Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels *ƊAN DABA*💞 ```love and romantic story``` ` ~``MRS SADAUKI~ ``` 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** *FREE BOOK NE in kun yi comments shi zai sa na gane kun karɓe shi labarin ya maku kenan,ban buƙatar stickers ko tnx ban son su yadda na ɓata lokaci nayi maku typing ku bada time ɗinku kuma ku yi comments miye duniyar yi min in yi maka ne*🤷🏻‍♀️ Page 1-2 Yaf-yaf-yaf haka ruwan saman ke sauka a hankali yayinda mutane suka fara guduwa,wasu na tsayar da abun hawa wasu kuma na ɗaukar motocin su. Ganin mutane na watsewa ne ya jawo hankalin Leemat ta waro ido lokacin da idonta yayi tozali da baƙin hadarin da ke wuluniya tare da gangamuwa,da ƙarfi ta furta "hadariii"zumbur Siya ta miƙe tana lalubar ƴar sandarta ta ƙarfe tare da fiddo ido waje cikin muryarta mai kama da ta yara tace "Leemat ki tsayar mana da abun hawa please kafin ruwan ya fara sauka"Leemat wacce ke bakin shagon ta ƙaraso ta kama sandar ƴar uwarta ta tace "ina wani abun hawa a nan tuni ƴan adaidaitu suka tsaya zo mu tafi ko Allah ya datar da mu a hanya"tana faɗin haka ne tare ɗaukar ledar kayan da suka saya. Leemat na gaba Siya na biye da ita a baya yayinda ƙarfin ruwan ya ke ƙaruwa ahankali,sun yi nisa sosai amman shiru babu abun hawar da ke wucewa kasancewar dare ya tsala sosai ga kuma ga hadari shiyasa mutane suka yi zafin shigewa gida. Kwalta suke bi suna yin direction ɗin da za ta sada su da gidan su har suka kawo rond-point gouvernorat tsit titin ya ke,kamar waƙiya haka Leemat ta ga giftawar mutum a gaban su cak ta ja ta tsaya har sai da Siya ta kawo mata karo. "Miye kuma kika tsaya"Siya ta tambaya kafin ta kai ga bata amsa sai jin kukan kare suka "huhuhu🦮"yadda ya ke kukan ya ke tunkaro su shi ya fi komi ɗaga masu hankali,Siya wacce ba gani ta ke ba ta ƙanƙame Leemat tana mai jin wasu hawaye suna shirin zubo mata.Ba ta ida jingina da jikinta ba taji Leemat ta zuba da gudu a waje,ta ɗaga ƙafa da niyyar guduwa ta ji ta kaiwa wani ƙaton mutum karo ko kafin ta kai da tambayar wanene taji ya sungumeta yayinda kukan karen ke take masu baya alamun mai karen ne. "Wayyo Leemat ki zo ki cece ni zai kashe ni"Siya ta faɗa kanta na ƙasa dan bisa kafaɗar shi ya ɗora ta, Leemat wacce tayi ɗan nisa ta tsinkayo murya Siya abun ka da ƴan uwantaka ta jini sai ta dawo baya tana kiran sunanta "Siya? Siya?Siya?"ko kafin ta ƙaraso ya hahe ƙaton babur ɗin shi routier 🏍️ ya danna mashi huta baƙin karen shi kuma na take mashi baya a guje. Zaman ƴan bori Leemat tayi tana mai ɗora hannu a kai,daidai nan kuma wata adaidaita sahu ta hasketa shi ya taimake ta ya kaita gida. Da isar su ya buɗe ƙofar gida ya shiga cikin ɗaki can tsakiyar gado ya cilla Siya,hasken ɗakin ya kunna tare da AC.Zumbur ta miƙe tace "wanene kai?mi nayi maka da za ka raba ni da ƴar uwata?"ko kallonta bai yi ba sai ƙarasawa ma yayi bakin mirror ya fara ɓalle buton ɗin rigar shi wacce ta jiƙe sharkaf da ruwa,faɗaɗen ƙirjin shi wanda ya ke da kwantacen gashi ya shafa kafin ya ɗaga duk hannuwan shi biyu sama hakan ya baiwa murɗaɗin muscules ɗin shi damar ƙara haɓaka. Sai da ya ɗan jinjina su sannan ya riƙe ƙugu ya na kallon kyakkyawar fuskar shi mai ɗauke da saje da manyan ido,sai jajayen laɓan shi masu sheƙi murmurshi ya saki wanda ya baiwa dimple ɗin shi lotsawa. Sautin murmurshin shi ne ya sa Siya saurin ɗagowa duk da ba ta gani amman taji inda sautin ya fito,tasowa tayi ta nufi gun tare da haɗe hannuwa waje guda alamun roƙo tace "dan Allah kar ka cutar da ni ka taimaka ka mayar da ni Mami na za ta shiga tashin hankali, please ni Makauniya ce fah"juyowa yayi ya na facing ta ya na kallo kyakkyawar Makauniyar fuskarta,jawota ta yi ya na mai furta "shuuut!ba sai kin gaya min ba na fi ki sanin ke ɗin Makauniya ce sannan ke karan kan ki ma dan haka kar ki yi ɓarnar bakin ki na fi ki sanin ke ɗin wacece"murya na ɗan rawa tace "wanene kai?mi nayi maka to da za ka kidnapping ɗina?"murmurshin da ya zame mashi jiki yayi yace "soyayya ce,I love You SIYAAA son ki ya sa haka"fizgewa tayi tace "ƙarya ce mai son ka ba zai taɓa cutar da kai ba"ya fizgota yace "ki rufe min baki in ba so kike na hukunta ki ba,ni age mate ɗin ki ne da za ki ce ina ƙarya"kwaratsin muryar shi ya firgitata ainun hakan yasa ta lafe a ƙirjin shi ta fashe da kuka,bayanta ya shiga bubugawa "yi shiru babyna nima ban so na tsorata ki ba,laifin ki ne ban son raini ko kaɗan"ya faɗi haka ya na mai ɗago fuskarta ya ɗora bakin shi kan tausasan lips ɗin ta.Har ga Allah ba ta son kissing ɗin ta da ya ke amman tsananin tsoron shi ya hanata yi mashi magana,gefen cikinta ya riƙe tayi saurin ja da baya tana mai ɗora hannuwanta akan ƙirjin shi da zumar ƙwace bakinta sai dai bai bata dama ba. Sai da ya gaji dan kan shi ya ƙyaleta "ki cire kayan jikinki ki saka wasu kar mura ta kama ki"ya faɗa a wahalce,baki na ɗan rawa tace "ban iya ba"hijab ɗin ya kama zai cire mata tayi saurin riƙe shi gam tare da girgiza kai alamar ba ta so "babu abinda zan yi maki Siya juste canza maki kaya zan yi"yadda yayi maganar cikin taushi ya sa ta bar shi ya sauya mata kaya zuwa wata doguwar rigar barci mai nauyi. Ac ɗakin ya rage lokacin da ya shimfiɗeta a bed, ya shiga ya watsa ruwa sannan ya shirya tsaf cikin kayan barci.Kamar wata matar shi haka ya haye gadon tare da ja masu blanket,wayar shi da ke bisa didilin gado ya ɗauka yayi ƴan danne-danne tare da karawa a kunne. Jin ta na ta sonné ba'a ɗaga ba yasa shi sanya Hand free "Weeliam xava cmnt vas tu?"murya wata mata ta faɗa cike da fara'a dan ka na jin sautin murmurshin ta, "je vais bien Maman ya kike ina Miki?"ya faɗa ya na juyawa Siya baya. Tayi dariya tace "ga ta nan kusa da ni tace na faɗa ma ka kawo mata mijinta tayi kewar shi" dariya Weeliam yayi yace "soon za ta ganin shi nima na samo tawa matar"cike da murna Maman tace "congratulations mn bb"yace "Merci à demain muaaah"ya faɗa ya na kashe wayar tare da juyawa ya jawo Siya wacce ke kwance lamo tana sauraren shi tare da juya sunan WEELIAM a ranta. A tare suka sauke numfashi ya jaye pilow ɗin da ta aza kanta ya mata remplacer da hannun shi na dama yayinda ya zagaye na hagun kan ruwan cikinta. Tas-tas haka Mami ta wanketa da mari tace "shirmen banza kenan da ya ɗauke ta miyasa ba ki bi bayan shi ba?to maza ki fice min daga gida duk gidan ubanda kika kaita sai kin fito da ita kuma ki gaggauta kafin labari ya isarwa ga Abban ku"Leemat ta ɗago da jajayen idonta ta kalli Mami tace "ina zan ganin shi Mami?ta yaya ma da hankalina zan bi bayan *ƊAN DABA* in Fab ya kashe ni" "Da kashe ki ɗin yayi ai da ya fi sauƙi kan azabar da Abba zai jajaga maki"cewar Laila tana kuka,dariya Jasmine tayi tace "wai kuka ne za ki yi?tab ai ba zan ɓarnar hawayena ba dan kuwa duk wanda ya ji wannan zance ya san shiri ne ba gaskiya ba ne tunda sai da aka hanata fita da Siya amman ta nace kan za ta kula da ita sosai.To yanzu ki faɗa min miye sunan wannan shirin Film ɗin da kika tsara?ohoho wai ma in tambaye ki ya aka yi kika san da *ƊAN DABA* ne hhh yarinya tun wuri ki fito mana da antyn mu kafin mu wallafa maki littafi JIKI MAGAYI"Jasmine ta ƙarashe maganai ta na kimtse fuska da haɗe rai😡 alamar no mutunci. Mami ta jinjina kai tare da gaskata maganar Jasmine kasancewar ta Barrister ce kuma ta na saurin gane zance.... *To ya a cigaba?* #COMMENTS #SHARE Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` ~MRS SADAUK~ ```💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 3-4 Ƙafafun Mami ta dafa tace "ki yarda da ni ba zan taɓa cutar da Siya ba,in da ina da niyyar yin haka da tun tuni nayi ba wai sai yanzu ba"kutufo Mami tayi da ita tare da nunata da yatsa tace "keee!ki shiga taitayin ki,ki tashi ki dawo da ita tun wuri kafin na kira Abban ku na shaida mashi"ta ida maganai ta na mai jan Leemat ƙiiii ta cillata waje ba tare da la'akari da ruwan saman da ake yi ba. Tsamo-tsamo tayi kamar kazar da aka tsoma ruwan zafi haka Leemat ta miƙe kayanta duk sun jiƙe ta buɗe ƙaton get ɗin gidan.Ba ta san ina ta ke tsoma ƙafarta ba ita dai kawai tafiya ta ke yayinda ruwan sama sai ƙara yawaita suke,kamar daga sama ta fara ganin hasken fitilu na haske ta. Cike da tsoro ta tsaya cak yayinda ta nemi kukan da ta ke ta rasa, marche arrière ta fara sai dai jin ta kai ma wani abu karo yasa ta fasa ihu tare juyawa suna facing.Wani garjejen ƙato ne baƙi ƙirin da shi fuskar shi sam babu alamun rahama amma duk da haka bai ɓoye ainahin kyawun shi ba,muƙut Leemat ta haɗe wasu yawu da za ta a iya kira na tsoro.Bai ce mata kanzil ba sai nuna mata mota da yayi babu muso ta shiga daidai nan sauran yaran nashi suka ƙaraso,umarni yayi masu da kowa ya zamana cikin shiri ba'a wani ɗauki lokaci ba sai ga wata mota irin uwanda suke ciko dare daga Nigeria. Tun kafin su ƙaraso aka dalle motar da fitila yayinda wasu suka hahaƙa bindigogi,dolin draver ya tsaya jiki na ɓari duk illahirin mutanen suka fito. Kuɗaɗe da abubuwan da suka sawo duk aka ƙwace sannan aka suka kwanta har sai da ƴan daban suka tsere sannan suka mimiƙe suna jera Allah ya isa. Duk duhun motar bai hana ta ji a jikinta ana kallonta ba,face da shi ta waigo sai ta ga idon shi na kanta,tayi saurin yin ƙasa da kanta ta na share hawaye. Wanda ke tuƙa motar ogan ne yace "ke Malama kar na sake jin kukan ki ko ba ki san da Boss mai kaca kike zaune a wuri ɗaya ba?zan ɓalla..."Boss ya katse shi da "Arneee!"ba Leemat da ke baƙuwar jin muryar shi ba hatta Arne da ke ɗan gaban goshin shi sai da ya firgita da tsawar da Ogan nashi ya daka mashi. "Tuba ni ke Oga"cewar Arne ya na mai cigaba da sharara gudun shi,rakuɓewa Leemat ta ƙara yi sai dai abun mamaki sai ji tayi Boss ya ɗauke ta kwancakwakwam ya ɗora akan ciyoyin shi. Hannun shi ya saka a hijab ɗin ta ya fara shafar sassan jikinta ya na sauke numfashi,jikin Leemat ne ya ɗau rawa jin ya na wasa da ƴan biyunta sai damƙar su ya ke kamar ya samu maƙiyan shi.Wani kukan baƙin ciki ne ya kubce mata ganin abun na shi sai ƙara yawa ya ke,dariya ƙeta Arne yayi a zuci yace "dama ai da ka ga kare na sunsunar takalme to ɗauka zai yi,yau karon farko Oga ya faɗa tarkon mace ke kam kin shiga uku na san da sauran ƙura a gaba sai ma mun isa masauki Oga ya juye tazurancin shi kan ki dama abun ka da ba'a taɓa yi ba ƙila ma ki tashi daga aiki hhh"bai san dariyar ta shi ta fito fili ba sai da yaji ƙafar Boss ta bugi kujerar da ya ke zaune. A kasalance ya sake ta tayi saurin sauka daga kan cinyar shi tana ja mashi Allah ya isa a ƙasan zuciyar ta,"uban mi kake wa dariya?"Boss ya faɗa a dake Arne da ke danna horne mai gadi ya buɗe mashi get yace "a'a fah Boss ba da kai ni ke ba"shiru Boss yayi ya na jin haushin kwabsawar da yayi gaban yaron shi dan a kullum har faɗa ya ke masu mi suke ji da mace ne da har suke son kasancewa da mata?tare da yi masu tunƙawo shi bai ga macen da za ta jan ra'ayin shi ba balle har ya kai da jin sha'awar ta sai dai abun mamaki tunda ya ɗora idon shi kan Leemat ya fara jin ashe shi ma namiji ne. Tamkar safiya haka gidan ya ke tsabar fitilun da aka saka a ko ina,gidan ya na da girma sosai tare da ɓangarori dayawa.Ko da suka yi parking kowa ficewa yayi yayinda wani matashin saurayi ya nufo ƙofar Boss buɗewa yayi ya na cewa "Barka da zuwa Boss har kun dawo?"gyaran murya kawai yayi,Maye ya kalli Leemat wacce ta fito ta tsaya "Oga wannan furen fah?"kallon shi Boss yayi ya ga yadda Maye ke haɗiyar yawu sai kace kare ya ga nama. "Ta Boss ce wannan ka kawar da idon ka in ba marmarin makanta kake ba"cewar Arne da ya fito daga mota, murmurshin gefen baki Boss yayi har ƙasan ran shi ya ji daɗin yadda Arne ɗin ya tari numfashin Maye. Tafiyar ƙasaita irin ta jaruman Mazan nan masu Izza Boss ya fara ya na dosar wani ɓangare mafi kyawu daga cikin duk ɓangarorin,Arne yayiwa Leemat alama da ta biyo shi tabi bayan shi yayinda suka bar maye da haɗiyar yawu😂. Har cikin babban falon Arne yayi mata iso kafin ya fito,kalle-kalle ta fara ta na kallon yadda falon ya haɗu iya haɗuwa babu abinda babu har tv da ƴar ƙaramar frigo. Gabanta ne ya ishi-ishi ya faɗi sakamakon ganin sangamemen ƙaton nan daga shi sai ɗan kanfe irin na maza gemun shi na ɗigar da ruwa alamun wanka yayi,dafe kai yayi yace "wai nan ya kawo ba ɓangaren mata ba?"da sauri ta sake ɗago kai ta kalle shi tace "wane ɓangaren mata kuma?"sai kuma tace "yi haƙuri"da alamu ba ta san tayi maganar ba. Jin muryar ta yayi mugun tafiya da Boss har bai san lokacin da ya ƙaraso gun ta ba,ta ja da baya yayi murmurshi mai sauti yace "ki matso ki dawo inda kike tun farko ko na shayar da ke mamaki"yi tayi kamar ba taji abinda yace ba ai kuwa ya sungumeta ya nufi bedroom da ita,bai tsaya ko ina ba sai cikin toilet. Tun daga sama har ƙasa ya yarɓe doguwar rigar atamfar jikinta,ta rumtse ido hawaye na shatata lokacin da ya mayar da ita zir haihuwar uwata. Cikin cool voice yace "kar ki ji komi ƴan mata ki buɗe ido ki kalle ni domin kunyar maras kunya asara ce Boss da kunya tamkar hannun riga ne kin gane?am happy nima yau nayi gamo da abokiyar tarayyata"ya faɗa ya na mai jawota jikin shi tare da sakar masu shower ruwa na zuba a jikin su, numfashin ta har fizgewa ya ke tsabar yadda ruwan ke dukanta hakan yasa ta ɓoye fuskarta a ƙirjin shi. Wata irin duniya ce Boss ya shiga sakamakon sabuwar rayuwar da ya tsinci kan shi a ciki ba tare da ya taɓa tunani ko tsammanin zuwanta ba.Ƙarfin ruwan ya rage ya maida su can ƙasa,ya ɗago haɓar ta ya na kallonta cikin ido ita ma shi ɗin ta ke kallo a tare zuciyoyinsu ke bugawa kowanensu kuma na saƙa abubuwa iri-iri a rai. "Miyasa ya zaɓi yin ta'addanci kan wata sana'a?a yadda ya ke kyakkyawan nan sam yin fashi bai dace da rayuwar shi ba" Leɓenta na ƙasa ya sumbata ya saki har sai da ya ɗan bada sauti yace "ban yin kaina ba ne nima doli ta sani yin haka"tayi saurin sunne kai tare da jin tsoro ashe a fili tayi maganar ta zata a zuci ne. Ɗagota yayi yace "please ina son sumba sosai ki bar ni nayi ta sumbatar ki dan hakan na burge ni,in yi?"sororo Leemat tayi tana kallon shi a zuciya kuwa cewa ta ke "ka ji ɗiyan iskanci yanzu da ka tuɓe ni tambayata kayi?"Boss yace "a'a ban tambaye ki ba amman wannan ina son ki bani izinin yi"tsabar tsoro yasa Leemat yin tari,ya tara hannun shi ruwa na zuba nan ya shiga bata har sai da tarin ya lafa yace "please in yi?"kai ta ɗaga mashi da sauri ya cabki leɓenta tare da tura halshen shi cikin bakinta. Riƙe shi tayi jin ta fara jin daɗin abun hakan da tayi ya ƙara baiwa Boss dama juyata ya taɓa ta da bango ta jingina ya cigaba da kissing ɗin ta....... *To yaya kun fara fahimta?labarin ɓangare biyu ne in kun yi comment yadda ya kamata sai mu ɗora* Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` ~MRS SADAUK~ ```💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *Har yanzu comments ɗin ku bai ƙayatar da ni ba,dan rabin mutane ko taɓo zancen abinda ke cikin book ɗin ba su yi*🤷🏻‍♀️ Cette page est dédiée à toi grande sœur de valeur *Halimatou* depuis Diffa son so Page 5-6 Janye hannun shi tayi ya sake maidawa ya na mai lanƙwaso shi can ta ƙasan cikinta,cikin Hausar shi da za ka gane ta koyo ce ba iyata yayi ba ko yaren shi yace "ki nutsu ki kwanta gobe za mu wuce"Siya tace "ina za mu wuce kuma?"a take ya bata amsa da "Moumbay"cikin tsoro tace "wajen mi?ni ban san kowa ba can please ka maida ni gidan mu wajen ƴar uwata"juyota yayi suna facing juna yace "calme toi baby can ma gidan ku ne har ya fi gidan ku haɗuwa kuma a can za ki fi samun kulawa ok?"fararen idonta masu boule baƙi ta juya kamar ta na ganin shi tace "wanene kai please kamar na taɓa jin irin wannan muryai?am dan Allah ka bar ni ƙasar mu ban son zuwa garin ƴan iska kuma ka ga..."bai bata damar ida maganar ba ya cabke lips ɗinta,hannu ta sa ta tsamike cikin shi wai dan ya sake ta amman ina William rumfa yayi mata ya na mai cigaba da embrassé ta.Shiru tayi tana jin abun da ya zamana sabo a rayuwarta,can ya cire bakin shi ya furzar da numfashi cikin halshen French yace "ki bar tambayata akan abinda ke ce za ki ga amsar su soon" "mi zan gani?"ta tambaya cikin muryata irin ta yara muaaah ya sumbaceta yace "bn8 kwanta kar ki sa mu makkara"ta faɗa ya na mai ɗora rabin jikinta bisa fafaɗen ƙirjin shi yayinda ya mata matangali da ƙaton damtsen shi. Shiru tayi tana sauraron yadda zuciyar shi ke bugawa duk cikin daƙiƙa ɗaya,tunanin halin da Leemat ta ke ciki ya tsaya mata a rai ko yaya ta isa gida lafiya?da wannan tunanin barci ɓarawo ya ɗauketa. Jin saukar numfashinta ya sa William ya lumshe idon shi ko zai samu barci amman tsabar farin ciki ya hana shi rumtsawa. Tun da safe Mishel ya zo bakin ƙofa ya na habshi wanda hakan ya tada William daga barcin da ya ɗan samu, pilow ya jawo ya maida mata kanta bisa firgigit ta farka tare da karanto addu'ar tashi daga barci. Hannunta ya ja zuwa toilet bai wani tsaya tambayar ra'ayinta ba ya cika baignoire da ruwa ya tuɓeta ya sakata ciki. Duk da ta saba ayi a gida Leemat ke yi mata wanka amman wannan karo sai taji abun banbarakwai tare da kunya,shi kuwa William ko a jikin shi sai da ya wanketa tas sannan ya fiddata tare da ɗaura mata towel ya kaita kusan ɗan ƙaramin pampon yace "kiyi alwala"ba ta ce komi ba ta fara shi kuma ya na kallonta har ta gama sannan ya ja hannunta zuwa falo.Hijab ɗin ta ya saka mata wanda ya ke dogo sannan ya shimfiɗa mata wata rigar shi,sai da ta fara sallah sannan ya koma toilet yayi wanka. A zaune ya tarar da ita ta na zikiri,mai ya shafa tare da turare ya shiyar cikin riga da wando farare sannan ita ma ya shiryata cikin wata abaya baƙa ɗan kwalinta ya yafa mata a kai sai ta fito tamkar wata Balaraba. "Mu tafi"William ya faɗa ya na mai kamo hannunta "amman ai ba ka yi sallah ba" Siya ta faɗa tana kallon shi "je suis pas un musulman"ya bata amsa "ba musulmi ba ne kai?to wane addini kake?" "Stop Siya ce n'est pas le moment ki bari in mun isa can duk kin samu amsar tambayoyin ki". Haka kawai taji ƙyanƙyamin shi dan ita ana ta tunani duk wanda ba Muslim ba to babu amfani alaƙa da shi,ganin za ta ɓata mashi lokaci ya ɗagata cak tare da buɗe ƙofa Mishel ya rugo da gudu ya na zagayen ƙafafun shi tare da yin habshi. Cikin ƙirjin shi ta ɓoye fuskarta tare da sakalo hannun ta guda bayan wuyan shi ta na sauke numfashin tsoro. Moton🏍️ shi ya kalla tare da yin wasu formule na tsafi nan moton ya shiga ɓalle kan shi da kan shi ya cure waje guda,sauke Siya yayi ya koma ɗaki ya ɗauko ƙaton kwali ya saka tarkacen moton ciki.Hannunta ya riƙe tare da gyara zaman sac ɗin da ya rataya a hannu, Mishel yayi wata girgiza sai kuwa suka ɓace ɓat😱ba su tsinci kan su ko ina ba sai filin jirgi na Maradi.Ba'a wani ɗau lokaci ba aka fara kira abun mamaki wai har da tiket ɗin Siya da duk wasu shaidu da za su bada damar yin balaguro a jirgi har da hoton carte d'identité ɗin ta, William na gefenta yayinda Mishel ke kwance kusan ƙafafun shi daga ƙasa har jirgin ya ɗaga zuwa Niamey. Cike da tsoro ta ƙanƙame shi cikin rashin sa'a kuma taji bindin Mishel na motsawa kusan ƙafarta ta buɗe baki za ta ƙurma ihu yayi saurin kai nashi ciki. Tsit tayi tare da ɗage ƙafafunta sama,shi kuma William da ya ke ba ta ido gare shi ba ya cigaba da kissing nata, mutanen da suka gan shi ba su yi wani mamaki ba dan dama sun san halin turawa ne haka dan kusan ma tabiar su ce yin kiss. Da suka sauka Niamey wani jirgin suka ƙara shiga suna tsatsayawa har da suka sauka Moumbay,"hu-hu-hu" Mishel ya shiga habshi lokacin da suka fita daga jirgi suka shaƙi iskan garin su. Taxi suka shiga suka wuce gida,da gudu Mishel ya shiga ya na habshi wuf Mike tayi ta zo tarban shi habshin su ya firgita Siya ta wartse hannunta ta nufi cikin gidan a guje karo ta ci da Maman wacce kuka Mishel ya tabbatar mata da zuwan su. Rungume Siya tayi tana shafa dogon gashin ta wanda faɗuwar kalabinta ya sa shi fitowa,jinta a jikin mutum yasa ta saurin yin baya tana kiran sunan William. Dariya yayi mata jin yadda ta ke kiran nashi kamar mai koyon magana,"calme toi bb Maman ce fah"taji muryar shi bayanta. Haɗa su yayi duka biyun ya rungume sannan ya sake su ya sumbaci Maman a goshi yace "tu ma manqué"tayi murmurshi tace"miss You too,ku shiga"hannun Siya ya kama suka shige. Babu ko kunya abun ka da turawa bisa cinyar shi ya ɗora Siya ya shiga bata ruwa masu sanyi kafin ya ɗauke ta zuwa can saman étage inda ɗakin shi ya ke. Duk da ta na makauniya amman ƙamshin ɗakin kawai ya tabbatar mata da haɗaɗe ne, déshabiller su yayi lokacin da suka shiga toilet ya jefa kayan cikin injin wanki kafin ya jawota zuwa cikin ƙaton baignoire wanda aka yi mashi ado da jajayen faranni sai ƙamshi ruwan ke yi. Gashin kanta ya tuje baya sannan ya fara bin dogon wuyanta da sumba har ya kawo kusan fuskarta ya haɗe bakin su,yadda ya ke kissing ta tamkar wani mafaraucin zaki ashe can wasa ce yayi ba kiss ba sai yanzu ne ta gane banbancin saboda yadda ya ke shan bakinta har wani sauti ya ke fiddawa. Shan yawu kamar shan alawa haka ya ke mata gefe ɗaya kuma ƴan mitsitsin breast ɗin ta ya ke massaging. Wannan salon shine ake kira na yarda dan doli dan kuwa Siya ba ta san lokacin da ta ke maida mashi har wani tallabo kan shi ta ke, kasancewar ta Makauniya shi ya hanata ganin halin da William ya ke ciki ita dai taji ya buɗe ƙafafunta tare da shi tsakiyar su,babu zato balle tsammani taji abun da ya gagari tunaninta. Ihu ta ke son yi sai dai babu damar yi domin bakin shi na cikin nata,kuma can sai ƙoƙarin fasa tantanin budurcinta ya ke.Lokacin da ya samu nasarar shiga ne ta ƙwace bakinta ta ƙwala wani uban ihu tare da damƙe manyan damatsan shi..... Share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *Na gode sosai da comments ɗin ku🥰in kuka dage da yin haka Ni kuma zan cigaba da suburbuɗo maki labari sai dai dan Allah ku aje hankalin ku da kyau ta yadda za ku fahimta* Page 7-8 Ya cire bakin shi daga nata ya na mai janyo towel ya ɗaura mata,sunne kai tayi sai kuma tayi saurin ɗago shi ganin abinda ya fi ƙarfinta🤭.Towel ɗin iya mazaunanta kawai ya rufe dan bai da wani girma sosai,kamar kazar da ƙwai ya fashewa a ciki haka ta fita sukuku. Yadda jikinta ke juyawa ba ƙaramin ƙara dagula mashi lissafi yayi ba,ya sauke numfashi tare da cire ɗan culotte (gajeren wandon na maza) ɗin jikin.Karon farko da ya taɓa jin wai wata abu sha'awa hakan ya sa shi kan shi bai san yaya ya ke ba a suffar buƙatuwa,lumshe ido yayi ya na perturbé kan shi bai da wani zaɓi banda biyawa kan shi buƙata da hannu dan a rayuwar shi ya tsani zina kuma ba zai fatan ya fara ta ba.Ya ɗauki fiye da minti talatin sannan kawai ya samu kan shi,wankan tsarki yayi tare da alwala ya fito. Doguwar riga jallabiya ya saka tare da shimfiɗa tapis ya fara jero nafiloli,sai da yayi dogayen addu'o'i sannan ya juyo ya kalli Leemat wacce ta bushe tun tuni tana zaune ta na kallon shi shaye da mamaki ita duk zaton ta ƙaton Arne ne irin gwarawan nan da ba su san Allah ba balle sallah sai ga shi ta ga ya na yin Sallah cikin ilimi da sanin haƙoƙinta ga kuma zazaƙa ƙira'a tamkar Balaraben Sudan. Gira ya ɗaga mata yace "ya dai?miyasa ba ki shirya ba ko da towel ɗin za ki kwanta?"ba ta san lokacin da ta harare shi ba sai jin tsawar shi tayi "Ni za ki harara?age mate ɗin ki ne ni ?kenan dai ba za ki bar wannan iskancin ba?"Boss ya faɗa ya na mai miƙewa yayo kanta.Zumut ta miƙe ta na rawa jiki kafin ta kai ga cewa yi haƙuri har ya finciko towel ɗin da ta ke faman riƙo,ya ɗaga hannu zai sharara mata ta yi saurin faɗawa jikin shi ta saki kuka.Ya sauke huci ya na jin zuciyar shi na raɗaɗi wanda ya kasa tantance na zafin kukan da ta ke ne koko haushin hararar shi da tayi? Sosai ya ji babu daɗi kyararta da yayi,bai san ya ake rarrashi ba balle ya rarrasheta kyakkyawan masauki yayi mata a ƙirji ya furta "ya isa haka ni ne ko?"ta gyaɗa kai "to na bari yi shiru mu tai na shirya ki"ya faɗa ya na mai janta zuwa bakin drower, tee-shirt ya saka mata fara ƙal da gajeren wandon iya gwiwa ya kalleta ya ga tayi mashi kyau haka yayi murmurshi yace "gobe zan sa Arne ya sawo maki kayan jiki kiyi tunanin duk abinda kike buƙata kafin gobe"murya na ɗan rawa tace "a nan zan zauna kenan?"yayi dariya irin ta Bassawa yace "au!halan na ɗauko ki ne dan na mayar da ke?"cikin muryar tausayi tace "na aza zuwa gobe za ka mayar da ni gida"yace "toh sauke in dan in maida ki ne miye amfanin ɗauko ki ɗin?"tace "tausayi"yace "ban san shi ba balle har na ji shi,wuce ki kwanta ban son surutu maras amfani"ba ta da wani zaɓi doli ta gusa inda gadon ya ke ta kwanta,shi ma hawa yayi ya na mai rage hasken ɗakin "nace ba miye sunan ki?"ya faɗa ya na mai leƙen fuskarta "Leemat"ta bashi amsa a sanyaye "ok Sa'adiya kenan sunan kakata ne" ya faɗa ya na mai zira hannun shi ta ƙasan tee-shirt ɗin haka kawai ya ji ya na sha'awar damƙe Twins ɗin ta ya kwana da su a hannu. Ta sauke ajiyar zuciya kasancewar point weak ɗinta da zarar ya taɓa su ji take wani abu na yi mata zirrr,hannunta ta sa da niyar janye na shi sai kawai taji saukar dishashar muryar shi cikin kunnenta "ina son su please kar ki hana ni bar min su kin ji?n..na.nayi massaging ɗin su?"yayi maganar a rarrabe,wani yarrr taji tsikar jikinta na tashi da sauri ta haɗe ƙafafunta tana duƙunƙunewa waje ɗaya wanda yin haka ya baiwa Dawood damar ɗora ƙafar shi ɗaya kan jikinta,zuwa wannan lokacin Leemat ta zama so weak mace ce wadda dama sha'awar ta ke kusa sau tari ta kan yi tunanin yin aure sai dai halin da Siya za ta shiga ne ya ke sa ta ke danne burinta. "Shikenan zai kashe ni"ta furta ƙasan zuciyarta lokacin da taji bakin shi bisa wuyanta ga kuma nishin da ya ke sauke mata a kunne. Dawood kuwa ji ya ke kamar an yi mashi gafara tun da ya ke a rayuwar shi bai taɓa yiwa mace kallon sha'awa ba balle har yaji abinda maza kan ji in sun kalli mace, tsakanin shi mace kyara ce da tsangwama shi ma in sun samu masu tsaurin ido a waje kidnapping ɗin. Karon farko a rayuwar shi ya gano wani sirri na jikin mace wanda shi dai a nashi ganin breast kaɗai sun isa ba sai an ka ga sex ba, nipples ɗin su ya kama ya na ɗan ja wanda hakan ya sa Leemat fashewa da kukan da ba ta san na minene ba. Ya zare hannun shi ya koma can gefe ya na fitar da numfashi,ba wai dan bai so ba ne ko dan ya gaji ya ƙyaleta a'a kawai kukan nata bai iya supporter. Washegari tun da asubah suka tashi suka yi sallah, Leemat doguwar riga shi ta saka da hijab ɗin ta.Mamakin Dawood sai ƙara yawa ya ke a zuciyata yadda ta ga ya zauna sai karatun Alkur'ani ya ke ba tare da ya koma barcin safe ba,ta na gefe ta na Azkar ɗin safe tare da sauraren shi abun ma ya so ba ta dariya ganin wai har akwai abinda zai sa *ƊAN DABA* kamar Dawood zubda hawaye. "To in ka na tsoron Allah miyasa kake saɓa mashi tunda ka karanta ka gane?miye na yin kuka dan Ɗan ta'adda ya ji irin azabar da Allah ya yiwa masu laifi?to wai ma wanene wannan bahaggon mutumen?"Leemat ke tambayar kanta a zuci sai dai babu mai bata amsa. "Ni ba kowa ba ne face bawan Allah yadda ba ki san ko ni wanene ba haka nima ban san waye ni ba"Dawood ke faɗa ya na kallon ƙwayar idon ta kamar yadda ta ke kallon ta shi.Da sauri ta sunne kai zuciyarta dukan uku-uku sosai ta fara tsorata da lamarin shi,ba ta san tafowar shi ba sai da taji ya busa mata iska a goshi ta yi saurin rufe ido ta na jin tsoron shi na fuzgarta. Knowking aka yi ya matsa tare da fita zuwa can ya dawo a tsaye ya tarar da ita ta na raba ido,leda baƙa ya miƙa mata yace "ki shiga ki yi wanka ki shirya"ya faɗa ya na mai ficewa waje. Wanka ta faɗa ta tsane jikinta ta shafa mai da turare sannan ta buɗe ledar ta zaɓi doguwar riga guda ta saka,hijab ɗinta ta maida tare da fitowa. Mata ne da ƴan mata birjit wasu na shara wasu na baiwa flowers ruwa yayinda wasu ke girki,sakin baki Leemat tayi ta na kallon ikon Allah ashe duk inda ta aje Dawood ya wuce nan. "Boss ya ne ko ita ma shilar ka har da ita za'a rabawa aikin"cewar Arne,juyawa yayi ya na kallonta yadda tayi wani tsaye kamar sakarai ya so ba shi dariya ya san dai bai wuce ta na mamakin yadda ta ga da jama'a gidan ne ta ke. Bai tankawa Arne ba ya wuce gun ta ya na tafiyar nan ta ƙasaita mai cike da izza,"keee!"ya faɗa can ƙasan maƙoshi a zabure ta juyo ta kalle shi "mi keke kallo a can ɗin?"ya faɗa ya na harɗe hannuwan shi a ƙirji "ba komi "ta ba shi amsa yace "ba komi kuma kike ta kallonta ko ta burge ki ne?"yayi maganar ya na haɗe fuska.Kai ta girgiza tace "tausayi dai ta bani"yace "na mi fah?"tace "tsohon ciki ne da ita kuma an sata yin shara"ya matso daf da ita yace "eh sai aka yi ya?"tace "na gani kamar hakan na bata wahala wajen duƙawa ne"ta faɗa kamar za tayi kuka. "Mayeee ?" Dawood ya faɗa da ɗan ƙarfi da gudu Maye ya tawo yace "Oga ga ni"ya na mai kallon Leemata,manunin shi ya ɓurma mashi ga ido da sauri Maye ya dafe idon da Dawood ya tsone yace "ayi haƙuri Oga sharrin zuciya ne,am mi zan yi" "ka amshe tsintsiyar hannun wacan guzumar ka baiwa wannan sannan duk wani aiki da za ta yi ka wannan ce za tayi ta na jin tausayinta ne shiyasa ta karɓi duty ɗin"Dawood ya faɗa ya na mai yin gaba ya shige ɗakin shi. Cike da jin haushi Maye yace "biyo bayana"Leemat ba tace komi ba ta bi bayan shi ya amshe tsintsiyar hannun Ladidi ya baiwa Leemat nan ta fara share gun ta na ja masu Allah ya isa. Ta na gamawa Maye ya jata zuwa bayan gida inda ake wanki,tulin kayan su ya gwada mata yace ya bata minti talatin ta wanke su. Leemat na kuka ta na wanki har ta kusa gamawa sai ga wasu ƴan samari uwanda dama a ƙa'ida aikin su ne,bar masu tayi ta ɗarwaye hannunta ta zagaya ta koma can. "Ke ɗauki tsintsiya ki sake wanke banɗakin can na ga ba su fita ba sosai"Maye ya faɗa cike da mugunta, Leemat na turo baki ta nufi bayin. Dawood wanda fitowar shi kenan cikin shiga ta alfarma yace "ita kuma wacan ina za ta je"yayi maganar ya na waro ido ganin ta nufi toilet ɗin da ta ke ta kowa da kowa. Tunanin sunan da da ta gaya mashi jiya yayi sai dai sam ya matan can ya ce "Leemaaaa"cak ta tsaya tare da juyowa duk da ya na daga nesa bai hanata ƙare mashi kallo ba,sanye ya ke cikin riga da wando baƙaƙe ya shace dogon gemun shi tsaf sumar kan shi kuwa sai walwali ta ke. Da hannu yayi mata alama ta zo,ta yadda tsintsiyar ta tafo tana zuwa gun shi ta fara bubuga ƙafafu ta na shagwaɓa ai kuwa nan kallo ya koma sama wai ɗan cako ya ɗau Giwa. Yanayin shagwaɓar da yadda ta ke yin magana cikin gunguni ta yadda ba'a ma jin abinda ta ke cewa shi ya shagalartar da shi yayinda mutane suka tsaya suna kallon ikon Allah tare da tausayin irin nau'in azabar da zai sa a gana mata amman abun mamaki sai gani suka yi ya ja hannunta zuwa ɗakin shi....... #COMMENTS #SHARE Dan Allah Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *Na dai gaya maku in babu comment no posting*🤷🏻‍♀️ Page 9-10 A hankali ta ke buɗe idonta da ta ke jin sun yi mata wani sanyi kamar an watsa mata ƙanƙara,tas ta buɗe su suka sauka kan kyakkyawar fuskar Weeliam wanda sam bai cikin nutsuwar shi ƙoƙarin gamsuwa kawai ya ke ya na shiga da fita cikin jikinta.Azabar da ta ke ji tamkar ya na yi mata jajagen atarugu ne a ƙasanta amman babu bakin yin ihun,ƙuri tayi mashi tana kallo har lokacin da ya zare jikin shi.Ruwan da su ke ciki duk sun ɓace da jini,buton ya danna ruwan suka tsiyaye ya tara wasu kuma masu ɗan ɗumi ya na mai jawota jikin shi.