi, da kanki zaki nemi wani ki ƙara haɗawa yanda zakijiki zamײdake." nidai bansake cema Aziza komai ba, na shiga wanka na fito nan ta fara bani wasu magunguna tace nasha zasu taimakaman wajen soyayyar da zani fara yi a yau. A bangaren Dejja ta taitarani ta ajiye gefe tana cigaba da hidimar gabanta, kuma karatu take sosai duk da tana sane da halin da nike ciki na rashin zuwa lecture kuma bani test balle assigment, amman bata da zaɓi tana dai yi man adduar shirya kuma tana mani fatan nasara. Koda dare yayi haka na shafa mayamayai iri iri duk Aziza ta bani su, sannan ta tsaraman kwaliya mai kyau, ta fesa man wani turare ta kuma shafa man wani a jiki sannan ta bani wata sweet tace nasha idan ina hanyar zuwa wajenshi kafin na ida isa na shanye, nidai da to kawai nike binta dan tunda ta nasha maganin da tabani nike jina wani iri hakuri kawai nike ina daurewa, tana gama dauraman dan'kwali ya kira waya yace yana bakin hostel, kara gyarawa nayi sannan na jefa sweet a baki na tafi wajen Nurandeen.... *Sannanku da hakurin jirana da kukayi, biki nayi shiyasa amman yanzun komai zai zama normal insha Allah tunda na gama, amman fa ku cigaba da zubaman ruwan comment kamar yanda kuka saba😍* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 21⏩22 Tafiya nike cikin natsuwa da nishaɗi inajin ba wata bayana, ina cikin tafiya naji ance “Aunty Auta barka da dare, sai ina haka cikin daren nan? Kinyi kyau sosai kamar bake ba sai ƙamshi kikeyi kamar amarya." kallon banza na watsa mata sannan nace “inda kika aikeni can zani Dejja, wai maiyasa kika fiya sa ido ne dan Allah."? Murmushi tayi sannan tace “Allah ya baki hakuri ba zan sake ba, adawo lafiya." tsaki nayi sannan nace “matsalarki, ke ba daga waje kike ba? Ai ban tambayi daga ina kike ba saboda ban sama rayuwarki ido ba, amman ke kin sama tawa ido." dariya tayi sannnan tace “ayya Aunty Auta, wallahi daga tutorial nike ko Jamila."? Tayi maganar tana tambayar Jamila, murmushi Jamila tayi sannan tace “eh Aunty Auta tutorial mukaje wallahi muna da test gobe." Taɓe baki nayi sannan nace “Allah ya taimaka." wucewata nayi suma suka tafi, tunda na fito bakin gate na hangi motarshi daga nesa kaɗan, sanyi naji cikin raina, dan wallahi Aunty Asiya da gaske son Nurandeen nike kuma so wanda ya shigeni lokaci guda ba tare da farga ba, koda na ida isowa wajen motarshi, shima fito yayi yana aikaman murmushi sannan ya buɗeman kofa na shiga ya kulle shima ya zagayo ya zauna, kallona yayi sannan yace “woow! My life kinyi kyau sosai, ni har kinsan na fara mantawa da kaina, wannan turaren kamshinshi yayi man dadi sosai." ya ida maganar yana kashe man ido ɗaya, nima murmushin nayi sannan nace “kaima kayi kyau sosai, kamar ta saceka a boye." murmushi yayi sannan yace “wooow! Seriou my life nayi maki kyau."? Ɗaga mashi kai kawai nayi ina murmushi, ji nayi ya kama hannuna yana shinshina yana cewa “gaskiya wannan kamshi yayi man dadi sosai my life, bakiji yanda nikeji ba wallahi dan ya sani a wani yanayi marar musaltuwa." murmushi nayi sannan nayi mashi fari da ido nace “kace na dunga fasha maka shi kullun."? Dafe kirjinshi yayi yana lumshe ido yace “dako nafi kowa yadace wallahi,yanzun mai zan samu my life."? Idanuwana na juya mashi sannan na girgaza mashi kai nace “babu." matsowa yayi kusa dani sosai har jikinshi yana gogar nawa yayi magana a hankali dai dai shitin kunnena yace “nidai gaskiya ba yarda zanyi ba my life, kina da abunda zaki bani amman naga alamun zakiyi man rowa kuma yau ne farkon zuwa na fa." yanda yayi man maganar ba karamin kasheman jiki yayi ba, daurewa nayi nace “ka yarda bani da abunda zan baka, tunda ni ban iya bada labari ba balle na baka." kamo haɓar kaina yayi ya hura man iska a fuska sannan yace “bari na koya maki yanda zaki tarbeni daga yau idan nazo kuma bani bukatar labari dan ciwon kai zai sanyani ma, amman idan kina man abunda nike so zaki dara sosai My life, bari na nuna maki." haɗa bakina yayi da nashi ya fara tsotsa sai kace ya samu halawa daman a hannu nike dan maganin da Aziza ta bani sai aiki yakeyi a jikina, narke mashi nayi ina ƙara tura mashi bakin nawa, bansan sanda na kamo kanshi da hannuna ba, na kamo harshenshi na fara tsotsa ba, sosai nike tsotsar mashi harshe ba abunda muke sai nishi, dan sosai nikejin dadin abunda yake yi man, mun dauki kusan minti 20 muna kissing din juna, sannan ya zare bakinshi daga nawa yana maida numfashi, niko kasa motsi nayi sai ma lumshe idanu da nayi sai murmushi nike, ji nayi ya lakusanman kumatu da hannu yace. “a gaskiya nayi dace, ashe haka kika iya soyayya? Komai naki daban yake my life, harta bakin ki kamshi yake sosai, ji nike kamar nar na daina sha wallahi." murmushi nayi kawai dan nakasa magana saboda yanayin da Nurandeen ya sani ko magana kasa yi nayi saboda a hannu nike banƙi ya cigaba da yi man salon soyayyarshi ba, amman ya tsaya yi man magana wanda ban gane abunda yake cewa, jin hannuwanshi nayi cikin rigita yana yawo dasu cikin rigata, ciro da hannunwan nashi yayi, aiko nayi saurin bude idanuna wanda suka tashi daga fari zuwa ja tsaban masifa da nike ciki, murmushi yayi sannan ya cire gyaleni ya ajiye gefe ya kuma zugeman zip din rigata ya cire rigar itama ya balle bireziya ta ya barni ba riga, nan ya kama nonuwana ya fara latsawa yana shafa, wani irin dadi da zafi naji lokaci guda, bansan sannan nace ash ba, ya lura da ni sabon kamu ce shiyasa yace man “da zafi ko? Karki damu zaki saba tunda kina tare dani." cigaba da matsaman su yayi sannan ya fara latsawa niko sai ƙara tura mashi su nike, ina kukan dadi, shima wani irin gurnani yake yana latsarsu, dan sosai yake lasarsu sai ya lashe su tas, sannan ya fara tsotsa, ihu na farayi mashi ina mashi kukan zafi, haka ya kama jiyar dani dadi sannan ya cire belt din wandoshi ya fiddo man abarshi yace nasha mashi, kamar yanda yasha man nonona, haka na kama na fara sha daman Aziza ta koya man yanda ake sarrafa namiji dan har video muna download mu kalla practical shiyasa na fidda kyama na fara sha mashi ita, ina shafa mashi jikinshi haka na kama yi mashi, dan na kusa 20min ina sha mashi ita, har sai da naji ya kawo man ruwa a baki, aiko na shanye sannan na rabu dashi, haka muka kama tsotsar juna har muka biya ma kanmu bukata, kudi ya bani yan'dubu-dubu rafers uku sannan ya bani wata leda yace sai munyi video call idan ya koma gida na tadanar mashi abunda zan nuna mashi yayi bacci har yayi mafarkina, ansa nayi nace mashi to, sannan na wuto hostel koda na dawo gida na gaya ma Aziza yanda mukayi da kudin da ya bani ce man tayi. “ai Beauty mudun kaka basu abunda ya kawosu wajenki tabbas zaki samu kudi wanda suka fi wanann ma wallahi, kin yarda da magana ta ko."? Murmushi nayi sannan nace “wallahi ja yarda da maganarki Aziza, daman haka soyayya take da dadi? Nike zaune kaina a duhu, gaskiya Aziza Allah yayi maki albarka da kika fiddoni daga duhu zuwa haske." Dariya tayi sannan tace “su Beauty an fara jin dadin maza, karki damu ai yi ma kaine, tashi kiyi wanka ki shirya muci abinci kafin ya kira ko."? Tashi nayi nayo wanka mukaci abinci muna gamawa brush nazo sannan kara gyara fuskata ina gama na hau online na fara chatting sai gashi ko ya hau hello yace man, sannan ya kira wayar, dauka nayi nace mashi. “Hi handsome." Murmushi yayi wanda ya kara mashi kyau sannan yace “gaskiya my life kina da dadi, na kasa manta dan abunda mukayi dake yau kaɗai idanuwana suna bukatar sake ganin kayan madararnan taki, dan suna da lunshi sosai yanda kikasan adduga." Murmushi nayi Ina kulle fuska da hannu, shima murmushi yayi sannan yace “ai babu kunya a tsakaninmu my life ai munzama ɗaya zamu ringa jindadinmu ko."? Ɗaga mashi kai nayi kawai ina murmushi, cewa yayi fiddo man su na gani mana, sanna kuma idan mun gama ki daukarmansu picture ina kallonsu kullun ina jindadi na." ba tare da gardama ba na fiddo nononaa ya kama kallo yana fidda numfashi, nima fiddo man abarshi yayi sannan yace “kinga yanda take zullo ko my life? Abinci take bukata dan tayi kwana biyu bataci abinci ba gashi yunwa takeji yaushe zaki bata abinci taci."? Tsayawa nayi ina kallonta dan tayi man kyau sosai, sannan nace... Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 15⏩16 "Tunda na ƙwalahama raina sai nayi soyayya nima dan naji yanda akeji dan yanda naga Aziza take gaya mana dadin soyayya nima naji inason yi, gashi inayin course mai wahala medicine and surgery,maimakon na maida hankalina wajen karatuna kamar yanda naga Dejja take sai nasa ma raina soyayya duk da ina karatu amman ba sosai ba, dan ban cika ba kaina lokaci nayi karatu ba duk da Dejja tana yi man faɗa akan nayi karatu tunda shi aka turomu kano muyi, amman sai na kama yi mata faɗa ina cewa har ni zata ce ma nayi karatu? Bayan ni ƙawar ubanta ce, baiwar Allah Dejja idan taga ina faɗa sai tace Aunty Auta yi hakuri insha Allah ba zani ƙara yi maki faɗan karatu ba, bansan ranki yana ɓaci." "Ni kuma sai na kama fushi da ita, amman sai ta kama bina tana bani hakuri har sai taga nayi hakurin sannan hankalinta zai kwanta, haka muka ƙula abotaka nida Aziza komai tare mukeyi da ita muka ware Dejja muna cewa ai ita bata waye ba tunda bata soyayya, duk da nima a lokacin ban kai da fara soyayya ba ina bin Aziza wajen samarinta ina ganin yanda suke soyayya, dan lokacin nasha ganin Aziza tana ba saurayinta Nononta yana sha ko kuma ta kama dick dinshi tana tsotsa ni kuma ina bayan mota zaune ina kallon ikon Allah, idan suna haka abun yana burgeni dan sai naji dama ni akeyi ma abunda ake ma Aziza bayan sun gama ya dauko kudi da kayan dadi ya bata sannan mu shigo hostel idan nace mata abun ya burgeni sai tace kar nadamu nima watarana haka saurayina zai yi man, sai na kama murna ina jindadi haka zamu zube kayan da akawoma Aziza muce Dejja tazo muci sai tace ita ta koshi." "Wata rana bayan na dawo daga raka Aziza wajen wani saurayinta mai suna Sadiq, dan kuwa ranar naga abunda da idanuna suka kasa dauka , dan kuwa a gaban idona Aziza ta kwale mashi siket ya kama tsotsar virgin dinta suna ihun tun ban dauki abun komai ba har naga yana niyar having sex da ita, da sauri nace ke Aziza baki da hankali zaki barshi yayi sex da ke? Amman bata ceman komai ba dan banyi mamaki ba ila ka bata san ina yi mata magana ba dan sunyi nisa wajen soyayyarsu, sai da suka gama duk abunda sukayi niya ya bata abun duniya sannan muka fito, kallon Aziza nayi nace amman Aziza bakiyi ma kanki faɗa ba da zaki bashi kanki ba tare da aure ba, kallona Aziza tayi tana murmushi sannan tace.... *Jiya banga ruwan comment ba, dan haka yawan comment yawan typing mudin yau bakuyi comment ba insha Allah zan daina posting daga wannan🤷‍♀️* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD Idan kinsan baki comment karki shigo pls *wannan page din nakune A SANADIN SOYAYYAR MINTI FAN'S da ZEE-ABU HAUSA NOVEL DA BAN RAINA ALLURA BA FANS kuyi yanda kuke so dashi dan naji dadin comment dinku sosai inason ku cigaba da yi man haka, yana kwaraman kwarin giwwar yi maku typing sosai da sosai, ina maku son fissabillilah🤗❣️* Page 3⏩4 "Wallahi mudun ka kuskura ka taɓa Khadija to sai na tsine maka albarka, mutumin banza wanda baya kishin uwarshi." Cikin kuka Yaya Jamilu ya matsa kusa da Mama yana cewa. "Dan Allah Mama ki man rai kar ki biye ma kizo daga baya kina da na sani karki manta Autarki ce ba kwance cikin wannan halin, kuma hannunka baya ruɓewa ka yanke ka yada." Shiru Mama tayi ta share hawaye, tsaki tayi ta bar mashi parlourn dan mudun ta tsaya cikin parlourn tsab zata tsine ma Jamilu, haka itama Aisha tabi bayan Mama, kallona Yaya Jamilu yayi sannan ya ida isowa wajena ya daukeni cikin sauri ya fita dani ya sani cikin motor dinshi sannan muka dauki hanyar asibiti, sosai yake ba motarshi wuta ikon Allah ne kawai ya kaimu dan gudu yake ba na wasa ba, muna zuwa ya ruga ya kira nurse suka turo bisa keken mararsa lafiya, haka aka turani rai hannu ga Allah, direct emergency room aka wuce dani, tsayawa Yaya Jamilu yayi baki emergency din yanata safa da marwa. Niko tunda aka shiga dani likito suka dufuha kaina dan cito raina da abunda ke cikin cikina dan jini nike zubdawa bana wasa ba, sun kusa awa uku suna abu guda sannan suka samu suka tsada jinin, allurai sukayi man sannan suka kaine dakin hutu, fitowa likitan yayi yace ma Yaya Jamilu. "Alhaji Jamilu ina son ganinka a office dina." cikin damuwa Yaya Jamilu yace mashi. "Allah yayi mata cikawa ko."!? Kallon shi kawai likita yayi sannan yace."komai dai mainene meet me in my office." gwaɗa mashi kai kawai Yaya yayi sannan suka tafi office dinshi, duba da yanayin da yake ciki yasa likita ya bashi ruwa mai sanyi yasha sannan ya fara magana yana cewa. "Alhaji sai dai ayi hakuri, dan muso mu cito cikin da ke jikinta, amman Allah ya kaddara sai ya zube sakamon faduwar datayi har cikin ya bugu, sannan magana ta biyu sai anyi mata wankin ciki kuma mahaifarta bata kwari bai zama dole ta sake daukar wani cikin ba inba wani ikon Allah ba, hakuri zakayi haka Allah ya kaddara sannan zaka sa hannu domin zuwa gobe idan Allah ya kaimu ayi mata wanke cikin idan Allah ya kaimu." Cikin tashin hankali Yaya yace. "Innalillahi wa'inna'alaihijirun, abokina kaidai kasan komai Auta bata taba aure ba, kaddara ce ta hau kanta wanda ba mai tsalake kaddara idan Allah ya kawota, ba wani abu da za'ayi mata wanda ba sai anyi mata wannan wankin ba, dan da matsala ace za'ayi ma budurwa wanki ciki ka duba dan Allah." Kallon shi Doctor yayi cikin tausayi dan yasan abokinshi yana cikin damuwa balle yasan yanda suke son autar tasu, cewa yayi. "Wallahi Abokina babu wata hanya idan ba wannan ba, da ace anyi hakuri an raini cikin ta haifeshi da lafiya lau, dan kaddara ce kuwa, wannan yana cikin kudin kaddarar Khadija, amman garin ya hakan ta faru har Mama ta bari ta faɗi har haka."? Cikin takaici da bakin ciki Yaya Jamilu yace. "Ai daman abunda Mama take so kenan, cikin nan ya zube, taddawa nayi ita da Aisha sun mata dan'banzar duka, dakyal na samu ta barni na kawota asibiti, amman ka bani lokaci naje na gaya ma Mama halin da ake ciki komai kenan sai ka jini." Kasa cewa komai Dr Dikko yayi, dan baiyi tsanmanin jin haka daga wajen Mama ba, cewa yayi. "To shikenan ka dawo lafiya, sannan ka dawo da wanda zata kulla da ita mutun daya, kasan dokar asibitin nan ba'a kwana amman tunda gidane mutun daya zai kwana, fatanmu Allah ya bata lafiya." "Amin ya Allah." cewar Yaya Jamilu sannan ya fita, sai da ya fara biyawa gidanshi ya gayama matarshi halin da ake ciki sannan yace ta shirya ma Dija babbar diyarshi wanda muke sa'a daya da ita yace ta tafi dan kula dani shi kuma zaije gida suyi magana da Mama, haka aka aiko man da Dija shi kuma ya wuce gida wajen Mama. Koda ya shiga sallama yayi ya tadda parlourn ba kowa wuce wa yayi ciki na ya tadda yaiyaina mata guda hudu duk sunzo dan an gaya masu abunda ke faruwa, sai hakuri suke ba Mama dan Yaya Aisha tunda taga halin da Yaya Jamilu ya fidda ni tayi da nasanin bugana da tayi, dan kuwa Mama bataji komai ba Yaya Fatima ce tace. "Mama ya kamata ki sama ranki hakuri, mu dauki kaddara wanann abu jarartace ya kama mun zamo masu cikon imani, ke kuma Aisha kin bani mamaki wallahi bai kama ki biye ma Mama ku bigi Auta ba, ya kamata ace kin ba Mama hakuri ba ki tayata wannan mumanan aika aika ba." cikin jimami Yaya Amina tace. "Ni ko wani hali Auta take ciki amman dan Allah Mama kiyi hakuri." ita dai Yaya Khausar bata ce komai ba, dan abun duniya yayi mata yawa so take taji muna wani asibiti domin taga lafiya ta, shigowar Yaya yasa duk suka miƙe suna tambayar shi halin da nike ciki, samun waje yayi ya zauna ya nemo jarumta ya sama kanshi, sannan ya gaya masu halin da ake, ai take suka fara koke koke, dan Yaya Aisha tafi su dan kuka take tana nadamar buguna da tayi abun Mamaki ba abunda Mama tace inba kallonsu da take ba, hawaye ne kawai suke zuba bisa idonta, kallonta Yaya sannna yace. "Mama baki ce komai ba kinji halin da ake ciki Auta tana buƙatar taimako." Tashi Mama tayi zata bar dakin, Yaya Fatima ta riko ta tana cewa. "Mama dan Allah ya kamata ki yafema Khadija, ki anshi kaddarar da tazo mana tana bukatar taimako." Zaunawa Mama tayi sannan tace. "Bintu mai zance? Aje ayi Allah yasa a gama lafiya." Tana gama fadin haka ta tashi ai take Mama ta wanke jiki ta fadi kasa tana amain jini, da gudu sukayi kanta suna kiran suna ta. Daukarta Yaya yayi suka wuce asibiti, gado aka bata sannan aka sama mata drip dan temper dinta ce ta hau sannan Yaya ya cike takadar da za'ayi man aiki, sai wajen mangrid Mama ta farko haka ta matsa aka sallamaita ni kuma aka barni da Dija, duk da nima na farko amman ba sosai nike yin magana ba. Washe gari da safe Doctor ya shigo ya duba jikina, hana bani komai yayi yace 10am za'a shiga dani ayi man wankin ciki, sanann ya tafi wajen 9 na safe Yaiyane duk sunzo sun cika asibitin suna duba lafiya, goma nayi aka zo tafiya dani za'a yi man aiki haka na bar yan'uwana suna kuka, dan bansan wani hali nike ba nidai naga suna kuka. Wajen Mama kuwa tunda ta koma gida take kuka, dan tanajin ciwon abunda ya faru dani sosai, dan ma anbar mata Yaya Amina a gida ita ta kama kwantar mata da hankali tana gaya mata maganganu masu dadi wanda zai sa taji sanyi a zuciyar ta. Kallon Yaya Amina tayi sannan tace. "Amina bakisan abunda nike ji ba shiyasa, amman na yafema Khadija Allah yasa ta dauki darasin duniya, daman ita duniya haka take tafi bagaruwa jifa, na yafe mata Allah yasa iyakar kaddararta kenan kinga ta biye ma san zuciya ta lalata rayuwar ta a banza." Haka aka kirasu waya aka gaya mata anshiga dani dan yi man aiki, tayi man fatan fitowa lafiya. *Allah Sarki, rayuwar Khadija da ban tausayi sosai wallahi nan bakuji komai ba😭, nima lokacin da take gaya man nayi kuka har na godema Allah, fatan dai Allah ya kara tsaremana imanin mu Amin, ya karemu da aikata aikin da na sani* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD *Wannan page din nakane Yayana na kaina Muhammad Kareem MK, Allah ya kara daukaka da lafiya Amin* *Gaisuwa ban girma gareki Maryam Majitapha lawal My Maryam ina maki fatan alkhairy ta wajena* _Haba my real fans, ya ban ganin ruwan vote and comment a wattpad😢, pls show me ur love a wattpad mana😍_ *Wattpad JameelarhSadiq* Page 5⏩6 Kallon Mama Yaya Amina tayi sanann ta dafa ta tace. "Mama dan Allah ki kwantar da hankalin ki insha Allah za'a shiga lafiya kuma a fito da Auta lafiya." Kallonta Mama tayi sannan tace. "Amina ba wannan ke tada man hankali ba, yanzun ace Auta za'ayi ma wankin ciki? Karki manta Yarinya ce fa, bata wace shekara sha takwas ba, ina lisafi wata mai kamawa take cika shekara ta sha tara, amman har za'ayi mata wanki ciki, idan za'ayi mata aure mai za'a cema wanda zata aura? Ce mashi zamuyi tayi cikin shegen? Ko kuma muce mashi har wankin ciki an taɓa yi mata Amina."? Numfasawa Yaya Amina tayi sannan tace. "Hakane Mama amman nasan na Allah basu kyarewa mudai muyi mata fatan samun miji na gari wanda zai rike ta amana ba tare da yayi mata gori ba watan watarana." Dariya Mama tayi sannan tace. "Ai ba wanda zai iya aurenta Amina, dan haka tana samun sauki wallahi zan aura mata Alhaji Salahu, fatan dai Allah yasa a dace." Cikin ruɗewa Yaya Amina tace. "Haba Mama ya kikeso ki bada gudumuwa wajen lalacewar rayuwar Auta, a rasa wanda za'a daura ma Auta sai Alhaji Salahu koni ya haifeni balle Auta, kuma matan shi uku dan ma ta hudu ta rasu, har ƙawa nike da ita a gidan fa." Wurga mata harara Mama tayi sannan tace. "Wallahi ba wanda ya isa ya hanani aura ma Khadija Salahu , idan ba shi ba wa zai aureta? Yarinyar da ta zubdar da mutuncinta a waje ai Alhaji Salahu rufa mata asiri zaiyi ya aureta." Cikin kuka Yaya Amina tace. "Dan Auta tayi ciki shine yasa zakiyi mata haka? Maiyasa kika kasa yarda da kaddara ne Mama? Mama kinsan kaddara tana cikin cikon imani amman ke kin ki yarda da hakan, yanzun baki gudun tace zata gudu tabar maki gidan? Dan nayi imani ga Allah Auta ba zata yarda da auren wannan mutun min ba, Mama karki ce nayi maki rashin kunya a matsayinki ba mahaifiya ta, amman ko nice kika ce na auri shi wallahi ba zan aureshi balle Auta da take budurwar wannan zamanin, kum... Tas Mama ta wanke Yaya Amina da mari tana cewa. "Dan ubanki har kin isa ki hanani abunda nayi niya? Ko kin fini son Khadija ne? Ai nasa nice na dauki cikinta nayi rainonshi har na tsawan wata tara da kwana tara sannan na haifeta ko? Kuma na bata nonona tasha, ai gata nike nema mata da zaki kama challenge dina dan nace zan aura mata Salahu, yanzun ma zani nayi mashi maganar ta tana gama jini za'ayi bikinsu ko kuna so ko baku so, dan nasan bakinku daya da yan'uwanki to ku sani ba wanda ya isa ya hanani wallahi." Mama na gama fadin haka ta dauki hijab dinta ta tafi gidan Alhaji Salahu dan yin magana dashi, haka ta bar Yaya Amina zaune tana kuka ganin kukan baiyi mata maganin komai ta shiga kitchen ta dafa abinci tasa a cooler sannan ta fito ta shiga motarta ta wuce asibiti , lokacin da ta shigo hospital din aka fito dani angama yi man wankin cikin. Fitowa tayi da abincin ta nufo wajen su, duk da suma sun danyi kuka amman ba sosai ba dan Yaya Jamilu hakuri ya basu sosai ya kuma kwantar masu da hankali shiyasa sukayi shiru kallo daya Yaya Jamilu yayi mata ya ganne akwai matsala dan tasha kuka sosai, kunsan ace babban uba daman Babana ya rasu ne tun ina cikin ciki bansan Babana ba, shine dai Ubanmu mu dukanmu daman duk matane shi kadaine babba, baice komai ba tana ijiye abincin yace tazo yana son ganinta a waje, aiko suka fito suka samu waje su dukansu akabar Dija ta cigaba da kula dani. Office din Doctor Dikko suka je suka zauna sannan Yaya Jamilu yace. "Amina gaya man maike faruwa ya jikin Mama ko jikin tane har yanzun."!? Cikin tsoro yayi mata maganar dan daman hankalinshi ba kwance yake ba yana tunanin halin da Mama take ciki. Share hawayenta Yaya Amina tayi sannan tace. "Yaya wallahi Mama tana son ta ɓata rayuwar Auta duk da ta kasance uwa a gareta, wallahi bansan yaushe Mama ta chanza hali ba Yaya." Ta karasa maganar cikin kuka, kallonta Yaya Fatima tayi sannan tace. "Amina kiyi mana bayani mu fahimta kin yi mana magana a dabarbarce bamu gane ina maganarki ta dosa ba." Shidai Yaya kasa cewa komai yayi yana jiran yaji abunda Yaya Amina zatace, balle Yaya Aisha take kuka har yanzun dan ta kasa yafema kanta akan abunda sukayi man ita da Mama, cewa tayi. "Yaya Amina dan Allah ki gaya mana abunda ke faruwa da Mama wallahi hankalina ya tashi sosai." Cikin kuka tace. "Mama tace ana sallamo Auta aure zatayi mata, kuma da Alhaji Salahu ba yanda banyi ba akan tayi hakuri taƙi daga karshe ma har marina tayi kuma tace ba wanda ya isa ya hanata aurar da Auta ba." Tashi Yaya Jamilu yayi yana girgiza kai sanann yace. "Ina wallahi ba zamu yarda ba, mu zuba ido muna kallo Mama ta ɓata ma Auta future ba, ya kamata Mama ta gane wannan fa kadddarace wanda ba wanda ya isa ya kauce mata harta ku masu aure dan ba'a fatan haka fisabillahi, kuma ta rasa wa zata aura mata sai wannan tsohon wanda baisan darajar dan'adam ba, kuma kullun gidanshi sai matanshi sunyi fada yanzun haka yaranshi talatin a duniya ai ko sa'ana yayi ma Auta zufa a aure yanzun ko nike da shekara tallatin biyar balle Alhaji Salahu da yayi shekara saba'in yana hanyar mutuwa ku bari naje nayi magana da ita." Su kuwa kasa cewa komai sukayi dan lamarin ya girmi tunaninsu, haka suka fito tare suka tafi gida wajen Mama dan Yaya Fatima cewa tayi su tafi su dukansu. Niko cikin ikon Allah na farfado har nayi brush naci abincin da Yaya Amina ta kawo, an bani magani nasha, nidai ba bacci nike ji ba balle nayi, zaunawa nayi na jingina da gado ina tunani da tarin nadamar abunda na aikata, Dija ce tace. "Aunty Khady dan Allah kiyi hakuri, ki dauki wannan abun a matsayin kaddaraki duk da sakakinki a ciki ammn haka Allah ya kaddara kuma ba yanda zakiyi inba ki yarda da kaddara ki kuma godema Allah." Mai neman kuka angaya mashi mutuwa, aiko na fashe da kuka ina kallonta na girgiza nace. "Dija dan Allah ki daina bani hakuri ki barni nayi kuka ko naji saukin abunda nikeji a cikin zuciya ta, Dija nasan duk abunda ke faruwa dani cikin jikina ya zube sannan anyi man wankin ciki kuma babu tabbacin zansake haihuwa a duniya, ba dole nayi kuka ba Dija? Ni yanzun joya za'a ringa kirana ko? Wanda bata haihuwa bani ganin jinina a dorajaran kasa? Idan na mutu bani da maiyi man Addu'a a koda yaushe sai yan'uwana kenan? Dan Allah ki daina bani hakuri ki barni nayi kukan na rokeki wannan alfarmar." Shiru itama Dija tayi ta dukar da kanta kasa tana aikin kuka dan maganganuna sunyi mata tasiri sosai a zuciya, tabbas banda maiyi man addu'a ko yaiyaine ba kullun ne zasuyi man ba, inba sun tuna dani ba, amman haka Allah yaso muna cikin kukanmu sai Doctor Dikko ya shigo lailashemu yayi sannan yayi ma Dija fada akan tana daina wannan kukan hakuri ya dace ta bani,ƙara duba lafiyata yayi ya tambayeni idan yake man ciwo sannan ya tafi cikin tausayi na. *Dan Allah ya kujaji wannan labari na Khadija 😭😭😭, sannan Khadija tace nace maku tana godiya sosai kuma tana ganin comment dinku, tana ganin yanda kuke tausaya ma rayuwarta sai dai abunda take son ku sani haka tata rayuwar tazo mata sai tana godiya ga Allah da ya tsara mata haka, kuma tana fatan labarinta yana tasiri a zuciyoyinku musamman mu yan'matan zamanin nan, mu kiyaye biye ma soyayya karda mu yarda muyi zurfi a soyayya😭* *ni kuma nace yanzun aka fara wasan ku cigaba da yin comment dan shi zai bani kwarin gwwiwar yayi maku posting kullun🤗* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *∆ A SANADIN SOYAYYAR MINTI ∆* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ *Gajeran labari* *Labarin gaskiya (true life story)* https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD *my real fan's kusan dai cewa na tafi hutu, ba zaku sake jina ba sai wani lokaci wanda nida ku bansan lokacin ba har sai Allah ya nuna mana zamu sanshi, sai gashi wata baiwar Allah tayi man magana akan nayi hakuri na rubuta labarinta dan masu irin halinta sunji su daina, idan ma akawai masu niyar farawa suma su daina idan sukaji abunda ya faru a kanta bisa da biye ma zuciya da tayi har ta aikata SOYAYYAR MINTI WATO A TURANCE ROMANTIC LOVE, da naso nace ba zani ansa ba, yanda ta nuna man damuwa da kuma nuna man amfanin labarin da taimakon da zaiyi shiyasa na ansa nace zanyi amman zanyi shi a GAJERAN LABARI duk da ita ba a short ta bani shi ba, ta bani shi a long story nice nayi summarize din shi na maida shi short saboda karda munayi mu koma school na ajiye shi ba tare da mun gama ba wannan kenan* *Abunda nike so daku shine kuyi comment sosai hakan zai bani kwarin giwwar baku shi cikin sati insha Allah* _Godiya ta musamman zuwa ga_ *Zauren Yar'mutan kankia fan's group* *Real jameey novel fans 1&2* *Sansanin Yar'mutan kankia* *Zee-abu hausa novel* *Ban raina allura ba fan's* *zauren manazarta fans* _Da dai sauransu duk ina maka godiya ta gareku_ *oyoyoyo! Ina maki murnar dawowa duniyar yanar gizo social media kenan, kawata aminiyata wato FJ marubuciyar BAGIJJA, Allah yasa kin dawo sa'a kuma a cigaba da suburbudo mana zafafan novel mana shan karatu❣️* *Wanann page din naki ne Real eeshow marubuciyar BAN RAINA ALLURA BA! ITAMA KARFE CE kiyi yanda kike so dashi🤗* Page 1⏩2 Wata macece wanda bata wuce shekara 50 ba zaune a madaidacin parlourn gidansu ba abunda taje sai aikin kuka dan abun duniya ya taro yayi mata yawa, wata yarinya ce ta fito daga cikin wani daki ta zauna kasa kusa da kafar matar itama kukan take, dan ta rasa mai zata ce ma mahaifiyar tata kallonta tayi sanann tace. "Mama Dan Allah kiyi hakuri ki yafeman wallahi ba zan sake ba, nayi maki wannan alkwarin, wallahi sherin she... Tas! Mama ta wanke ta mari tana nuna ta da yatsa cikin fushi ta fara cewa. "Allah ya tsine maki albarki insha Allah ba zaki gama da duniya lahira ba Khadija, tunda har kika sa na zubda hawaye saboda dake kika jaman zagi a cikin unguwa, Allah ya i... Da sauri Khadija ta rike kafafun Maman tata, tana girgiza mata kai tana hawaye masu ciwo dan kukan ma ya gagareta dan tana cikin tashin