Ƙuri suka yi ma juna can ƙasan maƙoshi yace "yanzu ki na gani na?"kai ta jinjina mashi kawai sai ya haɗe bakin su waje ɗaya,ture shi tayi ta mashi alama da hunnu"wanene kai?"da sauri Weeliam ya tashi daga kishingiɗen da ya ke "wata sabuwa in ji ƴan caca,miye kike maganar kurame ba ki iya magana ne ?"kai ta ɗaga mashi alamar eh. Fita yayi daga ruwan ya ɗaura towel ya fice daga toilet ɗin,wani book ya fiddo daga ƙasan drawer ya buɗe shafi na uku ya fara karantawa ```Ranar da idonta ya buɗe to a ranar bakinta zai rufe saboda ƙarfin sihirin da ke cikin jikinta ba zai bari tayi magana in kuwa tayi magana tamkar mahauciya za'a ɗauke ta dan kuwa abinda za ta faɗa hankali ba zai ɗaukar shi.Weeliam kar ka yi ƙasa da gwiwa kayi ƙoƙarin hana faruwar kafuwar wannan ƙungiya ta tantirai,sannan ka sani kai ne garkuwa Shamsiya duk ranar da ta bar hannun su za su nemeta ne ruwa a jallo kar ka buɗe masu wata ƙofar```har buɗe page ta gaba ya ga can ƙasa an rubuta NB: *Sai wata buƙatar ta taso sannan ka tafi a page ta gaba* Ajiyar zuciya William ya sauke ya na mai jinjina wannan cakwakiya,Siya ta fito ɗaure da towel ta na gwale ƙafa harara ta banka mashi kafin ta wuce ta zauna bakin bed. Tausayi ta bashi ga shi dai idonta sun buɗe ta na gani kamar kowa sai dai kuma wata masifar ta sake samunta ta liƙewar baki,ƙarasawa yayi kusa da ita yace "ya jikin ki?"ta ɗago ta dube shi ta mayar da kai ƙasa ta na mai cigaba da tunanin cakwakiyar da ta ke fuskanta.Ta yaya hakan ta faru?miyasa idonta ya buɗe alhalin ita Makauniya ce?wanene William?mi ya sani game da ni da har ya san idona sun buɗe alhalin ban faɗa mashi ba?"wannan sune tambayoyin da Siya ke yiwa kanta. Kaya ya ɗauko tare da miƙa mata ya fice daga ɗakin,ba ta da wani zaɓi doli ta shirya ta shafa mai tare da kwantawa saboda tsabar gajiyar da ke tattare da ita. William ko da ya dawo ya tarar tayi barci shi kaɗai ya ci abinci kafin ya shirya cikin wasu riga da wando baƙaƙe sannan ya ɗauko wata fuska ya shiga sawa kan tashi ɗaram ta zauna ya dawo wani kumurcin namiji in ka gan shi ka zata dama tun farko haka fuskar ta shi ta ke. Bindiga da alburushi ya ɗauka ya na mai lanƙama wani abu a kunne sannan ya fice,Mishel na ganin fitowar shi ya rugo ya na habshi tare da zagayen shi.Shafar shi yayi yace "t'inquiète ba jimawa zan yi ba"sai da Mishel ya lashi hannun shi sannan ya wuce,mota ya shiga ya fara gudu ya na nufar hanyar fita gari sai da yayi nisa sosai sannan ya rutsi daji. Wani tangamemen gate na ƙarfe mai gadi ya buɗe mashi ya shiga,ya na gama parking ya wuce ciki inda tuni aka fara gudanar da taron. Ƙarasawa yayi ya zauna ya na kallon farin allon da Oga Danee ke expliquer yadda attaque ɗin zai kasance,shiru William ya yi ya na kallon komi can ya miƙe ya nufi gun Oga Danee yace "bai kamata mutanen mu su tsaya a nan ba dan akwai tsaro sosai da zarar an yi digil za'a iya kama su, rond-point na biyu ya kamata su tsaya dan bai fiya mutane sosai ba,sannan za mu rufe hanyar global ta yadda motar kuɗin za ta sake hanya suna zowa daidai rond-point sai a halbi tayar motar amman a sa bindigar silence ta yadda ƙararta ba zai fito ba,ka ga doli drever ya tsaya duba ko lafiya daga nan sai Rohan ya kashe shi tun da ya fi kowa iya saiti."ganin Oga Danee na kallon shi yace "No Oga shawara ce in hakan bai yi ba ana iya canzawa tsari"ya faɗa ya na mai komawa mazaunin shi. Oga Danee ya ɓata rai yace "yadda na faɗa maku haka za ku yi kun ji ko?"mutanen gun suka amsa a tare "Yes Oga"su na masu sanya masque baƙa wacce daga baki,ido da hanci kawai ke waje.Bindigogin su suka yi chargé tare da ficewa har William zai bi bayan su Oga Danee ya tsayar da shi,"yau ba da kai za'a fita ba"da sauri Weeliam ya waigo yace "saboda mi Oga ?"ƙara tamke fuska Danee yayi yace "ina ka tafi tsawon sati guda ba tare da neman izini ba?" amsa ya bashi "ban jin daɗin jikina ne kuma ai na gaya maka duk bayan wata uku ina zuwa ganin likita"Danee yace "amman ai ba kai wata uku kayi waccan tafiyar ba" "eh ai nace ma jikin ne naji ya na son motsa min shiyasa nayi riga kafi"kallon cikin ido Oga Danee ke yiwa William amman sam ya kasa ganin abinda ke cikin zuciyar shi saɓanin sauran mutane. "Ina so ka rakani"Oga Danee ya faɗa ya na mai juya baya, William yace "ba damuwa ina za mu je?yaushe ne kuma tafiyar?"murmurshin gefen baki Danee yayi yace "yanzu za mu tafi mana sanin kuma ina za mu in ka shirya kawai ka matso"ba tare da tsoro ko fargaba ba William ya matsa. Hannun shi Oga Danee ya matse tare da karanto wasu ɗalasimai na tsafi,kamar walƙiya haka suka ɓace suka aniya gudu cikin iska tamkar guguwa sai da aka ɗauki tsawon sakonni sannan suka bayyana gaban wani gabjejejen Kogi. Waro William yayi kamar mai jin tsoro da fargaba yace "ina ne nan?ya aka yi na gan mu ba..ban gane ba"shiru Oga Danee yayi bai tanka shi ba sai ma wasu suratai da ya fara karantowa ido rufe ya miƙe dukan hannuwan shi ya na mai fuskantar kogin da ya fara rikiɗewa ya koma wuta🔥har wani ɓulɓulowa ta ke. "Hahhh,uwayyyyy uwayyy"haka wani sauti marar daɗin ji ya fara fitowa daga kogin yayinda wani haƙi dogo ke ta wuwulniya ya na ƙara tsayi da kauri har sai da ya kai iyakar da ido bai iya gani sannan kogin yayi girgiza sai ga wani tsoho ya bayyana jikin shi fari fuskar shi baƙa yayinda gashin kan shi ya ke a murɗe ya zubo har ga kafaɗa. Buɗe ido Oga Danee yayi lokacin da ya ji aljani Gamsak na magana cikin murya shi mai kama da ɓarɓarkiya "wannan zinaren da ni ke faɗa ma tun tuni shine cikar burin ka hhh ya daɗe tare da kai amman sai yau kawai ka gano shi dama na faɗa maka in ka aje hankalin ka za gane shi,yanzu abinda za'a yi ka riƙe shi matsayin makamin ka domin wannan ya na wata baiwa wacce shi kan shi bai san da ita ba"murmurshi ɗauke a kan fuskar Danee ya ke kallon aljani Gamsak cikin jin daɗi yace "ina maka fatan nasara kai ma na zama shugaban aljannu na duniya"aljanin Gamsak bai ce komi ba sai wani abu fari ƙal da miƙawa Danee a hannu ya ce ya sawa William shi a haure,bai wani ɓata lokaci ya buɗe bakin William ya laƙa mai shi daram ya zauna tamkar hauran Makka. Wani irin haske jikin William ya ɗauka tamkar an saka shi cikin ƙwan fitila,hannun shi Danee ya kama ɓat suka koma ɓacewa. Oga Danee ya gyara zama ya na kallon William da ke yi mashi kallon tuhuma,"William na zaɓe ka ne ka zamo makamina saboda cikar wani ɓoyayyen burina da na daɗe ina son gani, tabbas ba'a ɓoyewa abokin cin mushe wuƙa dan haka zan gaya maka kaɗan daga cikin labarin da fatan za ka riƙe min sirrina?"yayi maganar ya na mai zaunawa a kujerar da ke facing da wadda William ke zaune,"ina sauraren ka Oga Danee kar ka damu ni ɗin mai bin umarnin ka a ko da yaushe"cikin jin daɗin amsar shi Danee yace "wannan mutumen da ka gani ba ɗan Adam ba ne aljani ne"waro ido William yayi da sauri yace "aljani?ta yaya ka san haka?to ina ma ka ga mu da shi"yayi maganar a ruɗe. Oga Danee yace "calm down kar ka wani ji tsoro ba zai cutar da kai ba,shi ɗin ya kasance aljanin da ni ke bautama ya na taimako na a duk lamurrana ya bani abubuwa masu tasirin gaske wanda kallo idon mutum kawai zan yi na gane abinda ke ran shi,to aljanin Gamsak ya faɗan burina ba zai taɓa cika ba sai na samu wanda ya fi ni ƙarfin iko wanda sam ba zan iya ganin abinda ke zuciyar shi.Na daɗe ina nema har ƙasashe da dama na tafi ban samu ba sai yanzu kwatsam na gano ashe kai ne shiyasa ban yi ƙasa da gwiwa ba mu ka tafi"William yace "ni kuma?to ni mi zan iya yi?"Oga Danee ya miƙe tsaye ya na gyara maɓallan rigar shi yace "in lokaci yayi za ka sani,am abinda da dai ni ke so da kai ka riƙe sirri"William na shirin magana sai ga abokan aikin su sun dawo jiki jina-jina.A firgice Oga Danee ke kallon su kafin yace "ya haka?ina kuɗin su ke da sauran mutanen?" "An kama su har sai da mu ka ɗauko kuɗin ashe an yi masu mugun tsaro ta yadda mu na taɓawa jiniya za tayi ƙara"a hasale William yace "aikin banza tirrr duk yawan ku aka rasa wanda zai iya ƙwace kuɗin?Oga Danee shiyasa na so in tafi mtws"ya ida maganar ya na jan tsuki tare da ɗauko gorar ruwa ya sha. Oga Danee ya nufe shi ya na lalaɓa shi dan kaf cikin yaran shi ya fi son William saboda ƙwazon shi da iya aiki,hannu William ya ɗaga tare da ficewa ya bar gidan gaba ɗaya.Oga Danee ya rufe su da masifa "da kuka ga an kama ƴan uwan ku miyasa ba ku ceto su ba yanzu ga shi za ku ɓallo min ruwa,babban baƙin ciki kuma William ya tafi cikin fushi bari na aika mashi text". Tsakar gado ya hangota ta game kai da gwiwa ta na kuka,ta na jin motsin buɗe ƙofa ta taso a guje ta na shirin faɗawa jikin shi ta tsaya cak sakamakon sabuwar fuskar da ta gani.Ja da baya ta fara yi har tayi nasarar shigewa toilet cike da mamaki ya fara kiran sunanta amman ta ƙi buɗewa,ya gota ya hango abinda ta ke ma gudu a zuci yace "wato fuskata ta biyu ta ke yiwa gudu"ya faɗa ya na mai kwale fatar a sannu har ya cire ya fito William ɗin shi sak.Wayar shi ya duba ya ga saƙon Oga Danee akan ya je ya sheƙe mutanen su da aka kama kafin a kaisu kotu,lekowa Siya tayi sai ta ga William zaune bakin bed.Fitowa tayi kamar mai koyon tafiya a shagwaɓe ta faɗa jikin shi "minene baby?"da hannu tayi mashi tambaya "who are you ?"tashi yayi ya ɗauko wani albums wanda ake da hotuna. Ya buɗe hoton wani African man ya bayyana gefen shi kuma wata baturiya ce, William yace "wannan shine babana sunan shi Ahmad wannan kuma Maman ce , Baba ya kasance asalin ɗan Mali ne yayinda Maman kuma ƴar France ce.Sun yi auren soyayya inda suke a France zaune tunda na mahaifina ya ke aiki, kasancewar Maman a gidan marayu ta taso shiyasa ba'a wani samu matsala wajen auren su ba"hoton Siya ta shafa ta na murmurshi ta na son tambayar ta shi ina Baba ya ke amman ta kasa.Wani hoton ya sake buɗowa inda shi kuma ɗan matashin saurayina da ba zai wuce 20years mai kama sak da Baba sai dai shi baƙin shi mai sarkaye da fari hakan ya sa fatar shi bada wani kala na musamman,ganin William ya kasa cewa komi sai ma hoton da ya ke shafa ya sa ta ɗan zungure shi.Ya sakar mata murmurshi yace "wannan kuma Dawood kenan,Yayana ne ya na can India wajen karatun SIDDABARU (Muntasir Shehu)tun ina ɗan shekara shidda ya tafi bai sake dawowa ba wannan hoton ma malamin su ya bani shi lokacin da na tafi kai mashi ziyara"ya ida maganar hawaye na zubo mashi a ido....... *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 11-12 Su na shiga falon ya cillata saman gujera cike da masifa yace "uwar miye za ki yi da tsintsiya na ga kin nufi toilet?aikin mata ne balle kiyi kawai neman magana koko mi?"cewar Dawood ya na mai hararta cikin shagwaɓar da ita kanta ba ta san yaushe ta koyeta ba tace "ba wannan ba ne yace na wanke toilet bayan ya sa na wanke kayan maza masu warin giya"waro ido yayi yace "warin giya?ke a ina kika taɓa jin warinta har kika gane ta?am ba ma wannan ba miyasa da yace kiyi wankin kika yi"ta bashi amsa "ni tsoron shi ni ke"ya tako inda ta ke tare da zama gefenta yace "au kenan ni ne kika raina"ya faɗa ya na mai jan hannuwanta baya ya banƙare su ƙara ta saki ta shiga bashi haƙuri "Allah kai ma ina tsoron ka please ka sake min hannu kar ya cire daga yau ban sakewa" saketa yayi ya na mai dangwale mata goshi da yatsa yace "in ki na so ma ki sake ki ga yadda zan hukunta ki da wasu ido nata kamar ƙyaya"ta turo baki ta na gunguni ya cabke duka laɓan nata biyu ya shiga basu hot sumba mai game da ƙeta dan har ciciza su ya ke. Gemun shi ta ja da ɗan ƙarfi ta yadda zai ji zafi da sauri ya saketa,ta miƙe za ta gudu ya taɗeta da ƙafa ta yo baya za ta faɗi ya caɓeta tare da yi mata masauki tsakiyar ƙafafun shi.Kan shi ya ɗora kan wuyanta yayinda ya manna ƙirjin shi ga bayanta ya sa baki ya ɗan ciji kunnenta ta saman hijab ya na mai yi mata ƙawanya da hannuwan shi yace "daga ina kike jiya cikin wannan tsohon daren ki na mace?"kamar ba za ta tanka ba tace "neman Siya na fito""wacece Siya?"yadda abun ya kasance ta bashi labari tun ɗauketa har izuwa Korar ta da Mami tayi.Dawood yace "amman wannan akwai rashin imani yanzu mi Makauniyar Allah ta yi ma shi ya ɗauke ta?"cike da mamaki Leemat ta ɗan juyo ta kalle shi sai ya ɗaga mata gira yace "ba ɗaya ba ne ai ke kina gani ita kuma fah?am ba ma wannan ba ita Mami miyasa ta ce doli sai kin je neman Siya alhalin ta ga ana ruwa?"Leemat tace "saboda ba ita ta haife mu ba ne,ni dama na gane ba ƙaunar mu ta ke ba kawai ta na zaune da mu ne ba dan ta na so ba sai dan tsoron Abba"ya jinjina kai yace "to shi Abban ya na ina har ya bari ta fitar da ke daga cikin gida?"Leemat tace "ya na Moumbay can ya ke da kasuwanci ya na ɗaukar shekaru kafin ya zo Niger". "Moumbay...Moumbay"Dawood ya shiga juya sunan sai yaji kamar ya taɓa jin shi amman ya kasa tunawa,sai yace "to wacece mahaifiyar ku?"shiru tayi kafin tace "nima ban sani ba abinda na sani kawai Mami ba ita ta haife mu saboda yadda ta ke nuna mana tsangwama dama-dama ma Siya ita ta na rangwanta mata saboda ita ce farin cikin Abban mu yace duk ranar da ta cutar da Siya akan aurenta"Dawood ya jinjina kai yace "a haka ne kuma jiya kike min kuka na mayar da ke gida dan ki na sakara tashi ki ban guri"ya faɗa ya na ɗan tureta. Leemat tace "Ni dai dan Allah ka kai ni wajen Siya ka ga ba gani ta ke ba kar wannan azzalumin *ƊAN DABA* ya cutar min da ita"kallon shashasha yayi mata yace "toh je ki nemo su ni ai ba aljani ne ba balle na san inda suke"yayi maganar ya na miƙewa tsaye,tace "to ai ka iya tsafi sai ka tambayi aljannun ka"waro ido yayi yace"ni ne matsafin?"ta ɗan ja da baya tace "a'a ni ban ce ba"ya matso kusanta yace "kin ce mana"a zuci tace "masifafe"yace "ni ne masifafen ko?to yayi kyau yarinya za ki wuni ba ki ci komi ba kuwa"narai-narai tayi da ido tace "ayya Yayana kar ka min horon yunwa ban iya jurewa ka taimaka ma ƴar ƙanwar ka"girgiza kai kawai yayi ya fita zuwa can ya dawo shi da Arne wanda ya ɗauko tray abinci. Bisa table ya aje ya na gaishe da Leemat ta amsa tana mai sakar mashi murmurshi ashe wannan abu ya yiwa Dawood ciwo😂wanda hakan yasa ya yiwa Arne waya wakitar tsiya wacce yasa shi fita daga ɗakin bai shirya ba. Hararta yayi yace "miye ruwan ki da shi ne?"tace "shi fah ya gaida ni"cikin masifa yace "sai kuma aka ce kiyi mashi murmurshi?"ta girgiza kai yace "stupide girl!ɗauki abinci ga shi nan ki ci in kin gama ki zo kiyi min tausa"da "toh"ta amsa ta na mai ɗaukar jalof ɗin macaroni ta fara ci shi kuma ya na kwance daga bisa salon ya na kallonta. Ya girgiza kai yace "acici in kin gama fah kar ki manta da abinda na ce maki zan ɗan rumtsa"ta ture plate ɗin tace "ni dai ba acici ba wannan girkin duk wacce tayi shi ba ta iya sai shegen yaji da wani mai latsatsa kai kace wani abun kirki sai kaci kaji salaf"tayi maganai ta na mai ɗaukar gorar ruwa ta sha. Sai da ta ƙare mashi kallo tsaf ta turo baki tace "to wai ni ta ina ma zan fara ga ka da tsayi ga kuma girma"murmurshin ƙeta yayi yace "nan za ki tausa min"ya nuna mata ƙirjin shi tare da fidda riga. Ta waro ido tace "yanzu in ba neman magana ba ina ka taɓa ganin a matsa ƙirji aikin mi kayi da har zai yi ciwo"ta faɗa tana kallon ƙirjin nashi da ya ke suluf babu gashi.Ya ɗan ware idon shi da suke lumshewa yace "kin manta jiya dakon ki nayi?kika wani ɗale min ƙirji kamar katifa to yanzu sai a ramawa kura aniyyarta,matso mana"ya ida maganar cikin ɗaga murya.Ƙarasowa tayi gaban shi ta na ɗan turo baki kafin ta danna cikin shi ya saki ƴar ƙara tayi saurin jayewa zuwa awazun shi har ta zo daidai saitin zuciyar shi da ta ke bugawa da ƙarfi,ganin idon shi na lumshe yasa ta duƙa tare da ɗora kunnenta daidai saitin zuciyar shi. Sautin bugu ne wanda ke nuni ko mutum ya na cikin wani hali na tashin hankali ko kuma wani abu mai motsa zuciya ba tare da ka shirya zuwan shi ko tsammani ba to wajen Dawood ma haka take a duk lokacin da suka samu kusanci da Leemat ya kan ji bugun zuciyar na ƙaruwa.Ahankali ya fara ɗaga gashin idon shi har ya buɗe su bisa kyakkyawar fuskar ta mai kama da ta Fulanin asali,hura mata iska yayi hakan yasa ta buɗe ido caraf suka yi ido huɗu da shi ɗaga mata gira yayi sai ta janye kanta ta na mai cewa "dan Allah wanene kai sannan wannan abun minene aka yi ma?"ta faɗa tana mai taɓa wani zane da ke tsakiyar ƙirjin shi. Shafar zanen yayi yace "tambarin India ne an fiya yi ma uwanda suka yi karatun siddabaru shi" "kenan kai ma kayi karatun ?"ya gyaɗa mata kai tace "to mi ya kai ka Indiya na ga kuma kai baƙar fata ne?"shiru yayi ya na tunani can yace "eh a can nayi makarantar siddabaru,ina ɗan 20years malamin mu ya turo mu ƙasar Nigeria dan koyon karatun tsibo sai kuma aka samu akasi ƴan fashi suka tare mu". Leemat tace "shine sai suka riƙe ka wajen su suka koya maka dabanci har ka zama ɗan ta'adda?"kallonta ya yi cike da mamakin yadda ta samu izzar da har ta ke gaya mashi duk abinda ya fito bakinta ba tare da tauna kalaman ta ba,ganin alamun ɓacin rai a fuskar shi yasa tayi saurin cewa " kayi haƙuri ina son sani ne ko da taimakon da zan iya baka"ta faɗa ta na mai jimƙe hannun shi. Murmurshin gefen baki yayi yace "ƙaramin alhaki ke har akwai abinda za ki iya?hum ai ni duk duniya abu guda kawai ne zan iya nema gun ki"Leemat tace "miye fah?"ya girgiza kai yace "ba yanzu ba,dan ban buƙatar ki ban shi yanzu sai ya zama mallakina"kallon shi ta tsaya yi ta na auna maganar ta shi har ta gane miye nufin shi.A zuci tace "Allah raba ni da auren *ƊAN DABA* wai shi a haka har ya na tunanin akwai macen da za ta so shi?"Leemat ta manta shaf da cewa Dawood na karantar abinda ke ran mutum har tayi kuskuren kallon shi ta na maganar zuci."Ashhh!"ta furta da ɗan ƙarfi sakamakon haɓarta da ya matse a hasale yace "ni kike cewa *ƊAN DABA*?raini ko samun wurin zama?"ya faɗa ya na mangare ta kafin ya ɗauke ta da wani gigitacen mari wanda ya ɗauke jinta da ganinta na ɗan lokaci. Bugunta ya shiga yi da hannu ta na tarewa tare da yin kuka ta na bashi haƙuri, Dawood irin mutanen nan masu zuciya kusa ya na saurin fushi abu ƙanƙane ke fusata shi shiyasa kaf yaran shi ke tsoron shi.Kiiii ya ja Leemat ya cillata waje nan kallo ya dawo kanta kama da ga mutanen da aka yi kidnapping har zuwa su Arne da ke zaune suna shan shayi.Da sauri suka ƙarasa kafin su kai ga tambayar lafiya Dawood yace "ku ɗauke ta ku kaita ɓangaren mata sannan ku gaya mata tsarin gidan nan"cike da jin daɗi Maye ya je kama hannunta Dawood ya kai mashi naushi tare da harar shi yace "kar ka saki ko akaifarta ka taɓa juste kayi abinda nace"...... *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 13-14 Ɗaki Mami ta koma bayan ta cilla Leemat waje,tana wani murmurshi irin na cin nasara ɗin nan,kafin ta ja dogon tsuki ta kalli kanta a madubi tace "wato ni za ka rainawa hankali ka bar min yarinya ina rainon ta ina kulawa da ita kawai dan ka aureta? to na yadda ƙwllon mangoro na futa da ƙuda can kaje ka nemo *ƊAN DABAN* da ya ɗauke ta ɗin"ta ƙare maganar ta na mai saɓule kayan jikinta ta na ƙarewa surarar jikinta kallo. Mami mace ce wace ba za ta haura shekaru arba'in da biyar ba,in ka gan ta ka zata ƴar 35years ce nan kuma uwa ce ga zaratan ƴan mata biyu masu ji da kan su.Murmushin nan ta saki wanda a duk lokacin da ta kalli kanta a madubi ya ke gaya mata ba daidai ba,jin kanta ta ke kamar ƴar 20years saboda irin budurwar zuciyar da ta ke da. Turaren wuta ta turara nan ɗakin ya ɗau haramar ƙamshi,ta na shirin shiga toilet taji muryar Jasmine na cewa "Mami za mu tafi sai mun dawo"ba tare wani tambayar inda za su je ba tace "ku dawo lafiya sannan ku kula da kan ku,samarin yanzu babu tabbas"da "toh"kawai ta amsa ta nufi inda Laila ke tsaye ta sha ado cikin riga da wando suka taɓa kafin su fita waje inda su Leel-H ke jiran su a mota. Suna shiga Big boy ya yiwa motar key ba su zarce ko ina ba sai club,duk uban ruwan da ake sheƙawa bai hana club ɗin cika ba.Ƴan mata ne da samari kowanensu yayi mugunyar shiga a doli sai an zama turawa,kiɗa ke tashi tamkar wajen zai tsage. Masu raye-raye nayi masu shan sigari da giya ma haka,wasun su kuma su na can keɓaɓen wuri suna aikata masha'ar su. Leel-H ya kama hannun Laila suka shige cercle ɗin da ake rawa yayinda Jasmine da Big boy suka fara kurɓewa suna shan whisky,a ƙarshe ya ja ta zuwa gefe suna abinda suka saba romance wanda ko a cikin aji suna fakar idon jama'a su yi shi balle yanzu da suke gidan da aka tanada domin masha'a kawai. Duk yadda Big boy ya ƙware da tantiranci Jasmine kar ta ke kallon shi ba ta yarda ya kai ga yin oga kwata-kwata,ya na ƙoƙarin kwaɓe kayanta ta buge mashi hannu tace "no sex Big boy kai ma ka san tsarina juste romance"cikin magiya yace "baby sau ɗaya tak,kuma da na tsoma zan fidda"ture shi tayi tace "ni kam rawa zan tafi nayi jikina ya fara min ciwo"babu yadda Big boy ya iya doli ya biyo bayanta suka fito daga ɗakin.Laila wacce a gaban idon ta suka fito ta saki hannun Leel-H ta ƙarasa gun Jasmine tace "mi kuka yi a can ɗin?"fuzge hannunta tayi tace "ke banza minti kawai mu ka sha ke a tunanin ki mi mu ka yi?"Laila tace "ni dai ban son keɓewar ku gudun kar a samu matsala"Jasmine ta taɓe baki ta barta nan tsaye, Allah na gani ita dai Laila ba ta son zuwan nan da suke Mami ce ta matsa mata har ta fara zuwa kuma ko ta zo rawa kawai ta ke,ba ta shan ko da sigari balle giya. Sai wuraren ƙarfe ukun dare suka dawo, lokacin wasu masallatai har an fara kiran sallah. Jasmine wacce ta ke a buge ta zube a kan salon tana sharɓar barci,Laila na shirin wuce part ɗin su ta fara jiyo sautin muryar Mami da ta wani namiji ko ba'a faɗa mata ba yanayin kalmomin ya tabbatar mata miye su ke. Wani irin kyarma jikin Laila ya fara yayinda zuciyarta ke bugawa kamar za ta faɗo ƙasa,har ta aza hannunta bisa handle ɗin ƙofar sai kuma tayi sauri ta janye shi ta koma ta kwanta bisa salon da ƙudirin sai ta ga ko wanene. Ba'a ɗauki wani dogon lokaci ba wani ɗan yaro matashi ya fito daga ɗakin Mami yayinda ita kuma ta ke biye da shi a baya daga ita sai ɗaurin ƙirji. Yadda ta ga Nas ya ƙurawa Ƴaƴanta ido ya sa ta zungure mashi ƙeya tayi mashi nuni da ƙofa alamun yayi sauri ya fita,ba dan ya so ya bar gidan a lokacin ƙarfe huɗu ta gabato goshin asubah. Bedroom Mami ta wuce ta faɗa toilet,Laila na kwance ta ji ƙaran saukar ruwa tayi sauri ta rumtse idonta a zuci ta furta ZINA ?