hankali ba kadan ba, yanda Maman tata take tsine mata tana mata fatan masifa ta fada mata bayan kuma itace uwa gareta mahaifiya, cikin tashin hankali tace. "Mama dan Allah ki barni haka karda abun yayi man yawa kin tsine man sannan kuma zakiyi man Allah ya isa, nasan ko baki ce man Allah ya isa ba ni tawa rayuwar tazo karshe tunda har ta dalilina kika zubda hawaye, Dan Allah Mama ki yafeman wallahi ba zan sake ba, kiyiman Uzuri Ma... Katse ta Mama ta sake yi ta hana Khadija magana, wurga mata hararar tsana tayi sannan tace. "Wallahi Khadija na tsaneki bani sonki a yanzun bani kaunar ganinki, ke har wani uzuri zan maki Khadija? Bayan cikin shegene a jikinkinki duk tarbiyar da ba baki, abu daya nike so ki sani bani bake har abada, karki sake kirana da sunan Mama ta na yafeki daga cikin ƴa'ƴana, ki kirani da suna HAFSAT dan yanzun ni ba mahaifiyar ki bace, Allah ya tseni maki albarka." Allah Sarki kuka na sake rushewa dashi dan duniya tayi man kunci bansan ya zanyi da rayuwa ta ba, sannan kuma na tsorata da yanayin da mahaifiya ta take ciki, tashi nayi na koma dakina na cigaba da kukana, wanda tunda jiya mukaje asibiti likita ya sheda mana ina dauki da karamin ciki dan wata wata nake aikin kuka, ba kukan komai nike ba Ila kukan dana sani da biye ma son zuciyata, yunwa naji ta taso man Kuma bani sha'awar cin komai sai dan'wanke da manja da yaji wanda yaji tabarnuwa da kayan kamshi na yaji, tashi nayi na fito parlour tadda Mama nayi zaune tana share hawaye matsawa nayi kusa da ita nace. "Mama yunwa nike ji Kuma dan'wake nike son nace." Ji nayi Mama ta wanke ni da mari cikin zafin rai tace. "Wallahi baki da kwanon abinci a gidan nan, kije wanda wanda yayi maki cikin ki gaya mashi abunda kike son ci, sannan Kuma karki sake kirana da sunan mama na gaya maki tsinanniya lalataiciya dake." Kasa motsi nayi, ba abunda nike sai hawaye dan ni yanzun na kasa kuka ma, ji nike daman nike kukan da Mama take da naji saukin abunda nike ji a raina, hakuri na sake bata sannan na tashi na koma dakina inajin yanda yunwa take azabzabata na rasa yanda zanyi gashi bani son cin komai idan ba dan'wake ba, haka na wuni a daki a ranar banda sake fitowa waje ba, balle har Mama ta ganni ta sake tsineman, tun karfe 1 nike zaune inajin yunwa har karfe hudun marece yayi, tunowa nayi inada wasu kudi da Nura ya bani tunin dadewa, cikin sauri na tashi na dauko kudin na zura hijab dina dan zuwa nema ma ciki abunda zan sama shi, ina fitowa na tadda Mama da Yaya Aisha sun hada kai suna kuka, Yaya Aisha Yayata ce wanda muke uwa daya uba daya, da yake nice Auta a gidanmu yanda na gansu ne hankali ya tashi dan nasan kukan da suke tsaye nayi ina kallonsu nima a zubda hawaye, kallona sukayi lokaci guda suna man wani irin kallo wannan kallo ba komai bane illa kallon tsana dan Ina ganin tsantsan tsana a cikin kwayar idonsu, ta sowa Yaya Aisha tayi ta nufoni gadan gadan ni Kuma ina ja da baya haka muka kamayi har muka kai karshen bango, kulle idona nayi dan nasan ba dadi zatayi man ba, kamani tayi ta fara wanka man mari tana zagina, nan suka rufeni da bugu ita da Mama, tun ina yi basu hakuri har nazo da na kasa sai dai ido, tun ina gane idan nike har ta kai da bani gane mai akeyi, haka suka kama buguna suka barni kwance sheɗashaɗa cikin jini rai hannu ga Allah, ba su damu da wani hali nike ciki ba, tun la'asar sukayi man haka suka yashar dani suka cigaba da hidimar gabansu, Yayane ya shigo Jamilu shine yana da matarshi kuma shine babba a gidanmu, yana shigowa ya taddani cikin wanann halin kallon Mama yayi sannan yace. "Mama mai yasamu Auta na ganta kwance cikin jini kuma hankalinku kwance harda ke Aisha."? Cikin fushi yayi tambayar dan yasan abunda ke faruwa dani likitin da yaga mana ina da ciki shi ya kirashi waya ya gaya mashi halin da ake ciki da yake abokinshi ne, kallon shi Mama tayi sannan tace. "Jamilu Khadija cikin shege tayi gaya maka ne banyi ba, dan na fiddata daga cikin jerin ƴa'ƴana, baku ba Khadija kuma kabarta ta mutu, idan taso nima akashe ba damuwa ta bane." Kallonta yayi ya fara cewa. "Haba Mama ya kamata ki yarda da kaddara mai kyau da marar kyau shine cikon imani, kisani wannan cikin yana cikin zanar kaddarar Auta dole sai tayi wannan cikin wallahi kaddararta ne, banyi tunanin ganin haka daga gareki ba Mama, kuma ke Ai... Wanke shi Mama tayi da mari tana cewa. "Har ni zaka gaya man kaddara Jamilu, inace nice na haifeka va kaine ka haifi kanka ba, tun kafin ka zama mutun nasan zanar kaddara, balle kace man wata kaddara wallahi Jamilu badan nakai zuciya nesa ba kaima da na tsine maka wallahi mutun banza, ka fita ido na kulle daman ace da ka haifi namiji kwara mace dan ita mace itace tasan kishin uwarta daman ace ciwon ƴ'a mace na ƴ'a mace ne." Tunda Mama ta mari Yaya Jamilu bai sake cewa komai ba, sai ma zuwa da yayi zai dauke ni ya kaine asibiti domin cito da rayuwata cikin fushi Mama tace. "Mudun ka dauketa sai na tsine maka albarka Jamilu." Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD *😂😂😂wai akace soyayar shan minti ake cewa ba soyayyyar minti ba, nidai tom na sake mashi suna🤪* *Wannan page din nakine Auntyna Binta Umar Abbale ta Allah ya kara daukaka da girma gami da lafiya mai amfani Amin* *Gaisuwa ban girma gareki Zainab Abu-Kareem My Zee ina maki fatan alkhairy ta wajena* *Wattpad JameelarhSadiq* Page 7⏩8 Tunda su Yaya Jamilu suka shiga gida suka tadda Mama bata dawo ba, zaunawa sukayi zaman jiran ta kowa ya shiru da abunda yake sakawa a zuciyarshi. Ita ko Mama tana zuwa ta tadda Alhaji Salahu bayan sun zauna ta fara magana tana cewa. "Daman Alhaji zuwa nayi ka rufaman asiri kamar yanda Allah ya rufa maka." cikin kuka Mama take maganar dan ita gani take idan ba aure tayi man ba to hankalin ta ba kwanciya zaiyi ba, kallon Mama yayi sannan yace. "Hajiya Hafsat mai yafaru lafiya kike kuka? Dan Allah kiyi shiru ki gaya man abunda ya kawoki a wajena." ce mashi Mama tayi. "Daman Alhaji dan Allah so nike ka auri Khadija idan kana so, dan Allah karkace aa ka rufaman asiri kamar yanda Allah ya rufa maka." Cikin murmushi da jindadi Alhaji Salahu yace. "Haba Hajiya daman abunda kika zo kice man kenan harda kuka? Ai ba wani abu bane daman na jima da son Khadija a cikin zuciya ta gayawane kawai banyi ba amman ko maiyasa kike son aura man ita." cikin farinciki da sakin fuska yayi maganar dan shi gode ma Allah yake cikin zuciyar shi, cikin tsoro Mama ta fara maganar. "Alhaji ba zan boye maka komai ba tunda kaine wanda zata aura, Khadija dai ciki tayi amman a halin yanzun cikin ya zube tana asibiti so nike tana dawowa ta ida samun sauki sai ayi bikin naku ko lefe karda ka kawo sadaki kawai zaka kawo dubu 20." Washe kazamin bakin shi yayi sannan yace. "Idan wanann ne ai ba damuwa, shikenan amman ina son a daura auren nan da sati biyu masu zuwa Hajiya." cikin jindadi Mama tace. "Insha Allah, Alhaji nagode sosai Allah ya ƙara girma da buɗe, yanda karufa mana asiri kaima Allah ya rufa maka." washe baki kawai yake haka ya rako Mama har kofar gida yana ce mata sai ya shigo ganina idan muka dawo daga asibiti dan shi baya son zuwa asibiti da can ma yaje ya fara duba lafiya ta, ita ko Mama sai dadi takeji gani take ta gama yi man gata ta samaman wanda zan aura ya rufa man asiri a cewarta. Koda taga motar Yaya Jamilu da ta Yaya Fatima a kofar gida tasan suna cikin gida shiyasa ta chanza fuska ta dauki mataki tun a waje dan tace ba wanda ya isa ya hanata aura mani Alhaji Salahu koda dangin mahaifinane dan basu tsinata mata tsiyar komai ba lokacin da Babana ya rasu dan haka basu da iko a kanmu daman tasha cewa haka shiyasa ba wani zuminci muke da dangin Baba ba saboda rashin jituwa dake tsakaninsu da Mama. Koda ta shigo samun waje tayi ta zauna ta kama kallonsu daya bayan daya sannan tace. "Jamilu ya jikin Auta fatan dai komai yana tafiya dai dai."? Kallonta yayi sannan yace"lafiya lau Mama, amman muna son muyi wata magana dake dan Allah Mama." duk da tasan maganar da zasuyi mata dan tasan Yaya Amina ta gaya masu yanda sukayi da ita, amman sai ta wayance tace masu. "Ina sauraranka Jamilu wani abu ke faruwa ne? Duk na ganku kamar ba lafiya kodai wani abu ke faruwa da Auta ne."? Girgiza mata kai Yaya Jamilu yayi yana hawaye, saukowa yayi ya durkusa kasa ya kama kafafunta yana hawaye yace. "Dan girman Allah Mama, ki duba maraicinmu bamu da kowa sai ke, ke daya ce muke gani muji dadi nida yan'uwana mahaifinmu ya rasu, dan Allah Mama munzo neman alfarma a wajenki dan Allah karda kice ba zaki yi mana wannan alfarma ba Mama."ya ida maganar yana kuka dan Mama tasha gaban shi sosai tunda itace mahaifiyarmu dole ya bita a sannu dan ya shawo kan matsalar a sannu da dai ace ba Mama bace wata ce daban to da karfin tsiya sai ya anso man hakina amman yanzun dole su bi a hankali su shawo kan Mama ta fasa auraman Alhaji Salahu . Kallonshi Mama tayi tana shafa mashi kai alamun lailashi yana daina kuka, sannan tace. "Jamilu inajinka wata alfarma ce wannan zaku tambayeni harka kai kuka suma kuka, karku tadda man hankali mana gaya man ina sauraran ka idan baka iya gayaman sai ke Bintu ke gaya man." shiru Yaya Jamilu yayi sannan yace. "Mama dan Allah karda ki aura ma Auta wannan tsohon mutumin, Mama karkizo daga baya kina cizon yatsa kina da nasani, Mama dan Allah karki ɓata rayuwar Auta da kanki wannan auren da kike niyar yi mata wallahi shine babban kuskuren da zaki aika a rayuwarki sanna... Cikin fushi Mama ta katse Yaya Jamilu tana cewa. "Yi man shiru Jamilu wallahi ko yanzun nayi maka baki, har ka isa kace zan tabka babban kuskure dan zanyi ma Khadija Aura, Auren shine kuskure ko kuma cikin da tayi ta hanyar zina bai zama kuskure ba sai Aurar da ita zai zama kuskure? Dan ubanka gaya man wa zai iya aurenka bayan ta bayar da budurcinta bisa titi? Gatan da zan mata shi ne zai zama kuskure Jamilu? Anya Jamilu kana neman albarka ubangiji Allah kuwa? Ace ni Uwarka mahaifiya zaka sa gaba kana gaya mata magana son ranka kana gaya mata abunda duk yazo bakin ka sai kace kaine ubana."? Kuka Mama ta fashe dashi tana cewa."tabbas haka maganar take da akace baiwa zata haifi uwargiyarta yau ga abun yazo kaina, kunan duk kun haɗaman kai baku yarda na aura ma Khadija Salahu ba ko? To ku sani nan da sati biyu za'a daura masu aure akan sadaki naira dubu 20 kuma ko lefe bance ya kawo ba, sai dai ku mutu idan kun tashi. " Cikin kuka Yaya Fatima tace. "Wallahi Mama karki ce muna maki rashin kunya amman dole mu gayamaki gaskiya a matsayinki na mahaifiyarmu wallahi Mama mudun kika ce zaki aura ma Khadija wannan tsohon banzan to kin ɓata mata future kuma daga baya sai kindawo kina da nasani marar amfani Mama, ya kamata ki duba wannan maganar tamu idan auran kike so yi mata a bari ta dawo sai ta fidda wanda take so cikin samarinta na tabbata cikin akwai nagari mai sonta tsakani ga Allah, wanda zai aureta koda ko ta haifi cikin da tayi balle ma yanzun da ba cikin a jikinta ya dace kiyi tunani Mama ki duba gaba Mama ba'a duba baya idan ta wuce mun roƙeki wannan alfarmar Mama." Shiru Mama tayi tana kallon Yaya Fatima yanda ta gaya mata magana har haka, dan a lokacin Mama tayi nisa batajin kira ta dauki abun da zafi ta kasa daukar kaddarar da tazo mana, komai zasu gaya mata gani take rashin kunya suke mata a matsayinta na mahaifiya a garesu, kallonsu tayi su dukansu sannan tace. "Na lura dukanku bakinku daya harda ke Aisha da nike ganin zaki bani hadin kai wajen sama ma yar'uwarki rayuwa mai inganci, amman sai naga akashin haka sun hure maki kunne ko."? Girgiza kai Yaya Aisha tayi tana kuka tace. "Mama ba haka bane gaskiya ne su Yaya Fatima suka fimu, wallahi Mama ni tun yanzun na fara da nasanin abunda nayi ma Auta, Allah ya ganar dani kema Mama ya kamata kiyi imani da kaddara Mama kefa ke cema mu ringa kai zuciyar mu nisa idan zamuyi ma yaranmu hukunci, amman Mama maiyasa ke a wannan karan kika kasa kai zuciyarki nisa wajen yi man Auta hukunci? Hukuncin da kika yanke yayi mata tauri da yawa nasan ba zata iya daukarshi ba." tunda Yaya Aisha tayi wannan magana Mama ta sake fasala cikin fushi tace. "To ku sani wallahi duk garin katsina ba wanda ya isa ya hanani aura ma Khadija Salahu koda hukuma ce kuwa, kuma wallahi duk wanda ta sake zuwa da sunan yi man magana akan karda na aura ma Khadija Salahu to wallahi sai na tsine mata albarka ko waye a cikin ku, dan haka ku tashi ku bani waje marar zuciya wanda basu kishin uwarsu." Haka suka fita ba wanda ya sake cewa komai, gidan Yaya Jamilu suka ce danyi magana dan basu son suyi magana a asibiti gudun karda naji abunda ke faruwa na tada hankalina har yakai da na samu wani ciwon na daban. Zama sukayi a parlourn Yaya Jamilu sannan Yaya Amina tace. "Yaya mai zai hana muje mu gaya ma Baba Ali ba wata ƙila idan shi yayi mata magana zataji ta fasa wannan jagulalan auren."? Shiru Yaya yayi yana tunanin mafita cewa yayi. "Amina kinsan dai ko yaje ba wani ji zatayi ba, karshe ma suyi fada kinga ba dadi dan Mama na lura tayi nisa cikin wannan lamarin ta daukeshi da zafi bayan kaddarar Auta ne a haka bata isa ta tsalake kaddarar taba haka ta zano tata kaddarar kowa da yanda ya zano nashi kaddarar, amman Mama ta kasa gane hakan." cewa Yaya Fatima tayi. "Hakane Yaya amman maganar Amina abun dubawa ce idan bashi muka kaima kukan mu ba wa zamu kaimawa dan ba kotu zamu kai mahaifiyarmu ba, dole dai hakan zamuyi Yaya." shiru Yaya yayi sannan yace. "Haka maganarki take Fatima, amman ku tashi ku tafi gidajenku mangariba na matsawa ni kuma zani wuce asibiti na kara ganin lafiyar Auta na kai masu abincin dare komai kenan gobe sai mu tafi gidan Baba Ali din muji yanda za'ayi." ba dan sunso ba suka tafi gida shi kuma Yaya asibiti ya wuce ya kawo mana abinci da kanshi ya zuba abincin ya matso kusa dani ya zauna ya fara bani abincin da kanshi da naso na ƙici amman sai na daure naci yana gama bani ya bani magani nasha sannan yace. "Auta dan Allah kiyi hakuri kisama dangana a ranki ki yarda da kaddara haka taki kaddarar take Auta kuma mu yaiyanki mun yarda da kaddara kuma mun ansheta hannu biyu wallahi Auta muna tare dake nidai fatana ki fidda komai a ranki ki cigaba da rayuwarki yanda kikeyi a da, sai dai kiji tsoron Allah kinga izinar da hau kanki sai ki kiyaye kinji Auta."? Cikin jindadi nace ma Yaya. "Insha Allah Yaya nagode sosai da kulawarka amman Yaya wai da gaske bani sake haihuwa."!? Na karasa maganar ina zubda hawaye, sha fa kaina Yaya yayi sannan yace. "Aa Auta ba'a fidda rai ga rahamar Allah, kuma shi Dikko baida tabbacin baki sake haihuwa saboda ba wanda yasan ikon Allah dan Allah Auta karkisa wannan a ranki kinji? Komai yayi farko yana da karshe." tunda yayi man maganar hankalina sai ya kwanta nan mukai ta labari dashi sai da kai isha'i sannan yace shi zai tafi gida sai gobe zai dawo haka ya tafi ya barni hankali kwance muma labari muka sha da Dija sannan muka kanta. Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD *Ga link nan ku shiga, kuma ku tabbatar zakuyi comment idan kun shigo dan gaskiya na daina yin posting a kowane group inba group dina ba zuwa wasu mararsa yawa dan haka duk mai son karanta a sanadin soyayyar minti kan lokaci cikin sauki ya shiga ga link nan, sannan kuma comment dole kuma kiyi dan Allah* *magana ta biyu naji ana cewa zan maida soyayyar minti na kudi🤔, to ba haka bane soyayyar minti a kyauta nayi niyar baku shi, comment dinku shine bayanku idan kuma kuka daina comment kamar yanda kuke, to ba na kudi zai koma ba sai na na ajiye rubutun kunga sai mu hutu mu dukanmu ko🤗* *Wannan page din nakine Hajiya Ruƙayya Allah ya kara daukaka da girma gami da lafiya mai amfani Amin* *Gaisuwa ban girma gareki Fadeelah marubuciyar Rayuwar Husna, my Fadellah ina maki fatan alkhairy ta wajena* *Wattpad JameelarhSadiq* Page 11⏩12 Tafiya mai naped yake amman ni ba abunda nike idan ba kuka ba, sai zuciyata ta bani ko naje gidan Yaya Amina sai kuma naga kamar Mama taje ta dauko ni ta daura man aure da Salahu haka na kama saƙesaƙe ina hawaye dan ni yanzun so nike na kurma ihu na kama kuka ko naji saukin abunda nike ji a zuciya ta, amman ba halin yin haka haka muka shiga kofar guga har cikin tashar jibia sannan ya saukeni na bashi kudinshi ya bani chanjin, aiko nan aka fara zuwa aka anshi kayana akasa cikin boot din mota sannan na shiga, ɗari uku na bada kudin mota ba wani daɗewa nayi ba motar ta cika mu tashi zuwa garin jibia, tafiya mukayi mai dan nisa sannan muka iso magamar jibia nan nace zan sauka aiko aka saukeni na dauki kayana, a cikin wani novel na taɓa karanta sunan gari mai sunan HIRJI daga magama ake yanke hanya ake shiga cikin garin Hirji . Garin Hirji gari na karuwar duk wata karuwa maiji da kanta ita karuwa ce to a garin Hirji take zaune, nima garin Hirji na nufa dan ban iya zama naga Mama tayi man auren dole kwara naje hirji nima na zama karuwa nayi zaman kaina ba kwalkwasin wani ba. [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD *Wannan page din nakine Ɓingel Allah ya kara daukaka da girma gami da lafiya mai amfani Amin* *Gaisuwa ban girma gareki Yar'malam My Yar' Malam ina maki fatan alkhairy ta wajena* *Wattpad JameelarhSadiq* Page 9⏩10 Washe gari da safe Yaya Aisha ce ta fara zuwa asibiti ita da mijinta da yake ita bata da mota sai tare suka shigo dan ta gaya mashi komai ya faru dani ina zaune muna labari nida Dija sama sama sai gasu sun shigo suna shigowa muka gaidasu sannan suka zauna wa'azi mijin Yaya Aisha yayi man sosai sannan ya tafi yace zuwa mangariba zai dawo ya wuce da ita gida, rakashi tayi sannan ta dawo tace. "Auta ya jikin naki."? Da yake haushinta nikeji bugun da tayi man, dan komai ya faru dani a yanzun gani nike itace silar komai shiyasa bance mata komai ba na kauda kaina gefe, samun waje tayi ta zauna sannan tace. "Khadija nasan kina kullace dani akan abunda nayi maki amman ki sani a lokacin hankali ya gushe shiyasa na biye ma Mama mukayi maki haka, dan Allah Khadija kiyi hakuri ki yafeman ko naji saukin abunda nikeji a zuciyata mudun baki yafe man ba wallahi Khadija ba zan sake farinciki ba, dan Allah Auta ki yafeman."hawaye take yi tana maganar, kinsan ace yar'wa rabin jiki ba'a shiga tsakanin yan'uwa take nace na yafe mata har abada kuma ya wuce wajena muna cikin haka Yaya Amina da Yaya Fatima suka shigo lokaci guda suma da breakfast dinsu haka muka gaisa sukayi man ya jiki sannan suka saman abincin naci suna ban labarin ban dariya har na koshi nasha Magani, waya suka kira Yaya sukace kar yazo da abincin rana sunzo dashi, likita yazo yayi man allura yace masu zuwa anjima zai sallamaini dan yaga jikin da sauki sosai sannan sai sun kara kula da lafiya ta sosai sannan ya fita, bayan Yaya yazo ya sake dubani sannan yace masu su taso su tafi nan suka ce man zasuje su dawo kafin anjimar sannan suka tafi. a asibiti suka bar motar Yaya Amina suka tafi da mota biyu, gidan Baba Ali suka nufa da yake a kwaɗo katsina bayan sunyi parking suka shiga suka fara gaisawa da matanshi sannan suka shiga parlourn shi samun waje sukayi suka zauna sannan suka fara gaidashi bayan sun gaidashi shiru ne ya biyo baya sannan Yaya Jamilu ya fara magana. "Baba daman munzo ne mu gaya maka wata magana." kallonshi Baba yayi sannan yace. "Jamilu maike tafe daku Ku dukanku? lafiya kuwa dan naga kamar baku cikin natsuwarku."? Yaya ne yace. "Ba lafiya Baba, daman munzo mu gaya maka Mama ce tace zatayi ma Auta Aure kuma wai Alhaji Salahu zata aura mata." cikin zafin nama Baba Ali yace. "Wai ni maike damun Hafsat ne dan Allah dan Annabi? Ita Mamana rasa masoya tayi shiyasa zata hadata da sa'ar haihuwata ko ta isheta ne."? Girgiza kai Yaya yayi sannan yace. "Aa Baba kaddara ce ta hau kan Auta, ciki tayi amman ya zube yanzun haka tana asibiti, to dan tayi ciki shine tace zata aura mata shi wai dan ya rufa mata asiri ba yanda bamuyi da ita ba amman sai tace idan muka sake yi mata maganar sai ta tsine mana albarka." cewa Baba Ali yayi. "Subuhanalillah assha ai kaddara ce kuma hannunka baya rubewa ka yanke ka yarda ku kwantar da hankalinku yanzun nan zan tafi nayi magana da ita komai kenan zakuji ku tashi ku tafi Allah yayi maku albarka." "Amin ya Allah Baba." suka ce sannan suka tafi suna fatan dacewa. Koda Baba Ali yaje gida wajen Mama bai damu da tarbar da tayi mashi ba, dan daman ba shiri suke ba tunda ya nemi ta bashi Yaya Amina ya rike da Babana ya rasu tace bata ba kowa ɗanta ita zata rike daga nan suke yar'ga maciji bayan sun gama gaisawa yace mata. "Hafsat nazo ne kan maganar aurar da Mamana da kikace zakayi ba tare da izinina ba ni kanan ubanta kinsan nine dai madaurin aurenta kuma an bata aure ko zuwa gaisuwar iyaye babu."? Cikin masifa Mama ta fara yi mashi magana. "Wato Ali zuwa sukayi suka hadani dakai ko? Dan sun kasa to bari kaji wallahi baka isa ka hana wannan auren ba nan da kwana sha ukku za'a daura masu aure, dan ma kun samu Alhaji Salahu zai rufa maku asiri zai aureta a haka, ai nasa bayana zaka goya a matsayinka na mai hankali da hangen nisa ba nasu ba,amman sai naga akasin haka to kasani aura tuni akayi shi aka gama ko dakai ko babu." Baba Ali Allah yayi mashi zuciya, zuciya gareshi sosai shiyasa shima ya taso mata yana cewa. "Ni kuma wallahi zan nuna maki karfin ikona akan Khadija baki aura mata wannan tsohon banzan kuma ki sani nike da iko sa iyalan Hashim bake ba, tunda ni nono daya muka sha dashi kuma mu biyu iyayenmu suka haifa a fadin duniya ke baki isa ba kiyi mata auren dole dan kawai tayi ciki bayan zubda mata cikin da kikayi bai isheki ba sai kinyi mata auren dole ki godema Allah kece kika haifeta wallahi da sai nayi shara'a dake akan zubda mata ciki da kikayi muna son cikin a haka duk da ba na halak bane mu cikakun musulmaine tunda mun yarda da kaddara." yana gama fada mata haka ya tashi zai tafi itama cewa tayi. "Baka isa ba wallahi Ali nida kai mu zuba mu gani." bai ce mata komai ba ya fitowarshi ya hau motarshi ya wuto asibiti. Koda Baba Ali yazo asibiti, baice ma su Yaya komai ba ni ya fara dubawa sannan ya tambaye ni jiki nace mashi da sauki, kallon su yayi sanann naga ya fita sai kuma ɗaya bayan ɗaya suka kama fita, take jikina ya bani da matsala su Yaya suke boyeman, hawaye ne suka fara zuboman dan ni yanzun kuka ya zama abokin fira ta, Dije ta kama bani hakuri ba dan na hakura ba nayi shiru sai dan naga yanda itama ta tada hankalin ta shiyasa nayi shiru amman ni kaɗa nasan irin ciwon da nakeji a kasan zuciyata. Koda suka je wajen Baba wucewa sukayi office din Doctor suka zauna suna kallon Baba suna jiran suji abunda zai gaya masu, dan hankalinsu ba kwance yake ba yanda suka ganshi sunsan ba'a dace ba, numfasawa Baba yayi sannan yace. " na rasa wata irin mahaifiya Allah ya baku Jamilu baki ɗaya Hafsat idan tana abu sai ta koma ƙaramar yarinya wanda bata son komai ba a duniya inba nonon uwarta ba, kuyi hakuri karkuce ina gaya ma mahaifiyar ku maganganu mararsa dadi dole tasa haka har nike fadi ba yanda banyi da ita akan kartayi ma Khadija wannan Auran amman tace sai tayi, sai dai ku kwantar da hankalinku wallahi ba ta isa tayi mata aure ba sai inda karfi na ya ƙare a matsayina na uba a wajen Khadija, karku samu damuwa." Yaya Fatima ce tayi karfin halin cewa. " Baba kayi hakuri munja maka Mama ta gaya maka maganganu mararsa dadi, dan Allah kayi hakuri kuma insha Allah muma zamu tayaka yaƙar Mama ganin bata yi ma Auta wanann auren ba." Murmushi yayi dan Yaran dan'uwanshi suna burgeshi suna ta tarbiya sosai kuma yasan wajen mahaifiya suka samaita, sai dai idan Mama tana wani sai abun yaba kowa mamaki dan abu take kamar wanda bata taɓa zuwa makaranta ba, tashi yayi yana cewa. "Wannan abun dole nane karki damu, ku taso muje dan naga jikin da sauki ya dace ace ansallamaita haka nan." Yaya Jamilu ne yace. "Eh Baba ɗazun da safe aka sallamaimu, daman kai muke jira kafin mu tafi, mungode Allah ya saka da alkhairy Baba" haka suka fito suna kara tautaunawa akan matsalar Mama, da yanda yazasu shawo kan matsalar ba tare da wani yaji ba har azo daga baya ana yi mana dariya, tunda ba wanda yasan nayi ciki sai yan'uwana sai kuma Alhaji Salahu da Mama taje ta gaya mashi, bayan sun dawo muka hada kayanmu sannan muka taho gida. Koda muka koma gida kallon banza Mama tayi mana ta watsar, kallon da naga Mama tayi mana shi yasa jikina ya mutu take naji ban da lafiya dan ina tsoron abunda zatayi man, tunda ni daya za'a bari gidan nida ita zaunawa mukayi muka gaidata amman abun mamaki maimakon ta ansa gaisuwar sai ma ce masu tayi. "Wato ni zaku kai ƙara wajen Ali ko? Kunsa Ali ya isa yasani balle ya hanani? Kin nuna man ban isa da Khadija bako? Da har zaku kai ƙarata wajenshi dan nace zanyi ma Khadija... Katse ta Yaya Amina tayi tana cewa. "Mun isa mu kaiki ƙara wajen Baba wallahi Mama mudai ce mashi Khadija bata lafiya kema baki lafiya shine yace bari ya fara zuwa ganinki sannan yaje ya ga Khadija bamu ce mashi komai ba bayan nan ko Yaya Fatima."!? Cikin tsoro ta ida maganar tana kallon Yaya Fatima, take nasan ba lafiya mai Mama zatayi man wanda yasan yan'uwa suka kaita ƙara wajen Baba Ali, nidai kallonsu nike da tambaya a bakina dan inason nasan abunda Mama zatayi man wanda su Yaya basu son nasani, ji nayi Yaya Jamilu yana cewa. "Auta tashi ki shiga ɗakinki ki huta dan naga kamar bacci kike ji, ke kuma Aisha shiga kitchen ki dafa mata ruwan sanyi wanda zata dan gasa jikinta mana." naso nayi gardama amman bani iya yi ma Yaya Jamilu gardama dama Yaya Aisha ce da sai nayi tunda nike bi mata daga ita sai ni, tashi nayi na shiga room din na, ina kallon sanda Yaya Amina ta leko taga mai nike sai akayi sa'a kwance ta tadda ni bisa gado na lumshe ido, ni kuma ina ganin haka nasan magana ta zasuyi amman basu sun naji, tasowa nayi na laɓe jikin kofa yanda zanji komai zasu ce. Ji nayi Yaya Jamilu yana cewa. "Mama dan Allah muna ƙara baki hakuri akan abunda Auta ta aikata insha Allah ba zata kuma ba, sannan kuma dan Allah karki aura mata Alhaji Salahu ki bata dama ta fiddo wanda take so sai a daura mata, amman aurar da ita ga Salahu da kike niyar yi shine barazanar lalacewar Auta Mama." ji nayi hawaye sun zuboman wai ni za'a daura ma wannan tsohon mutumin wanda ko gaidashi baniyi a unguwa tunda na lura da yanda yake kallona idan na fito zani islamiya ko kuma boko, ina cikin yin hawaye na naji Mama tace. "Duk ki tashi ku bani waje wanda basu da hankali sannan kuma sani wallahi sai na aura mata shi nan da kwana goma dan haka ku fita ku bar man gida kafin raina ya ɓaci." tashi naga sunyi nayi sauri komawa bisa gadona na share hawaye dan ban san na nuna masu naji abunda suke cewa haka suka shigo suka kara dubani suka ce na ringa tsarki da ruwan zafi ina gasa jikina dan naji kwari sannan suka tafi gida, ai suna fita naji tashin motocinsu na tashe da kuka mai cin rai, aiko Mama ta shigo ta fara yi man fada akan nayi shiru na tashi na shiga wanka yau bako zanyi. Ba yanda zanyi haka nayi duk abunda Mama tace harda bani kayan kwaliya nayi , haka yazo ya gama yi man surutanshi ya tafi, ni kuma na fara shirya kayana cikin wata yar'karamar jikka ina jiran dare yayi na tafi na barma Mama gidan tayi yanda zatayi da shi, idan taga ban nan ai sai ta samu wanda zata aura ma tsoho haka na kama hidimata kamar ba abunda ke damuna ana kiran mangariba Mama ta shiga daki danyi sallah ni kuma na dauki jikka da wayata da komai nawa harda sarƙar zinarina guda biyu wanda Mama da Yaya Jamilu suka saya man sai kudi masu dan yawa na fitowata, ina fitowa naga mai naped nace ya kaini tasar jibia. 👇👇👇👇👇👇👇 *SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!* 💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 *Matso kiji ƴar uwa* 👂👂 *Shahararriyar marubuciyar nan wadda tayi ƙaurin suna gurin kasheku da dadaɗaɗan litttatafanta wato Aisha Umar Ibrahim (Real eeshow ) yauma gata tazo muku da wani shahararen book ɗinta wanda ta daɗe tana tanada muku shi cikin farashi mafi sauki wato 200 kacal.* *Ga sunan book ɗin kamar haka* 👇 🌻 *BAR RAINA ALLURA* *( Itama ƙarfe ce)* *Domin neman ƙarin bayani kan wannan book zaku iya tuntuɓar mu a kan lambobinmu kamar haka* 👇 *08108362334 or 08135361133* *Ƴar uwa karki bari a baki labari domin wannan salon na dabanne kamar yadda marubuciyar take ta daban.