(Zulfa'u Sa'eed Ibrahim) Innalillahi wa'inna iley raji'un da auren ki?kuma ki rasa da wanda za ki yi Mami sai da ɗan yaro sa'ar ɗan cikin ki?"wasu hawaye suka shiga zubo mata na takaici da baƙin ci. Sai da Mami tayi sallah asubah sannan ta fito tana jan tazbaha tace "ƴan mata na ku tashi ku je ku yi sallah yau kun gaji sosai a falo ma kuka kwanta?"tayi maganar tana zuba masu tazbaha Laila wacce zullimi ya aureta dama ba kwana take ba ta tashi tana miƙa Jasmine kuwa sai da Mami tayi dagaske sannan ta tashi ta wuce part ɗin su tare da zubewa kan bed ta cigaba da barcinta. Laila kuwa wanka tayi tare da yin Sallah nan ta zauna tana ta roƙon Allah yafiya tare da yin alƙawarin ba za ta sake zuwa gidan rawa ba. Washegari bayan sun gama breakfast Laila ta dubi Mami tace "har yanzu babu wani labari akan ɓatan Siya kuma ita ma Leemat ɗin taje tayi zamanninta"Jasmine ta taɓe baki tace "halan ke a tunanin ki ɓata ne su kayi?to ki ma fitar da su daga cikin tunanin ki dan kuwa Siya ita da dawo sai lahira ban ƙi ba dai ko Leemat ita kam banda masaniya akan ɓatan ta"ta ida magana tana ƙas-ƙas da cingam,ba Laila ba hatta Mami sai da tayi mamakin jin furucinta tace "Jasmine kenan kin san inda Siya ɗin ta ke ?"tace "ƙwarai kuwa Mami,ina bawan Allah nan wanda ya ke zowa ya na min wankin kaya?"da sauri Laila tace "ɗan kurman almajiri?"Jasmine tace "shi fah,nuna min yayi ya na sonta ni kuma na haɗa plan ta yadda zai sace ta shine na baiwa Leemat kuɗi nace suje foire su yi sayayya to suna fita na kira na shaida mashi"cikin ɓacin rai Laila tace "Jasmine kin yi hauka ne?almajirin za ki baiwa ƴar uwar mu ya tafi da ita?"wata uwar harara ta watsa mata tace "ja can banza wannan makauniyar da kike gani bala'i ne zamanta a nan dan kuwa ya tabbatar min muddin ta na nan gidan mu da samu samari sai lahira ina ce ke shaida ce duk wanda yace ya na son mu da aure fasawa ya ke da zarar ya gan ta ko?kuma ma ba wannan ba na gaji da cin kashin da Abba ke yi mana saboda ita"murmurshin jin daɗi Mami tayi ta na godewa Allah da ya bata Ƴa sak mai irin halinta. Laila ta miƙe tsaye tace "ai kuwa sai na gayawa Abba"da sauri Mami tace "kul!kar naji kar na gani in kuma kika kuskura kika faɗa mashi ban yafe maki nonona da kika sha ba, shashasha da ba ki kishin uwar ki to in baki sani ba Abban ku so ya ke auri Siya"Jasmine ta waro ido tace "aure ?"Mami tace "eh kin san bai san ciwon kan shi ba balle yaji kunyar haka" "ai duk wani maras kunya bayan ki ya ke dan kuwa ba ƙaramar tantiriya ba ce ke ni dai nan ban yi sa'ar uwa ba"Laila ta faɗa a zuci tana kuka. Leemat na tafe tana waiwayen Dawood wanda ke tsaye ya harɗe hannuwa ya na kallon yadda Arne da Maye suka tisa ƙeyarta zuwa ɓangaren mata,suna shiga Maye yace "kin ga ɗakin ku nan sai jawo tabarma ɗaya wacce za ki rinƙa kwana,in kin ga dama ki zauna lafiya da mutanen ciki in kuma kin ƙi ki sha duka"yayi maganar ya na hararenta.Kuka Leemat ta fashe da shi da ta ƙarewa tangamemen ɗakin kallo wanda aka tsila tabarmi tuli guda yayinda kuma gefe guda kayan mutane ne zube a ƙasa. "Haƙuri za ki yi ƴan mata da fatan Allah fidda ki lafiya daga wannan mugun waje,kin gan ni nan tun cikina na wata uku suka kamo ni har yanzu ba'a samu wanda ya biya kuɗin da za'a fanshe ni ba daga cikin dangina"Ladidi ta faɗa cike da tausyi,tsayar da kukan Leemat tayi tace "to ina shi mijin ki?"Ladidi ta samu waje ta zauna tace "ai shi aka kira aka shaidawa sai cewa yayi in dai sai ya biya kuɗi su kashe ni in su na so,tun daga rannan in an kira wayar shi a kashe hakan yasa na cigaba da zama a nan"Leemat tace "to miyasa ba ki bada lambar wani ba?"Ladidi ta girgiza kai tace "banda lambar kowa kuma ina tunanin ƙin biya ne suka yi tunda ai bai rasa gaya masu halin da ni ke ciki"Leemat na shirin magana wata jiniya ta shiga ruri a zabure Ladidi ta miƙe tace "mu tafi lokacin gyaran kayan miya na rana yayi "ta na gaba Leemat na bin ta abaya har suka je ɓangaren da ake girki. Nan fah kowa ya shiga yi wasu na wankin kwanonin da aka ɓata wasu na ɓere kabewa da tafarnuwa. Leemat aka baiwa atarugu da poivron sai tafarnuwa domin ta jajagawa,tana jajagen tana maganar zuci tare da tunanin Siya ba ta ankare ba ya waltsar mata a ido.Taɓaryai ta saki tare da ƙwala uban ihu da ya game duk illahirin gidan. Ruwa Ladidi ta miƙa mata ta wanke fuska amman sam ta kasa buɗe idon sai kuka ta ke. Dawood har cikin ran shi ya ji kukanta ya soke shi amman ya danne,ya na zaune ƙarƙashin bishiyar mangwaro Ladidi ta jawo hannun ta zuwa ɗaki kamar wata Makauniya. Tashi Dawood yayi ya koma ɗaki zuciyar shi na suwa,a fili ya furta "wai miye ruwana ma da ni ke damuwa da ita?sai kace dai ita ce macce ta farko da aka taɓa kawowa nan mtws"wata zuciya ta bashi amsa da "kawai tausayinta ne kake"ya zauna kan salon ya kunna Nolywood inda suke wani série na Ibo. Sam hankalin shi bai ga tv ya tafi can duniyar tunani na rayuwar shi ta baya amman ya kasa tuna komi,hankalin shi ne ya dawo inda King ɗin ke embrassé baiwar shi tsuki yayi sai ya ga tamkar exemple ɗin su ne shi da Leemat. Wanka yayi tare da haye bed ya kashe hasken ɗaki a doli ya sa kan shi barci ba tare da ya shirya ba. Har aka gama hidimar cin abinci Leemat ba ta farka ba sai yamma lis sannan ta tashi da wata irin yunwa sai dai mi?ba'a aje mata abinci ba haka ta zauna da jiran abinci dare sai kash abinda ba ta sani ba babu tsarin yin girkin dare a wannan gidan. Tsakar dare yunwa ta hana Leemat barci sai juyi ta ke haka ta ke wajen Dawood shi ma kasa rumtsawa yayi, tunanin Leemat ne shimfiɗe a ran shi.Da sassarfa ya fito waje ya nufi ɓangaren mata wanda hakan shine karon farko a rayuwar shi shiga sashen uwanda suka kamo,har ya kusa kaiwa sai ya ga ana murɗa handle alamun za'a fito da sauri ya laɓe bayan bishiya. Ya na kallon Leemat lokacin da ta fito har ta nufi ɓangaren da suke aiki domin shan ruwa,Maye da ke murƙusar wata cikin kitchen ya hangi Leemat da sauri ya tada Nana ya nufi Leemat wacce ta duƙa ta tara hannunta tana shan ruwa ga pampo,ba zato ba tsammani taji mutum bayan ta ya na zungurar ta wani uban ihu ta ƙwala tana kiran sunan Allah...... Comment and share 🙏🏻 Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 15-16 Tamkar saukar aradu haka ya ji ihunta a cikin kunnen shi,a guje ya nufi hanyar da ya ga ta bi. Kiciniyar ƙwatar kanta ta ke yayinda Maye ke riƙe da ƙugunta gam ya na ƙoƙarin ɗage doguwar rigar ta sama yaji wani azabtacen zafi ya ziyarci mazantakar shi.Sam idon shi sun rufe ta yadda bai san lokacin da Dawood ya zo gun ba,ƙara janta Dawood yayi tamkar zai cireta daga inda Allah ya dasata ƙara Maye ya ƙwala tare da yin luuuu ya faɗi a sume babu numfashi. Leemat wacce ta ke a tsorace ta raɓe jikin bango tana makyarkyata tare da sharar hawaye,wata uwar tsawa Dawood ya daka mata wacce ta kawo kanta da kanta kusa da shi ba tare da ta san tayi haka ba. Fincikota yayi tare da ɗauke ta da mari yace "uban mi ya fito da ke cikin tsohon daren nan?"sam Leemat ba taji tambayar da yayi mata ba sakamakon ɗaukewar jin ta da yayi na wasu ƴan second,ya na shirin ƙara mata na wani tayi saurin zubewa ƙasa ta kama ƙafafun shi. Ya fuzge ƙafar shi yace "kenan RDV ne kuka yi a nan?"kai ta girgiza tace "ruwa na fito sha,shine,shine kawai na ji shi bayana ya na zungur"habre mata baki yayi da ƙafa yace "kar ki gaya mani kayan takaici ta shi ki ɓace min"ta na ƙoƙarin tashi suka haɗa ido da Nana wacce ke yin sanɗa za ta wuce,da hannu Leemat ta nuna mashi ita. Ya kalli direction ɗin,a take fitsari ya kubcewa Nana a zane tsabar tsoro ta tsaya cak ta kasa ko da ƙwaƙwaran motsi ne,wayar shi ya fiddo ya na ƙoƙarin kiran Arne sai ga shi kuma ya tawo afujajen. Kafin ya kai ga tambayar ihun mi ya ji?idon shi suka sauka kan Maye wanda ya ke zir haihuwar uwar shi ga kuma sandar girman shi ɗoɗar,kallon Nana yayi ya kalli Leemat sannan ya maida duban shi ga Boss wanda idon shi suka yi jawur, tsabar ɓacin rai har wani jini ya kwanta a ciki.Cikin ƙanƙanan lokaci Arne ya fahimci komi dan dama ya san Maye da Nana suna cin duniyar su da tsinke tun dama can,to ita kuma Leemat tsotsan mi ya kawota nan?ya ke tambayar kan shi. "Ka san yadda za ka yi da wannan cewa da Maye,ita kuma wacan ka bata aiki mai wahala tare da horo mai ƙarfi ta yadda ko an ce ta fito gobe ba za ta fito ba saboda ba mu ɗauko ta da yin zina ba face dan kasuwanci ke kuma ki taso ki biyo bayana"Dawood ya faɗa a dake ya na mai taka ƙafar shi cike da izza. Leemat ta kalli Arne tace "ni ya ke nufi da na bi bayan shi?"cike da jin haushi ya bata amsa "a'a wata ya ke nufi"tace "Allah baka haƙuri "dan ita ta ma fi jin tsoron shi fiye da Dawood,Arne yace "in ya bani ki biyo dare ki ƙwace ƴar rainin hankali kin zo duk kin hargitsa mana gida muna zaman-zaman mu rabon da ran Oga ya ɓace har na manta"Arne ya faɗa ya na mai cika bokiti da ruwa ya zubawa Maye a firgice ya farka daga dogon suman shi ya na mai riƙe sandar girman shi cikin kuka ya ke cewa ya mutu ya lalace. Arne ya ja dogon tsaki yace "ayiyirin ka wlh ka ji haushi kai ka wuce jarababe sai dai bunsuru,yanzu wane tsotsai ya kai ka ga abinda ya haramta da kai?"Maye bai ce komi ba sai ma gun Nana da ya nufa wai zai ƙarasa🙄. Nana tayi saurin ja da baya ta na kallon Arne wanda ya ke tsaye shaye da mamakin Maye wai a haka zai sake neman mace kamar ba shi ya tashi daga suma ba yanzu. Hannun shi Nana ta buge tana hararar shi,ya ɗauke ta da mari ya na shirin magana Arne ya ture shi yace "ke wuce mu tafi ki karɓi hukuncin da Boss ya zartar"babu muso tabi bayan shi. Tsintsiya ya bata yace ta share duka filin gidan tana kuka tana hawaye ta fara aikin da wajen su goma ke yin shi yau ita kaɗai za tayi. Sunne kai tayi ta na wasa da zoben hannunta yayinda Dawood yayi tsaye ƙiƙam a kanta ya na huci kamar wani zagi har wani gurnani ke fita tsabar yadda zuciyar shi ke tafasa,a sannu hawayen suka shiga ɗiga bisa capet ɗin da ke shimfiɗe a falon. "Yanzu sai na tambaye sannan za ki yi min bayanin uwar mi ta fiddo ki koko sai jikin ki ya gaya maki?"kasa ɗagowa Leemat tayi saboda tsabar tsoro,ta rumtse ido jin hucin shi na ƙara matsota. Haɓarta ya tallabo ya ɗago kanta ta rumtse idonta gam dan ba za ta iya jurar ganin sababin da ke cikin ƙwayar idon shi,yammm tsikar jikinta ta fara tashi lokacin da taji halshen shi na share hawayen da ke zuba kan kumatun ta.Wani kuka ne mai ƙarfi ya zo mata sai dai bai bata damar yin shi ba ya haɗe bakin su,kamar wani maye haka ya shan yawunta ya na sauke ajiyar zuciya tare da jin nauyin zuciyar na ragewa.Kusan minti talatin ya na abu ɗaya hankalin shi ba ƙaramin ƙololuwar tashi yayi ba,sake rungumota yayi ya na mai cigaba da kissing nata. A hankali ya zare bakin shi sai ya ga ashe wai barci tayi a tsaye,sungumarta yayi hannunta na reto alamun barcin yayi nisa sosai.Kan bed ya shimfiɗe ta sannan ya cire hijab ɗin jikinta,sharkaf haka ta haɗa zufa bedroom ya wuce ya cika baignoire da ruwa sannan ya dawo ya ɗauke ta cak ya saka a ruwan ajiyar zuciya ta sauke jin sanyin ruwan sun ratsata.Hannu ya sa ya tallabe kanta a hankali ya fara zare rigar da ke jikinta har ya kawo gun wuya doli ya ɗan cirota sannan ya zare rigar,nan ya shiga kokowa da zuciyar shi Allah ya sani dukiyar Fulani na burge shi sai dai ba zai iya taɓawa ba saboda bai tambayi izinin ta ba.A haka ya ɗauko soso da sabulu ya shiga yi mata wanka har baignoire ɗin ya cika da kumfa ta yadda ya rufe jikinta sosai,hannu ya sa ya cire pant ɗin da ya rage jikinta nan ya fara tunanin yayi mata tsarki ko kuwa🤔zuciyar shi ta fara rawa yayinda kuma ta hane da yin haka Haramun ne kawai sai buɗe magudanar ruwan yayinda wasu ke zubewa wasu kuma na taruwa ta yadda suka ɗauraye mata jiki. Ya na kiciniyar saka mata towel ta farka,"ikon Allah"ta furta a zuci ganin ya rumtse ido wai kar ya kalli surar jikinta hannu ta sa ta karɓe towel ɗin ta ɗaura. Ya buɗe ido ya na kallonta sai ta turo baki tare da raɓawa gefen shi ta wuce,ya furzar da huci sannan shi ma yayi wanka ya fito. Sai da ya shirya tsaf sannan ya lura ba ta ɗakin,falo ya fito ya tarar da ita tsaye ta na leƙen window har yanzu kuma towel ne a jikinta tana jin motsi ta waigo a firgice sai ta ga Dawood ne. Gun shi ta nufa ta laɓe bayan shi tace "Allah da aljannu gidan ga shara fah ni ke ji ana yi cikin tsohon daren nan kwayat-kwayat"yadda tayi maganar cikin tsoro ba ƙaramin burge Dawood yayi ba dan shi ko can tsarin shi ya na son mace mai nuna tsoro akan komi ba wacce za ta nuna ita da namiji duk ɗaya ba. Hannunta ya ja suka koma bedroom ya buɗe drower ya na duba mata kayan da za ta saka da sauri ta ƙaraso tace "irin rigar ka ni ke"yace "tayi maki yawa ai"tace "zan ƙulle ta sosai tunda ta na da maɗaurai"ya juyo ya kalleta yace "to zaɓi"ta marairaice fuska tace "ai ban kaiwa ka ɗauko min waccan blue ɗin"ta faɗa tana ɗan ɗaga ƙafa ta yadda za ta ganin rigunan. Da kan shi ya saka mata ya na mai jaye towel ɗin jikinta,yace "go sleep"ta ƙi gusawa ta na son tambayar shi pant amma kuma ta na jin kunya. Ganin tayi tsaye ƙiƙam ya wuce bed ya barta,hasken ɗakin ya kashe a doli ta tawo ta na gunguni tare da haye bed ɗin can ƙarshe ta kwanta. A zuci Dawood yace "wannan yarinyar ta raina ni,nufinta a rabe za mu kwana ko miye?"ya faɗa ya ba mai ɗan waigawa ganin ta takure waje ɗaya tare da bashi baya. Mirginawa yayi bai tsaya ba sai da yaji ya kai mata karo "Washhh!"ta furta tare da juyowa suna facing juna,ta turo baki tace "ni yunwa ni ke ji"yace "maishe ni abinci ki canye"tace "tab a da na amayar da kai dan daga ganin ka za kayi bauri"Dawood ya waro ido yace "ko zaƙi ba?"dariya tayi ta na mai tashi zaune tace "a ina ka taɓa ganin Boss da zaƙi tunda kake balle ma nawa Boss ɗin mai baƙin rai da saurin zuci..."kasa ƙarasawa tayi ganin ya tashi zaune shi ma ya na kallonta,ƙuri suka yi ma juna suna hangen ƙwayar idon su ta hasken ɗakin da ya rage. ***MOUMBAY Hannu Siya ta sa tana share mashi hawaye kafin ta buɗe hoto na gaba,wani gabjejejen mutum ne baƙi ƙirin maras tsayi fuskar shi cike da ƙasumba kallo guda za kayi mashi ka gane babu gurbin imani a tattare da shi. Cikin jin tsoro ta yamutsa fuska ta nuna mashi hoton,"Oga Danee kenan uban daban Moumbay da sauran ƙasashen Afrika,shi ɗin ya kasance babban tantire wanda yayi ƙaurin suna a duniyar DABA duk wani tantire da kika ji ana magana a kafafan yaɗa labarai to Danee ne shugaban shugaban su.Danee ya kasance *ƊAN DABA* kuma matsafi,duk duniya mutum ɗaya tak ya san ainahin fuskar shi wato mahaifina sai mu yanzu da mu ka ga hoton shi"shiru William yayi ya na kallon Siya wacce tsoro ya kama,da hannu tayi mashi tambaya ya na ina yanzu?yace "shi ɗin ɗan asalin Jos ne wacce ke ƙasar Nigeria,karatu ne ya kawo shi Moumbay inda nan suka haɗu da Daddyna haɗuwar da ta zama ta nadama".... *Wannan page ɗin ce ta ƙarshe ga group ɗin da ba su comment wannan na nuni da baku karantawa ne*🤷🏻‍♀️ Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 17-18 Siya ta dube shi duba irin na alamar tambaya, William yace "eh su na tsaka da karatu Oga Danee ya shigar da Daddy ƙungiyar asiri kasancewar shi ma Daddyn irin mutanen nan ne masu son kuɗin tsiya ya amince suka rinƙa cin duniyar su da tsinke suna facaka da kuɗi,har sai suka shekara wajen goma a lokacin ne ƙungiya ta nemi kowa ya kawo sacrifice ɗin shi kuma makusanci a ke so to nan fah Daddy yace bai san wannan ba. Cikin zullimi Daddy ya tura Dawood makarantar koyon siddabaru yayinda ni kuma ya tsafe ni ta yadda ba za'a su iya gane ni jinin shi ne ba dan dama Dawood kawai Danee ya sani bai san da zamana ba,ganin Daddy ya ƙi yarda yasa suka kama shi suka kai shi gidan azaba a doli sai ya fitar da wanda za'a sha jinin shi."banda fiddo ido babu abinda Siya ta ke,sai tayi shafi hoton Oga Danee tayi mashi alama da hannu to shi wa ya bada matsayin sacrifice ɗin? murmurshin takaici William yayi yace "Ƴar yayan shi wacce ya fi masifar so ya sadauƙar,da dabara da rumfin baki ya tafi Nigeria ya ɗauko ta a lokacin ba ta fi shekara uku ba a duniya.Tun ranar da aka kawo ta shugaban ƙungiyar gaba ɗaya ya hango wata baiwa ga yarinyar shiyasa yace ba za'a sha jininta ba sai ta cika shekara ashirin da biyar a duniya kafin sannan kuma sun tsafeta ta yadda za ta bada kuɗi sosai sannan da sharaɗin sai Oga Danee ya kwanta da ita tamkar matar shi ta aure wannan shi zai bashi ikon mulkar duniyar matsafa ga ba ɗaya na duniya"William na kawowa nan ya rufe album ɗin amman Siya ta riƙe shi gam ta na mai girgiza mashi kai. Agogon ɗakin ya nuna mata alamun dare yayi sosai,ta turo baki ta na mai jin haushi babu yadda ta iya ta samu gefen bed ta kwanta. Jawota William yayi ya ɗora saman ƙirji babu jimawa barci ya ɗauke su. Washegari habshin Michel ne ya tada William daga barci,Siya ya hango zaune kan sallaya ta na tasbihi.Ya shiga toilet yayi wanka ya fito ya shafa mai,sannan ya duƙa yayi mata kiss a kumatu yace "good morning ma lumière"haka kawai yau taji ta na ƙaunar William murmurshi ta sakar mashi ta na mai nuna mashi tapis alamun ya hau yayi Sallah,girgiza mata kai yayi yace "ni ban yi sallah addinin mu ba iri ɗaya ba ne,am mu ma zuwa gobe za mu yi ta mu sallar a majami'a ai za ki raka ni ko?"kai ta ɗaga mashi yayi murmurshi tare da fita falo. Direct kitchen ya wuce inda Maman ke haɗa breakfast, huging nata yayi "bonjour Maman"ba tare da ta juyo ba tace "bonjour !tu t'es bien réveillé jspr ?"yace "fine" "et Siya?"ta faɗa ta na duba bayan shi "ta na barci"ya bata amsa ya na mai ɗaukar mug wanda ta haɗa mashi Lipton. Falo ya koma ya na sha, Michel na gefen shi yayinda Miki ke kwance can nesa da su ta na fama da cikin jikinta da ya fito sosai. Ƙuri yayi mata zuciyar shi na bugawa da ƙarfi sam bai lura da cikin Miki ba sai yanzu,a ɗan rikice yace "Maman Miki ciki ne da ita?"daga can cikin kitchen ta bashi amsa da "eh nima ban daɗe da sani ba sai bayan tafiyar ka,am ya kamata ka duba lafiyar su ita da babyn". A dadafe Siya ta koma kan bed ta lafe nan wani barcin ya sake ɗauke ta,sai wuraren ƙarfe takwas na safe William ya tasheta ta hanyar saka ta cikin baignoire. Har lumshe ido ta ke jin yadda ruwan ɗumin ke ratsa ta,sai da ya gasa ta sosai sannan ya naɗo kayar shi a towel ya fito da ita. Tea ya bata ta sha sannan ya fara zuba mata wani kalar abinci irin na can ƙasar su,kai ta girza mashi alamun ba ta so amman sam bai saurare ta ba sai da ya ɗura mata shi sannan ya shirya ta cikin riga da wando suka nufi gun Mama da ke can zaune falo ta na kallon tv. A hankali Siya ke taka step ɗin ta na ɗan buɗe ƙafa dan har yanzu zafi ta ke ji,da murmurshi Maman ta kalleta ta na amsa gaisuwar da Siya tayi mata da Yaren kurame.Sosa ƙeya William yayi ganin kallon tuhumar da Maman ke yi mashi wanda bai da nasaba da buɗewar idon Siya,kai kawai Maman ta girgiza ta na tunanin sauri irin na William wato har yayi sex da ita bai bari ko ta huta. Ƙuri Siya ta yi ta zubawa tv ido,karon farko da ta fara ganin tv da abinda ake cikin ta.Kallo guda za ka yi mata ka gane ta na cikin farin ciki, William ya jawota jikin shi ya ɗauki télécommande ya na gwada mata yadda ake canza chaîne amsa tayi ta canza zuwa Tom ans Jerry ta cigaba da kallo yayinda William ya ɗauki Miki ya nufi da ita wani ɗaki dan yi mata scaning. Da marice Siya ta shiga kitchen ta ɗora girki rice ta dafa tare da yi mata ƴar sauce marar kwaramniya, William na daga gefe ya na kallonta tare da yi mata dariya ganin ba ta iya ko girkin ba sai ta dubi waya ta ke saka ingrédients. Shi ya tayata kwashewa suka kai falo suka ci en famille,Miki da Michel cikin plate aka zuba masu suma sannan aka ba su ruwa. Shower ta kunna ta na kallon yadda ruwa ke tsatsafowa daga ciki,hannuwanta ta tara ruwan na ta zuba ciki sai ta zubar da ta gaji da wasa sannan tayi wanka. Gaban madubi ta tsaya tana ƙarewa ƙirar jikinta kallo ta na mai wasa da jiƙaƙen gashin kanta,wani hayaƙi tare da haske ƙuri tayi da ido tare da zaro wasu abubuwa ne suka shiga dawo mata uwanda suka shuɗe shekaru dayawa kanta ya shiga juya mata babu shiri ta nufi bed ta kwanta. Towel ɗin jikinta ta cire ta shiga fizge-fizge ta na son yin magana amman babu baki sai motsa shi ta ke,an ɗauki mintoci kafin abu ya lafa.William da ya shigo da ƴar waƙa a bakin shi ya kasa cigaba sai saurin ƙarasawa yayi kan bed ɗin,bai wani ɓata lokaci ba ya caɓi uwanda suka yi mashi lale marhaban ya fara sucking tare da massaging nasu. Wannan kawai ya fitar da shi hankalin shi, ƙoƙarin shigarta yayi ta farka saboda zafin da ta ɗan ji tamkar wata ƴar maye haka ta ɗan buɗe ido ta na kallon shi bakin shi ya kai cikin nata ya na mai yin having sex da ita kuma. Cak numfashin William ya tsaya na wucen gadi saboda bayanan cikin zuciyar Siya da suke shiga kwanyar shi tamkar ana transfert haka ya ke jin abubuwan dalla-dalla can kuma suka daina shigowa ashe barci ya ɗauke ta gaba ɗaya. A wahalce cike kuma da tsoro William ya zare jikin shi daga nata,gefe ya mirgina ya na tunanin cakwakiyar da ke tattare da wannan sha'ani. Shiru yayi ya na tunanin zuci "oh shiyasa Daddy yace kar a taɓa bari Miki ta samu ciki kenan?to miye dalilin da ya sa na ƙi ganin komi da nayi scaning cikinta?doli kuma akwai wani ɓoyayyen abu bayan wannan"ya ida maganar ya na kallon Siya da ke sharar barcinta karon farko da yaji ta bashi haushi ya dungure mata kai yace "ƴar baƙin ciki maimakon ta bari har bayanan su gama shigowa kwanyata shine tayi barci mtws"ya ja tsuki tare da shigewa toilet yayi wanka. Washegari tun da safe William ya tashi saboda zuwa majami'a,Siya da ta gama sallah sai kallon shi ta ke yadda ya shirya tsaf yayi kyau cikin kayan India gwanin kyau. Nuni yayi mata da toilet ta shiga tayi wanka,babu muso ta shiga tayi ta shirya cikin riga da buje tare da yane kanta da wani kallabi. Majami'a gun bautar addinin hindu ne sukan je duk ranar Alhamis dan kaiwa Ubangijin su kukan su tare da roƙon shi duk abinda su ke so,tun da suka tafi Siya ta zama baƙauya sai kalle-kalle ta ke yadda ta ga mata da ƴan mata sun sha ado cikin sahari gwanin kyau haka su ma mazan sun yi shigar al'ada. Ta na daga gefen William wanda ya rufe ido ya na addu'a,wata mota ce mai cike da basawa tayi parking.Da saukar su yaron Abass yace "kai Oga ka ga wata zazzafa?alamu kuma kamar kalar fatar ku ce"Abass ya dubi Siya wacce ke raba ido murmurshi Abass yayi ya nufi motar shi ya na mai cewa yaran shi "ku tawo min da ita"kamar jira su ke kuwa haka wani ya tafi ya sungumo Siya tana zillewa tare son ƙwatar kanta,babu baki balle kuma tayi ihu William ya ji ta. Mota suka cillata suka baɗe gun da ƙura suka yiwa mota key tare da sharara gudu. William na gama sallamewa ya buɗe ido sai dai aka ce ɗauke ta inda ka gani babu Siya babu labarin ta,dube-dube ya fara yi ko zai ganta amman shiru sunanta ya fara kira da sauri can wani tsoho yayi mashi alama da hannu ya je "yaro in dai yarinya nan ta kusa da kai kake nema ka fidda rai domin kuwa ɗan gidan Danee ne ya sa aka ɗauke mashi ita a gaban idona suka sakata mota,banda ikon da zan cec..."William bai tsaya jin abinda tsohon zai ce ba ya nufi motar shi direct gida ya nufa. Tun kafin ya shiga ya ke jin kukan Michel babu ƙaƙautawa,da sauri Maman ta fito cikin kuka ta na cewa "William tun ɗazu Michel ke kuka ya na tsaka da cin abinci ban san miye ba"William na shiga ɗaki ya tarwatsar da faux du fleure cikin ƙaragi yace "Maman wannan da kike gani ba kare ne ba Abban Siya ne haka ma Miki ita ce mahaifiyarta,son zuciya irin na mutane yasa ɗan uwan shi mayar da shi kare kawai saboda neman dauɗar duniya,sai dai abinda ni ban sani ba tayaya ita ɗin ta zama karya tunda ba ta cikin shirin Danee?"Maman wacce tayi mutuwa tsaye ta ɓoye bayan William tace "to ina ita Siyai"William ya juyo ya zuba mata jajayen idon shi uwanda suka yi ja saboda ɓacin rai yace "Ɗan Oga Danee ya ɗauke ta, wannan shine babban kuskuren da nayi ta yaya aka yi ni har ban san da zaman Ɗan shi ba?miyasa Daddy bai sanar da ni Oga Danee na da wani Ɗa babba ba?"Maman tace "zai yiyuwa ba ɗan matar shi ba ne saboda Danee sai da ya jima bai yi aure ba". Michel da ya bar kuka tun shigowar William yayi ƙuri ya na sauraron su, William kuma tsayawa yayi ya na tunanin ta yaya ne har za su koma ainahin ƴan Adam. Miki ya ɗauka ya sake yi mata scaning nan kuwa ya ida tabbatarwa ita ɗin mutum ce saboda jaririn da ke kwance cikin cikinta ya na juyawa. Wata uwar tsawa ya daka mata tare da ɗauke ta da mari ya na mai turata kan bed,sunsunar wuyanta yayi yace "hummm ƙamshi,ashe Afrikawa ma ana samu zazzafa tun da ni ke ban taɓa mu'amala da ɓakar fata ba sai hindu da nasaru yau kam ke kin yi nasara"yayi magana ya na kissing wuyanta,Siya kuwa jujuya ma shi kai take tana son yin magana sai dai babu hali. Dariya Abass yayi yace "haba ashe kurma ce ?zan ci kare ne babu babbaka kamar kin sani ko na tsani kuka a rayuwata,balle magiya dan Allah kar ka yi ban so hhh haka ƴan mata kan ce in ina hutawa da su"ya faɗa ya na mai yin sama da rigarta.Wayar shi ce tayi ƙara yayi tsuki ya ɗaga "toh Daddy"kawai ya faɗa ya na mai sauka daga kan gadon ya na harar Siya tare da suɗe baki. *Miyasa za ku yi neman ƊAN DABA alhalin last page ba ku yi comment ba?nima shiyasa na huta in da daɗi ai kun ji*🤷🏻‍♀️ *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 19-20 A hankali ya matso da fuskar shi kusa da tata ya mai hura mata iska wanda hakan yasa ta lumshe ido, "an taɓa gaya maki ke kyakywa ce kuwa?"saurin buɗe ido tayi tana mai cigaba da kallon shi tamkar ba shi yayi maganar ba. "Tu es très belle Leemat kyawu irin mai tsaftar nan,ke ɗin kyakywa ce ki na wani ɓoyayyen sirri wanda sauran mata ba su da shiyasa har kika yi nasara sace jaririyar zuciya wacce ba ta san komi ba sai kaɗaici"ya ida maganar a raunane wanda hakan ke nuni da ya na cikin kewa. Gyara zama tayi suna facing juna tare ɗora gwiwoyinta kan nashi sannan ta riƙo hannun shi ta jimƙe gam gabanin ta ɗan rinƙa matsa su tace "gayamin minene damuwar ka Oga?sai ni ke jin furucin ka cikin maraici stp dis moi ce qui n'est va pas?"kamar wani ƙaramin yaro haka ya kwanta jikinta yace "Ma Maman me manque,ina jin kewar iyayena sosai sai dai ban iya tuna fuskokin su balle gun da suke kawai dai abinda na sani ina jina cikin kewa maras misiltuwa"yayi maganar hawaye na kwararo kan fuskar wanda zai iya cewa tun da yayi wayo bai taɓa zubar da su ba. Damshin da Leemat taji na zuba a bayanta ya tabbatar mata da zubar hawayen shi,ta ɗago shi tana kallon shi kawai sai ta ɗora bakinta kan idanun shi tana tsotse hawayen ta ɗauki lokaci ta na haka kafin cikin muryar kuka tace "ƙaddara mu iri ɗaya ce da ni da kai banbancin su kaɗan ne moi au moins na san dangin mahaifana kuma suma ba sa son mu kuma shi kan shi Abba ɗin b..."azabar da taji ta dirar mata lokaci ɗaya ce ta hanata ƙarasawa "Washhh!"ta furta tare da dafe mara a ruɗe ya fara tambayarta lafiya amman ta kasa maganar sai faman duƙewa da ta ke tana dafe ciki.Hasken ɗakin ya kunna nan ya ga ikon Allah Leemat kuka ta ke wiwi tare da nishi,da sauri ya fita waje ya ɗauko ƙanƙa cikin frigo ya sa shi cikin farar rigar shi nan ya fara danna mata shi a ciki banda lumshe ido babu abinda Leemat ke yi. An ɗauki lokaci sannan barci ya ɗauke ta , Dawood na mamakin ciwon nata kamar na iska kawai sai ya tâche ɗin jini.Kai ya dafe ya na mai cewa "wai period ne ko mi?shine ƴar rainin hankalin ta kasa gaya min sai da ta ɓata min gado to kin wanke shi in kika tashi"ya faɗa tare da komawa falo ya kwanta dan shi a cewar shi ba zai iya kwana da mai ƙazanta ba. Can tsakar dare Leemat ta farka ta ga duk jikinta ya ɓace,toilet ta shige ta na wanka.Ƙarar saukar ruwan ya tada Dawood, bedroom ɗin ya wuce ya ga yadda zanen gadon ya ɓace, handle ɗin toilet ɗin ya murɗa tare da shiga da sauri Leemat wacce ke cikin baignoire ta lumshe ido tayi saurin buɗe su harar ta yayi yace "shi zanen gadon wa zai wanke ma ki shi?"ta turo baki ta na mai kaɗa kumfa nan ya ƙara cika da kumfa tace "shine saboda drap za ka shigo min bayi"ta na maganar ne ta na sake yin nutso cikin ruwa ta yadda ba zai ganin jikinta ba sai kanta kawai. A hasale Dawood ya ida shigowa toilet ɗin ya na mai sa hannu ya cire madaɗar baignoire ɗin nan ruwan suka ƙwafe ya ciko bokiti ya malala mata kumfar da ya ɗan liƙe mata a jiki ya goge. Ta turo baki ta kare ƙirjinta da hannu tana gunguni,wata damƙa ya yiwa na shanunta yace "wannan mililin ababen ne kike rufewa da ba su gama nuna ba?mi zan kalla balanbalan ɗin masu kama da fanken da aka cikawa yess?"rumtsa ido tayi ta kasa magana ya ja nipples ɗin yace "ki shiga hankalin ki Halima in ba haka ba zan shiga ƙafar wando guda da ke ,tashi maza ki ɗauke min waccan ƙazantar da kika bari kan bed"ya ida maganar cikin ɗaga murya, Leemat ta fashe da kuka ta na mai jawo towel amman dan mugunta Dawood ya warce shi yace ta fita a haka babu yadda ta iya haka taje ta ɗauko zanen gadon nan kuma yace ta wanke shi da hannunta ba za'a sa mai shi a injin wankin ba. Ta na wanki ya na kallon yadda ƙirjinta ke motsawa in ta na dirza drap ɗin da ya ga za ta ɗago sai ya kawar da kan shi,jirin da ya fara ɗibarta ne yasa ta sakin zanen ta faɗa jikin shi cikin muryar tausayi tace "yunwaaa"sungumarta yayi ya kaita kan bed,maltina da peak ya tsiyaye mata cikin ƙaton kofi ya riƙe kanta ya shiga bata sannu-sannu Leemat ta shanye gwagwanin maltina ɗaya da peak biyu tayi gyatsa tace "alhamdullah"Dawood ya dungure mata kai yace "ƙazama dubi yadda kika ɓata min riga"tsinkin ƙyanƙyami ya cire rigar tare da shiga toilet ya kama dirzar fatar shi kamar zai canza wata sai tsuki ya ke ja. Leemat ma wankan ta shiga da ya fito,ɗakin Dawood ya shiga feshewa da turare kamar zai ƙarar da kwalbar turaren har hawan kai ya ke. Ta shafa mai ta dube shi tace "ina kaɗar da zan saka kar na ɓata jikina?"ya harareta kamar idon shi za su faɗo yace "likita ne ni da za ki tambaye kaɗa koko ɗan daudu"ta marairaice fuska tace "please Oga "tsuki yayi ya fita zuwa can ya kawo mata wani farin abu wanda likitoci ke amfani wajen naɗe ciwo haka ta amsa ta kimtsa kanta. Cikin faɗa yace "yanzu sabida Allah in ba neman fitina ba kin san ranar period ɗin ki ce shine kika raɗe-raɗe kan bed ɗin ta ba tare da kin shirya kan ki ba?"Leemat tace "Allah ba yau ba ne sai nan da kwana uku zan ƙila saboda na zauna da yunwa ne kuma..kuma"sai ta ƙyale ya kafeta da ido yace "kuma mi?"tace "komi"ya ɓata rai yace "wlh ko ki gayamin ko kuma jikin ki ya gaya maki bari gani ina jin tausayin ki ina lalaɓa ki zan iya mayar da tausayin gefe na hukunta ki tom dan haka ina jin ki"cikin i'ina tace "ko kuma sab..saboda ɗazu Maye ya ban"ba ta ida ba ya kai bakin shi kan nata, kissing ya ke amman na ƙeta wanda har Leemat sai da ta fara zubar da hawaye. Wayar ta ɗau ruri ya ɗauka yanayin fuskar shi ya sauya yace"ya haka kuma tafiya ba zata?ai sai a bari har gobe da saf"kashe wayar ne da aka yi ta can gefen ya sa shi duban Leemat yace "ki na ji na ko?ki shiga ƙarƙashin gado ki ƙyale sai lokacin da nace ki fito za ki fitowa Ogan mu ne ya zo"jiki na ɓari Leemat ke ɗaga kai tare da shigewa ƙarƙashin gadon kamar yadda ya umarce ta. Bakin ƙofa ya nufa ya buɗe nan wasu mutane uku suka shigo kowanensu fuskar shi a murtuƙe babu alamun fara'a,wuri Dawood ya nuna masu amman suka ƙi zama sai bedroom ɗin shi da suka nufa. "Tun da naji na kira ka kayi min gardama wani zargi ya ɗarsu a zuciyata,mi kake ɓoyewa Dawood?am sure akwai wani abun da yasa ka nuna ƙin jin daɗin zuwan mu wannan lokacin dan ba yau ba ne mu ka fara"Oga Darma ya faɗa ya na mai tamke fuska tamkar hadarin gabas tare da kallon Dawood wanda jinin shi ke kan akaifa...... ```INA MAI FARIN CIKIN SANAR DA FANS ƊINA NA GAMA BOOK ƊIN``` *SOJANA* ```WANDA YA KASANCE PAID BOOK MAI SON SAYA YAYI MIN MAGANA TA NUMBER TA NA WHATSAPP``` +22795045822 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 21-22 Cikin dauriya irin ta jaruman mazan nan Dawood yayi gaba yace "ok in kun gama bincikar ɗakin sai ku same ni a falo" Oga Darma ya daka mashi tsawa yace "kan ka ɗaya kuwa?ko ka manta da wa kake magana ne?to Darma ne ko kai ba ka wuce in kwankwaɗa maka azabar ba ina nan a matsayina na DALMA hukunci guda ne nike yi har yanzu bai sauya ba dan haka zo ka bincika min ɗakin da kan ka"Oga Darma ya faɗa ya na sake tamke mummunar fuskar shi,tsayawa Dawood yayi dan ya fi kowa sanin rashin imani na Ogan nasu hukunci guda ya ke shine ya narkar da dalma a rinƙa ɗigawa mutum ita a jiki mafarin ma ake kiran shi da Darma no mutumci. Ƙofar towel ya buɗe masu yace "ku shiga ku duba"haka ma drower sannan ya yaye zanen bed yace "ku na iya leƙawa ƙarƙashi"ido Leemat ta waro tare da saurin toshe bakinta da taji kuka na shirin kubce mata idonta tuni sun fara zubar da hawaye na tausayin kanta,mutumen da har Dawood ya ji tsoron shi to ina ga ita? period ɗin ta kuwa tsabar tsoro ji take ya na ƙara ɓulɓulowa. Taɓi Oga Darma yayi yace "da kyau Boss haka ni ke so wannan ya tabbatar min tu es sûr de toi,mu je falo mu yi maganar da ta kawo mu"Dawood bai ce da su uffan ba sai bin bayan su da yayi, Leemat ta sauke sanyayar ajiyar zuciya ganin sun fita. Bindigogi masu kyau Oga Ya fiddo daga cikin wata bag ya miƙawa Dawood yace "ina son ku fita opération gobe zuwa yamma gomnan Maradi ya ƙi cika alƙawarin shi dan haka ina son ku ƙwamuso min ƴar shi Diya da za ta dawo daga Niamey kar ku bari wannan damar ta wuce ku dan ita kaɗai gare mu,sannan akwai Gift ɗin da ni ke son baka"ya ida maganar ya na murmurshi. Jujuya bindigar da ta ke mallakin shi yayi dan ta banbanta da sauran yace "to miye na tafiya da bindiga Oga?"Darma yace "saboda tsaro mana duk wanda ya kawo gargada ku halbe shi na san za'a zo ɗaukar ta ne,ga number ta nan na samu ka tabbatar ka kirata ta yadda ta na sauka kai za ta gayawa am ga hoton ta nan cikin enveloppe"kai kawai Dawood ya jinjina, Oga Darma da maƙaraban shi suka fice. Da sauri ya koma ɗaki ya jawo Leemat wacce ta haɗa uban gumi sai kace wadda ta haɗi kunama,dukan shi ta shiga yi a ƙirji tana kukan shagwaɓa ya sai ƙoƙarin riketa ya ke ta na zillewa "miye haka?ke ki tsaya mana"tace "na ƙi na tsaya ɗin shine ka wani buɗe zanen gadon kenan so kake ya albushure ni"dungure mata yayi yace "rigimama ni ma ƙarfin hali ne nayi saboda ban so a samu akasi in ya ga kamar ina nuƙu-nuƙu tsaf zai gano ni kuma na san ba zai barin ki ba tafiya zai yi da ke"Leemat ta zaro ido ta na shirin komawa ƙarƙashin gado ya riƙe ta yace "ina zaki kuma?"tace "na ɓuya mana sake ni"yace "to ai sun tafi sai kuma gobe su dawo wani aiki ne ya bani" "na mi fah?"Leemat ta tambaya,kasa faɗa mata yayi sai toilet ya shige jin an fara kiran sallah. Washegari tun da safe kowa ya fito kamar kullum sai dai abun al'ajabi gidan yayi fes an share shi hakan yasa mutane jin daɗi sai dai tsabar mugunta ta Maye yace doli su tisa sharai,yayi hakan ne kuma dan ya turawa Nana baƙin ciki kuma doli da ita aka sake duk da ƙagewar da ƙugunta yayi mata. Dawood ya kira Arne da Maye ya shaida masu abinda ya kawo Oga Darma,"dan haka ku kasance cikin shiri banda wasa dan akan wannan aikin mutum zai iya rasa ran shi ta ko wane ɓangare"cewar Dawood. Arne yace "Boss kamar yaya?" Dawood yace "in can suka kama ka ba ka da wani hukunci baya ga kisa nan kuma in ka yi sake yarinyar ba ta shigo hannun ka ba kashe ka za'a yi"cikin jin haushi Maye yace "to shi Oga Darma ɗin mi ya hana shi zuwa da kan shi"wani gigitacen mari Dawood ya sauke mashi yace "sai ka kira shi ka shaida mashi"ya na gama faɗa ya wuce ɗakin shi. Saurin aje cup ɗin hannunta tayi ta nufo shi ta na tambayar shi lafiya?ganin duk ya kunkume fuska,cup ɗin ya ɗauka ya shanye maltina da ta zuba sannan ya sauke huci. Shi har ga Allah bai son irin wagga rayuwar da ya ke ciki,amman ya rasa mafita bai san mi zai yi ba balle inda zai nufa.Dogon gemun shi ta ja tace "ustaz ya dai?ko wani ya taɓo min kai?"da sauri ya buɗe ido da mamiki,ta ɗaga gira tace"eh koko ba nawa ba ne?"ya taɓe baki yace "daga wace?kin san ni ne?"ta turo baki tare da juya mashi baya. Ya gyara zama ƙafar shi ɗaya ƙasa guda kan salon, hannuwan shi ya kurɗa ya zagaye cikinta tare da ɗora kan shi kan kafaɗarta yayin ƙirjin shi ke manne da bayanta. Lumfashi ya fara sauke mata a kunne ta rumtse ido dan hakan da ya ke yi ya na sa ta cikin wani yanayi,"j'ai peur"ya furta a hankali cikin ƙarancin sauti tace "tsoron mi ?bayan kai ɗin jarumi ne"yace "banda waje ɗaya"tace "ina fah?"yace "wajen da ni ke da rauni domin in ina gun ni kan ji ni sukuku,raggo marar kuzari sai dai alokacin kawai ni ke ji na cikakken namiji"kan Leemat ya ƙulle ta na son juyawa ta fuskance shi sai dai ya ƙwamushe ta sosai. "Gaya min ni dai"ta faɗa a shagwaɓe yace "no gani a wajen ma ki gane mana"ta na shirin magana taji ya fara lalubarta,lumshe ido tayi ta na jin ta a wani yanayi shi kuwa Dawood sai da ya samu ƴar ƙaramar nutsuwa ya saketa tare da yin baya ya kwanta ya na sauke numfashi,nan barcin wahala ya ɗauke shi. Cike da tausayi ta ke kallon yanayin shi,tabbas Dawood na da dauriya in ba haka ba ta yaya ga maganin matsalar ka amman ka kasa sha?wani irin matsayi ne Leemat ta bashi a zuciyarta wanda ita kanta ba ta san na minene ba. Alizza transport voyageurs kanfanin balaguro ne da ke nan jahar Maradi,a sannu matafiyan ke saukowa daga cikin Bus Maye da Arne sanye cikin kayan ƴan kamfanin wato masarar riga da hulla képi. Diya na fitowa suka nufeta " Hajiya Barka da sauka bado tiket ɗin naki za mu nemo maki kayan ki mu kai maki har mota Oga ne ya samu ga shi can cikin mota"cewar Arne ya na mai nuna mata dalleliyar motar da Dawood ke ciki,ba tare da wani tunani ba ta baiwa Arne tiket ɗin yayinda maye ya rakata har wajen motar da ta ke tunanin ta mutumen da yayi mata text da cewa shi masoyinta ne kuma zai yi mata ba zata a siège domin shi zai ɗaukar ta ya kaita har gida. Maye ya buɗe mata gidan gaba,ta na shiga ya rufe yayinda Dawood ya shaƙa mata wani hankicin nan barci ya ɗauke ta ba tare da ta ƙarewa fuskar shi kallo ba. Arne da Maye ba tare da sun ɗauki trollynta ba suka shige mota Dawood ya bata huta,Arne yace "shege Oga wa ya aka yi ma ka yi wannan tunani mai sauƙi haka?"ta madubin da ke gaban mota Dawood ya kalli Arne yace "Ni ne shegen?" "Ayi haƙuri Boss suɓutar baki nayi"cewar Arne. Maye kuwa cewa yayi "ka san Boss bai son maganar zubda jini shiyasa ya yanke wannan shawarar yo ni na zata da halbi za mu tashi gidan har sai mun ƙwamaso ta"Arne ya ture shi yace "kaji banza su kuma mutanen gun a rasa wanda zai kirawo ƴan sanda?"Maye bai tanka shi ba sai ce ma Dawood da yayi "Boss ya kamata a rage gudun nan tunda mun riga mun ɗaukota"Dawood yace "in kai ba ka da hankali ni ina da shi, lokacin da mu ka fito ba ka ga motocin gidan su sun shiga ba?"ganin an gwasale shi Maye ya ƙi cewa komi. Bayan magrib Oga Darma ya dawo gidan wanda tuni ya aikawa da gomna da saƙon ƴar shi ta na gun shi,cike da jin daɗi Oga Darma ya tsiyayawa Dawood daji tare da fakar idon shi ya na sa ƙwaya. "Na ce zan baka Gift to ga shi nan wannan yarinyar ni ke son ka kwana aiki kan ta kar ka raga mata,abinda ya sa na zaɓe ka sanin kai ne ba ka taɓa haraka da mace ba ina son ka sauke gwabrancin ka a kanta sannan ka ɗauko min hotunan ta a yayage"Oga Darma ya faɗi haka ganin baƙin ciki ƙarara kan fuskar Maye. Dawood zai ce wani abu yaji kan shi na sara mashi yayinda duk wata gaɓa ta jikin shi ke amsar saƙo,gefe guda kuma Diya ce a tuɓe daga ita sai breziya sai pant gashin kanta na ɗigar ruwa saboda wankan da Oga Darma yayi mata da ruwan ƙanƙara. Cike da tashin hankali Dawood ya miƙe tsaye ya na jin wata masifafar sha'awa ga sandar girman ta fara aikinta,abincinta kawai ta ke nema da hannu Oga Darma yayi masu alama suka fice tare da rufe ɗakin ta baya a lokacin ne kuma masallatai ke kiran sallah magrib....... Comments and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *Babu abinda zan ce sai dai Allah bar ƙauna fans na gode sosai da yadda kuke rububin wannan book*🥰🥰🥰 Page 23-24 Wani irin tsoro ne ya ɗarsu a zuciyar Diya da sauri ta miƙe tare da rugawa ta nufi bedroom ta kulle da key ganin Dawood ya yo kanta gadan-gadan. Bugun ƙofar ya fara kamar zai ɓalleta ya na kiran sunan Leemat wacce ke can malaɓarta,jiki na karkarwa Diya ta dinga kallon Leemat wacce ta fito daga ƙarƙashin gado ta nufi ƙofa. Sam ita ba ta lura da Diya ba sai da taji kukanta ta na magiya dan Allah kar ta buɗe, sororo Leemat tayi ta na kallon ta kafin tace "iskanci ruwa-ruwa uwar mi kike a ɗak..."ƙara buga ƙofar da Dawood yayi ne ya sa tayi saurin buɗewa ya shigo a galabaice ya faɗa jikin Leemat tayi tangal-tangal za ta faɗi saboda rinjayarta da yayi. Cikin muryar buƙatuwa yace "ban son zina na tsaneta amman Oga ya sa min pil sai nayi raping ɗin waccan , please Leemat ki taimaka min"waro ido Leemat tayi tare ɗan ture shi ya faɗa kan bed ta ce "ni kuma?"yace "eh ki tausaya min,ke kuma shiga toilet ki jira ni"ya faɗa ya na dakawa Diya tsawa babu shiri ta shige ta na mai wa Allah godiya ya tseratar da ita. Hannu Leemat ta fara yarfawa ganin ya fara cire kayan jikin shi ga érection ɗin sai ƙara ƙaimi ta ke,ya na nufota ta fara dire-diren guje mashi,ya cabkota yace "please help me just romance banda sex fah,kuma ai na san ki na période ba zan taɓa ki ba"ya na maganai ne ya saɓule mata kayan jikinta.Pant kawai ya bar mata ya shiga bata hot kiss da romance na fita hayyaci tuni Leemat ta mance ta fara biye mashi sai da ko alamun samun nutsuwa Dawood bai yi ba.Ya na tangaɗi ya ɗauko vaseline ya shafa tsakanin cinyoyinta ta yadda zai samun nutsuwa haka ya dinga sport kanta tsawon minti talatin sannan liquide ɗin ya fita jikin shi,a wahalce ya koma gefe Leemat kuwa ta shiga turo baki ganin jikinta ya ɓace da abinda ya fitowa Dawood. Rigar shi ta sa ta goge ta na shirin tashi ya riƙe ta yace "tsaya mana"ta fuzge tace "in yi maka mi kuma?"doguwar riga ya saka,sannan ya yiwa Diya tsawa yace ta fito. Inda Leemat ke tsaye ya nufa ya sa hannu a pant ɗin ta ya ciro kaɗar da tayi ƙunzugu da ita duk ya shafe zanen gadon,sannan ya shafa saura a cinyoyin Diya wacce ta rumtse ido ta na jin ƙyanƙyami. Kashe ta yayi da mari yace "dan uban ki kin samu na rufa maki asiri shine za ki tone nawa?in ba haka nayi maki ba ki na tunanin Oga zai ƙyale ki ne?ki godewa Allah ma an samu ta na period ne da cinyar ki zan tsaga da reza,maza ki cire pant ɗin ki ke kuma ki shafa mata shi da kyau sannan ki ɗaukar min hoton ta". Babu ɓata lokaci Leemat ta aiwatar ta na mai baiwa Diya haƙuri yayinda Dawood ya shige toilet yayi wankan tsarki mafi sauƙi ```niyya wanka,wanke hannu sau uku,tsarki,wanke kai,game gangar jiki da ruwa,kurkure baki da shaƙawa da hanci sau ɗaya``` ganin tuni lokacin magrib ɗin ya tafi. Sai da ya gama sallah sannan ya je falo ya ɗaukowa Diya kayanta ta saka,yace "ki yi tafiya ta kamar wadda aka yi raping in kuma kika ƙi dan kan ki su Maye na kusa sai suyi maki na gasken"bai gama rufe bakin shi ba Diya ta gwale ƙafa har da ɗan ɗingishi suna fita Oga Darma yayi murmurshin jin daɗi yace "Arne kai ta cikin gari , taurin kan mahaifin ki ya ja maki yasa an kashe tsohon mutane ya ƙi cika kuɗi to yanzu sai yayi maki magani da kuɗin in kuma an samu rabo a yanka ma Ɗan ragon suna"Diya dai banda kuka babu abinda ta ke haka ta shiga mota Arne ya kaita cikin gari ya yadda. Leemat na wanka ta na tunanin irin sukuwar da Dawood yayi kanta a fili tace "tab wannan matar shi na da aiki yo wannan sababi duk jiki ya min yami ina ga sex ne ƙila da ina can hôpital de référence ana bani kulawa ta musamman"sai kuma ta sheƙe da dariya tace "girma ya faɗi gaskiya Giwa ta take ɗan tsako ko tausayina bai ji ba,mutum kamar basamude"ta ida maganar ta na turo baki. Dawood bai koma ciki ba har sai da Oga Darma ya bar gidan,ya na shiga direct bedroom ya wuce ya tarar da Leemat zaune ta na shafa mai. Bai ce da ita komi ba ya shiga latsa wayar shi tamkar dagaske nan kuwa hankalin shi na kanta,ganin yadda ta ke shafa Victago a breast🙄a zuci yace "bariki iyawa yanzu miye gamin Victago da breast tamkar wani ƙurji dai?"gyaran murya yayi ta juyo ta na kallon shi . Ya ɗaga mata gira yace "miye wannan?"tace "jus ne" yayi murmurshin gefen baki dan ya gane baƙar magana ce "ko za ka sha ne?"yace "a'a ban jin ƙishi"ta taɓe baki tace "dama ai ba kai za ka sha ba jarumar k..."maganar ce ta maƙale ganin shi kusa da ita ya haɗe rai yayi kicin-kicin da fuska. "Ayya Oga kar ka yi min haka Allah suɓutar baki nayi ba zan sake ba,mi ma zai kai Victago can in ba shirmen Leemat ba wadda ƙurciya ba ta gama fita jikin ta ba"bai saurare ta ba ya ɗauki robar Victagon ya laƙuto tare da tura mata shi a baki yace "haɗe shi ko nayi maki matsin shi,ba kin ce jus ne ba?"yawu dalala suka zubo mata ga azabar ƙarfin Victagon doli hawaye suka fara zubo mata,ya matse laɓanga da ƙarfi yace "gobe ma ki sake faɗa min baƙar maganar kwarkwar kawai"ya na mai yi mata gwalo😝. *** Wani gigitacen mari Oga Danee ya ɗauke Abbas da shi yace "ba ka da hankali ne da za ka rinƙa ambaton sunana a ko ina?ba na yi maka kashedi da faɗin sunana ba shine har ka tayi ka yiwa ƴar minister akan doli sai ta so ka?"Abbas ya dafe kunci ya na mai jin wani masifafen zafi na ratsa shi dan in Danee ya buge ka wani sa'in sai kayi jinya. Cike da iya shege da sangarta irin ta ɗiyan masu kuɗi ya nufi ƙofar fita,Danee ya tsayar da shi ta hanyar yi mashi magana cikin rarrashi"ka ga Abbas ba wai na buge ka ba ne dan ɗaukar hukunci kawai nayi hakan ne dan ban son yawan faɗin sunana da jama'ar gari ke yi ,am kuma sannan in ka na haka wacece kake ganin za ta aure ka?"sai da ya gama sauraron jawabin uban sannan ya fice zuciyar shi na balbali. Tun a hanya ya yiwa yaran shi waya kan su ƙwamuso mashi Nidee wacce ta kasance ƴa da tsohon ministan Moumbay. Ya na isa gida tuni sun kawota,ta na ganin Abbas ta ruga ta faɗa jikin shi tana kuka kafin ta koma baya alamun ya ceceta.Murmushin mugunta yayi yace "a kan ki Daddyna ya mare ni dan haka zan fanshe cin mutuncin da aka yi min a kan ki"yayi maganar ya na mai janta zuwa ɗaki. A yadda ya samu Nidee sai da ya bashi mamaki ba Virgin ba ce sannan ta ƙwarai da harakar maza,maimakon ya hukuntata sai ta juyar da hankalin shi suka yi ta masha'ar su. Ihun su ya tayar da Siya daga barcin da ta ke,a hankali ta buɗe ƙofa can ta tsinkaye su tsakiyar falo da sanɗa ta samu ta fice daga ɗakin ta na waiwaye..... Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM Page 25-26 Ta na kawowa bakin get ta ci sa'a babu kowa a gun tayi saurin buɗe ƙofar ta fice a guje,ba ta san inda ta ke saka ƙafarta ba kawai dai gudu ta ke ko takalmi babu. Ta na tsaka da gudun ne taji an yi sama da ita ta faɗi can gefe,mai motar ko tsayawa bai yi ba sai mutanen kan titi ne suka taimaka suka sa ta a taxi ya kai ta asibiti. Siya na farfaɗowa ta gan ta da ƙarin ruwa ga bandeji a ɗayan hannun saboda raunin da ta samu,wata datijuwa ce ta shigo ta dubata tare da tambayar ta jikinta. Da maganar kurame Siya ta mayar mata duk da dai ba jin English ta ke ba sosai ta fahimta,ashe datijiyuwa ta iya maganar kurame da ta tambayi Siya ina ne gidan su sai ta fashe da kuka tace ba ta sani ba. Sérum ɗin ta cire mata tare da taimaka mata ta sauka daga gadon,ta na jaye da hannun Siya har ta tsayar da mai taxi ta gaya mashi unguwar da za su.Siya ba ta da wani zaɓi da ya wuce ta bi bayanta kuma sosai zuciyarta ta kwanta da matar shiyasa ba taji wani ɗarrr ba, lokacin da aka kawo su da murmushi ta shigar su cikin gidan wanda ya ke tsit ba kowa sai kukan tsuntsaye da ƙwari. Tsabar ni'imar gun sai da Siya ta lumshe ido,gidan duk shibke-shibke ne a ciki ga ruwan piscine inda mutum zai yi wanka.Wani tsoho ne ya fito daga ɗakin ya na wangale bakin shi maras haƙora ya na magana da granny ya na kallon Siya,nan ta gaya mashi yadda aka yi ta same ta. "Papi wacece ni ke gani nan kamar baƙuwa?"muryar wata ƴar budurwa ta faɗa wacce ke can saman bene ta na kallon su,da hannu yayi mata alama ta zo. Wani irin kallo ta ke bin Siya da shi wanda har sai da tsargu,granny tace "ki tafi da ita ɗakin ki"a nan take tace Siya ba za ta shigar mata ɗaki ba tana gama faɗa ta wuce ɗakinta. Ƙarƙashin gado ta duƙa ta jawo kwanonta na maita,sosai yawunta suka biya da kurwa Siya tunanin yadda za ta tsotse mata jini ta ke amman ta rasa daga ina za ta fara. Granny ta koma gun aikinta Papi ya ja hannun Siya zuwa wani ɗaki da ya ke share tsaf sai dai babu komi ciki sai ƙaton akwati irin wanda ake sa kaya,tabarma da matala une place ya shimfiɗa mata. Cike murna da yaba karamci irin na ƴan gidan Siya ta kwanta ta na jin wani barci na ɗibarta,Papi tsohon maye kuma ɗan iska baki ya ke lasa ya na shafar al'aurar shi ya rasa daga ciki wane zai yi Zina koko canye Kurwa?a haka dai ya fita dan bai son saurin nuna halin shi. Wani irin tururi ne da masifar zafi ke tsatsafowa ya na fasar simintin ɗakin wanda hakan ya haifar mata da yin zufa sharka duk da AC a ɗakin amman gumin da ke ketowa ya mamaye sanyin. A wahalce Siya ta farka saboda azabar zafi ji ta ke tamkar an saka ta cikin magasar burodi,gumin goshinta ta goge ta na sauke numfashi kamar wacce tayi tsere.Yadda ya simintin ɗakin ya ke yi mata gizo ya sa ta jin tsoro,tamkar toka haka ta ke ganin shi ga wani hayaƙi da ya ke fitowa,ta na ƙoƙarin tashi sai taji kamar ana magana ta cikin ƙarƙashin ƙasa. Kunnenta ta kara ai kuwa magana ake sai dai muryoyin ba su fita sosai,cike da mamaki "to ko dai akwai wasu mutanen a cikin gidan bayan uwanda na gani?ƙila akwai wasu tunda ga hirar su nan ina ji"ta faɗa a zuci ta na mai fita waje haka kawai taji ta na son sanin iya adadin mutanen gidan,da ta fito waje ba ta ga wata ƙofa ba da zai nuna akwai wani ɗaki bayan wanda su ke ciki da tunanin abun ta nufi ƙaton piscine ɗin da ta gani tun farkon shigowa. Tsaye tayi bakin ruwan ta na ganin hoton ta a ciki,hannu ta saka da niyyar ɗebowa sai ji tayi an ruƙo hannunta,ta saki ƴar ƙara tare da saurin ciro shi da ƙarfi fatar hannun har tayi kwalkwali cike da tsoro ta miƙe ta na jin zuciyar ta na bugawa. Wata bishiya ta tsinkaya ta mangwaro sai dai abinda ya bata mamaki sunayen mutane da ta gani a ko wane mangwaro,ta na nan tsaye Papi ya fito ya tsaya daga baya ya na ƙare mata kallo yawun shi na tsinkewa. Baby ma fitowa tayi cikin wani yare tace "Papi ka taimaka ka bar min ko da ɗan da ke cikin cikinta ne in ya so kai ka ɗauki uwar"Papi ya kalli Baby yace "Ɗan cikin da ko wata ɗaya bai yi ba shine za ki ce na baki dan dai kin cika mayya"ta ɓata fuska tace "haba Papi kai fah ka ce na haƙura na bar ma da yanzu tun tuni har na gama da ita,am yanzu abinda za'a yi bari za mu yi har ta haifo ɗan sai na ɗauka kaji Papi?"kai kawai ya jinjina mata ya fara takawa zuwa gun Siya wacce ke tsaye ta na ta aikin karatu,sunan mutum guda ne ya banbanta da na sauran ta na cikin tunani taji muryar Papi na cewa "mi kike yi yarinya?"juyowa tayi da fara'a ta nuna mashi Mango ɗin alamun ta na so sai dai ƙayar da aka zuzuba gun ya hanata ƙarasawa. "Wannan ba na sha ba ne tawo ciki sai baby ta kawo maki nunanu masu daɗi da sanyi"ya faɗa ya na mai jawota suka nufi ciki,a falo suka zauna Baby ta kawo mata kayan marmari dayawa cike da murna Siya ke cin kayan ta yayinda Papi da baby suka sakata a gaba suna kallo. William ne zaune abun duniya sun sha mashi kai , system ɗin shi ya ɗauko tare da buɗe saƙon da Khan ya turo mashi ta email. ```Prety ita ce budurwar Danee ya sun yi soyayya shan minti lokacin suna karatu inda ta samu ciki ta haifi Abbas wanda ya kasance rayuwar Oga Danee duk duniya babu abinda Danee ya fi so kamar Abbas na biyun shi kuma Prety ce wacce tuni tayi aure ya fi goma duk mijin da ta aura Danee sai ya kashe shi inda a ƙarshe ta haƙura ta dawo suna zaman dadiro ita da Danee.Abbas na da mashayar giya tafi goma inda a ko wane gida ya zuba ƴan matan da ya ke hutawa da su,sai dai gidan shi guda ne tal ya na can a unguwar bowa duk jerin gidajen na shi ya fi kowane kyawu da tsaruwa``` wane shine cikakken bayanin da abokin William ya turo mashi tare da hoton shi Abbas ɗin,rufe system ɗin yayi ya shiga toilet ya yo wanka ya shirya ya shirya cikin wata fuskar shi ta sirri. Mota ya ɗauka bai zarce ko ina ba sai unguwar bowa,da kallo ya ke bin gidajen da kallo har ya samu nasarar ganin wanda zuciyar shi ke raya mashi na Abbas ne. Horne yayi mai gadi ya buɗe mashi get tare da ƙarewa William kallo ta jikin madubin,ba sai ya tsaya tambayar shi wanene ba shigar shi kawai ta tabbatar da *ƊAN DABA* ne irin yadda ya zuba zabba ga uwar sarƙar wuyan shi kuma rigar jikin shi mai ƙananun hannu ce. Ƙawayen yaran Abbas suka yiwa motar William ganin baƙuwar fuska,cike da gadara ya fito daga mota ya cire baƙin gilashin fuskar shi ya ɗaga gira yace "ya ko za ku dake ni ne?"yadda yayi maganar cikin murya basawa yasa su ja da baya ɗaya daga cikin su yace "Barka da zuwa Oga sai dai kayi haƙuri Boss na cikin fushi wata yarinya ya ƙwamuso bai kai ga shan romo ba ta gudu yanzu haka Boss ya bar gidan ya tafi mashaya bayan yayi mana sanbaɗebaɗ..."bai ida rufe baki ba William yayi mashi wata kumbutsar tsiya a baki a take haƙoran shi rabi suka zube. Jinin sauran ne ya koma ga akaifa suka bashi haƙuri, "a wace mashayar ya tafi?"wani daga cikin su ya matso yace "Oga mu tafi na kai ka"mota suka shiga ya kai William mashayar da Abbas ya fi so ai kuwa tun daga nesa suka tsinkayo shi zaune a kujera ƴan mata sun zagaye shi ga kwalaban giya a gaban shi. William na zuwa bai yi wata-wata ba ya kashe Abbas da mari tare da naushi duk wanda ya zo tare mashi haka William ke mazgar shi a ƙarshe ya cakumo wuyan Abbas ya tura shi mota tare da yi mata key...... Comment and share Please🙏🏻 Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *QUEEN OF THE MONTH*👸🏻🥳 Page 27-28 UDDM babbar University ce ta maradi, students ne birjit kowanensu ya na harakar gaban shi. Jasmine ce zaune cikin dandazon maza ta baza gashin doki har ya zubo mata har bisa kafaɗu,gefenta Big boy hannun shi kan cinyarta ya riƙe nata sai hira su ke wacce rabinta duk gulma ce da tsiyar gumi duk wanda ya wuce sai sun yi da shi in mace ce su ce ba ta waye ba. Wani Guy yayi dariya ya kalli Laila da ke tawowa inda su ke zaune yace "wai dan Allah yaushe waccan bagidajiyar ƙanwar ta ki za ta waye ne?dubi fah ƙaton hijab ɗin da ta saka sai kace wacce za ta ja sallah"dukan su ihu suka yi hatta Jasmine sai da tayi dariya ta na nuna Laila wacce tayi turus ta na kallon su. "Ki tashi mu tafi gida Mami yanzu ta kira ni wai ba ta lafiya"Laila ta faɗa ba tare da ta biye masu ba,kamar ba ta ji ta ba haka ta shiga danna waya kafin ta miƙe tsaye ta na jan hannun Big boy. Sallama suka yi masu suka wuce inda Big boy ya aje mota,Laila na shirin shiga Leel-H ya ƙaraso ta tamke fuska kamar hadarin bisa tace "dan Allah ni dai nace ka fita harakata in kuma dagaske ka na sona ka turo magabatan ka "ta na gama faɗa ta shige ta bar shi nan tsaye cikin zullimi sam ya kasa gane kan Laila bai san mi ke faruwa ba magana ɗayan biyu yanzu ta ce aure. Motar na tsayawa Laila ta fita da sauri,a duƙe ta tarar da Mami sai kwarara amai ta ke ba ƙaƙautawa.Sannu ta shiga jera mata kafin ta ɗauko mata mayafinta da takalmi su fita inda Big boy ke jiran su,sai da Laila ta rufe gidan da kwaɗo sannan ta shiga suka wuce asibiti. Jinin Mami aka ɗiba tare da saka mata ƙarin ruwa en attendant,duk kuɗin da aka buƙata Big boy ya biya.Suna nan zaune cikin room ɗin da aka ba Mami Dr ya shigo daga Big boy sai Jasmine suna ƴan taɓe-taɓen su kasancewar Mami ta samu barci.Result ɗin ya miƙa ya na ce masu "congratulations"duban Big boy Jasmine tayi ta na mai karɓar takardar haɗe da murmushin yaƙe daidai nan Laila ta dawo daga sayen magani. Jiki a sanyaye Jasmine ta miƙawa Laila takardar "Innalillahi wa'inna iley raji'un cikiii?ciki fah?shikenan Mami kin cuce mu"Laila ta faɗa ta na mai zubewa ƙasa ta na kuka wanda haka ya tayar da Mami ta tsinci muryar Big boy na cewa "to miye dan Mami na da ciki?ba'a haihuwa ke aka haife ki?"ai da sauri Mami ta mayar da ido ta rufe zuciyarta na dukan tara-tara, Jasmine ta ja tsuki tace "shekara Abba wajen biyu kenan rabon shi da ya zo ganin mu to ta ina ta samu cikin?"Big boy ya waro ido yace "duk da haka nan dai soutenir ɗin ta za ku yi ita ƙaddara ai musulmi ta ke ci sai ku yi mata fatan sauka lafiya duk da dai abun ba daɗi"cike da takaici Jasmine ta harare shi tare da ficewa daga ɗakin,bin bayanta yayi ya na faman kiran sunanta. A kunyace Mami ta buɗe ido ta kalli Laila wacce ke zaune ta na kuka,da jajayen idonta ta kalli mahaifiyarta ta kafin ta sunne kai ta na jin wata irin matsananciyar kunya. "Laila miye na kuka akan laifin da kika san ba zan aikata ba? wannan gwajin sam ba nawa ba ne sai dai in erreur ce yayi ai kin san dai da hankali na ba zan yi zina ba ko?"cewar Mami ta na marairaice fuska kamar za tayi kuka,Laila ta miƙe tsaye tace "Mami tun da ni ke ban taɓa ganin uwar da ta ke aza ƴaƴanta akan gurɓataciyar hanya ba sai ke,da farko na zata gata ne da wayewa yasa haka sai daga baya na gane hassadar mu kike ba ki ƙaunar mu ne.Maganar kuma ciki ni bai dame ni ba kin fi kowa sanin uban shi dan haka ki gayi maganar ki inda za'a yarda da ita dan ni ganau ce ba jiyau ba sannan abu na ƙarshe da zan faɗa maki daga yau ba ni ba ke tunda na ga alamu so kike mu zama ƴan daba kamar yadda kika mayar da kan ki,zan nisanta da ku naje nayi aure domin gobena"ta na gama faɗa ta fice ta bar Mami shaye da mamakin yadda har ta samu courage ɗin faɗa mata baƙaƙen magana. Ta na kuka Big boy na bata haƙuri tare da bata giya a maimakon lemu,wani irin luuu ta fara ji yayinda wani duhu ke rufe mata fuska. Da sauri ya tallabota ta faɗa jikin shi,maɓallan rigarta ya ɓalle tare da cire bra ɗin ta ya fara baiwa Twins ɗin ta wani salo tamkar ita ta haife shi.Cikin maye ta ke mayar mashi da martani,a zazzafe ya raba su da kayan jikin su ba tare da tausayi ko lura da ita ɗin Virgin ce ba ya dadage ya shigeta da ƙarfin tsiya wanda ya maido Jasmine cikin hayyacinta ba tare da ta shirya ba. Ba ta da wani sauran ƙarfi balle tayi ƙoƙarin hana shi,haka ta na ji ta na gani Big boy ya keta mata haddi babu ji babu gani haka ya ke shigarta. "Haba baby miye na kuka? Big boy ɗin ki ne fah in ba mu mori ƙurciyar mu ba yanzu sai yaushe za mu ci kenan?"Big boy ke faɗa ya na mai yiwa Jasmine wanka cikin ƙaton bawo,kai ta girgiza cikin kuka tace "ka cuce ni ban shirya kyauta da budurcina ba,tanadi na yiwa miji ne to yanzu mi kake son na ce mashi a daren farkon mu?"ya shafi kanta yace "to waye mijin bayan ni ?ke da har ki na tunanin auren wani wanda ba ni ba?to sha kurumin ki mu na gama karatu za mu yi aure mun kin ji babyna?"yayi maganar ya na sakar mata murmurshi wanda ya sanyaya zuciyar Jasmine. A ɓangaren Mami kuwa sérum na idawa ta fita bakin titi ta samu abun hawa ya kaita gida,tun a bakin ƙofa ta ci karo da kayan da Laila duk ta zubda alamun ta yi mata bincike. Cike da fargaba ta duba drower nan ta ga babu gwala-gwalai ɗin da ta ke saya masu in sun tashi aure sai kuɗi kuma an taɓa su.Waya Mami ta ɗauka ta kira Nas babu jimawa ya zo,cikin kuka Mami tayi mashi bayanin cikin da Dr yace ta na da sai dai mi?