*😍😍😍😍 *karki bari kiyi missing ɗin wannan book ɗin hajiya.* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/BS0N4RFqbe6LFqlXZZ9vxD *Wannan page din nakine Phatermarh kankia Allah ya kara daukaka da girma gami da lafiya mai amfani Amin* *Gaisuwa ban girma gareki Deey musy, my Dejja, ki sani nayi missing dinki sosai da sosai Allah ya maido man dake duniya social media lafiya sannan ya baki sa'ar karatun da kikeyi, ina maki fatan alkhairy ta wajena* *Wattpad JameelarhSadiq* Page 13⏩14 Tunda suka shigo gida suka tadda Mama zaune tayi tagumi ga dukan alamu abun duniya duk ya bi ya isheta, da sauri Yaya Jamilu ya ida isa wajen Mama yana cire mata tagumi da tayi ɗaura kanshi yayi bisa cinyarta yana mata alamun lailashi, suma samun waje sukayi suka zauna duk sunyi shiru sun rasa abunda zakuce ma Mama, Yaya Fatima tayi karfin halin cewa. " Mama kin san dai mutum baya cika cikaken musulmi har sai yayi imani da kaddara mai kyau da marar kyau, itace ake kira da jarabawar rayuwa, Mama Allah kaɗai yasan irin kaddarar da Auta ta zano a rayuwarta kuma ba wanda ya isa ya wannan kaddarar, to mu mai zamuyi ma Auta Mama? Auta a halin yanzun tana bukatar Addu'armu muyi mata fatan faɗawa a hannun na gari." shiru tayi tana sauke numfashi dan halin da ta tadda Mama ta bata tausayi sosai kuma tabbas Mama tana son kula da ban magana mai dadi wanda zai sa hankalinta ya dan kwanta koda ba duka ba. Kama hannunta Yaya Aisha tayi tana murzawa sannan tace. "Mama dan Allah ki yafe mana sannan ki yafe ma Auta, dan Auta ko tayi kuskure babba da tasa ƙafa ta gudu ta barmu ba tare da tayi wani tunani ba, kuma insha Allah zamu sa a nemo mana ita duk ind... "Aisha na yafe maku itama Khadija na yafe mata, amman ku sani ba wanda zaisa aje neman Khadija tunda ba wanda ya fidda sannan kuma ba'a aiketa ba, tabbas ba zanyi ma Khadija baki ba a halin sa take ciki sai dai nace Allah ya bata sa'a akan abunda tasa gaba nike na fita haƙinta a matsayin ta na marainiyar Allah ni kuma a matsayina na mahaifiyar ta mai son ganin farin cikinta, kuma da ta sani bata gudu ba da yau sai tayi dariya amman yanzun tunda har ta gudu ba baki ba watarana kuka zatayi da idanunta tana da nasani marar iyaka sai dai bani fatan Allah ya barni da rai na har wanann rana tazo, inalillahi wa'inna'alaihijirun Allah kana ganin halin da yarinyar ta samu ciki, ya Allah ka kareta daga sherin duk mai sheri, Allah karka ba wani damar kama ma ɗiya hannu da sunan yin fasiƙanci da ita koda kuwa ita ta kaimai kanta da kanta, ya Allah ka duba rayuwar marainiyarka wanda bata da uba sai uwa da yan'uwanta, Allah.... Kuka Mama ta fashe dashi kuka mai ciwo da ɗaci dan ita kaɗa tasan abunda takeji a zuciyarta. Yaya Amina ce tayi karfin halin cewa. "Dan girman Allah kuyi hakuri addu'a dai zamu cigaba da yi kuma Mama kinsan jinin ya hau fa inji likita ya dace sausauta wannan damuwar, sannan Mama kika ce da yau zatayi dariya, wace dariya zatayi ko kin fasa aura mata Alhaji ne."? Girgiza kai Mama tayi sannan tace."Aa Amina ina bakata nayi mata aure, bayan Alhaji yazo zun gaisa da Auta sai na tafi nayi mashi rakiya zai koma gida, dan ita Auta suna gama magana ta tashi ta shiga ɗakinta, bayan mun gama ya tafi sai Aminu saurayin Auta yazo ya gaidani yace man ya shigo gari sannan yana ta kiran wayar Khadija a rufe shine yazo Allah yasa lafiya? Nan nace mashi yayi hakuri aure za'ayi mata take ya fara hawaye yana salati yana cewa maiye aibunshi da har Khadija ta fidda miji bata fidda shi ba, ni kuma tausayi ya bani sosai dan naga yana sonta sosai shine na gaya mashi abunda ya faru da ita da auren da zan mata da Alhaji ban boye mashi komai ba, amman abun mamaki maimakon yace bai aurenta sai yace man ai shi yana sonta a yanda take koda kuwa ta haifi cikin to zai aureta bayan ta gama shayar da abunda ta haifa sannan ya rike abunda ta haifa har yayi mashi aure, amman idan har na yarda a fasa auren da Alhaji shi zai aureta, amman sai nace mashi yaje ya dawo yau dan zanyi tunani, sannan ya shiga motarshi ya tafi bayan ya shigo da tsarabar da ya kawo mata, ni kuma ina dawo na tadda ta a parlour zaune, ban kai da yi mata maganar ba aka kira sallah na tashi na shiga dan yin sallah ina fitowa ban tadda ta a parlour ba sai na shiga kitchen na dafa mata abinci na haɗa mata ruwan wanka shigar da zanyi na tadda ta gudu, kuji abunda mukayi da Aminu." Yaya Fatima ce tace. "Allah sarki nasha gaya ka Auta duk cikin samarinta Aminu yafi sonta amman sai tace ita bata son shi bai'iya soyayya ba, gashi kinga halllacin da yayi niyar yi mana Allah maido ta da hankalinta gida." "Amin ya Allah." suka ansa sannan suka ƙara kwantar ma Mama da hankali kowa ya wuce gida yana tunanin ida na tafi. *~~~~~~~~~~~~~~* _HIRJI_ Tun asuba wannan matar tazo ta tadani tace na tashi ankira sallah, sanann ta tafi ɗakinta tashi nayi alwalah nayi sallah da azkar na koma na kwanta sai karfe takwas na tashi nayi wanka na shirya na fito parlour ba kowa a parlourn haka yasa na zauna na kunna kallo dan bansan mai zanyi ba tunda komai na gidan a gyare yake, ban daɗe da zama ba ta shigo taci kwanliya tasa ƙananan kaya matsatso abun dai ba kyaun gani dan duk rabin nononta a waje yake, murmushi tayi man tana zama a kusa dani tace. "Barka da hutawa bakuwa ta." ɗukar da kaina ƙasa nayi nace mata. "Ina kwana Aunty."? Tashi tayi tana cewa."lafiya fatan kin tashi lafiya."? Cewa nayi "lafiya lau" na cigaba da kallona, ita kuma kitchen ta shiga ta dumamana kaza sai flask din ruwan zafi da madara haka muka ci muka koshi sannan na kwanshe kayan na maida kitchen na dawo na zauna, kallona tayi sanann tace. " Yan mata ya sunanki." ce mata nayi. "Khadija." murmushi tayi dan na lura ita mace ce mai yawan murmushi ce man tayi "suna mai dadi, to ni sunan Asiya." murmushi kawai nayi na cigaba da kallona ji nayi tace. "Khady mai ya kawo ki garin Hirji? Ko mamanki ya aikoki wani gida baki gane shi ba." girgiza kai nayi, sannan na share hawayen da suka zuboman nace "Aa kawai nadawo nan ne da zama." ji nayi ta rungumo ni jikinta tana lailashi sannan tace. "Karki damu nima haka naji llokacin da baro gidanmu, amman daga baya kuma sai na dadashe gashi har na yi dukiya, na manta da kowa nawa ina rayuwata yanda nike so, shin ban burgeki ba Khady."? Murmushi nayi na fidda jikina daga jikinta nace "kin burgeni mana."abun mamaki ƙara matsowa tayi a jikina tana cewa. "Kina da kyau kuma kina da abunda akeso a jikinki, amman kinsan mai."? "Aa" nace mata kawai, dariya tayi sannan tace. "Bakiyi kama da wanda zaki sakarma namiji jiki yana mora sannan ya baki yan-kuɗaɗe wanda bazasu isheki ba, kin ganni nan tunda na fito duniya ban taɓa haɗa kwanciya da wani ƙato ba sai dai mace yar'uwata duk wannan kudin danayi ta haka na samaisu, idan zaki iya sai na koya maki kafin na fara haɗaki da manyan mata yanda zakiyi kudi kema." shiru nayi bance komai ba, ji nayi hannunta na yawo a cikin bireziya ta, da sauri na ɗago kai na kalleta sai naga ta ƙasheman ido tace. "Ki daba kai kawai Khadija zakiji dadi sannan kuma zakiyi kudi sosai. "Ɗaga mata kai kawai nayi sannan nace "ni bansan nayi kudi, sanann bansan ki haɗani da kowa ki barni kawai ina yi maki aiki ni haka ma ya isheni, amman banda niyar sake wani sabon Allah na samu na roki Allah ya yafeman wanda nayi a baya, Auntyna dan Allah karki bani gudumuwa wajen ida lalacewar rayuwata ki tausayaman wallahi zanyi maki aiki ko wani iri idan har na wahala ne." Murmushi tayi sannan tace. "Ba zan matsa maki ba Khadija, nayi alkwarin ba zan matsama wata ba akan ta shiga harka, kuma ba zan hanaki zama gidana ba, kuma ba aikin da zani baki Khadija zan zauna dake ne da gaskiya da amana amman da sheraɗi ɗaya." cikin sauri nace. "Auntyna wane sheraɗi ne."? Murmushi tayi sannan tace. "Sharaɗin shine zaki ringa bani nononki ina sha duk randa na gadama idan har kikayi man haka shikenan zaki zauna dani kuma daga nononki ba abunda zai taɓa a jikinki nononki sune a matsayin fansar zaman dakike a gidana." Kuka na fashe dashi ina cewa. "Inalillahi wa'inna'alaihijirun, wayyo Allah na na shiga uku na lalace, dan Allah ki rufaman asiri ki sake man wani aiki wallahi bani iya aikata wannan babban zunibin, wallahi ko namiji ban iya bashi nonona yasha idan ba mahamramina ba, dako nayi haka na bada nonona ansha da sunan soyayya amman banda yanzun dan nayi nadama, nadama kuma ta har abada dan Allah kiyi hakuri." Asiya mace ce mai saukin kai da kuma tausayi yanda taga ina kuka sai na bata tausayi sosai tasowa tayi ta hada bakinmu waje ɗaya ai bansan sanda nayi shiru ba, cirewa tayi sanann tace. "Kiyi hakuri nayi maki hakane dan kiyi shiru muyi magana Khadija, tabbas haduwa take ya tuno man da abubuwa da yawa a rayuwa ta, nima haka nayi lokacin da akayi man tayin maɗigo amman ni na faɗa hannun muguwa da tsiya sai da ta wulakanta man rayuwa har na zama yar'hannu amman ni ba zan ɓata maki rayuwa ba, ko zaki iya gaya man abunda ya baro da ke gida Khadija."? Share hawaye na nayi sanann nace. "Nagode Auntyna, insha Allah zani gaya maki idan har zaki kyaleni na zauna ina yi maki aiki." murmushi tayi sannan tace. "Wallahi ba aikin zakiyi man, zan zauna dake a matsayin yar'uwata" cewa nayi to. "Zan gaya maki labarina.... *kiyi share saboda da Allah ba dan ni ba, idan kina cikin group uku kiyi kokari ki tura masu dan su amfana yar'uwa nima inayi makune dan mu amfana nagode.* ```Need ur prayer, am know feeling better, yau ma dakyal na samu nayi maku sai randa kukaji ni kuma``` 👇👇👇👇👇👇👇 *SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!* 💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 *Matso kiji ƴar uwa* 👂👂 *Shahararriyar marubuciyar nan wadda tayi ƙaurin suna gurin kasheku da dadaɗaɗan litttatafanta wato Aisha Umar Ibrahim (Real eeshow ) yauma gata tazo muku da wani shahararen book ɗinta wanda ta daɗe tana tanada muku shi cikin farashi mafi sauki wato 200 kacal.* *Ga sunan book ɗin kamar haka* 👇 🌻 *BAR RAINA ALLURA* *( Itama ƙarfe ce)* *Domin neman ƙarin bayani kan wannan book zaku iya tuntuɓar mu a kan lambobinmu kamar haka* 👇 *08108362334 or 08135361133* *Ƴar uwa karki bari a baki labari domin wannan salon na dabanne kamar yadda marubuciyar take ta daban.*😍😍😍😍 *karki bari kiyi missing ɗin wannan book ɗin hajiya.* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *ga link nan ku shiga amman ki tabbatar da zakiyi comment, fan's two ne, fans one ya cika kuma naga kuna man magana akan na saku a group ga shi nan na bude maku wani amman comment dole* *Wannan page din nakine Dejja musy, ina maki barka da dawowa online, kuma naga comment dinki ina gdy sosai dan comment din ya sani nishaɗi sosai💃, Allah ya kara daukaka da girma gami da lafiya mai amfani Amin* *Gaisuwa ban girma gareki Phatermarh kankia , my Temarh, ina maki fatan alkhairy ta wajena* *Wattpad JameelarhSadiq* Page 13⏩14 Tunda su Yaya suka tafi Mama ta tashi tayi kalaci sannan tayi wanka ta zauna, duk da abun duniya ya isheta amman hakan bai hana Mama yi man addua ba,tana zaune Yaro yayi sallama yace. "Wai Aminu yace yana son magana da Khadija." shiru Mama tayi tana kallon Yaron da Aminu ya aiko sannan tace. "Maza kaje kace mashi ya shigo daga cikin gida." tafiya yaron yayi yana cewa. "To shikenan." bayan ya fita compound din gidanmu ya tadda Aminu jingina a jikin motarshi sannan yace mashi. "Mamanta tace ka shigo daga cikin gida." murmushi Aminu yayi sannan yace. "To shikenan nagode sosai kaji boy." tafiya yaron yayi yana murna, haka Aminu ya shigo har parlour sannan ya zauna ya gaida Mama, ansawa Mama tayi sannan tace. "Aminu ya ka baro gida da kuma mutanen gida."? Cikin jin kunya yace. "Duk suna lafiya Mama, kuma suna gaisheku." murmushi Mama tayi duk da tana cikin damuwa amman tayi kokarin boye ta tace. "Allah sarki ina ansawa, Aminu sai dai kayi hakuri dakai ni mu baki ɗaya, amman Am... "Mama dan Allah karkice ba zaki auran man Khadija ba dan wannan kaddarar ta hau kanta, wallahi ina sonta a haka mudun ba Khadija ba ba zan iya auren ko wace mace ba, na roƙeki karki yi man haka."ya ida maganar yana hawaye, itama Mama hawayen take dan tasan nayi rashin masoyin gaskiya, girgiza kai Mama tayi tana murmushi mai ciwo sanann tace. "Da ina hali da gobe zan sa a daura maka aure da Khadija da na yi imani da kana kaunarta sai dai bani da yanda zanyi dan Khadija ta haɗa kayanta ta gudu ta barmu dan kawai nace zan ɗaura mata Alhaji Salahu." tashi yayi tsaya yana cewa. "Inalillahi wa'inna'alaihijirun, Allahunma'ajirni fi'masifati wa'akirni khari manha(note:-Idan kunga mistake wajen rubuta Addu'a ba laifina bane bani da zaɓi ne dan ba komai na iya rubutawa da hausa ba, dan hausa tana da wahala sosai😢, sai kuyi man uzuri my dear's fan's 🥰) hawaye yake sosai sannan yace. "Mama tunda kin yarda da zaki aura man Khadija nayi maki alkwarin zan nemota duk inda ta shiga a faɗin duniyar nan, dan itace rayuwa ta, Allah ya jarabeni da ciwon sonta dan Allah Mama karkice banda kunya ina faɗin haka a gabanki bason ya zanyi control din son Khadija bane, ni zan tafi neman Khadija Mama." tashi Mama tayi da sauri ta rike hannun rigar Aminu tana hawaye tace. "Aa Aminu ban yarda kaje neman Khadija ba, dan ko kaje ba ganinta zakayi ba kuma Jamilu ya bada cigiyar ta, kaje ka zauna gida idan ta dawo zan gaya maka, idan kuma ba'a ganta ba sai kayi hakuri sannan kayi Addu'a Allah ya baka wanda tafi Khadija." kuka Aminu ya tashe dashi sannan yace. "Mama nine ya dace da nemo Khadija duk inda ta shiga a kasarnan ba Yaya Jamilu ba, tunda ni zan zama miji a gareta dan Allah Mama na roƙeki ki barni na nemota abunda nike bukata a wajenki shine ki saman albarka a matsayinki na mahaifiya ta Mama." ya ida maganar yana haɗa hannun wanshi waje ɗaya, cewa Mama tayi. "Allah yayi maka albarka Aminu amman ban yarda da kaje neman Khadija ba, sannan ban cika son musu ba." ɗaga kai yayi alamar to sanann yace. "To Mama ba zanje ba, amman Mama ba zan taɓa yin aure ba har sai Khadija ta dawo gareni zan mata