ƙarara Nas ya nuna murna tare da rungume Mami yace "shikenan zan samu Ɗa daga sanyin idaniyata,ki bar min bbyna ina son shiii"ya ida maganar ya na mai fara sumbatar ta. Kasancewar Mami ba ta san ciwon kan ta ba haka ta biyewa Nas suka aikata masha'ar su kamar ba gobe,turus Jasmine tayi jin sauti na fitowa ɗakin Mami ta budar da ke jikin ƙofa ta leƙa nan idonta suka yi mata baƙin gani. Wani yammm Jasmine ta ji tsikar jikinta duk da yau ne ta rasa budurcinta amman ganin halittar Nas ya sa ta son kasancewa da shi. Da sauri ta shige ɗakin su zuciyarta na buguwa da sauri,laɓewa tayi zuwa can taji ƙarar saukar ruwa sai ta fita waje can ƙofar gida ta na jiran fitowar shi. Ya na ɓalla batoran rigar shi ya fito daga gidan,Jasmine ya kalla wacce ke latsa waya ta na dariya kamar dagaske wani abun ta ke. "Hy !"Nas ya furta dan tun ranar nan ya ga fuskarta,ɗagowa Jasmine tayi tare da sakar mashi murmurshi "ko zan samu lamba?"Nas ya faɗa kai tsaye dan dama tuni ya na da labarin ta na zuwa Club,babu wani jan aji ta bashi yayi godiya ya wuce bakin titi ya samu abun hawa. Cikin daidaita tafiyarta ta shigo ɗakin, Mami na zaune ta na kallon tv da sauri ta miƙe ta na tambayar Jasmine yaushe ta dawo. "Yanzu na dawo Mami ya jikin naki?" "Da sauƙi ba ki ga kowa ba a hanya?"Jasmine tayi dariya tace "Mami kin taɓa ganin titi ya tsaya babu mutane?"murmurshi kawai Mami tayi ta na mai jin daɗin Jasmine ba ta gamu da Nas ba. Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *QUEEN OF THE MONTH*👸🏻🥳 Page 29-30 Shiga motar tayi wacce ita kanta ba ta san inda za'a kaita ba,mota na cika suka ɓaga zuwa Dakoro ana kawowa kowa ya fita banda Laila wacce ke rabar ido. Muntari na dawowa daga sayen abinci ya yiwa motar shi key ya nufi gida ba tare da yayi la'akari da Laila da ke can ƙarshen mota,"tsaya min"ya ji muryarta lokacin da ya ya kashe mota ya na ƙoƙarin sauka.Ya waro ido cike da mamaki sai da ta fita sannan yace "wacece ke?miyasa ba ki sauka tun atasha ba?"hawaye sharrr suka zubowa Laila tace "ni marainiya ce ban san kowa ba gidan da ni ke aiki kuma suka koro ni dan Allah ka taimaka na zauna gidan ka"tunda ta fara magana Muntari ya ke kallonta har ta kai Aya,ajiyar zuciya ya sauke ya na mai nunata mata cikin gidan shi wanda ya ke na laka an yi mashi yaɓe.Ta shiga sallama ɗauke da bakinta Inna kawai ta amsa yayinda Asabe ke binta da wani kallo,gaishe su tayi Inna ta amsa cikin fara'ar ta wa ta ke nema?bayanta ta waiga sai ga Muntari ya shigo yace "Inna tare mu ke da ita ai"cikin sakin fuska Inna ta nuna mata gefen tabarma tace "zauna yarinya ya gajiya?"Laila ta zauna tace "alhamdullah Inna"ta na mai aje ƴar ƙaramar trollynta. Aje wankin da ta ke tayi ta bi bayan Muntari da ya shiga ɗaki "ban gane tare kuke ba?wacece ita?"Asabe ke faɗa cikin ɗaga murya har su Laila da ke waje suna ji,cikin tausasa murya yace "haba Asabe yanzu ko sannu da zuwa ba ki yi min sai masifa?to ban sani ba ki zura ido ki kalle ta tunda ba bisa kan ki ta ke ba"ya ida maganar a hasale saboda sam a rayuwa Asabe ba ta da wani uzuri ga ɗan karan nace ga shi ba ta ganin girman shi. Fita yayi waje sai ya tarar tuni Inna ta zuba mashi ruwan waka ta kai mashi bakin banɗaki,ya shiga ya yo wanka sannan ya samu kujera ya zauna. Ludayi Inna ta miƙa mashi sai ya saka shi cikin furar da Laila ke sha,duk da kasancewar ta ƴar birni sai da taji kunya saboda duk talaucin Muntari bai ɓoye ƙwar jinin shi duk da dai bai da wasu shekaru dayawa dan ba zai wuce 43years ba.Haka suka dinga shan furar har Laila ta aje ludayin ta ya kalleta yace "har ta ishe ki haka?"ta ɗaga kai tace "ai na sha sosai"Inna tayi murmushi tace "to tashi ki ɗauko alala cikin ɗaki sai ku ci duk da ba wani yawa gare ta ba yau kam na samu ciniki"babu muso taje ta ɗauko ta wanke hannunta suka faraci daman ta na son alala,suna ci hannun su na haɗu ita Laila sam ba ta damu da hakan ba Muntari dai ne ya ke jin wani iri ganin ta na son alala ne ya fidda nashi ba dan ta ishe shi ba. Alwala yayi domin tafiya sallah asar haka ma Inna da Laila suka yi, Asabe kuwa ta na can ɗaki baƙin halinta ya hanata fitowa. Ƙarfe biyar nayi Inna ta ɗora tukunyar tuwo Laila na daga gefenta ta na ɓanɓarar tafarnuwa dan kuwa tace ita za ta yi miya,tamkar sun saba haka su ke ta firar su ita da Inna wacce ke tankaɗe gari. Wani murhun Laila ta sawa itace ta ɗora miya,a haka har suka gama komi kafin magrib nan Laila ta shiga wanka ta canza kaya. Har ɗaki Inna ta kaiwa Asabe tuwonta sannan ta zuba miya ita da Laila suka ci suka yi nar, Muntari da ya shigo ɗakin matar shi ya wuce ya ci nashi. "Sake ni Muntari,ka sake ni kar na tara maka mutane"Asabe ta faɗa ta na fizge zanen ta da ke hannun shi,cikin rarrashi yace "ki yi haƙuri ki bar ni in yi dan Allah,Asabe haƙina ne fah kar Mala'ikun Allah su la'ance ki"ya na maganar ne ya na ƙoƙarin jan ɗan tohinta (sket ɗin nan wanda ake sakawa daga ciki) "su yi ta tsine min ɗin amman wlh yau ba za ka ko gan shi balle ka..."saurin janyota yayi zuwa jikin shi ai ko ta fasa ƙara da sauri ya saketa tare da sauka kan gadon ƙarfen ya na jin wata masifafar sha'awa na taso mashi amman babu halin kawar da ita,zagayen ɗakin ya fara kamar mai zikiri ya rasa ya zai yi da ran shi bai san miyasa a ko da yaushe in sun samu matsala da Asabe ta ke mashi hukuncin hana mashi kanta.Duk abinda ya ke ta na kallon shi ƙasan ranta kuwa fal farin ciki ko ba komi ta gulala mashi sannan za ta huta tayi kwana ba tare da ciwon jiki ba. Washegari Muntari ya tashi da wani ciwon mara idon shi sun jawur kamar wanda aka sawa barkono,a haka ya daure ya zo ya gaishe da Inna wacce ta ke yi mashi kallon tsaf dan jiya ƙarar da Asabe tayi sun ji ita da Laila dan dare suka raba suna hira. Cike da tausayawa ta kalli Murtala tace "ba tun yau na ce ka sake yin aure ba amman ka ƙi,saboda Allah rayuwa tayi haka?yanzu shekara ku biyar da aure amman har yanzu babu canji dangane da lafiyar ka tsabar baƙin ciki kuma ta sha maganin hana haihuwa dan kar ta haihu da kai amman kai uban naci ka liƙe mata"sunne kai Murtala yayi cike da kunya,dan shi har ga Allah kunya ya ke ji tun ranar da aka gano ƙarfin sha'awar shi ne ya ke yawan sa shi ciwon mara dan har sai da aka yi mashi opération to nan ne fah aka haɗa su auren gida da Asabe dama shi tun farko ya na sonta ita ce dai ba ta son shi dan ita burinta auren mai kuɗi ne gaban ta. "Inna ba auren ba ina zan saka matar ?sannan kuma ni banda budurwa"Inna ta gyara zama ta na murmurshi jin ya dai yarda zai ƙara auren tace "ba ga Laila nan ba"yace "wace kuma haka?"Inna tace "wacce ka zo da ita jiya"Muntari yace "haba Inna ni da ban santa ba kawai daga ganin ta jiya sai aure?". "To minene?jiya sai da ta bani labarin ta kaf babu wanda ta rage min a ƙarshe tace in dai kuma mu ka ce sai mun maidata kashe kanta za tayi dan haka kawai ka aureta"nan Inna ta bashi labarin Laila a taƙaice kamar yadda ta gaya mata. Murtala yace "to ki na ganin za ta iya aure na?"Inna tace "mi zai hana kuwa tunda ita dai mijin aure ta ke nema ta samarwa rayuwarta inganci"Murtala na shirin magana Laila ta shigo da sallama "ina kwana Yaya?"sai da ya ɗan ƙare mata kallo ya amsa,a shagwaɓe ta zauna kusa da Inna tace "layi na iske sosai kingin kaɗan nayi zuciya na dawo"dariya duk suka yi mata ta juye wainar cikin kwano. *** Dariya yayi yace "wai wannan zumɓurar bakin duk na miye?"ta sake turo baki tace "ya lalace ne shiyasa nike yi mashi haka ko ya sha iska ya dawo daidai"ya harareta yace "kuma shine kike magana raɗau haka?"ta miƙe tace "tunda kuwa Allah ya tsaga shi"ƙafa ya sa ya taɗeta ta faɗi ƙasa, dariya ƙeta ya shiga yi har da riƙe ciki ya na nunata ita kuwa shagala tayi da kallon shi a zuci ta ke tambaya "dama ya na dariya har haka?"ya ɗaga gira yace "mi kike kallo?"ba ta bashi amsar shi ba sai miƙewa tayi ta zauna kusa da shi tace "yi dariya in gani " "ga taɓaɓe ko?ni mahaukaci sai yin ta dariya ki na kallo"ta marairaice fuska tace "please Dawooddd kawai dimple ɗin ka ni ke son gani"yanayin yadda ta kira sunan sai da ya tsaki zuciyar shi ya riƙo hannun ta yace "wa ya gaya maki sunana?"ƙyafƙyaf da ido ta yi tare da girgiza kai tace "kai ne ko?"yace "a'a ba ni ne ba""to Maye ne ken..."buge mata baki yayi yace "ba na hanaki faɗin sunan shi ba?kin raina ni ko?"yayi maganar ya na tanke fuska ya dawo ainahin *ƊAN DABA* tsoro ne ya kama Leemat jin hatta sautin bugun zuciyar shi ya sauya tsabar ɓacin rai. Hannunta da ya riƙe ya na wani murzar shi tayi ƙoƙarin janyewa amman ya riƙe shi sosai ya na gana mashi azaba,hawaye na yi mata zuba tace "kayi haƙuri ka sake min hannu zan koma part ɗin mata"saketa yayi ta miƙe tare da ɗaukar hijab ta fita..... Comment and share Please ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *QUEEN OF THE MONTH*👸🏻🥳 *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 31-32* Leemat na shiga part ɗin duk kallo ya dawo kanta sai ƙus-ƙus mutane ke yi,gun Ladidi ta nufa wacce ta miƙe ƙafafu saboda yadda cikinta ya tsufa.Gaishe ta tayi tace "wai miye na gani ana ta kallona kamar wacce tayi sata ko mayyta?"cewar Leemat ta na yamutsa fuska,Ladidi tace "Nana ta basu labari wai budurwar Maye ce ke duk yadda Boss ya riƙe ki sai da kika ci amanar shi kika kwanta da abokin shi"ido Leemat ta zaro tare da dafe ƙirji sai kuma tayi gun Nana gadan-gadan ba ta wani ɓata lokaci ba ta rufeta da duka nan kuwa faɗa ya kancame. Ƴan ɗakin sai ihu suke wanda hakan ya jawo hankalin mazan da ke waje suka shigo raba su,amman abu ya cuttura hakan ya sa ɗaya daga cikin su ya kirawo Arne amman da ya ke Maye ya ji an ce da Nana ne sai ya biyo bayan shi. Yadda Leemat ta riƙe ta gam ta na bugu kai kace uwarta ce,ganin shilar Boss ce ya sa Arne ja baya ya tsaya tare da daka masu tsawa wai su bari 🙄 Leemat tamkar zugata ne yayi haka ta cigaba da nausar Nana waya Arne ya yiwa Dawood,Maye ganin ana shawowa da Nana ya sa hannu ya fizgo Leemat tare da ɗauke ta da wani mari wanda ya ɗauke jin ta da gani.Ihu tayi tare da yin wani tsalle za ta faɗi Dawood ya tareta ta faɗa jikin shi,ta na shaƙar ƙamshin bodyn shi ta ƙara ƙanƙame shi ta na mai tusa kanta a ƙirjin shi tana jujuya shi tare da cigaba da kuka sai faɗi ta ke "ban gani na makance"ƙara matseta yayi a ƙirjin shi ya na mai ƙanƙance idon shi da suka yi ja lokaci ɗaya. Sunne kai Maye yayi zuciyar na dukan tamanin tsabar fargaba,duk jama'ar gun watsewa suka yi ya rage su biyar amman sai leƙen su suke dan ganin mi zai faru. Ɗago kanta tayi tana ƙoƙarin buɗe ido,tsura mata na shi idon yayi tare da ɗan hura mata iska kafin ya kai bakin shi ya na lasar ta saman idonta.Ajiyar zuciya ta sauke ta buɗe idanu idonta ɗaya har yayi ja,saurin mayar da kanta yayi a ƙirjin shi sannan yace "akan wannan abar ce ka daki flower mai tsada?mi tayi maka?minene dalilin marin?ban taɓa kisan kai ba amman yau zan ɗaura ɗamarar fara shi sannan ka sani za ka fuskanci hukunci mai tsanani a guna,Arne samo min reza da bandeji". Da sauri Maye ya duƙa ya fara bada haƙuri har da kukan shi,dan ya gane kalar muguntar da za'a aiwatar kan shi Dawood zai yanke fatar jikin shi ne kamar yadda ake kalsar rake sannan a naɗe gun da bandeji. Can ƙasan maƙoshi Leemat ke magana ta yadda Dawood kawai ya ji,wani kallo ya yiwa Nana a nan take ɗan ƙaramin cikinta ya fara zuba.Dawood na shirin magana kiran Oga Darma ya shigo "ka shirya za ka tafi Moumbay gobe saboda an sace ɗan Oga Danee,kai kaɗai ne za ka iya ceto shi a duk yaran mu dan haka sai ka kimtsa"cike da rashin jin daɗin haka Dawood yace "Ok"kafin ya ja hannun Leemat suka nufi part ɗin shi. Kaya ya fara zubawa cikin trolly ta kalle shi tace "ina za ka ?"yace "wai Moumbay kuma ni sam na tsani garin zuciyata ma bugawa ta ke kamar za ta faɗo". "Ina bin bayan ka"ta faɗa a shagwaɓe yace "no wannan tafiyar fah sai an shiga jirgi ke kuma ba wani paspo gare ki ba kuma ba ma wannan ba aiki ne mai hatsari zan yi sosai"gabanta ne ya faɗi tuna Dawood fah *ƊAN DABA* ne sharrr hawaye suka zubo mata ya rufe trollyn ya zauna tare da ɗaukar ta ya aza a cinyarsa yace "gayamin minene?ki na son zuwa ko?to fine zan sa yadda zan yi amman da haɗari kar a tai siddabarun nawa ya ƙi aiki"ta ɗora hannunta a bayan shi tace "ni ina tsoron kar su kashe ka"yace "su wa fah?"tace "ai na san opération ne aka tura ka,ni dai ban so kar ka tafi"tsura mata ido yayi "ba ki so na mutu ne wly? Miyasa kika damu da ni"gemun shi ta ja tare da yin murmushi tace "kawai dai am babu komi fah"Dawood ya sauke ajiyar zuciya yace "m'aimes tu?"ta tsaya da wasa da gemun shi da ta ke,ya ƙara tambayata"ki na sona?"kokowa ta fara da numfashinta tare da ƙoƙarin tashi ya riƙe ta ya na mai jawo fuskarta ya haɗe da tashi tsinin hacin su waje guda yayinda idon su suka sarƙe cikin na juna,wani shock da wani abu mai kama da zare haka dukkansu suke ji. Lumshe ido tayi ganin ya fara ɗan karkata kan shi,abinda tayi zaton ne kuwa kissing ɗin ta ya fara na tsawon minti uku sannan ya zare bakin shi. Lips ɗin ta ya shafa wanda ya jiƙe da yawun shi,ta turo baki shi kuma ya harareta yace "yaushe rabon da ki yi brush ma wai?"wani ƙululun baƙin ciki ne ya kama Leemat wani iskanci bayan ya tsotseta ya ke tambayarta in tayi brush,"tun shekaru biyu da suka wuce"ta faɗa ta na mai tashi ta nufi toilet shi ma tashi yayi ya na dariyarta tace "kar ka biyo ni bar ni nayi wankana cikin nutsuwa"ta faɗi haka ta mai rugawa da sauri ya bi bayan ta. ****Moumbay Sai dare granny ta dawo,a falo suka zauna suna ta hira ita dai Siya na kallon télé ta na jin lokacin da granny ke faɗa miyasa ya kai Siya ɗakin sirri shi dai bai ce da ita komi ba sai haƙuri da ya bata kafin ya tashi ya faki idon su ya ɗauki kular abinci ya shige ɗakin da aka sauke Siya. Akwatin ya janye nan wata ƴar ƙofa wacce ta kasance ta raga kamar grillage ta bayyana,wasu ɗalasiman tsafi ya karanta ta buɗe step ɗin da za ta sada ka da ɗakin ya taka ko minti biyu bai yi ba ya fito. Dare nayi Siya ta shige ɗaki ta kwanta,can tsakar dare taji kamar ana magana da sauri ta tashi zaune. "Ruwa!ruwa..a bani ruwa"haka ta ke jin muryar na fitowa daga cikin ƙasa,akwatin nan ta janye saboda haƙin da ta gani ta wajen. Wani tsoho ne ta gani zaune a kan kujera fuskar shi duk ta cika da gashi,ya ɗago kan shi sama ya na ta kiran a bashi ruwa toilet ta shiga ta ciko moɗa ta shiga tsiyaya mashi da sauri ya tara hannu ya na shan ruwan har da suɗe shi tamkar wani abinci.Ganin ruwan kamar ba su ishe shi ba ta ƙara komawa ta ciko ta bashi tayi mayi ya fi sau biyar amman tsohon nan na shanye ruwan kafin daga ƙarshe ta ga ya je ya kwanta. Mayar da akwatin tayi yadda ya ke sannan ta dawo ta kwanta tunani fal zuciyarta. A ɓangaren William kuwa tun da ya ɗauko Abbas ya ke gana mashi azaba amman amsa guda ce ya ke bashi shi ma bai san inda Siya ta ke ba,daga ƙarshe William ya fara bugun cikin shi ko ya samu wani sirri dangane da Danee sai dai abinda ya fahimta Abbas bai da labarin miyagun ayyukan da Danee ke yi bayan dabanci. Dawood na dira garin Moumbay ya mayar da Leemat mutum ba kamar yadda ya shiga da ita a jirgi a matsayin jakar hannu😱,hotel ya kama masu Leemat sai shagwaɓe mashi ta ke. Suna kwance suna hutawa bayan sun ci abinci wayar Oga Darma ta shigo bayan daga bisani ya bashi wani détail Na gidan da zai fara zuwa. Washegari gari haka Dawood ya shirya shi da Leemat suka nufi gidan da zai fara yin wani aiki,mai taxi na aje su Dawood ya danna ƙarar rawa Papi ne ya buɗe ya na mai sakar masu murmurshi dan dama ya san da zuwan Dawood ɗin. Wajen piscine Papi ya fara nufa da su ya na mai cewa "wannan ruwa sun yi shekara da shekaru suna jiran zuwan sai yau Allah yayi nufi"murmushi Dawood yayi yace "haka ne,yanzu ya ne zan yi"Papi yace "shiga kawai za ka yi ka fito kuma ba sai ka cire kaya ba"kai Dawood ya jinjina tare da yin Bismillah ya faɗa kwacal,da sauri Siya wacce ke bayan wasu flower ta leƙo jin ƙarar shigar mutum cikin ruwan da kusan kullum sai Papi yayi mata hani da zuwa kusan su. Leemat ta ƙurawa ido na wani ɗan lokaci kafin ta maida idonta ta na jiran ganin wanda zai fito,wani abu taji kusan ƙafarta da sauri ta duba sai ta ga wani zare ne duƙawa tayi ta na warware shi ko da ta ida tuni Dawood wanda ya fito daga cikin piscine sun bar gun..... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 33-34* Sai da ya maida Leemat hotel suka ci abinci sannan ya wuce gun Oga Danee wanda ya aiko mota har hôtel aka zo aka ɗauke shi. Da isar su suka tarar da Oga Danee a farfajiyar gidan zaune kan kujera ta alfarma ƴan mata duk sun zagaye shi,kallo guda za ka yi mashi ka gane uban daba ne. Murmurshi kan fuskar shi ya ke kallon Dawood ya na mai son karantar zuciyar shi sai ruf ta ke a liƙe bai ganin komi tamkar dai ta William. Gun zama aka bashi tare da tura mashi hotunan Abbas "aiki biyu za ka yi nemo min Ɗana sai kuma kashe wani gwaggon biri mai taurin kai sai dai kafin nan ina son yayi maka cikaken bayani na inda ya aje *littafin sihirin* da ya wallafa"amsar hoton Abbas ɗin yayi ya duba sai kuma ya saka shi cikin rigar aljihu yace "yaushe aka ɗauke shi ?su waye aboka nan shi?wane wurare ya fiya zuwa?"Oga Danee ya miƙe tsaye yace " aikin banza duk ƙarfin sihirin da ke jikin ka ba zai yi maka aiki ba ne ?ko ba ka yi wanka da ruwan ba ne?"Oga Danee na gama faɗar haka jikin Dawood ya shiga karkarwa jijiyoyin kan shi duk suka fito raɗo-raɗo yayinda idon shi suka fara sauyawa zuwa wasu kala tamkar na zaki. Cikin muryar basawa Dawood yace "an gama ƴallaɓai am ina son rakiyar wani"murmushi Oga Danee yayi ya ɗaga waya ya kira William cikin ƙanƙanan lokaci ya zo. Gun da Dawood ke zaune ya sunne kai Oga Danee ya nuna yace "wannan za ka yiwa rakiya daga yau ka zamo abokin shi na aiki na san ba ƙaramin citta abun zai bada ba domin kuwa zuciyoyin ku duk a rufe su ke na san kau wannan karon zan yi nasara hhh". Tun daga ƙafafun shi wanda suke cikin takalmi har izuwa kan shi da ke sunne William ya ke bin shi da kallo bai san ko miyasa ba ya ke jin faɗuwar gaba. A ɓangaren Dawood ma haka ta ke,bugun zuciyar shi ne ke ƙaruwa yayinda kwanyar shi ke tariyo mashi wasu abubuwa tun na ƙurciyar shi. "Dawood ga William babban yarona ne zai yi maka duk abinda kake buƙata,am William wannan shine babban yaron Oga Darma "murmurshin yaƙe William yayi ya na jin zuciyar na ƙara wuntsilawa saboda ambatar sunan Dawood da aka yi,daidaita nutsuwar shi yayi yace "Barka da zuwa garin Moumbay Boss da fatan za ka ji daɗin kasancewa a nan har ka gama aikin da ya kawo ka?"ɗagowa Dawood yayi ya zubawa William ido bai ce komi ba sai tashi da yayi ya mashi nuni da ya biyo bayan shi. "Bi bayan shi ka gwada mashi gari sannan ka danne zuciyar ka dama Oga Darma yace haka ya ke da shegen jiji da kai da izza sai kace shine *ƊAN DABA* na farko"Oga Danee ya faɗa ya na kallon William da ya bi Dawood da ido,jinjina kai William yayi ya bi bayan shi. Babur ɗin da William ya zo bisan shi Dawood ya ja ya tsaya ya na mai jin haushin katse mashi tunani da William yayi. A gaba William ya hau ya na mai tada babur ɗin, Dawood ya hau ya na mai cewa "ina son ka kai ni gidan babban malamin ƴan siddabaru na nan garin"dafa. Madubin babur ɗin William ya gyara ta yadda zai ganin Dawood da kyau saboda yadda zuciyar shi ke raya mashi wani abu na daban,suna tsaka da tafiya William ya ɗan tsaya yace "gidan malamin siddabaru na nan Moumbay koko na India?"cike da jin haushi Dawood yace "ita Moumbay ɗin cikin wane gari ta ke in ba India ba?kaji wani shashanci"William ya ɗan murmusa yace "ai duk da haka yankin Kulkata shi mutane suka fi kira da India kasancewar nan ɗin Capital ne"banza Dawood yayi da shi tamkar bai ji shi ba. Ta miror ya ke ƙare mashi kallo kamannin Daddy ne sak suka bayyana a fuskar sabon *ƊAN DABAR* da ya kasance baƙo a gare su,amman inda Dawood ɗin mu ne ta yaya aka yi bai gane ni ba?kuma fah ba lalle ya gane ni ba tunda tun ina ɗan yaro marabin shi da ni,to amman miyasa bai nemi iyayen mu ba?tabbas akwai lauje cikin naɗi doli akwai wani abun na daban ga shi rufafiyar zuciya gare shi balle na gano wani abu"William ke maganar zuci ya na kallon Dawood ta miror wanda shi ma shi ɗin ya ke kallo. "In ka gama tunanin mu je ka sauke ni hotel tunda na ga alama ba ka san aikin ka ba"cewar Dawood ya na duba agogon hannun shi,cigaba da tuƙin William ya yi ya kai shi gidan mai siddabaru sai dai cikin rashin Sa'a nan aka shaida masu rasuwar shi. A bisa hanya Dawood ya tambayi William"a ina ne hanyar madafur?"wani uban burki William yayi babu shiri yace "mi za ka yi a can?"Dawood ya tanke fuska yace "a can Abbas ya ke cikin wani gidan gona dan haka kai ni za ka yi ka tawo min da shi"wani irin ƙwarewa William yayi yace "ya aka yi ka sani?"amsa ya bashi da "ƙarfin iko ne da sihiri"ba dan William ya so ba haka ya kai Dawood unguwar ba tare da ya yarda ya kai shi har ƙofar gidan ba. Makulin gidan ya taɓe tare da shiga cikin gidan ba'a jima ba ya fito da Abbas wanda duk ya galabaita,a tsakiya suka sa shi suka wuce gidan Oga Danee. Kawo Abbas ba ƙaramin ƙarawa Dawood matsayi ya yi ba a zuciyar Danee,cike da murna ya kira Oga Darma ya shaida mashi aiki yayi kyau da alamu kuma lokacin cin nasara ne yayi, Oga Darma yace "Ni na gaya maka yarona babban *ƊAN DABA* ne kuma mai sa'a yanzu abinda za'a yi nima zan zo Moumbay ɗin ina jiran wani abu ne da ya kammala za ka gan ni " "To Allah kawo ka lafiya sai dai kar ka manta da ajiyata ya kamata ka ɗaukota saboda bai fi kwana goma ba shekarun BIRTHDAY ɗin za su cika"cewar Oga Danee,cike da dariyar mugunta Oga Darma yace "kar ka damu ka ƙaddara ma yanzu haka ta na garin Moumbay har an kawar da budurci buri ya kusa cika hhh" kasancewar Danee wawa ne sam bai gane komi ba sai sallama da yayi mashi. Ya aje waya yace "William kai Boss masaukin shi sannan ka dawo akwai plan ɗin da za mu shirya kafin zuwan Darma am Dawood ka tabbatar da ka bincike shi da kyau"kai Dawood ya jinjina. Har cikin farfajiyar hotel ɗin William ya shiga da shi,haka kawai Dawood ya ji ya na son ƙulla alaƙa da William har ya juya babur yace "am ka shigo daga ciki ka ga inda na sauka"cike da murna ya bi bayan shi knowking yayi Leemat ta buɗe ɗakin ta waro ido ganin baƙuwar fuska,gaban William ya bada dam a zuci yace "mi ya kawo leemat nan kuma?miye alaƙarta da shi?". "Ka ga inda na sauka nan al gobe ka zo tun da wuri sai mu wuce tare"kai kawai William ya jinjina yayi saurin fitowa. Ko da ya shigo gida bai tsaya komi ba ya wuce cikin ɗakin shi,book ɗin sirrin shi ya ɗauko ya shiga bincike har ya kawo wata page inda aka rubuta *ƘADDARA ZUKATA BIYU* (My next book in shaa Allah). ```Yadda ƙaddarar ka da Siya ke manne da juna haka ma ta ɗan uwanka Dawood za ta kasance da ta ƴar uwar Siya, wannan ƙaddarorin sune nasarar mu da farko haɗuwar kowanen ku da ɗan uwan shi,na biyu ku ɗin garkuwar juna ne,na uku ta hanyar Dawood farin cikin ka zai dawo``` tsayawa yayi ya shiga nanata "farin cikina zai dawo,farin cikina zai dawo to kamar yaya fah ban gane ba?"da yaji kan shi ya ɗau zafi kawai ya shige toilet ya sakarwa kan shi shower. Da ya fito daga wanka falo ya wuce inda Maman ke zaune ta na cin abinci, kissing yayi mata a goshi ya saka hannun shi suna ci tare. Kallon Miki yayi wacce ta kasa zaune sai zirganiya ta ke,tashi yayi yace "Maman ina gani fah kamar naƙuda ta ke"Maman ma ta fidda hannunta ta ƙarasa gun Miki wacce ta fara kuka zuwa wannan lokacin kuma alamun haihuwa sun bayyana,ba tare da sun kimtsa ba kan baby ya fara fitowa Maman da yau ne karonta na farko ta fara karɓar haihuwa kusan rikicewa tayi. Kafin wani lokaci yaro ya faɗo tare da cibiya,komi na shi sak irin na mutane suna tsaka da gyara shi Miki ta fara wata birgima a sannu surarta ta fara sauyawa zuwa ta mutum har ta dawo farar mace bafultana, atishawa ta shiga yi ta na mai duban su Maman da su ma ita su ke kallo . "sannu Madam"cewar William ya na mai sakar mata murmurshi,sharrr hawaye ke zuba kan fuskarta ta na mai kallon Michel da ke habshi. Gefen da ta ke kallo William ya duba ya na mai cewa "Michel !"matsowa yayi ya na mai zagayen William,murya na ɗan rawa tace "shi ɗin mijina,a da mun kasance cikin farin ciki da rayuwa mai daɗi sai dai shigowar Dauda(Danee)ya rusa shi"zama William ya gyara yace "ta yaya kenan?ko zan iya sanin dangantakar ku da Danee?" ```Dauda da Auwal ƙane da magaji ne sun taso cikin maraici sai dai dukiyar da iyayensu suka bar masu ya sa ba su wani sha wahala ba, dukkanin su sun kasance masu son kuɗin tsiya babu ma kamar Dauda domin shi ya na karatu ne ya na gamawa da kasuwanci.Ban san abinda ya gama su da Auwal ba kawai dai na ga ya na fushi da yayan nashi kasancewar lokacin da ya koma India da zama ya kan zo mana musamman lokacin da na haifi Siya wacce ya ke so sosai dan har India ya taɓa zuwa da ita tayi wasu shekaru a can,da farko nayi tunanin larurar da ta samu Siya ce ta makanta a dalilin Dauda yasa suka samun saɓanin sai daga baya ne na gane akwai wani ɓoyayyen sirri da bai son in sani. Sosai na sa mashi ido a nan na gano wani abu ta hanyar fifita Siya da ya ke a kan ƴar uwarta Leemat,ya kan yi abubuwa dan ganin farin cikin Siya inda kusan kullum ya kan ce "gwara kiji daɗin ki tun yanzu kafin lokaci yayi"a ƙarshe kuma ya zubar da hawaye.Ranar wata Laraba da ba zan taɓa mantawa ba Dauda ya ziyarce mu a ɗakin baƙi suka keɓe ni ban san abinda suka tattauna ba kawai dai na ga ya fito ya na murmurshi sai kuma ya ɗauki su Leemat wai za su je shopping,fitar su ke da wuya na ji ihun Auwal da gudu na nufi ciki sai dai mi?birkiɗa na tarar ya na yi yayinda bidin kare ya bayyana ta bayan shi.Cikin soyayya irin ta mata da miji na nufe shi na rungume duk da tsayar da ni da ya ke kar in ƙaraso amman ina tuni na jawo mijina wanda taɓa shi ke da wuya naji wani ƙaiƙayi duk jikina,gefe na koma ina susar jiki a gaban idona Auwal ya rikiɗe ya koma kare kafin nima na halittata ta fara sauyawa zuwa wannan lokacin Dauda ya dawo gefe ya koma ya na ƙyarƙyatar dariya ya na cewa "da kyau!da kyau ke uwar karanbani kika taɓa shi ke mai miji"daga nan na ida zama karya``` ta na kawowa daidai nan ta fashe da kuka. William ya fassarawa Maman duk abinda ta ce tunda ita ba Hausa ta ke ji ba,ita ma kuka tayi tare da duban William tace "ya kamata kai ka ƙarasa ba mu labarin"William ya girgiza kai yace "Oga Darma ne zai ƙarasa domin shi ya san komi tun daga A har Z gobe ya ke shigowa yace min akwai wani Gift da zai bamu ni da ke sai tun kafin ya bani tuni na gano miye"ya ida maganar ya na murmushi. Kamar kullum yau ma Siya sai da ta baiwa wannan tsohon ruwa ya sha,sai dai abun mamaki sunanta da taji ya ambata daga can ƙasan maƙoshi.Baki na rawa tace "na'am"sai kuma tayi mamakin buɗewar bakinta hakan yasa tace "tsoho ka na ji na?"kai ya ɗaga mata yace "ina jin ki Siya,gaya min ina ne aka aje kambun sarautar matsafan👑 duniya?"da sauri Siya ta rufe idonta tare da dafe kanta da ya fara sara mata. ```wata yarinya ce ƴar ƙarama wacce ba za ta wuce shekara biyar ba,zaune ta ke cikin wata roba wacce ta ke maƙil da jini wanda ya rufe dukan jikinta kanta kawai ake gani.Wani baƙin aljani ne mai dogon gashi ya ke zagayarta ɗan ƙaramin kaskon huta na hannun shi ya na zuba wani garin magani,yayi hakan kusan minti talatin sannan ya tsamota daga cikin jinin ya zuba wani gari cikin huta ya tsugunar da ita hayaƙin na shigarta.Ya na nasata cikin wasu ruwa farare ƙal duk ta kakafe waje guda,cirota yayi ya kaita gaban wani madubi wani haske ne ke fitowa ya na shiga idonta kusan awa guda kenan sannan ya janye ta daga nan kuma ganinta ya ɗauke ba ta ƙara sanin komi ba sai jin murya kawunta ya na cewa "Siya ki na gani na?" "A'a kawu ina dai jin muryar ka"kanta ya shafa yace "isa ok bari yanzu za mu koma gida kin ji ko?"kai ta gyaɗa cikin bagwariyar Hausarta tace "ina Leemat?"yace "ta na gun Mami ɗin ku yanzu za mu wuce jirgi za mu shiga na mayar da ke cin iyayen ki"Siya ba ce komi har suka shiga jirgin ya sauke su a Niger.