addu'ar dawowa lafiya, zan tafi Mama na barki lafiya." haka ya tafi ya bar Mama tsaye ko motsi ta kasa, sai yanzun take yin nadamar abunda tayi sai yanzun ta gane abunda su Yaya Jamilu suke gudu kenan amman ta kasa fahimta cewa tayi. "Kaicona ni Hafsat, tir da mai hali irin nawa mai shegen zuciyar tsiya da zafin rai, na biye ma zuciya naƙi yarda da kaddarar da Alllah ya kawo man a gida, gashi nayi sillar gudumwar marainiyar Allah, wayyo Allah na." haka Mama ta kama cewa tana kuka mai tsuma rai. *~~~~~~~~~~~~~~~* Hirji *waiwaye* Share hawaye na nayi sannan nace. "Ni sunana Khadija Bello, amman ana kirana da Auta a gidanmu kenan, ƙawaye a kuwa suna kirana da black beauty, na taso cikin gata gaba da baya duk da cewa ina da wata biyar cikij ciki Allah yayi ma mahaifina rasuwa, amman bansan wani abu wai shi maraici ba, ban taɓa neman abu na rasa ba a duniya dan da bansan Baba ya rasu ba, dan nasa Yayana Jamilu shine Babana yanda yake nuna man gata ko ƴarshi babba wanda na ba shekara ɗaya a duniya baya nuna mata irin son da yake man, dan saboda ni yasa mata suna Khadija itama amman ana kiran ta da Dejja komai tare ake yi mana shi nida Dijje sai dai fita gata tunda ni na kasance Auta kowa so yake nace gidanshi zani hutu, dan ko har rigima yaiyena suke akan kowa yana son nace gidanshi zani sai Mama take raba gardama tace bani zuwa wajen kowa." Hawaye ta kuma sherewa sannann tace. "Mu biyar ne iyayen mu suka haifa a duniya, Jamilu ne babba sannan Fatima sai Amina daga Amina sai Aisha sannan ni ni kuma Khadija, ina primary one akayi ma Yaya Fatima aure, tana auren wani babban dan'siyasa a cikin birnin katsina dan har cikin lefenta sai da yasa key din mota sannan kuma bayan biki ya kai duka gidanmu hajji harda ni duk ban da wayau a lokacin, soyayya ina ganinta sosai har abun ya wuce a gayashi ban taɓa neman abu na rasa ba, sannan kuma ba'a taɓa yi man faɗi a gidanmu komai nayi dai-dai ne, gwara ma Yaya Fatima itace idan nayi laifi takan yi man haragaga ta dan tsorata, amman duk ranar da tayi man haka zata sha faɗa ne wajen Yaya Jamilu yace ya lura ta matsaman tana son hanani rawae gaban hatsin, shiyasa ban damu da na cika zuwa gidanta ba, dan ko Yaya Amina bata son ko ƙuda ya taɓani balle akai da faɗa shiyasa nike yawan zuwa gidanta kuma komai nike so komai tsadarshi tana yi man shi bata taɓa ceman babu ba kuma bata taɓa ko dungurina balle tasa hannu ta bugeni ita ina js one akayi aurenta tana auren babban dan'kasuwa a cikin jahar katsina dan kasashe kasashe yake zuwa business dinshi, idan ko ina gidan zasu wata kasa dani ake tafiya danko nasha zuwa america da london bansan adadi ba, yaran Yaya Amina uku duka maza ne, amman basu zaune wajenta suna wajen kakarsu ta wajen Uba a nijer take zaune wajen Yayanshi da zama ya maidashi nijer baki ɗaya, amman aunty Fatima bata taɓa haihuwa ba amman tayi ɓari sau uku, shiyasa ta dan huta daukar ciki tana zuwa india ana bata magani yanda mahaifarta zatayi kwari sosai har ta ringa riƙe ciki ya kai ranar haihuwa wannan kenan." "Itako Yaya Aisha ina SS 3 akayi bikinta da wani lecturer din Umaru musa yar'adua university katsina, anan makarantar suka hadu har akayi aurensu itama tana da yara biyu mace da namiji, tunda na kai SS2 na fara yin samari kala kala sai dai bani kula ko ɗaya daga ciknsu dan ba wannan bane a gabana karatu ne a gabana, dan Yaya Jamilu yasha gaya man yana son na zama likita sai diyarshi Dejja ta lawyer haka yake yawan gaya mana shiuasa yasa mana son karatun a cikin zuciyar mu tun muna ƙananan mu, ya kuma tusa mana tsanar soyayya ba tare da mun gama karatu ba, da wannan tarbiyar na tashi bani kula ko wane namiji duk kyunshi kuma duk kudinshi nidai abunda nasan Yaya yace shine mu maida hankali wajen karatunmu yanda zamuyi achieving din future dinmu, amman yace idan muka sa soyayya a hidimar ba zamu maida hankali ba, balle har mu zama likita da kuma lawyer." "A 2011 mukayi candyn secondary school dinmu, sannan kuma a shekarar muka samu admission a buk kano, kamar yanda Yaya ya tsara mana haka ta kasance ni na samu medicine and surgery ita kuma Dejja ta samu Islamic low, haka muka fara karatunmu girma girma da arziki,tunda naje jami'a na hadu da wata ƙawa Aziza ita ta saman suna BEAUTY, duk ni baƙa ce amman ina da kyau ba laifi dan ina da manya idanu kuma ina da hanci da ƙaramin baki, room dinmu ɗaya tare muke yin komai da Aziza sai dai halinmu ba ɗaya ba, dan ita tana yin soyayya ni kuma bani soyayya dan bamu fara riƙe waya ba sai da zamu shigo university sannan Yaya ya siya mana waya nida Dejja, tunda Dejja ta lura da Aziza tana da rawar kai ta fara nuna man mu rabu da ita dan bata ga hankali a wajen Aziza ba, amman ni sai na nuna mata idan muna tare da ita sai mu jata jiki ta zama irin halinmu, amman idan muka rabu da ita ai sai ta ida lalacewa ya kamata muyi jahadi wajen gyara ma Aziza tarbiyar ta, ba dan Dejja taso ba ta yarda da gurguwae shawarata ba, dan Yaya yasha gaya mata karta kuskura tayi gardama dani koda kuwa sau ɗaya ne a rayuwar ta mudun tayi gardama dani to kamar tayi gardama dashi ko kuma su Yaya Fatima tunda nona ɗaya nasha dasu, dan kuwa Aunty Auta take ceman, shiyasa Dejja bata gardama dani koda kuwa taga inayin ba daidai ba sai dai ta kira Yaya Fatima ta gaya mata dan ta lura cikinsu ita ɗaya ce kawai take man faɗa idan nayi abu ba daidai ba, idan ma ta kama sai ta zaneni da bulala ba ruwanta shiyasa bani zuwa gidanta idan ba ita ta matsaman akan sai nazo nayi mata hutu ba." "Haka muka cigaba da rayuwar mu da Aziza duk da tana da wasu halaye mararsa kyau, amman ni gani nike zamusa ta daina duk wani halinta na bazan ta dawo hanyar gaskiya, dan Aziza sai ta kwana biyu bata kwana a hostel ba, idan muka tambayeta ina ta kwanna sai tace mana wajen saurayinta suna soyayya har muta mamaki nida Dija muna cewa wata irin soyayya ce wannan wanda har za'ayi kwana biyu wajen saraurayi ana yinta? Sai tayi dariya tace mana an barmu a baya bamu san komai ba, kuma bamu san dadin duniya ba tunda bamu soyayya, mudai sai dai muce munji ai watarana idan da rai da rabo zamu sani, amman bani nike bata wannan amsar ba, Dejja ce, dan ni ina son naga ina soyayya dan kuwa da soyayya bata burgeni amman ganin yanda Aziza take tata kuma tana dawowa da kayan dadi sai naji ina shawa'awar yin soyayya naji dadin da Aziza take cewa nima." Shiru nayi ina Kallon Asiya, itama Asiyar kallonta tayi sannan tace. "Khadija ya akayi kikayi shiru kina bani labarin rayuwar ki? Duk na fara fahimtar abubuwa da yawa a cikinta wanda suka ja rayuwar ki ta zama haka amman bai kamata kiyi shiru ba." kuka Auta ta tashe dashi sannan tace. "Wallahi Aunty bani son na tuno kuskuren da na aikata a baya dan Allah kiyi hakuri kice kin fasa son jin labarin nan nawa, dan wallahi ni ɗin nan banison na tuno abunda ya wuce a baya." cikin tausayi Asiya take share ma Auta hawaye sannan tace. "Hakuri zakiyi ida bani labarin nan naki Khadija idan kuwa ba haka kinsan yanda mukayi dake ai." numfasawa nayi sannan nace." naji zan ida baki labarina, amman dan Allah ki bari nayi sallah naga lokacin sallah har yayi." Tashi tayi tana cewa. "Maza ki tashi kije kiyi sallahr, ni kuma bari ko indomie ce na sulala mana muci sai ki ida bani, Khadija raina ba bani zamu taimaki juna nida ke shiyasa Allah ya kawoki wajena, baki faɗa hannun mararsa imani ba, dan garin nan rabinshi da kwatarshi karuwaine ba imani suka cika ba, dan kuwa wani na iya ganinki ya gane bakuwa ce ke yayi maki fyaɗe ya tafi barki da kuka wanda baida iyaka, kinsan ko karuwa akayi ma fyaɗe tana jin ciwo balle kamilar mace, dan daga ganinki ke kamila ce kaddarar ce ta faɗa maki." nidai Murmushi kawai nayi mata dan baki ɗaya bani cikin mood din farinciki cewa nayi. "To ke bakiyin sallar ne." murmushi tayi sananna tace. "Period Nike maza ki tashi kije kiyi sallahr kar mu ɓata lokacin mu a wajen surutu." Tashi nayi na wuce ɗaki danyin sallah ita kuma ta shiga kitchen dan sama mana abunda zamu ci, bayan na gama duk sallahr da zanyi sannan na fito itama lokacin ta gama nan muka ci abinci muka koshi, sannan mukaje kitchen muka wanke kwanon da mukaci muka dawo muka zauna, cewa tayi." cigaba da gaya man Khadija ina saurarenki." murmushin yaƙe nayi sannan nace.... *Allahmdulh na dawo jiki Alhmdulh naji sauki fatan zaku cigaba da yi man comment kamar yanda kuka saba, fans two kune baƙi na ya kamata kuyi comment sosai idan da hali kufi duka groups dina yi hakan zaiyi man dadi sosai🥰* 👇👇👇👇👇👇👇 🌻 *BAR RAINA ALLURA* *{ Itama ƙarfe ce }* *MALLAKIN* *REAL EESHOW* *HOME OF QUALITIES WRITTER'S ASSOCITION* *Bismillahir Rahamanirrahim* *Yadda zaki biya* _Wannan littafin na kuɗine naira #200 kacal ta wannan account number 0251955013 Ummi Abba Wali GTBank aiko da shedar biyanka ta hanyar yin secreen short ta wannan number 08108362334 ko kuma transfers VTU katin mtn ta wannan number 08108362334 mutanen niger kuma zaku ɗauki photon katin orange ta wannan number+22780381984 ku turo tare da turo shedar biyanku wato screen short ta wannan number 08108362334 sena jiku._ *Ina masoyana na haƙiƙa kufito ku bayyanamun soyayyarku gareni ta hanyar siyen wannan littafin ne zangane matsayina a gurinku Real eeshow takuce* *Duk mai so tayi magana a sakata cikin sabon groupe mun gode 🙏🏻* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 15⏩16 "Tunda na ƙwalahama raina sai nayi soyayya nima dan naji yanda akeji dan yanda naga Aziza take gaya mana dadin soyayya nima naji inason yi, gashi inayin course mai wahala medicine and surgery,maimakon na maida hankalina wajen karatuna kamar yanda naga Dejja take sai nasa ma raina soyayya duk da ina karatu amman ba sosai ba, dan ban cika ba kaina lokaci nayi karatu ba duk da Dejja tana yi man faɗa akan nayi karatu tunda shi aka turomu kano muyi, amman sai na kama yi mata faɗa ina cewa har ni zata ce ma nayi karatu? Bayan ni ƙawar ubanta ce, baiwar Allah Dejja idan taga ina faɗa sai tace Aunty Auta yi hakuri insha Allah ba zani ƙara yi maki faɗan karatu ba, bansan ranki yana ɓaci." "Ni kuma sai na kama fushi da ita, amman sai ta kama bina tana bani hakuri har sai taga nayi hakurin sannan hankalinta zai kwanta, haka muka ƙula abotaka nida Aziza komai tare mukeyi da ita muka ware Dejja muna cewa ai ita bata waye ba tunda bata soyayya, duk da nima a lokacin ban kai da fara soyayya ba ina bin Aziza wajen samarinta ina ganin yanda suke soyayya, dan lokacin nasha ganin Aziza tana ba saurayinta Nononta yana sha ko kuma ta kama dick dinshi tana tsotsa ni kuma ina bayan mota zaune ina kallon ikon Allah, idan suna haka abun yana burgeni dan sai naji dama ni akeyi ma abunda ake ma Aziza bayan sun gama ya dauko kudi da kayan dadi ya bata sannan mu shigo hostel idan nace mata abun ya burgeni sai tace kar nadamu nima watarana haka saurayina zai yi man, sai na kama murna ina jindadi haka zamu zube kayan da akawoma Aziza muce Dejja tazo muci sai tace ita ta koshi." "Wata rana bayan na dawo daga raka Aziza wajen wani saurayinta mai suna Sadiq, dan kuwa ranar naga abunda da idanuna suka kasa dauka , dan kuwa a gaban idona Aziza ta kwale mashi siket ya kama tsotsar virgin dinta suna ihun tun ban dauki abun komai ba har naga yana niyar having sex da ita, da sauri nace ke Aziza baki da hankali zaki barshi yayi sex da ke? Amman bata ceman komai ba dan banyi mamaki ba ila ka bata san ina yi mata magana ba dan sunyi nisa wajen soyayyarsu, sai da suka gama duk abunda sukayi niya ya bata abun duniya sannan muka fito, kallon Aziza nayi nace amman Aziza bakiyi ma kanki faɗa ba da zaki bashi kanki ba tare da aure ba, kallona Aziza tayi tana murmushi sannan tace.... *Jiya banga ruwan comment ba, dan haka yawan comment yawan typing mudin yau bakuyi comment ba insha Allah zan daina posting daga wannan🤷‍♀️* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 23⏩24 “Tsayawa nayi Ina kallonta, dan tayi man kyau sosai dan ji nike kamar na shiga cikin wayar na kamota nasha, dan dazun da nasha mashi ita a cikin mota tayi man dadi sosai, ce mashi nayi "Karka damu Masoyina, zanyi maka duk abunda kake bukata a tare dani." Murmushi Nurandeen yayi sannan yace “mudun har kika ce zaki bani duk abunda na bukata a wajenki, ni kuma zan jiƙaki da ruwan dadi, mudun zaki ringa bani kyawkyawan nonuwan nan naki ina sha kuma ina wasa dasu to kin gama yin kudi my Life." fari nayi mashi da idano, sannan na hura mashi kiss dafe ƙirji yayi sannnan yace “my life zaki kasheni da salonki fa." dariya nayi sannan nace “da na bani, idan ka mutu wa zai ban kayan dadi na tsotsa."? Na ida maganar cikin salon da koni bansan ina dashi ba, ɗago man ita yayi yana cewa. "Kinganta nan sai harbin iska take, ke kawai take bukata kizo ki bata abinci dan yunwarki kawai take ji." murmushi nayi muka cigaba da yin video call muna gaya ma juna yanda muke sha'awar kasance da junanmu sai dai muka yi realize sannan muka hakura, tashi nayi nayo wanka sannan na kwanta sai jindadi nike dan nasan nayi dacen masoyi wanda ya iya soyayya. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, ban damu da nayi karatu ba, soyayya kawai nike nida Nurandeen dan ba kallar romantic din da bamuyi nida shi, kuma yana kasheman kudi yanda ya kamata, abun ɗaya ne ya rage bamuyi ba shine sex, amman ba lungu da saƙon na jikina da Nurandeen bai sani ba, nima haka da yake ni anason nna ringa shan Banana din shi, dan tana man dadi sosai na manta da komai rayuwar dadi kawai nike, haka muka fara exams ko naje bansan abunda zan rubuta ba, kuma ba damuwa zanyi ba dana bansan komai ba, haka zan shiga na fito empty head koda naso shiga damuwa Aziza ki nuna man karna damu, nayi rayuwa mai dadi, idan akace za'ayi karatu yana iya sani formatic din soyayyata da Nurandeen. Wata rana da ba zan taɓa mantawa ba, ranar ina saura kwana biyu mu koma gida hutun semester, lokacin duk na shiga damuwa dan na saba da romantic ɗin da nike yi da nurandeen gashi ni mai yawan bukata ce ina da saurin bukata, shima a nashi bangaren ya shiga damuwa sosai dan ya saba da dadina, kirana waya yayi sannan yace “my life i need you more, ina bukatar ganinki a guest house dina pls." cikin damuwa nace mashi “ ok my sugar bari nazo yanzun." “gud." kawai yace man ya kashe wayar ni kuma wanka na shiga wanka sannan na shirya cikin wasu ɗamanmun kaya wanda basu da banbanci da babu komai a jikina, wankan turare nayi sannan na zunbula hijab har kasa sannan na fito nan muka hadu da Dejja zata shigo wajena, kallonta nayi sannan nace “malama Dejja sai ina haka."