``` ta na kawowa nan ta buɗe ido cike da furgici ta na kallon tsohon da yasa ta tuna wani ɓangare na labarnta na yarinta, murmushi tsoho yayi yace "ina kambun sarautar ya ke kin tuna?"girgiza kai tayi ta dafe can bayan ƙeya nan ta shiga wani babin tunani. ```Danee bai zarce da su Siya ko ina ba sai gidan da ya saye na Niger ,cikin ƙanƙanin lokaci ya kira yaron shi Darma akan ya na son ya samo mashi matar da za ta aure shi gobe-goben nan ba'a ɗau lokaci ba Darma ya gama shi da Baratu wacce iyayenta suka ce je ki ƙya gani,tamkar wasa yara aka ɗaura auren su da sharaɗin za ta riƙe mashi Yaren shi ta kuwa amince ta riƙe su Siya.Shekarar farko da auren su ta haifi Jasmine,a shekara ta biyu ta haifi Laila nan kuwa ta fara nuna banbanci,inda tun suna yara Leemat ke kula da Siya tun daga wanka wankin kayanta da sauran su.Lokacin da suka fara girma ne Leemat ta ankare da wani abu,shine duk lokacin da Danee ya zo Niger ya na baiwa Siya wani abu ta ci ita kaɗai shiyasa ta fara ƙoƙarin bugun cikin Siya amman ko tayi niyya faɗa mata sai ta kasa.Jasmine da Laila sun kasance ƴan gaban goshin Mami yayinda Leemat da Siya kullum su na ɗaki duk da dai suna nuna soyayyar ƙarya ga Siya kasancewarta makauniya.``` wani liquide ne ya shiga zubowa daga idon Siya ya na ɗiga cikin ragar da tsoho ya ke ciki,da sauri ya tara hannun shi liquide ɗin na zuba a tafin hannun shi sai da hannun ya cika ya shanye daga ƙarshe ya tsaya ruwan na ɗiga a jikin shi,tamkar wanda aka saka cikin injin haka jikin shi ya shiga wawalniya ya na haske yayinda Siya ta koma gefe ta na fidda numfashi,wani irin ƙishi ta ke ji da sauri ta mayar da akwatin ta shiga toilet ta buɗe pampon ta shiga shan ruwa kamar ba gobe. *** Gonar shi ta gado ya sayar ya haɗawa Laila kayan lefe wanda aka yanke ɗaura masu aure ranar juma'a inda Liman ɗin garin su zai zama waliyinta,Asabe ba ta san wainar da ake toyawa ba ta na gudanar da mulki da isa akan abinda ya ke haƙin shi.Duk in zai kusance ta sai ya bata kuɗi ko ya sawo mata balangu wanda za ta ci ta ƙoshi a hakan kuma wani sa'in ture shi ta ke tun kafin ya gamsu,Muntari bawan Allah haka ya ke bin ta sau da ƙafa dan dai kawai a zauna lafiya. Laila ce zaune ita ɗaya tayi zugum tana tunanin gida wanda shine karon farko da ta tuna su,ko dan gobe ne za'a ɗaura mata aure?oho kawai dai taji babu daɗi ta so ayi bikinta irin na ƴan ganta sai ya ta iya da ƙaddarar ta?Doli tayi haƙuri. Wani tsoro ne ya kamata irin wanda kusan duk amarya tayi shi,tunanin yadda first night ɗin su zai kasance kai ta girgiza a zuci tace "kaiii ina ba ma zai kusance ni ba a yadda ni ke ƴar ƙarama ya na babba tausayina zai ji sai na ƙara girma"da wannan tunanin ta yakice fargabai....... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 35-36* Kafin Asabe ta farga sai jin sanarwa gobe ɗaurin auren Murtala,ɗan ƙaramin hauka ta aza a kan doli sai dai saketa ita ba za ta zauna da kishiya ba.Ko kaɗan Murtala bai saurareta ba balle har ya biye mata,Inna ce ma dai ke dannar ƙirjinta sai dai kamar ma zugata ta ke banda ashar babu abinda ta ke aikawa sai banbami ta ke ta na cewa "dama na san da walakin goro cikin miya tunda na ga ka zo da wannan baƙar ɗiyar na san da akwai abinda ka shirya,kai ni sam ban ma yarda da wannan auren ba munafunta ta kake a waje dan haka akwai lauje cikin naɗi"Inna da ke tarban baƙin da suka zo daga ƙauye ta dubi Asabe tace "kan ki ɗaya kuwa?gare ki farau kishiya da za ki tayarwa mutane da hankali tare da yin sharrin abinda kika san ko da kuɗi Murti ba zai yi shi ba?"cikin kuka Asabe tace "to babu rame mi ya kawo zancen shi?ace ba'a tashi gayamin ba sai yau sai muƙuniya ake da lamarin alhalin Allah ma da kan shi yace a tsananta bincike" "to sai ki bincika"cewar Inna ta na mai shigewa ɗaki inda ake yiwa Laila kitso duk ta na jin abinda suke ita abinda ya bata mamaki duk farin ta amman Asabe ta kirata da baƙa kawai da sharrin kishi. "In an gama kitson ga ruwan lalle can na tace maki ki yi wanka sannan ki shafe jikin ki da turaren nan kamar kullum na fi son ya kama jikin ki da kyau"da "toh Inna "ta amsa mata. Cikin ɗaki Asabe ta koma ta zura hijabinta da ɗaukar wasu kayanta ta ƙulle da kallabi ta saɓa su a kai ta fito ko ɗakin ba ta rufe ba ta fice daga gidan mutane sai kallon ta su ke wasu na kiranta ta dawo amman ko waiwaye. Inna tace "Ku barta ta tafi ba dai yaji ba sai tayi-tayi"kasancewar shi auren gida ne kusan dangin su ne nan suka shiga Allah wadarai da halin Asabe. Tun daga bakin ƙofa ta tartsa kuka tare da jefar da ƙullin kayanta ta na cewa "na shiga uku na lalace yau ni na ga baƙar rana wai ni Asabe Muntari zai yiwa kishiya "da sauri Ayya( mahaifiyar Asabe )ta fito daga banɗaki ta na cewa "miye?mi naji ki na faɗa koko dai kunnena ne bai jiyo min daidai ba kishiya?"faɗawa tayi jikin Ayya ta na mai ƙara sautin kukanta kamar wata ƙaramar yarinya,tureta Ayya tayi ta dubi ƙullin kayan da ke cikin kallabi tace "kutumar uban can shine kika kwaso jiki kika zo nan da sunan yaji ko mi?"cikin kuka tace "Ayya ba zan iya jurar ganin kayan takaici ba gwara na baro masu gidan dama Inna ba ƙaunata ta ke ba kuma duk munafurcin ta ne ita ta haɗa wannan auren"Ayya tace "baƙar munafuka azzaluma wadda ba ta san darajar zumunci ba har ta ke cin amanar shi,zauna ki huta na sha alwashin wannan auren ba zai je ko ina ba zai ɓare ai kowa ci tuwo da ni miya ce ya sha"cike da jin daɗin matakin da Ayya ta ɗauka Asabe ta wuce ɗaki ta na sharar ƙwalla. Washegari ana gama sallar juma'a aka ɗaura auren Muntari Hamza da amarya Laila Dauda,tun da Laila taji ƙarar motoci alamun har sun dawo daga ɗaurin aure ga wata tsohuwa sai rangaɗa buɗa ta ke kawai sai Laila ta fashe da kuka. Zulfa wacce tayi mata kitso da lalle ta shiga bata haƙuri,dan tuni suka ƙulla ƙawance Inna kuwa da murna ta shigo ta na shaidawa Laila yanzu za'a yi mata wanka fita lalle. Wata tsohuwa ce ke yi mata wankan yayinda mutane suka kewaye banɗakin suna waƙen amare "iyeee-iyeee lemu-lemu😹lemun Kano lemun Daura😹"ita dai Laila sai sunne kai ta ke ganin tsohuwa sai dirzarta ta ke kamar za ta canza mata fata ga kunya kuma,ana gamawa aka saka mata sabbin kaya tare da luluɓa mata darar amare nan kuwa kuka ya ɓarkewa Laila har da shasheka. Bayan an kaita ɗakin Inna wasu datijawa maza suka shiga suka yi mata nasiha mai ratsa jiki tare da tsayawa a zuciya,a wannan lokacin Laila neman kukan ma tayi ta rasa sai tunanin shin ina mahaifinta ya ke?miyasa ba tayi haƙuri ta zauna ta jira shi ba sai aurar da ita da kan shi?anya kuwa ta yiwa iyayenta adalci?miye makomar aurenta da mutumen da sati ɗaya ne kawai suka yi a tare ba tayi mashi wani cikakken sani ba?mi za ta faɗawa ƴaƴanta idan suka tambayeta ina dangin su na wajen uwa suke?"wasu zafafan hawaye ne suka shiga zubo mata ta na jin tausayin kanta. Ango Muntari kuwa ya na can gun mai sayar da magani na islamique Center an haɗo mashi maganin maza (ga masu buƙatar maganin maza na ƙarfi,sha'awa,ko na ƙarin girma duk mu na siyarwa mai su yi min magana🙈😹 har na mata ma akwai amman ƴan Niger kawai). Cikin leda ya shiga loda mashi su irin su max man,ɗoɗar,zumar maza da na Lipton duk sai da ya kwatanta mashi yadda zai amfani da su tare da bashi shawara kar ya sha tun yanzu ya bari har amarya ta saba. Cikin mota ya saka ledar maganin sannan ya wuce gida inda abokansa suka haɗa walima,sosai yau Murtala ya ke jin shi cikin wani farin ciki.Abokanai da ƴan uwa kuwa sai gudunmawa suke bayarwa,sosai kuwa ya samu kuɗi fiye da auren shi ma na farko. Gidan da Murtala ya kama haya bai da wani nisa da gidan su Inna,ɗaki ne ciki da ƙurya wanda ya sha sabon penti.Gado irin na masu ƙaramin ƙarfi ne da drower shi,a falo kuma an shimfida capet sai kujerun roba irin masu bancin nan.Duk da ba'a wani kashe kuɗi sosai ba amman ɗakin ya haɗu bakin gwargwado sai ƙamshin sabon gida ya ke da na penture ɗin meubles. Bayan an kawo amarya kowa ya watse ango ya shigo ɗakin amarya,a kunyace ya umarce ta taje tayo alwala bayan sun gama sallah suka ci abinda ya shigo da shi bisanin suyi brush. Laila da kayanta na atamfa uwanda aka kawota da su ta kwanta,ita duk a takure ta ke duk tsawon rayuwarta ba ta taɓa keɓewa da namiji ba.Muntari wanda ke kwance bayanta tsura mata ido yayi ya na tunanin ta ina zai fara?shi dai ba auren soyayya suka yi ba balle yace yayi mata wasu kalamai hasali ma tun ranar da ta amince da auren shi wata magana mai tsayi ba ta ƙara haɗa su ba.Ajiyar zuciya ya sauke tare ɗan matsowa kusa da ita,kamar munafiki ya kai hannun shi ƙugunta ya na mai ɗan jawota zuwa ƙirjin shi. Zuciyarta ce ta fara dakan ƴar uku-uku tsabar tsoro,ba ta ida yankewa da lamurran Muntari ba sai da taji ya na yawo da hannun shi a duk sassan jikinta.Lamo tayi ta na karɓar baƙon yanayin ta wani gefen kuma ta na jin tsoro,kuka ta fashe da shi ta na son yin magana sai dai ta kasa kuma ba ta yi ƙoƙarin hana shi ba har sai da taji azabar da tafi ƙarfinta sannan ta fara fizge-fizge da ƙoƙarin ture shi sai dai ko gizau bai ba. "Allah yi maki albarka ya biya maki dukkanin buƙatun ki na alkhairi,ya kare ki da duk wani ƙunci rayuwa na gode sosai da kyau abu mafi daraja da tsada my Layyyla"cewar Muntari ya na mai ƙara mannata a ƙirji tare da bubuga bayanta alamar rarrashi,sautin kukan ya rage sai shasheka a can ƙasan zuciyata kuwa faɗi ta ke "dama haka ake ji a daren farko?haka maza ke fidda tausayi su akan amarensu?a irin wannan azabar ce har wasu matan ke kai kansu da mazajen da ba na su ba?shin su ma suna jin zafi ne kuwa?"jin yadda Muntari ya kasa rufe baki sai ƙara kwarara mata addu'a ya ke saboda ta bashi tukuicin budurcinta yasa ta lumshe ta na mai jin wani sanyi "alhamdullah Allah na gode maka da ka bani ikon sauke nauyi na kawo budurcina gidan mijina,ina yiwa sauren mata addu'a Allah ya kare su yasa su ma suka na su mutuncin"ƙara tusa kanta tayi cikin ƙirjin shi ta na shaƙar ƙamshin jikin shi, Muntari kuwa sai santi taushi da santsin fatar jikinta ya ke tare sihirtacen ƙamshi da ya ke fitarwa. ***Moumbay "Kaiii amman Guy ɗin nan fah ya haɗu,ka ga yadda ya aje manyan damatsa har wani murɗiya suka yi daga ganin shi ka ga ƙarfafa mai ji da ƙarfi wai ma dan Allah a ina ka san shi na ga kamar Bature ne?"cewar Leemat wacce ta fito daga wanka ƙugunta ɗaure da towel yayinda ta ke tsane gashinta da ƙarami, system ɗin gaban shi ya ture ya taso tare nufota ya ɗaga gira yace "wai akan wa kike magana?"ba tare da shakka ba tace "wannan ƊAN DABAR mana wanda kuka zo jiya"cikin tsuke fuska yace "to wa ya gaya maki *ƊAN DABA* ne?" "Ai ka na gani ma ba sai an gaya maka ba irin wannan damatsa manya-manya ai sai ku masu gari,wai miye sunan shi gaskiya matar shi na da aiki wai"jin bai ce komi ba ya sa ta aje towel ɗin hannunta ta waigo tace "ya dai?"Dawood ya ɗaure fuska yace "a'a wai da har ki gama yabon kyawun surar shi sai mu cigaba"Leemat ta ce "laaa!ni fah ba yabon shi ni ke ba kawai dai muscules ɗin shine suka burg..."buge mata baki yayi cikin hasala yace "ya isa haka Malama sai kije ki nemo shi tunda son shi kike,daga nan sai ki shiga uku tunda dama kin tausayawa matar shi kin ga shikenan ai"ya na gama faɗa ya shige toilet ya bar Leemat tsaye sororo ta na mamakin to mi tayi kuma?. Shower ya sakarwa kan shi ya na jin wata irin ƙuna har ƙasan ran shi,tabbas Dawood ya san shi ma cikakken namiji ne mai ƙwanji sai dai William ya fi shi manyan damatsa su ma bai wuce dan shi William ma'abocin ɗaukar ƙarfe ne. Pampon ya kashe saboda yadda ya ke jin zafin ruwan suna ƙara mashi raɗaɗi,da ya fito ko inda ta ke bai kalla ba ya buɗe frigo ya ɗauko gorar ruwa masu sanyi sosai ya kafa a baki sai da ya shanye sannan ya fara shiyawa a gaggauce. Shareta ɗin da yayi sai yaji duk babu daɗi,ta miƙe tsaye doguwar rigar da ta saka ta fara jan ƙasa,murya a raunane tace "David..."sai kuma ta ƙyale,wani irin sarawa kan Dawood yayi ya riƙe shi ya na son tuna wanda ke kiran shi da irin wannan sunan amman sam ya kasa. Huging ɗin shi tayi ta baya,cikin zafin rai ya ɓanɓare hannuwayenta da ta zagaye cikin shi da su tare da tunkuɗeta ta tafi tangal-tangal za ta daki miror yayi saurin tarota da hannun shi😂. Kanta ƙasa yayinda ta ɗan rankaya baya shi kuma ya duƙo saboda tareta da ya yi,ƙuri suka yi ma junansu suna kamar masu son tantance wani abu,turo baki tayi tace "Ni ka bar kallona ka wani kafe ni kamar mayy..."ba ta ida maganar ba ya saketa ta faɗi ji kake gum ta buge kai da katako,harara ya watsa mata ya na jin wani irin haushinta wanda bai san dalili ba. Agogon shi ya zura ya kama hanyar fita "tsaya min"Leemat ta faɗa tana ƙoƙarin tashi yayinda hannunta ke dafe da kai. "Non tu restes ici"ya faɗa ya na mai ficewa tare da rufe mata ƙofa,wani uban kuka ne ya zowa Leemat ta shiga yi gashin kanta da ta gyara duk ta hargitse shi. Inda William ya ke jingine gaban mota ya nufa,gaisawa suka yi suna masu sakarwa junan su murmurshi. William na tuƙi Dawood n gefen shi ya na tunanin Leemat a yadda ya tsara a tare za su tafi shiyasa ma yace William ya zo da mota amman yanayin ƙwalliyar turawan da tayi ba ƙaramin kyau tayi ba haka kawai yaji bai son ta fito,tausayinta ne kwance cikin zuciyar dan har alƙawari yayi mata za su zaga gari da ita. Wata sanyayar ajiyar zuciya ya sauke, William ya ɗan waigo ya kalle shi sai ya ga idon shi a lumshe. Jin sun tsaya yasa Dawood buɗe ido sai dai da mamakin shi cikin filin jirgin sama ne suka zo,kafin ya kai ga tambayar William sai ganin Oga Darma yayi ya na tunkaro su..... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 37-38* Cike da mamaki Dawood yace "Oga dama yau ne za ka zo?na zata sai nan gaba dan naji kace kamar ka na wani abu mai muhimmanci ne"murmurshi Oga Darma yayi wanda Dawood zai iya cewa "yau ne karon farko da ya gan a kan fuskar uban gidan nashi,bai bashi amsar tambayar tashi ba sai cewa "ina ita Leemat ɗin?"ya na maganar tare da shiga gidan yayinda William ya zauna seat ɗin draber, Dawood shanye da mamaki ya shiga baya ya na mai tambayar shi ko dai kunnuwan shi ba su jiyo mashi daidai ba?amman kuma kamar ya ji ya ambaci sunan Leemat?to ta yaya ya san a tare suka zo yaushe ma ya santa? Dawood bai yanke da lamarin ba sai da ya ga sun nufi hotel suna tsayawa Oga Darma yace "yi sauri kaje ku tawo tare sauri mu ke"babu muso Dawood ya fita,zuciyar shi na das..das.das haka ya nufi ɗakin.A kwance ya tarar da ita tsakiyar gado daga ita sai towel da alamun wani wankan ta sake bayan fitar shi,surar jikinta ya fara ƙarewa kallo Leemat kuwa jin ƙara buɗe ɗaki da shigowa kuma taji shiru shiyasa tayi shiru hakan ya sa ta juyo,ɗan turo baki ta na mai tashi ya taɓe baki ya nufi wadrob ya ɗauko mata wata rigar shi ya saka mata da kan shi sannan ya shafa mata mai da turare. Mayafi ɗan ƙarami na riga ya yana mata a kai ai kuwa Leemat tace ba ta san wannan ba ita ba za ta fita a haka ba,gira ƙasa da ta sama ya game ya na shirin yi mata magana ya ƙara jin wani kiran ya shigo da sauri ya ja hannunta dan kar ta ɓata mashi lokaci. Oga Darma da Dawood tuni sun fito daga motar suna shirin shiga ciki dan kuwa Oga Darma ya fi kowa sanin wanene Dawood ya ga damar yayi siddabarun da za su ɓace,cak Leemat ta tsaya ta na kallonsu su ɗin ma ita su ke kallo da sauri ta koma bayan Dawood ta laɓe jiki na karkarwa hannunta ɗaya kan kafaɗar shi ɗaya kuma ga ciki. Cikin murya mai cike da furgici tace "Alhajin Abba ?wlh *ƊAN DABA* ne kar ka matsa kusa da shi shan jini ya ke kum kuma munafuki ne"Leemat ke faɗa ta na kuka, murmurshi Oga Darma yayi dan dama ya san za'a rina. Cikin mota ya koma ya na kallon yadda Dawood ke tambayarta tare rarrashinta dakyal ta bi bayan shi suka shiga mota William yayi mata key ba su zarce ko ina ba sai gidan su. Ta ƙanƙame Dawood ta na mai fashewa da kuka,"yi shiru mana kin san dai in ina nan ga guri ba zan bari ya cutar da ke ba ko?"kai ta gyaɗa tare da tashi daga kan ƙirjin shi suka fito inda su William ke tsaye suna jiran su suka taka. A falo suka tarar da Maman gefenta Momy ce ta na shayar da bbynta,duk waje suka samu suka zauna bayan sun gaisa ne Oga Darma ya gyara zama. ```Shekarun baya da suka wuce mu uku mun kasance manya abokaina,tun a makaranta Danee ya kasance mai son fifiko da nuna mana izza ba mu ɗauki komi ba mu ka rinƙa bin shi sau da ƙafa.Mu ukun nan mun kasance kowanenmu na da buri,Ni siyasa ni ke so na zama shugaba,Danee kuma mai son faɗa a aji a rinƙa tsoron shi duk duniya ta san shi yayinda Daddyn ku (cewa da su William)ke son zama shugaban ƴan dramer da siddabaru.Da mu ka zauna mu ka yi lissafi kuwa sai mu ka gane doli ko wane buri sai da kuɗi zai cika duk da dai mu na da kuɗi bakin gwagwardo,ba'a wani ɗau lokaci ba Danee ya kawo mana wata proposition mu shiga wata ƙungiya ba tare da binciken mi ƙungiyar ta ƙumsa ba mu ka amince nan ya kai mu gun Ogan su.Abu kamar wasa haka kowanenmu cikar burin shi ta fara tafiya kamar yadda ya kamata muna ta jin daɗi ba tare da mun san akwai tashin hankali gaba ba,abinda ƙungiya tace kowa ya bada jinin mutum ɗaya daga cikin ahalin shi to a nan ne fah Daddyn ku ya farga da ƙungiyar asiri ce kasancewar shi musulmi yace Indai sai ya bada jinin wani to daga yau ya fita,hankalin Oga ya tashi saboda ya na matuƙar ji da Ahmad saboda ko wata opération za'a je da salon siddabarun shi ya ke ɓatar da idon jama'a akan mutanen mu wannan ne ya sa ƙungiya tace banda shi tunda dama dai ba kuɗi ake bashi ba kawai ƙarfin iko ne.Ni kuwa Kakata wacce ta riƙe ni na bada, ɓangaren Danee kuwa Ɗa ɗaya tal gare shi sannan Abbas kuma bai ji zai iya bada ɗan uwan shi Auwal ba shine ya bayar da ƴar sa,maƙasudin mayar da ita makauniya daga zuwa Vacance ya sa Auwal bin didigi a ƙarshe ya tonowa kan shi abinda ya fi ƙarfin shi to nan ne fah Danee yayi mashi barazanar mutuwa shi da duk ahalin shi in yace zai tona asiri,bayan wasu ƴan watanni ne ƙungiya ta gano tabbas Auwal in ya na raye komi zai iya faruwa Danee yayi tsalle bisa yace ba za'a kashe mashi ɗan uwa ba nan ne kuwa aka bada shawar mayar da ƙwaƙwalwar shi irin ta kare da farko ɗabi'un shine suka fara sauyawa daga na mutane zuwa dabbobi a ƙarshe kuma Danee ya je har gida ya baɗe shi da wani magani har ya zama kare.Danee na shaida min abinda ya faru naje na ɗauke Michel da Miki na aje su guna ba tare da ya sani ba,matsayin Oga Danee ya ƙaru haka ma ƙarfin tsafin shi to a nan fah alƙalamin tsafin shi ya gano yaron Ahmad ne zai zama sanadin rushewar duk wani mulki na shi,kasancewata na hannun damar shi ya aike ni dan kashe shi a lokacin ya na makarantar India ta koyon tsafi,ban wani sha wuya ba wajen tawo da David saboda malamin ya san ni abokin Ahmad ne tun daga wannan lokacin kuma nayi amfani da tsafina na mantar da Dawood duk wani abu da ya shafi rayuwar shi sannan na sanya mashi a kai ƴan fashi sun tare su kuma ni na cece shi daga nan kuma na cigaba da rainon shi sannan na saka shi makaranta addini gefe guda kuma ana bashi training.Saboda gudun matsala mu ka gama ƙarfi da Danee wajen ɗauke Ahmad mu ka ɓoye shi dan kar ya san an kashe Dawood, dukkanin mu ba mu san ya na da wani ɗa ba sai daga baya ne gane na nemo William inda mu ka fara shirin yaƙar Danee sai na kai mashi William a matsayin ƙwararen *ƊAN DABA* duk da lokacin nan bai daɗe da zama soja ba amman sai yaje da wata fuskar wacce ba tashi ba,cikin ikon Allah Danee ya aminta da shi har ya ke gaya mashi wasu sirrika to a nan ne William ya fara samun labarin Siya ni kuma na bashi labarin komi to fah tun daga nan ne ya kamu da tausayin iyayenta soyayyar ta kuma ta shiga zuciyar shi ba tare da ya sani ba.Michel da Miki suka dawo hannun shi ya cigaba da kula su,a waje guda nayi wasa da hankali William shine aje wani book a matsayin na Daddyn su ne ya aje mashi shi.Ni na tura William gidan Danee na Niger a matsayin almajiri a lokacin kuma tuni an ɗaura igiyar auren su, yayi aikin shi ya samu nasara,daga nan kuma sai na kira Dawood a kan lalle sai sun fita opération duk da ruwan da ake sanin Baratu ba za ta barin Leemat ta zauna gidan ba sai ta nemo Siya to a nan Dawood ya gamu da ita dama tuni na tsara komi Dawood na ganinta ya faɗa soyayyarta.Tun daga zuwan Leemat har abinda ke wakana duk na sani a ranar da mu ka je ma lokacin da ka ɗaga gado na hangeta har sautin ɗan kukan da take duk naji,nayi hakan ne kuma dan gwada jarumtar kariyar ta na ga in za ka iya.``` Oga Darma na kawowa nan ya tsaya ganin kallon da Dawood ke yi mashi ya sa shi yin murmushi,cikin ƴar hassala Dawood yace "to yanzu fah inda ka sa na keta haddin ƴar mutane sai yaya kenan?"Oga Darma yace "sanin halin ka ya sa na aikata hakan kuma ko da kayi yunƙurin ketawar ba za ka iya ba saboda ita kanta Leemat ɗin ba banza na barta ba,ƙaryar mazinaci ya kusanceta sai dai mijinta"numfashi ta sauke wanda har sai da Dawood ya banka mata harara ta turo baki ya buge shi da hannu. "William ga Gift ɗin da nace nan zan kawo maka Dawood shekaru da dama kayi kukan rashin ɗan uwanka yau ga shi na maido ma, Dawood wannan ɗan uwanka ne uwa ɗaya uba ɗaya"kuka Maman ta fashe da shi wacce tun ɗazu ta ke kallon Dawood ɗin saboda kama da mijinta da ya ke, William ya taso ya rungume Dawood ya na hawaye bubuga bayan shi yayi kafin ya je ya rungume Maman ya na sauke wata ajiyar zuciya. Cikin kuka Leemat tace "ina Siya toh?"Oga Darma ya kalli William nan ya shaida masu komi,ganin Leemat za ta ɗaga hankalin ta yasa William gabatar da ita ga Momynta amman bai gaya mata Michel ne Abbanta ba,waro ido tayi ta na kallon Momy wacce ke hawaye game da murmurshi.Gun ta taje ta rungumeta tare da ɗaukar bbyn hannunta ta na kallo,su Oga Darma tashi suka yi suka wuce room ɗin William dan tsara yadda komi zai kasance cikin tsari kafin kowa ya kama gaban shi inda Leemat migididi tace gun Momynta za ta zauna. Dawood hôtel ya koma,da dare yayi sai juyi ya ke kan bed ya kasa rumtsawa a doli Leemat ya ke son kasancewa da ita😝saboda sabo ya kasa rumtsawa sai tsuki ya ke ja wadda ita ma gefenta haka abun ya ke wata sha'awar shi ma ta ke ji dan tuni jikinta ya saba da wasannin da suke duk dare kafin su kwanta kuma ba ta iya barci sai akan ƙirjin shi,pilow ta aza daga gaba ta kwanta wai Dawood ne amman duk da haka ba ta ji wani daɗi ba sai sake salo ta ke har Momy ta lura da ita,ƙasan zuciyarta taji babu daɗi zaman ɗiyarta da ƙasurgumin ƙato sauƙin ta ma babu abinda ya shiga tsakani. Comment and share Please Jikar Rabo ce😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* ```JOYEUX ANNIVERSAIRE MA PRINCESSE INDO JE TE SOUHAITE TOUT LE BONHEUR DU MONDE,QUE CETTE ANNÉE TE SOIT UNE ANNÉE DE RÉUSSIR, SUCCÈS,PAIX ET SURTOUT LE MARIAGE```🎂 *PAGE 39-40* Zaune ta ke tsakiyar gado ta rafka uban tagumi hawaye na tsiyaya a kan kyakkyawar fuskar ta,ba ka jin komi ɗakin sai sautin ƙira'a Abdullahi Matrood. "Badiya yanzu ke sabida Allah tabi'ar da kika ɗaukarwa kan ki kenan?kullum kuka sai kace wacce ta rasa uwa da uba?amman kin san wannan ba hanyar ɓullewa ba ce kullum tunani in kuma an tambaye ki kice babu komi"cewar Moma da shigowarta kenan.Badiya ta ɗaga kai ta kalli mahaifiyarta cike da tausayin halin da Moma kan shiga in ta ganta cikin damuwa, murmushi ta ƙirƙiro tace "laaa Moma babu fah komi ni ban ma san lokacin da hawayen suka zubo ba"tayi maganar ta na mai tashi ta shige toilet tari tayi nan take jini ya fito daga bakinta ta kurkure baki ta wanke fuskarta sannan ta fito. Mai ta murza a fuska sannan ta fito,duk familyn sun hallara kan dining suna breakfast kujera ta ja ta zauna ta gaishe da Dad sannan yayunta uwanda suka kasance duk maza. Dad ya tsaya da cin abincin da ya ke yace "Diya na kula tunda wannan abun ya faru ba ki sake yin walwala ba,na tambaye ki kin ce bai yi maki komi ba to damuwar ta mice ce? amman babu komi gama cin abinci zan kira docter Maryam ta duba min ke"tari Diya ta shiga yi jin wai a dubata,ɗan tea ɗin da ta sha ta maido sai kuwa gudaje-gudajen jini cike da tashin hankali duk suka yo gun ta tarin kuma ya ƙi tsayawa. Babu ɓata lokaci Dr Maryam ta amsa kiran Dad,teste ɗin ciki tayi mata duk da ta duba she is Virgin sannan ta ɗibi jininta ta tafi da shi asibiti dan yin exam. Kanta Moma ke shafawa cike da tausayi Ibrahim, Mustapha da Omar kuwa tuni sun wuce gun aikin su yayinda Dad ke saffah da marwah hankali duk a tashe dan kaf ɗiyan shi ya fi son Diya ƙila kuma hakan bai rasa nasaba da ita kaɗai ce mace. Babu jimawa Dr Maryam ta dawo riƙe da farar takarda bayani ta fara yiwa Dad da tsureta da ido ko ƙyaftawa bai yi "a gaskiya nayi mamakin yadda aka yi ƴar ƙanƙanuwar yarinya da ba ta fi 17years ba ace ta kamu da hawan jini ba,amman da sauƙi kar ku tada hankalin ku zan ɗorata kan magani in shaa Allah za'a dace"karɓar ledar maganin tayi ta aje kusan Diya wacce ke barci saboda ƙarin ruwan da aka yi mata. Dad kuwa zaman ƴan bori yayi sai kace wata mace ya fara share ƙwalla "son zuciya ya kai ni ya baro yanzu ga ɗiyata a haɗari ƙila sai da suka firgitata abun ya zame mata psychique"Dad ke maganar zuci. Haka suka cigaba da gadin ta har ta farka daga barci, Dad ya zauna gefenta ya kamo hannunta "Diya na faɗa min mi ke maki ciwo yanzu? "Kai ta girgiza alamun babu sai ya cigaba da cewa "to faɗa min minene ya saka ki damuwa har kika shiga wannan hali?Dr tace za ki iya samun sauƙin ciwon"da mamakin Dad sai ya ga Diya ta lumshe ido ta na murmurshi sototo yayi ya na kallon Moma wacce ta ke shaye da mamaki. "Tsarin zubin shi,yanayin tafiyar shi,salon maganar shi,tausayin shi,tsoron Allah shi duk sun yi min ina son shi Dad ka nemo min shi" "wa kenan?"Dad da Moma suka faɗa a tare saurin buɗe ido tayi ta na kallon su sai ta farga ashe a fili ne tayi maganai ba a zuci ba.Miƙewa zaune tayi tace "zan sha jus"Moma ta tai ta ɗauko mata,ta na sha ta na tunanin abinda za ta ce dan kuwa ba za ta iya faɗawa iyayenta *ƊAN DABA* ta ke so. Cikin son kawar da zancen tace "Dad ya kamata fah a gyara min takarduna ina son yin karatun likitanci,déjà Nadiya har ta gama shirinta"ta na yin maganar ne cikin Shagwaɓa da son nuna ita yanzu babu abinda ke damunta.Ajiyar zuciya Dad ya sauke yace "to babu matsala zan duba lamarin"ihu tayi ta rungume Dad ta na godiya kafin ta fara taka rawar murna dan tun can farko ta yiwa Dad magana amman ya ƙi amincewa. Wayarta ta ɗauko ta kira Nadiya wacce ta kasance ƴa ga ciyaman na Maradi kuma abokin Dad ne,da murnarta ta shaidawa Nadiya kafin tace "zan zo zuwa marice ki yi min frite irin suyar ki ni ke so tom kar ki ba ƴan aiki"yadda ta ke nishaɗi ya sa Dad da Moma sakin jikin su. Wuraren ƙarfe biyar na marice Diya ta shirya draber ya kaita gidan su Nadiya wanda ya ke ADS,ta na cin frite suna hira tare da tsara yadda komi zai kasance."to wai yanzu da kayan mu na atamfa za mu je ne?"Nadiya ke magana,Diya ta tuntsire da dariya tace "kin ji banza a India za ki saka kayan atamfa hum lalle shopping za mu je mu yi na riga da wando,abaya da sahari"suka taɓa suna murna Nadiya tace "haka za ayi". Cikin kwanaki ƙalilan aka shirya masu tafiya zuwa India wajen karatu,magunuka tamkar Diya za ta buɗe wata pharmacie haka Dad ya saya mata su. "Diya ki kula da kan ki da lafiyar ki kar ki gani dan ban kusa da ke ki zama shashasha,banda kula samari ki yi abinda ya kai ki"cewar Moma ta na mai riƙe da hannun Diya wacce ke ɗokin tafiyar,kiss ta yiwa Moma a kumatu tace "in shaa Allah Momana sai na dawo"nan dai mutane suka fara shiga jirgin. *** Ya kurɓi cofee ɗin ya dubeta tare da ɗaga mata gira ɗaya yace "ya ki sha mana"tayi murmurshi tace "zafi shiyasa,am kace mu haɗu a nan Plaza"Jasmine ta faɗa ta na mai bashi dukan hankalinta Nas ya ɗan murmusa ya na juya cokali cikin cofee ɗin yace "Yes ina son mu magana ne sérieusement shiyasa na ga da buƙatar keɓewa ta yadda za mu fahimci juna sosai"Jasmine ta gyara zama tace "to ina jin ka "Nas yace "am maganar gaskiya tun ranar da na ɗora idona kan ki naji kin yi min ina son ki da aure ban so kuma ya ɗauki lokaci Daddyna ya kusa dawowa na san kuma doli ya ƙara min maganar aure yaya kin shirya zaki aure ni ?"wani irin gudu zuciyar Jasmine ta fara ta ma rasa mi za tace ita tayi tunanin yadda za ku rinƙa haɗuwa suna cashe ayar su zai yi mata sai gashi ya zo da maganar aure,cikin daburcewa tace "aure?am ka na fah tarayya da Mamina ta yaya kuma za mu yi aure?"ya ɗage kafaɗu yace "so what dan ina tarayya da Mami?zina daban aure daban dan haka kar ki ma damu kan ki in dai dan wannan ne"Jasmine tace "to amman ka na ganin Mami za ta yarda da auren?"murmushi yayi yace "no kar ki damu ai duk na shirya komi iyayen bogi zan samo a matsayin iyayen ki kin ga ana ɗaura mana aure za mu bar ƙasar kwata-kwata mu je can mu sha amarcin mu"saurin rufe ido Jasmine tayi wai kunya🙄Nas kuwa ji ya ke kamar ya haɗe ta dan so tun ranar da ya tarar da su a falo suna barci ita da Laila lokacin da suka je club ya ji Jasmine ta kwanta mashi a rai. Cofee ɗin suka sha kafi su fara cin chawarma suna yin komi ne tamkar masoyan da suka daɗe cikin soyayyar juna,haka kawai Jasmine taji mutu karaba ita Nas tare da yi mashi babban gurbi cikin zuciyarta ko dan shine saurayi na farko da yayi mata maganar aure?oho. Jasmine tayi mamakin ganin dalleliyar motar da Nas ke hawa dan a yadda ya ke zuwa gidan ba za kace ya na da kuɗi ba,shi yayi draving nata har gida a mota sai da Nas ya ɗan rage zafi ita ma ba ta wani hana shi ba.Kasancewar motar irin mai baƙin glash ce babu wanda ya san wainar da su ke toyawa,cire bakin shi yayi daga nata ya na sauke numfashi yace "baby est ce que tu es vierge?"Kai ta ɗaga mashi tace "eh Virgin ce ni miyasa kayi min wannan tambayar?"ya shafi kumatun ta yace "kawai na tambaya ne yadda kika iya kissing haka in sex ma haka ne ai babu kanta na san kingi ne za'a ban"ya ida maganar ya na ɗaga gira Jasmine kuwa har ƙasan ranta taji babu daɗi.Ganin haka ya sa Nas cewa "ke babu fah komi wasa ni ke,ai ni ke ni ke so"murmushin yaƙe tayi kafin ta kimtsa tayi mashi sallama.Ya na kallonta har ta shige gida ya tuntsire da dariya yace "hegiya ni zan auren ƴar duniya duk an ƙwaƙule ki a club ai ni sabuwa dal a leda zan aura ƴar shila wacce komi ni zan koya mata". Jasmine na shiga gida ta tarar da Mami a falo ta na shan tsamiya gefenta kuma ƙaton tray ne cike da rake sai kwalshi,kai kawai ta jinjina ta shige ɗaki toilet ta shige tayi wanka tare da gasa jikinta sosai ta yadda wai Nas ba zai gane ita ba Virgin ba cece. Bayan kwana biyu da yin magana Nas ya kirata ya shaida mata gobe za'a kai lefe tuni kuma ya samu iyaye bogi,cike da murna Jasmine ta ce "yauwa my Nas yanzu yaushe zan je na gaishe da iyayen ka" yace "ai gobe ana kai kayan takeyanke za'a ɗaura auren dan Daddy yace zai koma India kuma babban albishir a tare za mu je tunda Momyna ma ta na can"dan murna Jasmine har da yin ɗan tsalle. Washegari kuwa Nas ya zo ya ɗauke ta zuwa gidan iyayen bogi,akwatinan lefen suka nuna mata cikin jin daɗi ta rungume Nas daga nan ya ɗauke ta suka wuce hotel Horizon. A tare suka yi wanka suka fito suka shafa mai,kazar amarci ya buɗe suka ci suka ƙoshi suka hauda madara tare da jus sannan suka yi brush. Jasmine tsakiyar gado ta zauna zuciyata na das.das.das tunani ta ke ko ya za taji a karo na biyu da ciwo ko babu,ta na wannan tunanin Nas ya hauro gadon ya na mai kashe masu hasken ɗakin.Ba'a fi minti goma ba Jasmine ta fara kuka na fita hankali ashe gaba ma da gabanta yadda Nas ke yi mata tamkar ya samu maƙiyar shi duk ihunta bai dame shi ba. Sauka yayi a kanta ya ɗauko wata roba da ƴar ƙarama da ya aje tun lokacin da zai hawa gadon,wani abu ne shi ba mai ba shi ba ruwa ba ya zubawa Jasmine a gabanta sai da tayi wata irin kururuwar azaba ta na ji a sannu ƙasanta ya fara matsewa kamar ana mata ɗinki. Washegari tun da safe ya tara ruwa masu ɗumi yayi mata wanka shi ma yayi suka shirya zuwa filin jirgi ba'a daɗe ba jirgin su ya ɗaga zuwa India. Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 41-42* *Jour inoubliable,day of birthday* "Hello Oga ina jin ka"cewar Dawood wanda ya gama shirin sa tsaf cikin shigar basawa daga can ɗayan ɓangaren Oga Danee ke magana "gidan da ka tafi ranar nan za ka koma in kaje ka cewa Papi ya gwada maka ajiyar da na bashi ta gwagwon biri,ka tabbatar ya shaida maka inda litaffin sihirin ya ke domin shine cikar nasarar mu sannan ka sheƙe min shi" "d'accord"kawai Dawood ya faɗa ya na mai fitowa inda William ke jiran shi a farfajiyar hotel ɗin,seat mai zaman banza ya zauna William ya yiwa motar key a hanya suka tsaya suka ɗauki Oga Darma sannan suka wuce tun a hanya William ya lura da wata baƙar mota da ke bin bayan su amman bai ce komi ba har suka kawo gidan shi ma mai motar ya samu gu can nesa da su yayi parking. Knowking aka yi Siya wacce ke tsaye ta na kallon bishiyar mangwaro taje ta buɗe ƙofa,cak numfashin shi ya tsaya na wucen gadi ita kuwa ƙuri tayi mashi ta na kallo kafin su kai ga cewa wani abu Oga Darma yace "ku shiga ciki ni zan wuce da ita gida"William bai ce komi ba sai waiwayen Siya da ya ke yi zuciyar shi na bugawa da ƙarfi,ciki suka wuce inda tuni Papi ya fito daga wankan da ya ke. Jagora ya yi masu har ɗakin da aka sauke Siya ya na kai su ya janyen ƙaton akwatin sannan ya fito,wasu formules Dawood ya karanta sai ganin su suka yi cikin ɗakin ƙasan.Ƙarasawa suka yi gun tsohon da ke kwance bisa tabarma ya na barci hankali kwance,har Dawood ya ɗaga ƙafa zai shure shi sai kuma ya tsaya tare da ɗan duƙawa ya mirgina tsohon fuskar shi ta bayyana da mugun sauri Dawood ya miƙe tsaye a razane William kuwa zaro ido yayi yace "Père ? Daddyna ?"yayi maganar cike da mamaki tare da ɗan girgiza shi wanda hakan yasa ya farka daga barci, murmurshi tsohon yayi tare da miƙewa tsaye ya rungumo su Dawood kuwa sai faman dafe kai ya ke nan kuwa duk abinda ya manta suka dawo mashi daki-daki. Ba su wani ɓata lokaci ba suka shiga tambayar shi lafiyar shi da murmurshi kawai ya amsa masu,kafin su ɗauke mahaifinsu su wuce da shi gida. Oga Darma hannun Siya ya kama suka nufi motar nan da ke bibiyar su,a baya suka shiga sannan ya ɗauko wayar shi y na ta ɗaukar Siya hotuna ya turawa Oga Danee a ƙasa ya rubu ```Ga mu a hanya ya kamata ka shiga ɗakin sirri zan kawo maka ita yanzu shikenan yau burin ka zai cika``` Siya da ba ta san wainar da ake toyawa ba kallon titi kawai ta ke,ana shirin kawowa Oga Darma ya shaƙa mata wani abu a hanci nan ta ɓingire da barci. Motar su Oga Darma ba ta zarce ko ina ba sai gidan Oga Danee a daidai ɗakin sirri wanda ya ke ɗif babu ko ɗigon haske,a can cikin ɗakin kuwa tuni Danee an sha Max man da ɗoɗar maganin maza na ƙarin ƙarfi😹. Ƴar fitilar nan maras haske ƙwarai Oga Darma ya haska yayinda yaron shi ya sungumota ya ɗorata kan gadon da Danee ke zaune zir haihuwar uwar shi. Ƙamshi Siya da turarenta ne ya cika ɗakin,ƙamshin da ke firgita zuciyar Danee a duk lokacin da ya tafi Niger ganin ta. Wuyanta ya fara sunsuna ya na shaƙar ƙamshi tare da kai mashi kiss,kayan jikinta ya rabata da su ya shiga wasa da ita bisanin ya je ga oga kwata-kwata sai da Danee yayi dagaske Sannan ya samu nasarar ratsata,a ruɗe ya ke having sex ɗin sai ya ke jin tamkar yau ne daren shi na farko da ya san mace.Sambatu ya ke ya na faɗin ɗalasiman tsafin da aka bashi ya hardace su tun tuni ita kuwa baiwar Allah sai numfashi ta ke saukewa dan maganin da aka shaƙa mata mai ƙarfi ne sosai,ya na jin yadda jini ke zuba ta ƙasanta ya na ɓata mashi jiki amman sam hakan bai sa ya tausaya mata ba har sai da maganin da ya sha ya sake shi. Deeya ce da Nadiya a wani ƙaton Mall suna sayayya sai labarin Dawood ta ke baiwa Nadiya yadda ya ke da cikar zati irin ta jaruman maza,lumshe ido tayi ta na tafiya baya-baya yayinda Nadiya ke takowa ta na kallon ƙawarta ta babu zato ba tsammani taji ta kaiwa wani glass karo wata irin ƙara ta saki tayi baya za ta faɗi sai ji tayi an tareta. Cike da masifa wani saurayi ya tafo ya na kwashe portables ɗin da suka zube "ke ba ki da hankali ne mahaukaciyar ina ce?"da sauri Deeya tayi ƙoƙarin cire jikinta daga na saurayin da ya tallabeta sai dai mi ji tayi ya ƙara mannata a ƙirjin shi tare da kwashe mai shago da mari cikin muryar basawa yace "kan mi za ka yi mata ihu ?babanta ne kai da za ka mata tsawa iyeee?nawa ne kuɗin Mall ɗin gaba ɗaya da za ka wani tsare mutane akan banzar waya📱"da sauri abokin shi ya ƙaraso yace "please Abbas kayi haƙuri bai san wanene kai ba shiyasa kuskure ne ka yafe mashi". Kallon Nadiya tayi sannan ta kalli Abbas wanda ya wani riƙe ta sai kace ƴar gidan su😏, murmushi ya sakar mata yace "ya dai baby ba ki ji ciwo ba?"kai Deeya ta ɗaga mashi kafin tace "na gode" "ba buƙata"cewar Abbas ya na mai shafa gefen fuskarta tare da sakinta suka bar shagon. Da kallo Deeya ta bishi tare da ɗaukar kayan da suka saya ita da Nadiya suka nufi gun biya,cikin leda ya saka masu tare da cewa "Oga Abbas ya biya kuje kawai"cike da mamaki suka fito Deeya tace "kin ji ƙarya ko yaushe ya biya kawai fah tsoron shi suka ji to ko shi ɗin wane..."sauran maganar ce ta maƙale mata ganin Abbas can gefe da su bisa mota ya na shan sigari,dirowa yayi ya jefar da sigarin ya nufo su yace "ya dai har kun fito?to muje na rage maku hanya"ba tare da muso ba suka nufi motar a baya suka shiga yayinda Abbas ya shiga gaba gefen abokin shi. University ɗin garin suka kaisu har ciki farfajiyar école ɗin,duk wanda ya ga motar Abbas kaucewa ya ke ya bada hanya saboda kaf école ɗin babu wanda bai san shi ba tun daga malumai har students. Har room ɗin su Abbas ya raka su mutane sai kallon su Deeya suke tare da tausayinsu saboda duk wacce Abbas ya ƙyasa to sai fah ya kaita ƙasa. Tun da suka kamo hanya Abbas ke murmushi Ali dai na gefen shi ya na kallon ikon Allah da ya kasa haƙuri yace "ya dai Man?" Abbas ya murmusa yace "ina fah son wannan yarinya dan haka lokacin aure na yayi"cike da murna Ali yace "masha Allah addu'ata ta karɓu yanzu shikenan sai ka maida dabancin nan gefe please"ya ƙarashe maganar cikin sigar magiya dan shi har ga Allah bai son ta'addancin da Abbas ya ke za ma a iya cewa Ali ne kawai abokin Abbas wanda bai cikin maƙaraban shi na dabanci. Taɓe baki Abbas yayi yace "sai nayi tunani dan nima wannan tabi'ar ba wani burge ni ta ke ba kawai na tashi cikin ta ne"Ali yace "Allah sa mu dace toh"a zuci yace "amen". Faruq wanda ya kasance Friend da su Deeya tun ranar da suka sauka a school ɗin ya shiga room ɗin su cike da tashin hankali "kun san ko wanene Abbas kuwa da har kuka kawo shi masaukin ku?to Ɗa ne ga Oga Danee shugaban daba na Moumbay duk wasu miyagun ayuka da kuka san Allah ya haramta to su ne sana'ar uban shi,shine saffara miyagun ƙwayoyi na dangin maye,tsafi da dabancin yin fashi da ƙwace kuma tamkar iskan shaƙa haka ya mayar da su amman shine kuka wani kwaso shi kuka kawo school"cike da tsoro Deeya tace "a'a fah ba abinda kake tunani ba ne kawai rage mana hanya yayi"Faruq yace "ina baki ki na ƙin amsa to abinda ba ki sani ba tamkar riga haka Abbas ya maida ƴan mata Allah kaɗai ya san iyakar uwanda ya keta ma haddi dan haka kar ku yi wani tunani ku taso zama bai gan ku ba doli na canza maku wajen kwana dan na san tabbas ya aiko ɗaukar ku"da jin haka ai tuni Deeya ta fara hawaye dan duk wanda zai bada labarin *ƊAN DABA* to bayanta ya ke. Da taimakon Faruq suka samu SG ya canza masu wajen kwana,cikin ƙanƙanan lokaci suka kwashe kayan su kaf suka mayar can. Kamar yadda Faruq ya faɗa ɗin kuwa dare na yi da misalin ƙarfe bakwai sai ga motar Abbas ta shigo a tsiyace ƴar karen muser na tashi kamar motar za ta fashe,tuni ƴan mata sun fara ɓuya suna neman malaɓa yayinda uwanda ke son ya taya su suka kawo kansu suna karairaya. Ko kallon tsiya ba su ishe shi ba ya nufi ɓangaren da su Deeya ya ke a hawa na biyu sai dai ya na zuwa ya tarar da shi a rufe,wata irin bangaza ya yiwa ƙofar ta buɗe wayam babu ko tsinken su zuciyar shi ce ta fara suya "tabbas an samu ƴan mugun ɗumin tsiya sun shaida masu wani abu dangane da ni"wayar shi ya fiddo ya aikawa babban yaron shi text babu jimawa kuwa sai ga rundunar motoci wajen uku cike da ƙatti majiya ƙarfi sun shigo a tsiyace. Wani uban ihu Abbas yayi wanda ya girgiza duk jama'ar gun wasu tuni hantar cikin su ta kaɗa tsabar tsoro jin ƙara bindiga😂 *GROUP ƊAN DABA FANS* ma duk an firgice Rachel uwar tsoro an ɗauki buta an shige toilet sai zawo😂Queen Fulanie na take mata baya ta na riƙon zane😹 Chouchou kuwa ƙarƙashin gado ta shige😂M Ameer Ƙanwar Lawiza sun yi tsit sai haɗa uban gumi a ke cikin drower, Fadila khan, Ummu najma,Ummi, Nana Abdou, Mama Ahmad,Qum Habibity,zainab Wada, Mama Nabeela,Mama boy,humaira, Mama Ikram can na hange su bayan labule ko wace dafe da zuciya💔 ido na shatatar hawaye,Halimatou Diffa wacce ke da ƴar sauran jarumta ta leƙo ta window👀 tare da saurin komawa ganin Abbas ya fitar da tashi bindigar ya na kallon sama.😂😂😂😂😂 Cikin bada umarni Abbas yace "ku shiga ku fiddo min duka mutanen da ke ciki kowa ya fito ko na tada bom"ai ko ida rufe bakin shi bai yi uwanda ke kusa suka fara fitowa yayinda yaran shi suka bazama su na tunkuɗo mutane waje. Deeya ta laɓe bayan Nadiya ta na makerkyata tsabar tsoro,ganin saboda ita duk an tashi hankulan jama'a hakan yasa ta auro jarumta ta fidda kanta da kanta. Duk step ɗin da ta taka sai bugun zuciyar shi ya ƙaru hakan ya tabbatar mashi da ta na zuwa ne saboda bai taɓa jin wannan canjin ba sai haɗuwar shi da ita,tun kafin ta ƙaraso ya kafeta mayun idon shi uwanda suka yi jawur tsabar ɓacin rai da tashin hankalin rasata da ya ke ƙoƙarin yi. Sanye ta ke da spleeping dress rose irin masu santsin nan,dogon wando ne har ƙasa haka ma rigar mai dogayen hannuwa ce irin mai manya buton a gaba. Tamkar ɗokewar ruwa haka duk mutanen gun suka tsaya cak suna kallon ikon Allah,yaran shi ma tsayawa suka yi jin Ogan nasu ya dakata da harbin bindigar. Sanyayar iska ce ke kaɗawa mai shiga jiki mai tafiya da ruhin masoya,gashin kanta wanda ya ke a tubke ya shiga yal-yal-yal ya na tashi sama yayinda kayan jikin ta suka lafe saboda sanyin da ya sauko. Sai da ta kusa kawo kusa da shi ta tsaya ta sunne kanta idonta na ɗigar hawaye,ƙarasowa yayi gunta ya rugumeta tare da sakar mata kuka mai ɗan sauti wanda iya ita kaɗai ta ke ji. "Ma raison de vivre miyasa za ki min haka?"ya faɗa ya na ɗan ɗagowa ya tsura mata ido ganin ba za tace komi ba ne ya ja hannunta zuwa motar shi ya cillata tare da zagayawa ya zauna mazaunin drever ya yiwa motar key a guje ya fice,kuka Nadiya ta fashe da shi ta na kiran sunan Deeya...... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 43-44* Furgici,bugun zuciya,tashin hankali ƙarara suka bayya a fuskar Oga Danee wanda ya kunna hasken ɗakin idon shi ya sauka kan Jasmine wacce tuni jinin jikinta ya ƙare ƙwaf har wani yalow ta ke fuskar nan tayi fari ƙal. "Jasmine mi ni ke shirin ganin , Jasmine mi ya kawo ki nan na shiga uku na lalace kar ku shanye min jinin Ƴa ba ita ba ce na bayar a matsayin sacrifice"Oga Danee ke wannan furci cike da tashin hankali kafin yayi dialing number Oga Darma "hahhh to ya ka ga kafcen? wannan salona kenan kai tantiri ka iya zamba balle ni ɗan siyasa?ka cutar da ni ka bayar da ƙwan halitta ta gun matsafa nima yau na bayar da ta ka ƴar mafi soyuwa gare ka.Ko ka zata ban san kafi son Jasmine ba kawai ɓoyewa ne kake dan kar a cutar da ita kai mai wayo hhhh.To tsaya ba ma wannan akwai abinda ya fi wannan kafcen furgici shine Ahmad na nan da ran shi ko akaifar shi ba ta bar jikin shi ba saboda David da ka tura in sheƙe rainon shi nayi ya koma Dawood shi kuma ɗayan William da ka ɗauka na hannun damar ka to ba kowa ba ne face jinin Ahmad hhhh"Oga Darma ke faɗar haka ya na sheƙewa da dariya kafin oga Danee ya kai ga yin maganar wasu halittu maras kyawun gani sun sauka cikin ɗakin suna mai kama-kamar zanen gadon da Jasmine ke kwance suka ɗaga shi sama suka tafi da ita da zanen. Zaman ƴan bori Oga Danee yayi ya fashe da kuka kafin ya miƙe tsaye ya suturta jikin shi ya nufi waje a mugun sauri,tsabar yadda ya ke cikin tashin hankali ya sa bai tsaya jiran drever ba yayi tuƙi da kan shi bai zarce ko ina ba sai gidan Papi a hasale ya shiga gidan ya na huci. Kwalbar giya Papi ya bashi ya tultula sosai kafin ya bashi wani abu cikin marfi mai masƙi ya shanye wanda a ciki ne Papi ya nasawa Oga Danee ƙwayar maita😱ba a ɗau lokaci ba kuwa Danee ya fara tanɗar baki ya na kallon Papi wanda har ƴan cikin shi ya na gani. Papi ya juya baya yace "kar kace komi duk na san abinda ke faruwa shiyasa na shirya maka yadda za ka ɗauki fansa a sauƙaƙe ba komi ba ne sai ta hanyar lashe kurwar su saboda mayyta tafi tsafi girma"tamkar wani mayunwacin zaki haka Oga Danee ya miƙe yace "Papi ina son ka tattara min duk wani maye da mayya na duniya da wanda ke yi a ɓoye da wanda ke a sarari ka shaida masu yanzu sun samu ƴanci zan gina babbar MASARAUTAR MAYU (Oum Hairan)yaro da babba mace ko namiji duk za'a tare a can zan ɗora sarauta wacce ba'a taɓa gani ba zan fito cikakken *ƊAN DABA* kuma babban maye zan adabi garin Moumbay da duk wasu magoyan hana tsafi a duniya hhhhh"cike da jin daɗi Papi yace "an gama". Abun haushi abun takaici Oga Danee na komawa gida ya sa aka dafa wake da shinkafa da mai,nan ya jefa ƙanƙarar maita duk yaran shi suka ci suma suka zama Mayu😰,cikin ƙananan lokaci garin Moumbay ya fara hargitsewa da yawan rashin lafiya gefe ɗaya kuma wani ƙaton gini ne aka ɗora wanda ya kusa canye rabin garin. Miƙa Siya tayi ta buɗe idonta uwanda ta ke jin sun yi mata nauyi,shafa kanta William yayi ya na kallonta yace "kin tashi?"da mamakin shi raɗau ta amsa mashi da bakinta. Oga Darma wanda ke gefe yace "ayi haƙuri na shaƙa maki maganin barci ba da son raina ba yanayin aikin ne ya zo da haka,am Nas amshi kuɗi ka hau taxi ka koma hotel zan neme ka"Nas da ke gefe yayi wani sukuku da shi dan sam bai ji daɗin mutuwar Jasmine ba,karɓar kuɗin yayi ya fita. Daddy wanda tuni yayi aski yayi wanka ya fito fes da shi gwanin kyau ya gyara zama ya dubi duk mutanen ɗakin"am to yanzu dai babu abinda za mu ce sai godiya da Allah,abu guda ya rage mana shine dawowar Michel izuwa yadda ya ke tun farko"Oga Darma ya karɓe zance "eh kam haka ne ya kamata mata su tashi su bamu waje mu san dan tsara yadda abun zai kasance"Mama ta ja hannun Siya ita da momy suka bar gun. Wata takarda Darma ya fito da ita yace "wannan shine kogon da kambun sarautar ya ke ya zama doli mu nemo shi kafin Danee ya kawo mana hari dan na san doli ya farauce mu,sannan abu na gaba shine jinin Danee mu ke da buƙata ko yaya ne dan dawo da Michel mutum wannan ne makarin "shiru dukan su suka yi suna nazari Dawood ya gyara zama yace "Ni zan nemo shi nayi alƙawari,dan ƙaramin aiki ne gare ni"cike da gamsu Darma ya tare Daddy da hankalin shi ya tashi yace "kar ka damu na san ko wanene Dawood dan tuni ya tashi daga David ɗin da kai ka sani ni na hora kuma ƙarfin ikon jikin shi ma ba zai bari a cutar da shi ba"cikin nutsuwa Daddy yace "shi kambun ni zan ɗauko shi Siya ta bani duk pouvoir ɗin da ke jikinta yanzu babu tsafi ko ɗaya a jikinta". William yace "zan rakaka wajen ɗauko shi Daddy dan kai ma ka na buƙatar garkuwa"cike da jin daɗi Oga Darma yace "to hakan yayi kyau ni kuma zan ji da duk wani motsi naku ta allon sihiri na duk wanda ya tai shiga matsala zan zama garkuwar shi"haka dai suka cigaba da tattaunawa har lokacin cin abincin rana yayi. Tamkar kar ta fito saboda gamo da tayi da ƴar uwar ta kuma abun farin ciki ta warke daga makantar ta,tun da ta fito Dawood ya kafeta da ido ko ƙyaftawa bai yi.Ba ta ko kalli inda ya ke ba amman taji idanun shi kanta,turo baki tayi ta wuce Kitchen a zuci yace "eh lalle waccan yarinya ta raina ni ma yanzu ko gaishe ni ba za ta yi ba?"kasancewar shi ɗaya ne falon William na part ɗin shi wajen yin wanka,Daddy da Darma kuwa a can masjid ya baro su hakan ya sa ya tashi ya nufi kitchen ɗin. Shi ɗin mai rauni ne idan ya na tare da ita hakan yasa shi kasa yin komi kawai sai ya tsaya ya na ƙare mata kallo,yadda ta ke motsa miyar da ta ke réchauffer matsowa yayi ya tara mata alamun ta bashi shi ma ya ɗanɗana. Rufe tukunyar tayi ta juya mashi baya wai ita fushi ta ke da shi,juyo da ita yayi tare da laƙace mata hanci ta buge hannun shi tayi "Ni ka ƙyale ni shine ko nema na ba kayi ba alhalin tunda da safe kake nan"ta faɗa a shagwaɓe dariya ta bashi ita ala doli wai nan fushi ne ta ke kuma in yace ta na son shi tace a'a."Ka koma falo please kar wani ya gan mu"cewar Leemat ta na ɗan leƙa falo da taji kamar motsin mutum "to mu ma ba sai mu gan shi ba🤷🏻‍♀️"dukan shi ta shiga yi a ƙirji ta na ɗan kukan Shagwaɓa ya riƙe duka hannuwanta tare da ware su zuwa can ya sake su ya na mai ɗora ɗaya a ƙugunta ya matsota zuwa jikin shi saurin rumtse ido tayi jin ya na hura mata iska a fuska. "Leemat tun ɗazu ke ni ke jira ki ida bani labarin nash..."sauran maganar ta maƙale Siya ta waro ido tare da saurin yin baya ta na dariya ƙasa-ƙasa William da ya ke saukowa daga step yace "hy"ta ɗaga ta kalle shi murmushi ya sakar mata tare da yi mata alama ta zo. Ba tare da ta kawo komi ba ta tafi gun shi,hannunta ya ja suka koma part ɗin shi kan gado ya tureta ta faɗa ta na dariya rigarta ya ɗaga ya na shafa cikin ta ya ɗan ɗaga gira yace "kamar fah nayi ajiya fah a nan na ga kin ƙara kyawu"kafin tace wani abu ya kusanta fuskar shi ga ta ta, lumshe ido tayi ta na jin yadda ya ke kissing nata cikin ƙwarewa. Daidai bakin wasu fararen ruwa Abbas yayi parking mota,zagayowa yayi ya buɗe mata ta fito hannunta cikin nashi. Ta lumshe ido ta na shaƙar dadaɗar iskar da ke kaɗawa,ba ka jin komi sai kukan tsuntsaye da sauran ƙwari. Baya ta juya mashi ta na kallon ruwan da hasken wata ya haske su fyau ka na ga iya ganin yadda suke gudana,ba ta san da zuwan shi sai ji tayi yayi hugingta ta baya ya na mai ɗora haɓar shi bisa kafaɗarta ya na mai lumshe ido. Cikin cool voice yace "Ma raison de vivre ina son ki ke ma ki soni "cikin tattaro jarumta tace "akwai wanda zuciyata ta ke so tun tuni"...... Comment and share Please🥺 Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *ƊAN DABA FANS* ```BABU ABINDA ZAN CE SAI ALLAH BAR ƘAUNA INA GANIN RUWAN COMMENTS WASU MA BAN REPLY, ALHERIN ALLAH YA KAI MA DUK MABIYAN WANNAN BOOK```🥰 *PAGE 45-46* Tamkar ta zuba mashi ruwan zafi haka yaji zafin maganar ta amman cike da mamakin kan shi maimakon ya rufeta da masifa sai samun kan shi yayi da cewa "please baby ki yarda da ni wlh ke ce my first love tunda ni ke ban taɓa son wata ƴa mace ba"ya faɗa ya na mai juyota suna facing juna "ta yaya zan so ɗan shaye-shaye *ƊAN DABA* wanda bai ɗauki mace a bakin komi ba sai abar kawar da sha'awa,ta yaya ne ma wai mutum wanda ke rayuwa kamar irin ta dabbobi zai ce ya na Sona alhalin ni na kasance mai ƙaurace duk wani saɓon Allah?"Deeya ke faɗa a zuci yayinda idonta ke cikin na Abbas wanda ko ƙyaftawa bai yi. Ganin ta kasa cewa komi yace "stp bb.."sunne kai tayi zuciyarta na dokawa tace "to ka mayar da ni da school ka na ga dare na yi"ta ida maganai ta na mai ɗagowa kallon da yayi mata na ba kida hankali ne yasa ta ce "eh gobe ba sai ka zo mu tattauna ba"huci ya sauke mai zafi kafin yace "naji"ya na mai kai bakin shi bisa lips ɗin ta ya sumbaceta. Mota ya buɗe mata ta shiga sannan yayi mata key,a hanya ya tsaya ya saya mata gasasun kaji masu zafi tare da exotic.Shigowar motar shi a harabar school ɗin yasa ƴan ganin ƙwam leƙowa,zagayawa yayi ya buɗe mata ta fito hannun shi riƙe da leda sai da ya raka ta har room ɗin su sannan ya dawo. Nadiya tayi saurin nufota da gudu ta na tambayarta "bai mi ki komi ba?"murmurshi ta sakar mata tace "ke ki nutsu babu abinda ya yi min ɗauko mana plate mu ci"Nadiya ta ɗauko plat ta dubi Deeya da luhuluhun idanun ta da ta sha kuka tace "amman wannan ya cika *ƊAN DABA* na gaske kin kuwa yadda duk ya firgita mutanen school?yanzu haka fa wasu su na can ana basu magani saboda tasowar cutar huka humm nima ba laifi an firgita ni"Deeya tayi ɗan murmushi ta shaidawa Nadiya yadda suka yi da shi. "Kin ga fah kamar ya san mu na jin yunwa ya sayo mana kaza yanzu sai mu ci mu kwanta"cewar Deeya,Nadiya ta sheƙe da dariya tace "Ni fah tunda Faruq ya shaida mana halin shi na manta da wani abu wai shi abinci,tom bari mu ci kayan masoyi"Deeya ta kai mata duka tace "daga wace ya zama masoyina?