? Murmushi tayi sannan tace “Aa Aunty Auta kedai zan tambaya sai ina haka, naga kina ta kamshi wallahi nidai turaren nan naki yana da dadin kamshi Aunty Auta" murmushi nayi mata da yake banjin bala'i sauri ma nike naje wajen Nurandeen ce mata nayi “karki damu anjima ki dawo ki ansa zan baki, yaushe kuke gama exams."? Murmushi tayi sannan tace “ai yau na gama exams, kece nike jira naji ance an medicine sai jibi suke gamawa ko."? Cemata nayi “ok shikenan Allah ya kaimu jibi din, ni yanzun wani waje zani ki shiga ki jirani nadawo." cewa tayi “Aa tafiya zanyi nadawo ko gobe ne insha Allah." tafiya muka cigaba dayi da ita sannan ta shiga room dinta ni kuma na wuce wajen masoyina, a kofar gida mai naped ya ajiye ni sanann na bashi kudinshi na shiga, ina shiga ya tadda shi zaune da gajeren wando da sauri ya taso ya rumgume ni a tare muka sauke ajiyar numfashi muka kalli juna mukayi murmushi a tare, cireman hijab din yayi sanann ya daukeni tsaf ya shiga dani bedroom, a bisa bed ya saukeni sannan ya fara aikaman da sakonni iri iri masu wuyar fassara dan danan na biye mashi muka cigaba da lashe lashenmu, ranar munyi nisa bamujin kira, inalillahi Auntyna a ranar Nurandeen ya rabani da mutuncina na ƴa mace, ban damu ba sai da ya gama yi man aika aika sannan nasan abunda ya faru, kuka na fashe mai dashi ina cewa “ina shiga ukuna, Deen ka rabani da martabata ya bani ni Khadija wayy... "Haba My life karki damu da wannan ai mun zama ɗaya yanzun kuma karki manta nine fa zan aureki karki damu da haka kinji my life."? Ni kuwa kuka kawai nike dan take naji na tsani kaina da kuma rayuwar da nike, daukata yayi ya kaini toilet nan ma sai da ya kara lasheni sannan mukayi wanka, lura da yayi ina cikin damuwa yasa Nurandeen yai ta yi man dadin baki, har na huce na hakura muka cigaba da soyayyarmu dan a ranar gidanshi na kwana, yayi sex dani bansan sau nawa ba, dan ya motsa sai yace muyi ina da dadi sosai ni kuma sai na biye mashi haka muka kwana muna abu guda, koda gari ya waye bai barni na tafi hostel ba sai da ya ƙara sannan ya bani kudi masu yawa sannan ya maidoni hostel, nan gaya ma Aziza abunda ya faru dariya tayi sanann tace “ai Beauty yanzun kika fara yin soyayya, ni ai naga hakurin Nurandeen da bai nemaiki ba tunin daɗewa sai yau, Allah ma yaso shi da wani bai rigashi shiga ba." haka ta kama bani dubarun kala kala, koda gari ya waye shiryawa nayi naje Exams haka na fito ban rubuta uwar komai ba, kafin na koma hostel sai da Nurandeen yazo a cikin mota sai da yayi sex dani ya kuma bani kudi yace sai dai mu ringa waya amman ba zai samu damar zuwa katsina ba, naso nayi mashi gardamar haka dan aurenshi nike son yi amman yace karnadamu zan aure shi london zaije shiyasa ba zai samu damar zuwa gidan mu ba. Haka na dawo hostel muka shirya nayi bankwana da Aziza na bata kudi masu yawa sannan mukaje park muka hau mota sai katsina, KATSINAWAN DIKKO KUNYA GAREKU BADAI TSORO BA! 🥰 Koda nadawo gida haka naje na gaida yaiyena, kowa yayi murna dawowarmu sai dai Dejja ta rame sosai nikuma ban rameba, kallona Yaya Fatima tayi sannan tace “wai ni Auta ya naga baki rame ba, sai ma wani kyau dakikayi da kiba, ko karatun Dejja yafi naki wahala ne."? Dariya nayi sannan nace “ikon Allah ne kawai Yaya, amman karatu ko munsha shi sosai." wani kallo da naga tana yi man sai da gaba ya faɗi girgiza kai tayi sannan tace “Allah dai ya taimaka, ai nan zaki kwana ko."? Girgiza mata kai nayi sannan nace “wajen Mama zan kwana, duka duka hutun wata ɗaya ne zamuyi sannan mu koma second semester har sai nayi maku kwana Aa gaskiya." banza tayi ta kyaleni, nan kuwa Nurandeen ya kirani waya muka sha wayarmu sannan nace mata ni zan tafi gida, kudin naped ta bani dan haushi takeji nace bani kwana a gidanta, haka na fito nazo bakin titi ina son na tsada mai naped sai ga wata bakar mota tayi parking a gabana, kallon motar nayi na kauda kai, mutumin fitowa yayi sannan yace “Sannu dai yan'mata, nace idan tafiya zakiyi kizo na rage maki hanya mana." harararshi nayi sannan nace “ba tafiya zanyi ba nan zan kwana." dariya yayi sannan yace “Allah ya baki hakuri madam, dan Allah kizo na kaiki inda zaki please." tsaki nayi sannan nace “ba zan hau ba Malam." haɗa hannuwanshi yayi waje ɗaya sannan yace “karki yi man haka, dan Allah fa nace." “To." kawai nace mashi sannan na shiga motar shima shiga yayi sannan yace “ko zan iya sanin sunanki."? "Khadija." "Wooow! Nice name, ni kuma sunana Aminu, maganar gaskiya sonki nike kuma aurenki niso nayi idan kin bani dama." wani kallo na watsa mai sannan nace “ka bari zanyi tunani Malam." murmushi yayi sannan yace “ai girmanki ne yan'mata bani number mana." nan nasa mashi number ya kai ni har kofar gida sannan ya juya yace sai munyi waya. Tunda na hadu da Aminu yake nunaman soyayya amman ba irin ta Nurandeen ba, ni kuma take naji na tsaneshi dan bai iya soyayya ba a cewata, haka Aminu ya kama bincike kaina har sai da yasan kowa nawa suma suka sanshi, baida magana sai shidai aurena zaiyi ni kuma nace na tsaneshi bai iya soyayya ba, haka Yaya Fatima zata kama yi man faɗa akan yanda nike wulakanta Aminu bai cancanci haka daga gareni ba, dan ita bataga maching ba tsakani da Nurandeen ba, mutumin da bai taɓa zuwa gidanmu ba, amman na maƙale nace dole sai shi, ni kuwa sai nace mata ai nafi son Nurandeen dan yafi iya soyayya, haka Aminu ya kama fama dani ina wulakantashi, duk abunda zanyi mashi baiyin fushi sai ma kara sona da yake, haka muka gama hutu muka dawo makaranta second semester... Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 27⏩28 "Tabbs Khady naji labarinki mai cike da ban haushi ban tausayi gami da kayan takaici ,dan gaskiya Khady kin tamka babban kuskure a rayuwa da kika biye ma son zuciya kikayi soyayyar shan minti, sannan kuskurenki na biyu da kika baro gidan iyayenki saboda auren dole, tabbs Mama tana da laifi sosai wajen guduwarki amman kema kina da laifi Khady dole ko wace uwa taji ciwo da bakin cikin zubewar mutuncin ýarta har ta ganka da kunshen ciki, wannan stage din ne idan uwa bata kai zuciyarta nisa ba sai tayi ma yarinyarta baki ta kama tsane mata kamar yanda Mama tayi maki, dan haka ba zan barkinan ki ta zama ba, kib'ata future din rayuwarki ba Khady kamar yanda tawa tayi." Da sauri na girgiza ma Aunty Asiya kai sannan nace “dan Allah ki barni na zauna tare dake, kuma ni ai tuni future din nan ya baci dan haka ki barni na karashe tawa rayuwar a haka." murmushi tayi man sannan tace “Khady har yanzun ni dake muna da lokacin da zamu gyara rayuwarmu, idan ta baya ta baci sai mu gyara gaba, dan haduwata dake yasa na tsani duk wata rayuwa da nikeyi , ko kin manta ke kikace man Dejja ba zaki bari kiga rayuwarta ta lalace ba? To nima ba zan bari taki ta lalace ba, dan haka tashi muje mun kwanta dare yayi gobe zan baki labarin tawa kaddarar sannan kuma duk wannan yar'dukiyar tawa zan badata saraka zan hada kayana na biki gidanku muyi magana da Mama kinji."? Tashi nayi jikina duk a mace ce mata nayi ina tafiya "to." koda na shigo room din na, kasa wanka nayi dan zullumin komawa gida da Aunty tace mana haka bacci barawo ya saceni da tashin hankali koda asuba tayi ita tazo ta taddani nayi sallah wanka nayi sannan na fito parlour na tadda har ta gama hadamana breakfast nan na gaidata sannan muka ci muka kai kayan kitchen muna gama wankewa muka fito parlour, kallona nayi sannan tace. "Ni yar'asalin jahar kano ce a fage amman a unguwar kunya chemist gidanmu yake, tun ina yar'shekara biyar a duniya Allah yayi ma mahaifiyata rasuwa gashi ni daya ta haifa a duniya kuma ta haifoni cikin yan'uba sannan kuma itace matar babana ta biyu amman matanshi uku, ita uwargida wato Hajia Zainab tana da yara biyar uku mata biyu maza sai Hajiya Murja tana da yara uku biyu maza daya mace duka sun girmaini saboda mamata ta jima bata haihu ba har gori ake mata ana cewa mata juya bata taba damuwa ba, dan tasan haihuwa ta Allah ce kuma tana fatan Allah ya bata mai albarka, sosai ake zaman doya da manja a gidanmu dan kishi suke sosai ina iya ce maki kishin ya wuce a kirashi na musulinci sai dai addu'a kawai, Mamata tana ganin kayan bakin ciki dan ma batayin shiru mudun akayi mata sai ta rama itadai bata jan fada amman aka jata tabbas sai ta rama, Babana dan kasuwa ne tun safe idan ya fita baya dawowa sai dare watarana kafin ya dawo munyi bacci sai da safe zamu ganshi shima ba wani sosai ba, saboda muna shirin zuwa boko muna tafiya shima na tafiya baya dawowa sai dare baisan halin da gidanshi yake ciki ba, gashi Babana yana da saurin daukar zigar mace da mace ta zauna ta karanta mashi yake dauka baya bincike zai hau yaita fada, ita Mama tsakiya kishiyoyi suka sata ko wace tafi kishi da ita, shiyasa ko wane daki yaje sai ance mashi Fiddausi tayi abu kaza haka aketa zaman har aka haifeni naga gata wajen Mama duk da bani wayau amman hakan baisa na manta ba, dan yanzun haka ina ganin abun a idona bani da kanne sai yaiye amman yaiyen bana rufin asiri ba dan wai dani suke yan'ubanci bayan ni ba kowa bace da har za'ayi yan'ubanci dani rana daya aka wayi gari Mama ta rasu lokacin banda wayau amman nasan anyi man mutuwa dan nayi kuka har na gode ma Allah, haka mutane ni suke ma kuka dan sunsan an barni cikin hukuba da kangin rayuwa bayan angama sadakar bakwai dangin Mama suka so su tafi dani Baba ya hana yace ni zan ringa gani yana tunowa da mamata kuma ai yana da masu rike mashi ni haka suka tafi suka barni amman suna zuwa duba lafiya duk ranar da sukazo sai anyi fada dasu, saboda wahalar da sukaga ana bani a gidanmu, domin komai nikeyinshi tun ban iya ba har na iya dan ko bugu tun inajin tsoro da zafi har na daina ji, dan ban damu da naga bulala naji tsoro ko wace iri ce dan tun ina yar'shekara biyar aka sabaman da bugu ko wane iri dankuwa aike duk nisan unguwa a garin kano kasa nike zuwanta ba damuwarsu bane, Babana baisan wainar da ake toyawa ba shidai yana kasuwa dan har makaranta boko da islamiya duk an hanani zuwa bani aikin komai sai ma wahala a lokacin nakai shekara sha-shidda Khady, watarana Aunty Hafsat tazo yayar Mamatace ta taddani cikin kangin rayuwa tayi kuka sosai a ranar sai da aka rabata da matan Babana kuma ta tafi dani gidanta, ko kwana banyi ba sai ga Baba yazo da yan sanda haka yayi mata rashin mutunci sannan yasa yan'sanda sukayi masu tsakani dani, haka ina kuka tana kuka muka rabu tunda na koma na cigaba da wahalar da nike ba dare ba rana kamar ba gidan ubana ba. Ina da shekara 20 masifa ta fado a rayuwata, barayi suka shigo gidanmu zasuyi sata amman Baba baya da kudi dan ko sisi bai shigo da ita gida ba, ba bugun da basu yi mashi ba amman babu, hakan yasa ogan barayin yasa wani cikin yaronsu yayi man fyade sannna suka tafi sosai Baba yayi kukan abunda aka yi man, cikin daren ya kaini asibiti dan duba lafiya ta, ya kuma dunga bani hakuri yana kuka, ya zanyi kaddarata ce tazo a haka bayan na samu sauki muka dawo gida, tunda na dawo sai na sake shiga bala'i dan kullun sai anyi man gori wai anyi man fyade, wajen Baba kawai nike ji dadi, dan kuwa kuka ya zama abokina wasa wasa sai Baba shima ya fara tsanata kamar ba shi ya haifeni ba yana ceman yar'iska sai ga ciki ya fito jikina Baba da kanshi ya koreni yace na bar mashi gida ban jamashi zagi a gari, ni kuma bansan ina zani ba, kuma lokacin tunina ya gushe banyi hausar zuwa wajen dangin Mamana ba nasan zasu ansheni hannu biyu, haka na hau motar katsina dan inason nisanta kaina da duk wani a halina a mota na hadu da Salamai zata jibia bayan mun sauka mota naga bansan kowa ba nace mata ko zan kwana gidanta kafin gobe na tafi bata nuna man komai ba tace to haka muka sake shiga mota sai nan garin hirji a ranar da tsiya da karfi da yaji sai da Salamai ita da wata kawarta Jumai sukayi madigo dani nasha kuka wanda ban taba irinshi ba, ina hada su da Allah amman sai da suka ida lalataman rayuwa, washe gari naso guduwa ba dama dan sun kulle gida inaji ina gani suka zubdaman ciki dan ina cin wani abinci da suka bani ban sake sanin abunda ke faruwa ba sai daga baya, Khady na kaiki karshe haka suka kama madigo dani da tsiya dan idan zan hana sai su daureni haka muka kama yi dasu kuma suna gaiyato wasu suzo ansamu nama kuma naman yana da dadi sosai, tun bani son abun har na saba dan idan ba'ayi ba banjin dadi haka nima na zama yar'hannu kinji dan takaitancen tarihi na Khady." *abunda yasa jiya banyi posting ba dan banga ruwan comment ba, idan banga na yau ba gaskiya zani daina😢* Share Comment And Vote [12/31/2020, 11:02 PM] Jamila writar: *A SANADIN SOYAYYAR MINTI* _na ɓata rayuwata😭_ Na *Jameey yar'mutan kankia ce❣️* *MANAZARTA WRITERS ASSOC📚🖊️* https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa _________________ https://chat.whatsapp.com/KjAoWMWhoSICFg5gHjtn2t *Wattpad JameelarhSadiq* Page 25⏩26 Kallon Aunty Asiya nayi sannan nace “Aunty muna zaune har dare yayi ni ko mangrid ban samu nayi ba, ga isha'i tana kunno kai." Cikin jimami Asiya tace “tashi kije kiyi sallah, ni kuma bari na chanza pad ko dan tea ne sai na hada mana mu sha da cake, dan zaune zamu kwana har sai ida bani labarin wautar da kikayi Khady, kin samu dama amman kinyi wasa da ita." Nidai ban ce mata komai ba, na tashi na shiga ɗakina da yake nasha kuka duk zafi ya taso man shiyasa na fara shiga wanka sannan nayi alwallah nayi sallah da azkar duk da lokacin ha wuce dan har isha'i tayi, ina gamawa na tashi na maida isha'i, dan kwanciya nayi na wani dan lokaci sannan na fito parlour zaune na tadda Aunty tana cin cake sai wata gasasar kaza a gefenta, zaunawa na kalleta sannan nace “kedai Aunty baki rabuwa da kaza ko."