ɗan ta'addar?"Nadiya ta cizgi kaza tace "amman fah Guy ɗin ya haɗu ga shi da kyau kamar shi ya halicci kan shi,abun burgewa kuma sajen fuskar shi"Deeya ta taɓe baki tace "duk da haka dai bai kai ga Boss ɗina ba wanda tsabar kyawu shi dabancin ma kyau yayi mashi"Nadiya dai tayi shiru ta na kallon Deeya tare da cigaba da cin kazar ta. Cike da jarumta Daddy ya nufi kogon hatsabibai domin ɗauko kambun sarauta,duk inda ya ratsa gawarwaki ne birjit na bil Adama wanda ko tantama babu sun yi yunƙurin zuwa gun ne ba tare da sun shirya da kyau ba.Tafiyar shekaru da dama sai ga Daddy yayi a kwana biyu ita ma ɗin ƙarfin tsafin jikin shi ne ya sa haka,motsi yaji bayan shi da sauri ya waiga sai ya ashe William ne ke biye da shi duk da ya hana shi murmushi ya sakarwa Daddy nan ya fara wani siddabaru sai gasu gaban wata ƙofa mai haske wacce tsabar haskenta sai da su Daddy suka rufe ido da tafin hannu.Tsawon ƴan daƙiƙu hasken ya ɗauke nan ƙofar ta buɗe da kanta,shiga suka yi da ƙafar hagun ko tako uku ba su yi ba wani narkeken aljani ya bayyana gare su hannun shi riƙe da wannan kambun sarautar da suka zo nema. Fuskar nan a murtuƙe ya ke kallon su kafin ya kai ga tambayar su William ya buɗe baki da niyyar magana kawa sai hasken hauren da Oga Danee ya sa aka saka mashi ya mamaye ɗakin ta yadda idon aljanin suka rufe har Daddy ya samu nasarar ƙwace wannan kambu daga hannun shi,a guje suka fito suna tsaka da gudu suka ji ihun wannan aljanin wanda ya baiwa manyan-manyan burwai🐒damar fitowa nan suka yo kan su. William na cikin karanta formules ɗin da za su ɓace wani biri ya halbo mashi wata wuƙa ta caki ƙirjin shi nan ya faɗi ƙasa jini na zuba,cikin fitar hayyaci yace "Daddy ka gudu kawai kar ka tsay..."cike da azama Daddy ya duƙa ya cire huƙar burwan ne suka yi cikin su tare da zagaye su,babu zato ba tsammani wani doki mai fukafuki ya bayyana🐴sauran ƙarfin da ya rage mashi ya miƙe ya hau dokin haka ma Daddy nan ya tashi sama da su suka. Dawood da Oga Darma da ke kallon su ta allon sihiri suka sauke ajiyar zuciya,nan oga Darma ya cigaba da yin karatun da zai taimakawa dokin wajen kawo su lafiya dan dama shi ya aika shi. Ko da suka ƙaraso gida William tuni ya fita hayyacin shi,magani aka shiga yi mashi amman shiru ya kasa farfaɗowa. Cike da tashin hankali duk suka gewaye shi,Siya sai kuka ta ke ta na kallon mijinta wanda ya ke a sheme. Oga Darma ya kara wani cokali daidai ciwon nan ƙwayoyin cutar da suka hana shi farfaɗowa suka shiga yin sama suna shiga cokalin,ba'a ɗau lokaci ba ya fara tari mai ƙarfi haɗe da amayar da jini mai cike da guba. Ruwan sanyi aka bashi ya sha, Dawood ya naɗe mashi ciwon da bandeji. Murmushi ya saki ganin Siya tayi tsit ta na ƙyaf-ƙyaf da ido,sai ta baiwa kowa dariya babu kunya ta rungume William "auushhhh!"ya fidda ɗan sauti saboda ciwon da ta ɗan buge. Hancin shi ta laƙace ta na dariya,Momy da ke gefe ta harareta ai kam Siya ta noƙe kai tayi kamar ba ta gani ba. Da taimakon Dawood ya isa part ɗin shi, Siya ta haɗa mashi ruwan wanka masu ɗan ɗumi sannan ta nemo mashi tea da maganin da zai sha. Dawood kuwa falo ya zauna ya tisa Leemat gaba ya na kallo cike da mamaki dan yi ta ke tamkar ba ta san shi ba,wani zubin ma sai in shi yayi mata magana. Ganin irin kallon ƙurilla da ya ke bin ta da shi yasa ta miƙe tsaye ta turo baki ta na gunguni,ta tai wucewa yasa ƙafa ya taɗeta ta faɗi ƙasa kanta ya bugu da salon dan ƙeta kuma ya shiga yi mata dariya.Daddy da ke can gefe ya na kallon su ya taso ya fara yiwa Dawood faɗa ya tada Leemat ya na tambayarta in ba taji ciwo ba.Gwalo ta yiwa Dawood😝 sannan ta murguɗa mashi baki😏 ta tsere part ɗin Momy,wani ƙululun baƙin ciki ne ya tokare Dawood ya bita da ido sai yaji ina ma babu kowa gidan kamar can yadda suke a Niger da ya koya mata hankali. Murmushi Daddy yayi dan kuwa ya gano yaron nashi ba ƙaramin so ya ke yiwa Leemat ba amman a ganin shi ai tayi mashi ƙaramta ina za ta kai gwabran shi balle tazuranci?.Kamar wani ƙaramin yaro ya shagwaɓe fuska yace "Daddy ka na fah ganin abinda ƙaramar yarinya ta yi min"Daddy ya zauna kusa da shi yace "ai kai ka fara,yauwa ya kamata ka yanke lokacin da za ka tafi samo jinin Danee dan maido bawan Allahn mutum kamar kowa ka ga daga nan sai ayi maganar auren ku in komi ya lafa"cike da kunya Dawood ya sunne kai yace "to Daddy"a ƙasan zuciyar shi kuwa godiya ya ke yiwa Allah da yasa Daddy ya gano da kan shi ya na son Leemat dan dai shi girman kan shi ba zai bari ya faɗa ba dan kar yarinya ta raina shi😎 *** Cikin ƙarfin hali ta daure ta ɗora masu girkin rana shinkafa fara da miyar albasa,sai da miyar ta dafu sannan ta jaye itace ta bar garwashi ta cika boki ta tsalo wanka tare da gasa jikinta sosai ta kama ruwa da bagaruwar da Inna ta aiko mata da safe.Cikin riga doguwa ta atamfa ta shirya bayan ta shafe duk jikinta ambre da humura mai ƙamshi,ba tayi ƙwalliya ba kawai ta shafa man leɓe ne. Abincin ta juye cikin sabbin kwanoni ta jera bisa ɗan madaidaicin table ɗin ta na roba,ba'a jima ba kuwa Muntari ya shi cike da kunya ta tarbe shi tace "sannu da zuwa"ta ɗan duƙa ta karɓi ledar hannun shi amsawa yayi ya na bin ta da wani mayatacen kallo. Lemun kwalba ne sai ƙanƙara,tarmus ta ɗauko ta nasa ƙanƙarai lemun kuwa ta aje shi a table,ruwa masu sanyi ta zuba mashi a kofi yanzu ma sai da ta ɗan rusuna sannan ta bashi ya karɓa ya na murmushi.Ruwan wanka ta zuba mashi a bokiti tare da kwandon sabulu ta kai banɗaki sannan ta dawo ɗakin ta shaida mashi,farar jallabiya ya ɗauko sannan ya wuce ya yo wanka.Ko kafin ya fito ta gama zuba abinci a plate,a gaban shi ta ajiye tare da cewa "Bismillah"gefen shi ya nuna mata ta zauna ya fara ciyar da su da cokali ɗaya duk da nanoƙewar da Laila ke yi,lemun ta tsiyaya masu kafin su miƙe su ɗauro alwala shi ya wuce masjid ita kuma a ɗaki. Ta na shafa addu'a ya shigo,jallabiyar shi ya cire ya zamana daga shi sai culotte.Gaban Laila ne ya bada das ganin Muntari ya zauna bakin bed ya na kallonta da alamu ita ya ke jira,sanin haka ne ya sa ta miƙe ta ƙara ƙabarta wata sallah😂 murmurshi Muntari yayi a zuci yace " wayo.com kiyi dai ki gama sai na fidda wannan dattin Allah ma ya so ni da sallata ba ta lalace ba adadafe nayi ta"ya na nan zaune sai da Laila tayi raka'a huɗu ta sallamce ta na shirin tashi dan kawo wata yayi wuf ya ɗauki ke ta ya dire kan bed,sharrr hawaye suka zubo mata ya kai bakin shi ya na lashe su amman sun ƙi su tsaya ganin za ta fara kuka mai sauti yayi saurin kai bakin shi cikin nata ya fara bata hot kiss wanda ya sa Laila jin wani iri kamar za ta shiɗewa. Ɗan dakatawa yayi ya na kallonta da idanun shi da suka canza kala,baki ta taɓe za tayi kuka ya girgiza mata kai da dubara ya kai hannun shi ya cire zip ɗin rigarta tare da yin sama da ita. Saurin rumtse ido tayi saboda zugin da breast ɗin ta ke yi dama ba wani wucewa suka yi da azabar jiya ba yau kuma ga wata sun fara gani, lokacin da ya fara having sex da ita kuwa wani uban ihu ta ƙurma dan ji tayi kamar an yankata da wuƙa. Cikin fitar hayyaci ba tare da yayi duba ita ɗin yarinya ce ba ya cigaba da bidirin shi,sai da komi ya lafa ya shiga rarrashi tare da gaya mata da sannu za ta saba dama kusan duk ko wace amarya sai tayi haƙurin haka musamman in angon shi ma sabon shiga ne babu safe babu rana sai haƙuri😹 shi nan maneji ne ya ke har ta saba tukun cikin yayi kaɗan 5roun par jours. Ita dai Laila sauraren shi kawai ta ke wani irin tsoron shi ya samu waje a zuciyarta ya zauna. Cikin sati guda Laila duk ta rame saboda hankalinta da ya ƙi kwantawa game da lamarin Muntari,kullum abu ɗaya ko gajiya ba yayi balle ya tausayawa yarintar ta.Ganin kamar abun zai fi ƙarfin ta ne ta shige ɗaki ta fasa kuka tare da tattara kaya wai za ta koma gun Inna da zama😂 juyin duniya da magiya Muntari yayi amman inaaa tuni Laila ta zuba kayanta a leda ta matse a kafaɗa ta na sharar ƙwalla tare da turo baki gaba saboda tare hanya da Muntari yayi. "Please babyta kiyi haƙuri ba zan sake ba kin ji?"cikin kuka tace "ai jiya ma haka kace "ya dafe kai yace "to yau dai nayi maki alƙawari ba zan maki komi"ya faɗa ya na mai game hannuwa alamar roƙo,ta ɗago ta kalle shi sai kuma ya bata tausayi hakan ya sa ta aje ledar kayan. Ajiyar zuciya ya sauke tare da fita ya na maganar zuci "ai ya zame mani doli na je bikon Asabe tunda wannan da alamu kwabsa min ta ke son yi in taje gun Inna ai shikenan ƙila ma ta riƙe ta". Wajen Inna ya tafi cike da kunya yace "Inna ya kamata fah kije ki tawo da Asabe "sai da Inna ta dube shi da kyau tace "na ƙi ɗin ai ba ni na aiketa ba, lokacin da tayi yajinta wa ya kaita?yadda ta tafi da kanta haka za ta dawo da ƙafarta dan haka ka sake zance ko ka fita ka ban wuri"Muntari ya sunne ya na jin haushi sam ba haka ya so ba. Da dare kuwa cikin tsoro Laila ta kwanta can ƙarshen gado ta na jin zuciyar ta na bugawa kamar ko wane dare,ƙuri Muntari yayi mata ya na ankare da ita "tabbas tsorona ta ke shiyasa ma ta kasa barci"ya faɗa a zuci kafin ya fita ya ɗauro alwala.Tafi ya shimfida ya shiga jero nafiloli tare da roƙon Allah ya rage mashi wannan cuta ta sha'awa dan yanzu kuwa ya yarda cewa ta wuce yadda ake so ta zama cuta,bayanta ya kwanta ya na haɗiyar yawu..... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 47-48* Matsowa yayi kusa da ita ya na shirin kai hannun shi gareta ta miƙe firgigit cike da tsoro ta dire daga gadon,"tashin hankali"cewar Muntari a bayyane ya na mai tashi zaune ya na kallon ta hasken da ya shigo ta window.Sauka yayi daga kan bed ɗin yace "zo ki kwanta ni zan koma falo ma"ya na gama faɗa ya fice,cikin sanyin jiki ta koma ta kwanta har ga Allah barci ne cike da idonta amman tsoro ya hanata rumtsawa. Muntari kuwa falo ya koma ya samu gefen capet ya kwanta ko matashin kai babu balle shinfiɗa,a haka yayi ta mutsutsu har wahalalen barci ya ɗauke shi Laila ma cikin tsoro tayi barcin cike da mafarkin Muntari. Washegari ta riga shi tashi ta zo ta buɗe ƙofa dan tuni gari yayi haske,jin an buɗe ƙofa ya farkar da shi yayi addu'a tashi daga barci ya miƙe da sauri ganin sun makkara sallah duk da haka a masallaci yayi sallar shi dan yinta a gida babbar azaba ce. Laila kuwa ta na gamawa ta share ɗaki ta gyara shi tsaf ta kunna turare sannan ta share tsakar gida shi ma,wuta ta hura ta ɗumama abincin karin kumallo sannan ta je tayi wanka.Muntari bai baro masallaci ba sai da ƙarfe bakwai ta gota,wani sanyi ya ji tun daga bakin ƙofa ƙamshin jikinta da na turaruka ya bugi hancin shi.Bokiti ya ɗauka ya zuba ruwa ya kai banɗaki,jin ƙarar ruwa yasa Laila ɗaukar kwandon sabulu ta aza mashi bisa katanga tare da jallabiyar shi wacce ya ke shiga wanka da ita. Har ya gama shiryawa kan Laila a sunne ta kasa ɗagowa har ga Allah ba haka ta tsara rayuwar aurenta ba,a tsarinta komi tare da mijinta za tayi shi wanka,shafa mai da shiyarwa duk sai ta taimaka mashi amman kasancewar Muntari ba yaro ba ne sai ta ke jin nauyin shi. Kamar ya san abinda ta ke tunani yace "Tom na shirya da kaina sai azo a saka min turare"cike da kunya ta miƙe ta na mai cewa "ina kwana?"ya rungumota cikin muryar Shagwaɓa yace "baby ai kin fi kowa sanin irin kwanan da nayi mai cike da kewa"kai ta ɗan girgiza tace "ai kai ɗin ne babu sassauci ko ɗan ƙetare rana guda ba ka yi min in samu in huta "ya ƙara mannata a ƙirji yace "baby ai sai ki bar ni ko da ɗumin jikin ki naji amman kika mayar da ni falo cikin kujeru"ta furzar da numfashi tare ɗora hannuwanta kan ƙirjin shi saboda yadda ya matseta tace "ai daga jin ɗumin za ka zarcewa ni kuma tsor..."ganin ya ranƙwafo ya matso da fuskar shi kusa da tata yasa ta yin shiru,tayi saurin lumshe ido jin ya lasar lips ɗin ta a hankali ya tura halshen shi cikin bakinta ya na yawo dashi kafin daga bisani ya haɗe bakin nasu ya sumba tare da ɗura mata yawun shi ta na haɗiyewa,sosai suke jin daɗin yanayin a hankali ta ɗan ɗaga idonta ta sauke su bisa fuskar Muntari wanda ya lumshe ido gashin idon shi dogaye sun wani dishidishi tsabar jaraba, dogon hancin shi har baka haka girar shi tamkar wacce ya ke shafawa kwalli tsaf da ita a takaice ta gano mijinta kyakywa ne. Numfashi ya fuzgar tare da sakinta ta ɗan sheɗa,a buƙace ya ke amman doli ya haƙura ya haɗe maitar shi duk jikin shi ya mutu wata irin kasala ta saukar mashi. Kan bed ya zube ya kwanta rairan numfashin shi na fita da sauri-sauri,blue wandon na shadda tuni ya ɓace saurin kawar da idonta tayi daga kallon shi ta na ƙoƙarin fita taji murya shi can ƙasan maƙoshi "Lailerrr"wani yam tsikar jikinta tayi a take kuma tsoro ya luluɓeta,cike da shakkar shi ta ɗan matsa tace "na'am"da hannu yayi mata alama da ta zo,ta matsa gaf da gadon ta na kallon fuskar shi wacce ke tsiyayar da hawaye cikin murya buƙatuwa yace "please sau ɗaya tak ki taimaka min kar na mutu Allah ina jin zafi sosai"ambatar mutuwa yasa duk ta ida daburcewa babu yadda ta iya doli ta bashi haƙin shi. A wahalce dukansu suka yi wani sabon wanka,Laila yau dai ba taji zafi sosai ba dan ya bita a hankali sannan sai da ya daɗe wajen aika ɗan aike ma'ana wasanni😉 Suna gama yin breakfast Muntari ya fice ita kuma ɓingire barci,sai wuraren sha biyun rana ta farka. Miƙa tayi ta diro daga gado,turus tayi ganin Inna a falo ta na jera abinci cike da kunya ta ƙaraso ta na gaishe da sarakuwarta ta fuska a sake Inna ta amsa. "Ina yaushe kika zo?"cewar Laila bayan ta fita ta wanke fuskarta da baki,Inna tayi murmushi tace "tun ɗazu mana na zo na tarar ki na barci shine na ɗora maku tuwon shinkafa,ga miyar can bisa wuta"sunne kai Laila tayi ta na wasa da zoben hannunta tace "na gode"abun ma dariya ya baiwa Inna dan ta san kunyarta ne ta ke ji. "Tom ni zan koma gida ki tabbatar dai ki na tsarki da ruwan bagaruwa dan babu wani sirri da ya fi ta karƙo wajen gyara, sannan ki kasance cikin ƙamshi a ko da yaushe ta hakan ne za ki ciri tuta gun miji dan a duk inda ya ke yaji irin turaren sai ya tuna da ke "kai Laila ta jinjina tare da yiwa Inna godiya. Wanka Laila ta shiga ta na mai ɗaukar ƴar butarta ta ruwan bagaruwa wacce ya ci ace duk macce ta tanade ta domin kula da kanta ba wai shaye-shayen maganin mata ba uwanda a ƙarshe za su kai su baro. Ta na wanka Muntari ya shigo dan tunda aka yi auren nan ya fidda ranakun da zai rinƙa zuwa kasuwa da wanda zai rinƙa jigila-jigila,ƙamshin miyar da yaji kawai ya tabbatar mashi da Inna ta zo. A kunyace ta shigo daga ita sai ɗaurin ƙirji sam ba ta tsammaci dawowar shi ba,da sauri ta shige ƙurya ɗaki ganin kallon da ya ke yi mata shi abun ma dariya ya bashi. A ɓangaren Asabe kuwa ganin aikin boka ya ƙi ci yasa mahaifiyarta ta fara shiryata da haɗaɗun kayan mata na sha da na tsugunnu,wasu ma ba ta san amfanin su kawai dai bata take dan ƴarta tayi zarra yaji ya tsani Laila dan maganin mata ne mai sirki da sihiri. Asabe ce luluɓe cikin zanen gado ta buɗe ƙafafu da baki yayinda sai ambaton sunan Muntari ta ke,ta na gamawa Ayya ta bata buta mai cike da wasu hakukuwa kafin kuma ta fito ta dama mata wata gumba cike da jin daɗi Asabe ta shanyeta tas. Bayan sallah la'asar sai ga Muntari ka na ganin shi ka san bai cikin nutsuwa,gaishe da Ayya yayi ta amsa fuska a sake ƙasan zuciya kuwa cewa take "ɗan batta uba ai gashi ka zo ba ka shirya ba". Muntari ya sosa ƙeya yace "Ayya ina ita Asaben?"da murmurshi tace "ta na cikin ɗaki ka wuce mana"cike da kunya ya wuce a kwance ya tarar da ita ta na latsa wayarta sha kiɗinka baƙauye😹. Sallama yayi mata a karo na biyu ta sheƙe shi, murmurshi yayi a zuci yace "Asabe ba dai jan aji ba nan fannin kawai kika ƙware"mayafinta ya ja ya na leƙen fuskarta ta fizge kayanta tare da hararar shi,bai damu ba sai ma kwantowa da yayi ta na shirin magana ya haɗe bakin su na tsawon second 5 ya zare. "Bala'i"Asabe ta furta ƙasan ranta saboda jin duk illahirin jikinta ya amsa wanda bai rasa nasaba da kayan matan da Ayya ke ɗura mata. Cikin fuzgar da numfashi yace "babyta please ki koma ɗakin ki wannan horon ya isa haka duk kin sa na susuce,ungo ta wannan kuɗin cefane ne ki je gida dan Allah"bai jira cewarta ba ya aje kuɗi masu yawa tare da fita ya yiwa Ayya sallama. Da murmurshi ta ke ƙirga kuɗin Ayya ta shigo ta zauna ta na kallonta,sai da ta gama ƙirgawa Ayya ta amshe kuɗin ta na cewa "yanzu ai sai aje abiya Hajiya Tuwa tunda aiki yayi daga nan sai ta baki wasu kayan uwanda za ki cigaba da amfani da su in kin koma"Asabe ta ɓata rai tace "Ayya kuɗin cefane ne fah" "eh na sani ai yanzu abinda za'a yi ki ɗauki zakara guda cikin keji a yanka sai ki yi maku romo ku ci da burodi ko ya kika gani"fuska Asabe ta ɗan saki tace "to Ayya amman ki ɗan bani wani abu daga ciki"Ayya ta ƙulle kuɗi ga haɓar zane tace "matsalata da ke Asabe son kuɗi ana son yi maki gata amman ba ki gani,doli sai an kashe kuɗi in ana so kuɗi su fito na san tabbas sai ya baki kyauta dan kayan Hajiya Tuwa masu kyau ne"babu yadda Asabe ta iya haka ta miƙe ta nufi kejin kaji ta kamo wani ƙaton zakara tare da baiwa almajirin gidan wani maƙwabcin su ya kai mata shi mafiga aka gyara mata shi cikin ƙanƙanan lokaci. Gidan Inna ta wuce ko sallama babu ta shige ɗakinta,murhu da itace ta fiddo ta ɗora girkinta. Jin motsi ne yasa Inna fitowa da ta na cewa "ikon Allah wa ke yi min daka cikin gid..."turus tayi ganin Asabe na dadaka atarugu da tafarnuwa. Babu kunya Asabe tace "ina wuni Inna?"cikin sakin fuska Innar ta amsa ta na mai komawa ɗakinta. Da sallama Ayya ta shigo gidan Inna ta amsa nan suka shiga gaisawa kafin daga bisani ta ɗora da cewa "to ga dai Asabe nan ta dawo ɗakinta ɗazu ni ke yi masu faɗa ita da Muntarin,zaman aure ai sai haƙuri" "uhumm"kawai Inna ta ce kafin Ayya ta miƙe ta wuce ɗakin Asabe wacce ta fito daga wanka ta na shafa mai,da fara'a ta tarbi mahaifiyarta ta. Ayya ta kwanto wani garin magani cikin ƙasa da murya tace "wannan cikin abinci za ki saka mashi ki tabbatar ya ci,wannan kuma da zuma za ki kwaɓa shi ki matsa in zaki kwantawa sai kuma ki mitsitsike shi cikin tafin hannu kice na lashe Muntari😹"karɓa Asabe tayi ta na godiya. Bayan sallah isha'i Muntari ya shigo ɗauke da kwanon abinci wanda duk dare Laila ke fiddawa Inna,bayan ya aje ne babu kunya ya yi mata sallama ya wuce ɗakin Asabe ba tare da ya yiwa Inna maganar dawowarta ba. Ƙamshin turaren huta ke ta tashi da murmurshi kamar gonar auduga ya shiga ɗakin,sai da Asabe ta ja aji sannan ta amsa sallamar. Ruwa masu sanyi ta bashi tare da yi mashi sannu da zuwa ya amsa ya na murmurshi,abinci ta gabatar mashi wanda ya sha maganin da Ayya ta kawo mata cike da zaƙuwa ya fara cin naman kajin ya na gamawa da burodi har ya ƙoshi. Ruwan wanka ta kai mashi yayi,ko ya shigo da mamaki ya ke kallon Asabe wacce ta shirya tsaf cikin kayan barci wanda tunda suka yi aure bai taɓa ganin haka ba. Da ɗan saurin shi ya zo zai rungumeta ta ja da baya tace "Muntari miye haka ai ka jira har ƙafa ta tsana na san halin ka kai ba kada sirki"kafin yace wani abu yaji maganar Inna a bakin ƙofa "Zo ka rufe gida ni zan tafi gun waccan baiwar Allah na tayata kwana"da "to" ya amsa Inna na jin haka ta fice ta nufi gidan Laila. A zaune ta tarar da ita ta saka abinci a gaba ta kasa ci,jin sallamar Inna ne yasa tayi saurin goge hawayen da suka zubo mata.Murmushi ta ƙirƙiro tace "Inna ce ina wuni?""lafiya lau Lailatu ya gida " "alhamdullah"ta amsa a takaice kafin ta tsiyayawa Inna ruwan sanyi nan suka fara taɓa hira wacce rabinta duk nasiha ce Inna ke yi mata. Tamkar Muntari ya taka rawa dan murna jin Inna ta bar gidan za ta kwana gun Laila,da sauri ya rufo gida ya dawo. Wata wawura ya yiwa Asabe ya na sauke numfashi kafin ya ɗauke ta ya dire a kan gadonta da ya sha sabuwa drap,ƙamshin da jikin Asabe ke yi shi ya ƙara dagula mashi lissafi ya fara romance ɗin ta Asabe yau duniya ta dawo mata sabuwa jinta ta ke tamkar wata amarya a zuci ta ke cewa "dama haka ake ji in an sha maganin mata,hum ashe na cuci kaina da ban farga ba ni ke zamanni na hakanan"soyayya lubayya yau kam Muntari ya gamsu iya gamsu kyaututtukan da ya yiwa Asabe ba su lisafuwa ciki kuwa har da gidan da suke ciki😹. Gefe ya koma ya na mayar da numfashi tare da ƙura mata ido sai ya ga tamkar an sauya mashi Asaben shi,yadda ya jita da ni'ima kamar lokacin da ta na amarya ga wani sihirtacen ƙamshi da ta ke fitarwa,ta na ƙoƙarin tashi ya ruƙo hannunta tare da mayar da ita yayi mata rumfa( Ni kuma nace bari nayi gaba tunda na ga alamu abun ba mai ƙarewa ba ne su Muntari an samu yadda ake so😹Ni India zan koma) ***India A gaggauce ya ke shiryawa yayinda da Daddy, Oga Darma da William ke gefen shi ko wane da abinda ya ke gaya mashi. William yace "please ka bari na raka ka kaji?"Dawood ya kalle shi yace "no kayi zaman ka dama ba wata isassar lafiya ne da kai ba in uwannan Mayun suka gan ka ka da fitowa da ranka ai sai ta"murmushi William yayi yace "to ai kafi ni kyawu kuma fah naji sauƙi ban jin komi yanzu kawai raɗaɗi ne marar cutarwa"dariya duk suka yi mashi Daddy yace "William ina ka taɓa ganin an ce raɗaɗi kuma ace bai cutarwa?kawai kayi haƙuri ya tafi shi ɗaya in sha Allah zai dawo cikin ƙoshin lafiya kuma da nasara" Oga Darma ya karɓe zancen da cewa "tabbas domin kuwa Dawood ɗina jarumi ne"murmushi kawai Dawood yayi yace "ok zan tafi sai na dawo" "fatan nasara"suka faɗa a tare Oga Darma na seta allon sihirin shi izuwa Masarautar Mayu. A hankali ya ke taka step ɗin yayinda ya ke gyara zaman agogon hannun shi,ƙafar fita ya nufa yayi tamkar bai ganta ba.Da gudu taje ta rungume shi tare da fashewa da kuka,lumshe ido ya na jin zuciyar shi na dokawa a fili ya furta "ya Allah"domin tun tuni ya yarda Leemat ce raunin shi tun lokacin da ta harare shi haɗe da yi mashi gwalo ya fita harakarta ya na shareta cikin ƙarfin hali. Hannuwanta ya riƙe uwanda ta zagaye cikin ya da su kafin ya juyo ta izuwa gaban shi,ido ya tsura mata yadda ta ke zubar da hawaye kamar wata ƙaramar yarinya. Rasa abinda zai yi ya yi kawai sai ya kai bakin shi kan nata ya na mai tura tongue ɗin shi caraf ta riƙe ta shiga tsutsa,wani irin azababen sonta ne ke fuzgar shi mai haɗe da feeling ba dan ya so ba ya cire bakin shi ya maida duban shi gareta sai ajiyar zuciya ta ke saukewa.Ba tare da yace mata komi ba ya raɓa ta gefenta ya wuce,babur ya hau tare da saka hular kwano ya bashi huta.Wawuyar ajiyar zuciya ta sauke ta na juyowa suka haɗa ido da Maman da Momy uwanda suke tsaye suna kallon ikon Allah😂,sunne kai Leemat tayi ta na wasa da yatsunta "ki je ki ɗauki David kar yayi kuka mu za mu shiga kitchen"cewar Mama ta na murmurshi. Sumi-sumi ta wuce ɗaki ta tsaya kallon little Dawood wanda ake kira da David,har ƙasan ranta ta ke jin son yaron ko dan ya na da sunan masoyinta ne oho. Tun kafin Dawood ya ƙaraso jama'ar Masarauta suka tsaya cirko-cirko kamar wasu zakaru suna kallon shi,kashe babur ɗin yayi ya na kallonsu.Maza da mata ne yara da kuma ƙanƙana nasaru,baƙar fata da kuma larabawa kowane ya na haɗiyar yawu wanda kallo guda za ka yi masu ka gane sun amsa sunan MAYU. Ba tare da ɗar ko shakka ba Dawood ya cire hular kwanon ya nufi hanyar da ya ke tunanin ita ce za ta sadaka da cikin Palais ɗin. Wasu dakaru majiya ƙarfi ne suka zaburo tare da tare Dawood, murmurshi yayi ya rikiɗe ya koma kalar su ya fara yi masu magana ta ido kamar yadda Mayu kan yi dan ba kowane lokaci suke magana da baki ba. Da sauri suka bashi hanya suna wasa baki ɗaya daga cikin su yace "ashe duk mu ne bari nayi maka iso gun shugaba"murmurshi Dawood yayi ya na mai take mashi baya har suka isa cikin wani ɗaki inda anan ne faɗar SARKI DANEE SHUGABAN MAYU ta ke. Ido cikin ido suke kallon juna kafin Oga Danee ya saki murmurshi ya yiwa Dawood alama da hannu ƙaraso mana,ƙarasawa yayi ya zo daf da shi miƙewa DANEE yayi yace "maraba da shigowa Masarautar Mayu,masarautar da in aka shigo ba'a fita hahaha"ya ƙarashe maganar ya na kecewa da wata irin dariya, Dawood ya tai yayi magana sai ganin wata sarƙa yayi ta dabaibaye shi ta na mai yin sama da shi..... *Kuyi haƙuri a gaskiya ban samu damar yi maku Posting sau biyu a rana saboda yanayin ciwona da ya tashi,banda lafiya ina fama da Jinnu ina barar addu'ar ku Allah ya bani ikon yaƙarsu su ida ficewa daga jikina*🙏🏻 Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *PAGE 49-50* Ƙoƙarin fita ya ke daga ragar amman ya cuttura ya na shirin fara karanta formules ɗin tsafi wasu manyan ƙatti suka zo suka ja shi,babu yadda Dawood ya iya doli ya bi su izuwa wani ɗaki mai shegen duhu.A ciki suka jefa shi suka rufe ƙofar da wani narkeken kwaɗo,tsafi da siddabarun duniya Dawood yayi amman ya ƙi yi abinda kuma bai sani ba Palais ɗin Oga Danee arnan aljannu ne cikinta uwanda suka sha sihiri shekaru dubanai da suka wuce da zarar mutum ya taka ƙafar shi ciki to fah shikenan asirin jikin shi zai fita ne ya koma ga uwannan aljannu. Su Oga Darma da ke can suna kallon allon sihiri a gaban idon su wani abu kamar ruwa ya shiga fita daga jikin Dawood ya na shigewa cikin ƙarƙashin ƙasa, wannan ya dugunzuma hankalin su ashe duk yadda suka yi tunanin Oga Danee ya wuce nan. Miƙewa William yayi yace "Ni zan je na tawo da shi ba zan bi ta ƙofa ba"Oga Darma ya girgiza kai yace "zuwan ka ba shine solution ba domin kuwa in ka shiga ba ta ƙofa ba doli a ta ƙofa za ka biyo domin an shinfiɗawa Palais ɗin matakan tsaro ta yadda ba'a abu biyu duk waje ɗaya"William yace "kar ku damu in dai na samu na fito da shi fitowar bai wuya"Daddy ya ɗaga masu hannu alamun su dakata ya yi tunani. Allon sihirin ya duba can ya ɗago kai ya kalle su yace "da buƙatar mu canza salon farauta, William ka bi ta ɓarauniyar hanya ka kuɓutar da Dawood mu kuma za mu je mu tsaya tsakiyar farfajiyar Masarautar mu janyo hankalin Danee ta yadda zai fito ya na fitowa kawai sai Michel yayi cikin shi ya cije shi ta yadda jini zai fito ka ga jinin na taɓa bakin Michel zai dawo a mutum sauran sihirin da ke jikin shi kuwa sai ya wuce Palais dan ya fita daga gare shi ya koma gun aljannun"ko da Daddy ya faɗi haka habshi Michel yayi wanda ke gefen su zaune alamun jinjinawa basira irin ta Daddy,ba su wani ɓata lokaci ba kuwa duk suka fita Michel na gefen su cikin mota. Ana zuwa bakin Masarauta William ya ɓace ɓat bai dira ko ina ba sai ɗakin da aka rufe Dawood,ɗakin ne ya ɗauki haske kamar an sa ampoule nan kuwa duk cikin shirin William ne.Da murmurshi ya rungume ɗan uwan shi tare da tambayar shi ya aka yi ya shigo,nan William ya shaida mashi plan ɗin su ba'a kau ɗau lokaci ba suka jiyo muryar Oga Darma ya na ƙwalawa Danee kira. A harzuƙe Danee ya fito dan ko a mafarki yaji murya Darma zai gane ta,fitowar shi a hasale niyyar shi ya lashe kurwar shi kawai sai jin yayi an yi tsaraf da ƙafar shi tare da gantsara mashi cizo har sai da ta fasa kafin mutanen gun su farga tuni Michel ya zama mutum tare da rugawa da gudu ya shige Palais 😂nan kuwa ya ɗau wani irin caji sihiri ya fara fita jikin shi har ya dawo daidai ya shiga malaya amai baƙi ƙirin. Danee na ganin Auwal ya rugo da gudu da niyyar rungumar shi sam ya manta da ciwon ƙafar shi, kallon-kallon suka tsaya yi Danee ya fashe da kuka yace"Auwal kai ni ke gani ko kuwa idona suke min gizau?"kafin yace wani abu sai tsinkayo muryar Dawood suka yi ya na karanta Ayatul Ƙursiyu wani irin ihu Danee da duk wani maye na ɗakin suka shiga yi saboda maitar su ta aljannu ce mai sirki da sihiri,jin ihun ne yasa su Darma saurin ƙarasawa cikin Palais tuni suma sihirin jikin su ya tsiyaye ganin haka ne suma suka shiga karanta Ayar Allah da ƙarfi William dai ɗan kallo ne dan bai san komi ba dangane da addinin Musulunci. Ƴan jarida tuni sun kawo ayari suna ɗaukar rahota kan kace wani abu tuni duniya ta ɗauƙa "Ɗan majalisa Darma ya tunkari Masarautar Mayu wacce ta hana jama'a gari shaƙat yau dai jarumin ɗan majalisar mai kishin ƙasa yayi gaba da gaba da su dan kawo ƙarshen su tuni kuma ya fara cin galaba ga yadda Mayu sai ihun ceton rai suke yayinda a wani sashe na masarauta ta fara ci da wuta". Ganin haka ne su Dawood suka fice daga Masarauta suka tsaya baiwa ƴan jaridu amsoshin tambayar su, Dawood ya fara yin magana "eh mun tunkare su ne da jagoranci Darma saboda yace ba zai karɓi shugabanci ba alhalin mutanen shi na kuka da irin mace-macen da ake yi a gari ba kuma duk a dalilin masarautar nan ce wadda *ƊAN DABA* Danee ya kafa"nan dai aka cigaba da yi masu tambayoyi suna amsawa. Cikin awani huɗu Masarautar Mayu ta zama labari tamkar ba'a yi ta ba,wasu sun yi rai tare da rauni wasun su kuma sun mutu Oga Danee an samu an fita sai abun mamaki ƙafar shi ɗaya ta koma ta kare wacce Michel ya ciza. A tsanake cike da murna suka koma gida,Momy wacce gabanta ke faɗuwa tun ɗazu suka yi ido huɗu da Auwal mijinta cike da murna ta je ta rungume mijinta alamun sun nuna ba ta ma san tayi hakan ba dan daga baya kuma sai taji kunya dariya duk suka yi mata. Washegari tun da safe Dawood ya fita bai dawo ba sai wuraren sha biyun rana,a zaune ya tarar da familyn su na hira Leemat sai zuba ta ke kamar kanya ta na ganin shi tayi tsit kamar wacce ruwa ya ci. Bayan ya gaishe su ya wuce part ɗin shi babu kunya Leemat ta haɗa mashi abinci a kan tray ta nufi ɗakin shi babu wanda yace mata komi balle ƙoƙarin hanata,ko da ta shiga ta tarar da shi ya na wanka zaunawa tayi zaman jiran shi babu jimawa ya fito ƙugun shi ɗaure towel fuskar nan tamau babu alamar wasa.Sunne kanta tayi ta shiga wasa da zoben hannunta tare da ƙoƙarin mayar da ƙwallar da ta taru a idonta,mai ya ɗauka ya fara shafawa yayinda ya ke ankare da ita ya na kallonta ta wutsiyar ido har hawayen da ta ke gogewa akai-akai.Ganin yayi banza da ita yasa ta miƙa sukuku za ta fita "ke!"ya faɗa kamar wanda aka yi ma doli tsayawa tayi cak amman ba ta waigo ba "zo ki zuba min abincin"ya faɗa ya na mai nufar valise ɗin kayan shi wando ya ɗauko 3quater da riga mai gajerun hannu. Dawowa tayi ta fara zuba mashi rice ɗin a plate hawayenta suka ɗiga cikin abincin ya waro ido yace "ruwan minene ke maki zuwa a fuska suna shigar min abinci"baya tayi ta faɗa bisa salon tare da fashewa da kuka,da sauri ya ƙaraso gunta ya zauna tare da jawota jikin shi ya fara rarrashi tare da rera mata waƙa mai daɗin sauraro ```Ojrd8 je suis fatigué et je te regardé dormir et si ma voix peut t'apaiser je chanterai pr toi tte la n8🥺tt va glisser sur ta peau ce comme si je te passais de l'huile et s'ils ne sont pas nous c'est tent pis pr eux s'ils sont jaloux c'est tant pis pr eux,fais le moi savoir quand ce doulereux je s8 là s'il en faut encaisser ce pr ns deux👩‍❤️‍👨et je le sais que je te fais confiance quand tu me souris😊 tu peux pas semblant☺️J'ai pas besoin d'attendre plus longtemps je sais qu'il est le temps de partager mn sang🩸et t'elever au rang de reine👸🏻au rang de reine👸🏻Je sais que l'amour c'est compliqué💔mais avec toi ce plus facile❤️ continuer de rester toi même je ne regret pas de t'avoir choisir👩‍❤️‍👨🥰 je le promis à ton papa👨🏻‍🦰je vais prendre soin de sa fille🦸🏻‍♀️tu peux partir de ma famille👨‍👩‍👧‍👧et Dieu sait que combien j'aime ma famille😍 s'ils te demandent ce qui est envieux et s'ils te demandent ce qui curieux, ferme la porte