? Murmushi tayi sannan tace “Ai ban iya rayuwa idan babu kaza, yanzun nan aka aikoman da ita daga nan makota." kallonta nayi sanann nace “kina nufin makotanmu ba gidan matar aure bane."? Dariya tayi sanan tace “matar aure ce har da yara hudu ma, kawai dai tana bin mace da mace sana'arta kenan." cikin tashin hankali nace “inalillahi wa'inna'alaihirajiun, mijinta yasan abunda take kuwa Aunty."? Girgiza man kai tayi sannan tace “bai sani ba, amman watarana zai sani dan kwana casa'in da tara ta ɓarawo rana ɗaya ta mai kaya, sannan ba abun mamaki bane Khady dan kinji matar aure tana madigo, ai madigo ya zama ruwan dare gamai duniya ba wanda bata madigo a yanzun sai wanda Allah ya tsare, amman daga yanmatan zawarawan harda matan aure ma abun taƙaicin wata harda yarinyar cikinta tana yi, kiji suna ihu suna gayama junansu dadin da suke haka zasu kama har sai sunyi realize , abun ba dadi dan akwai wani gida a garin nan ina harka da yangidan wallahi Khady ba sheri nayi masu ba ko kuma ƙage ni nasha gani da idona, ita uwargidan yaranta bakwai mata hudu maza uku, kuma duka sun girma sun mallaki hankalisu sannan amaryar kuma yaranta hudu duk mata, tunda Allah yasa ya auro amaryarshi ta kwalafa ido taga yaran nan nashi taji tana shi'awarsu sai ta kwantar da kai suna ta abun arziki ranar da baida kwana ɗakinta sai tace su yan'matan su dawo ɗakinta su kwana, haka ta kama labdatarsu har ta koya masu madigo wallahi har five in one sunayi lokaci guda, abun baƙin Cikin ranar da uwar ta gane abunda ake ma yaranta da taso tada hankali amman suka kama gaya mata dadin abun har itama ta shiga anayi da ita, basu damu da mijin ya kusancesu ba, kuma idan yace yanmatan su fiddo miji sai suce ai lokacin sune baiyi ba, bayan ba abunda suke a gidan nan idan ba madigo ba, inkai ki karshe Khady yanzun duka yanmatan gidan nan suna madigo sanann mazan gidan kuma suna neman ƙannensu suna zina dasu, ranar na shiga gida na tadda ba kowa sai na shiga wani room zani wajen Imirana zan anshi wayata da ya ara zai turo sex video ina shiga naga yana liwaɗi da kanwarshi, ranar naga tashin hankali keda kiyi addua dan wannan duniya tazo karshe Khady." Shere gumin da ya keto man nayi sannan nace “wai Allah, Allah ya shirya su Aunty." “Amin, kinga cigaba da bani labarin nan kinsan dai nace maki yau bamu bacci har sai kin gamashi ko."? Murmushi nayi sannan nace “eh hakane, ai labarin yazo karshe ma Aunty." “eh sai kiyi sauri ki idaman." cemata nayi “to shikenan Auntyna." Numfasawa nayi sannan na cigaba da cewa “Tunda muka koma makaranta second semester lecture ta kankama amman ni ban zuwa lecture sai na gadama kuma soyayya nike da Nurandeen dan soyayyarmu gaba take, dan sosai yake nuna man so wanda nike gani a lokacin nafi kowa yadacen masoyi, shima Aminu ba'a barshi a baya ba yakan zo har Buk dan ya ganni amman koda na fito ba maganar arzikin da ke shiga tsanina dashi inba kalma tsana ba, abunda yake ban mamaki ko nace ma Aminu na tsaneshi sai yayi dariya yace “ni ina sonki idan ke kin tsaneni kuma ba zan daina neman aurenki ba har sai randa aka daura maki aure da wanda kika cewa kina so” tsaki nike mashi nace “maye wanda baida zuciya ance ba'asonka amman ka kasa zuciya, dan komai nike mashi ina sane Aziza ce ke sani wai dan yayi fushi ya rabu dani tunda shi bai iya soyayya, amman ko mai zan gaya amshi a banza bayayin fushin kuma bai fasa gaya man shi yana sona, haka muka kamayi da wannan masoya nawa guda biyu da Aminu da kuma Nurandeen, inda na dauki son duniya na daurama Nurandeen na kuma ɗauki tsanar duniya na daura ma Aminu, watarana ina zaune Aziza na bani wasu maganin mata dan ranar a gidan Nurandeen zan kwana, weekend zanyi mashi muyi soyayyarmu Aminu ne ya kirani waya, amman naki dauka ya kirana ya kusa sau goma amman naƙi dauka sai da Aziza tace na dauka sannan na dauka ina dauka nace mashi “lafiya malam zaka matsaman da kiran waya sai kace wani makaho."? Dariya yayi mai sauti sannan nace “wallahi kasa bacci nayi, kunnuwana muryarki suke bukatar ji kafin nayi bacci banda zaɓi shiyasa na kiraki da daren nan ayiman afuwa." tsaki nayi sannan nace “matsalarka ba tawa ba." cewa yayi "eh nasan matsalarta ce daman, amman dan Allah na tambayeki mana." cikin garaje nace “inajinka kuma kayi sauri karka ɓata man lokaci ina karatu." numfashi yayi mai sauti sannan yace “dan Allah maiyr aibuna da har kika kasa ansar soyayyata Khadija? Wallahi Khadija ina kaunarki sannan kuma ina sonki amman kina wahalar dani akan soyayyarki ya kamata kiyi man adalci mana Khadija." cikin fushi na fara yi mai magana, dan na lura Aminu ya rainani nace “ban sonka Aminu kuma ba zan taɓa sonka kaje ka samu wata, kuma abunda yasa naji ban sonka dan kai baka iya soyayya ba koda na aureka nasan ba wata soyayyar da zamuyi a gidanka tunda mun kasa yinta a waje." jinayi yana cewa “inalillahi wa'inna'alaihirajiun, haba Khadija da kinsan yanda naji a zuciya ta da baki gaya man wannan munanan kalaman ba, amman ba komai ni nagani nace inaso nagode sai da safe ilove uh with all my heart.” tsaki nayi na kashe wayar na cigaba da shiryawa ta ina gama wa Nurandeen na zuwa dauka ta, nan nayi sallama da Aziza nace sai ranar monday zani dawo, ita ta rakani har ta anshi number din Nurandeen da suna zasu ringa gaisawa ni kuma shiga mota muka tafi, tun cikin motar yake shafata da latsani ni kuma na sakar mashi jiki dan lumshe ido nayi inajin dadin abunda yake man Koda mukaje taimaka mashi nayi yayi wanka sannan muka ci abunda ya kawo mu, dan kuwa na gurzu wajen Nurandeen kuka kuwa nayi mashi bansan adadi ba, dan Nurandeen ba daga baya ba wajen sex ba, ashe ranar da nazo gidan Nurandeen ranar akayi mana fiddo mana result ni ban sani ba ana can ina soyayya da Nurandeen, koda Dejja taji labarin fitowar result din yan medicine da saurinta taje ta duba man, amman abun mamaki tana zuwa taga duka course din na nike na faɗi wasu ma an saman empty ma'ana banyi attending ba, kuka Dejja ta fashe dashi a wurin dan danan kallo ya dawo wajenta, bata damu da kallon da akeyi mata ba, haka ta juyo tana tafiya tana kuka kawarta Jamila tana bata hakuri room din mu tayi ma tsinke, ko sallama batayi ba ta banka ta shigo Aziza ta iske tana chanza kaya, kallon Dejja tayi sannan tace “ke Dejja lafiya zaki shigo kana kuka ko wani aka ce maki ya mutu."!? Cikin tsoro tayi tambayar da ta tsorata da yanda taga Dejja tana kuka, wurga mata harara Dejja tayi sannan tace “hankalinki ya kwanta Aziza kin ɓata rayuwar Aunty Auta kin sanyata a gurɓataiciyar hanya kij koya mata bin maza kinsa ta manta da abunda iyayenta suka turota, kinsan komai kuka bani sane ku? Nasan halin da ake ciki bansan har karatu kin hanata ba sai yau da naga result dinta, ko kinsan bansan wacece ke ba Aziza? Nasan wacece ke dan nayi bincike kanki sosai a makarantarnan ke ba kowa bace face karuwa mai lasisi wanda take ɓata rayuwar yaran mutane ance idan kika damki yarinya sai kinga kin koya mata karuwanci sannan hankali yake kwanciya, kamar yanda aka koreki a makarantar nan, shekara uku kenan da korarki ke ba student bace, zaman iskanci kike a hostel dina to abunda baki sani ba wallahi bakiyi ma Aunty Auta haka a banza ba, tun yau zaki fara nadama da nasani marar musaltuwa." Dejja na gama faɗin haka ta sheƙe wuyan Aziza ita da Jamila suka fara bugunta tun tana ramawa har takai da bata iya ramawa dan ance sarkin yawa yafi sarkin karfi sai da su Dejja sukayi ma Aziza kace² cikin jini sannan suka barta, ihun da takeyi ne ya jawo da hankalin security din hostel, nan aka kama su Dejja ita kuma Aziza aka kaita hospital, da yake dare ne nan aka anshi registration number dinsu akace ranar monday suje senate danyi case din. Ni kuwa hankali na kwance bansan wainar da ake toyawa ba sai soyayya muke sha Nurandeen haka nayi mashi weekend ranar Monday da safe ya maidoni hostel, tunda na shigo naga mutane suna kallo suna nunani take sai na tsirgu da kaina ina shiga room din naga banga Aziza ba, ban damu da inda ta tafi ba nasan ta da iya soyayya nasa tana wajen samirinta shiyasa wanka kawai nayi na kwanta na fara bacci ina cikin baccin naji an tabka man bugu a baya, firgigi na tashi naga Dejja fuskarta a murtuƙe nima murtuƙe tawa fuskar nayi sannan nace “wai Dejja bakiga bacci nike ba kika zo kika tadani ba."? Murmushi tayi mai ciwo sannan tace “nasan baki san abunda ke faruwa ba shiyasa harki samu damar yin bacci." dafe kirji nayi sannan nace “na shiga uku mai ke faruwa Dejja."!? Hawaye naga Dejja ta farayi ta samu waje ta zauna tace man “Aunty Auta an fiddo maku result kuma baki ce komai ba, duka f9 gareki." hannu na aza bisa kai na fashe na ihu ina cewa “na shiga uku na lalace karya ne Dejja ban yarda ba cutata akayi wallahi." share hawayenta tayi sannan tace “Aunty Auta ba wanda ya cuceki sai dai ke kika cuci kanki kika biye huɗubar Aziza kika dauki turbar da ba taki ba, kina bin maza kowa yasan a hostel dinan kena neman maza nima a hanya na tsinci labarin, hakan yasa shekaran jiya nazo na tadda bakinan banyi mamaki ba nasan kina wajen namiji na tadda Aziza dawowarta kenan daga wajen iskancinta na gaya mata maganganu sanann nayi mata mugun bugu wanda nan gaba ba zata sake ɓata tarbiyar wata yanzun haka tana hospital ana treatment dinta, ni kuma registra din school dinan saurayina ne yace yana sona kuma aurena zaiyi shine na gaya mashi duk halin da ake ciki yanzun ance abunda nayi ma Aziza dai dai ne, sannan kuma yace zaki ajiye wannan semester din, ki zauna har ayi hutu mu tafi dake gida, idan za'a sake bada admission sai a baki ki dawo 100 level amman bai zama dole a sake baki medicine ba." Bansan sanda na rungume Dejja ba ina kuka, dan take naji na tsani da Aziza da halin da nike yi haka ta gama bani hakuri tace bata gaya ma kowa tunda ansamu solution din problem din na, haka na kama zaman hostel bani zuwa lecture tunda ni nayi dropping din year din baki daya, tunda na koma wajen Dejja nabar kula Nurandeen duk da yana kirana kuma yana yiman text amman ban mashi reply duk ina sonshi, itama Aziza hukumar makaranta ta koreta ance karda a sake ganinta a hostel haka ta kwashe kayanta ta koma gidan Nurandeen da zama suna sheƙe ayarsu. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya bani kula kowa kuma na kasa sama raina soyayyar Aminu, idan na tuna da rayuwar da nayi da Aziza nakanyi kuka da nasani sosai Dejja take bani hakuri tana nuna man cewa kaddara tace tazo a haka, watarana zamu kasuwa nida Dejja zamuyi ma su Mama tsaraba dan sun gama exams gobe zamu gida su zasuyi hutun season ni kuma zani dawo level one, bayan mun gama sayen komai muna tsaye bakin titi wata unguwa ce inda ba mutane sosai, dan mun jima bamu samu abun hawa ba, ji mukayi an watsa mana wani abu a fuska daga nan bamu sake sani inda kaimu yake ba, koda muka farka gani na nayi kusa da Nurandeen zaune shida Aziza sai iskancinsu suke da inalillahi na fara magana ina kallon su, nan itama Dejja ta tashi itama inalillahi tace, gani nayi Nurandeen yana son yayi reaping din Dejja wai ita ta hanashi ya ida cima burinshi a kaina, bari itama yayi abunda yakeyi dani, ni kuma hana ina kuka ina bashi hakuri haka nai ta kuka itama Dejja tana kuka nan yace ya hakura amman sai yayi sex dani ko kuma yayi da Dejja, take na yarda dan bansan rayuwar Dejja ta lalace kamar yanda na lalata tawa, da Dejja taso yin gardama da yake nasan halinshi idan yace zaiyi abu sai yayi da naga Dejja tana son ta hanani bashi kaina bansan sanda na wanke ta da mari ba ina cewa “kinfini son kaine Dejja? Rayuwarki nike duba maki ni tawa rayuwar tazo karshe kuma ba zan taɓa barin naga taki ta lalace ba kamar tawa ko kin manta kinsha gaya man haka tawa kaddarar tazo ba? To ki dauka komai ya faru dani a rayuwa kaddara ce." kuka kawai Dejja take, haka Nurandeen ya wulakantani a cikin parlour din gidanshi dan Dejja kasa kallo tayi sai ma juyawa da tayi tana kuka, tun ina kuka ina bashi hakuri har na samai ido, sai yayi yanda yake so sannan ya kyaleni kuma yace kafin ya buɗe idonshi mu barmashi gida ko kuma ya dawo kan Dejja, haka muka kwashi kayanmu Dejja ta kamani tana kuka ina kuka haka muka koma hostel ko Jamila Dejja bata gaya ma abunda ya faru ba, kawai dai tace naped ce ta faɗi damu, haka nayi wanka na kwanta ina aikin kuka take naji na tsani Nurandeen duk duniya ha wanda na tsana kamarshi shida Aziza. Washe gari muka dawo gida, kowa yayi murna da ganinmu Dejja taso mu wuce gidansu amman ni nace aa gida zani wajen Mama, haka ta kyaleni ba dan taso ba na wuto gida itama ta wuce gidansu, bayan na dawo da sati biyu ba fara ciwo kala kala daga wannan sai wannan haka Mama ta kaini asibiti nan akece muje ayi mana awon ciki, cikin mamaki Mama tace ciki kuma namai bayan ko aure banda shi, amman likita yace aje dai ayi aiko anayi sai gashi ina da ciki na sati biyu da kwana ɗaya tun a asibitin na fara ganin tashi hankali wajen Mama, haka muka dawo gida ni kuka Mama kuka ba irin tsinuwar da Mama batayi man ba, daga karshe Yayata Aisha tazo nan Mama ta gaya mata suka yi man taro suka kama bugu a ranar cikin Nurandeen ya zube a jikina kuma na samu matsalar mahaifa, ina cikin kuncin ciwon da ya samaini naji Mama tace aure zatayi man da wani tsoho a unguwarmu ni kuma naji ban iya dauka shine nazo nan garin har Allah ya hada ni dake, kinji Abun da ya faru dani.... *karku manta na gaya maku litafin sanadin soyayya minti ya faru da gaske, amman ba komai yake gaskiya ba 20%true life ne, Khadija da kanta ta gaya man labarin nata tana son na rubutu akanki shi dan masu irin halinta su daina idan ma akwai masu niyar yi su fasa ni kuma 80%fiction ne na Kara shi dan na kara ma mutane jin tsoron yin abun a zuciyarasu kuma su ƙamaci abun har abada, kuma Khadija tana cikin group din duka biyu da a sanadin soyayyar minti fans da kuma sanadin soyayyar minti 2 duk tana ciki sai dai bata yarda da na bada number dinta ba, dan haka ina maku fatan alkhari kuma ku dauki abu mai amfani da yake ciki nagode* Share Comment And Vote Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels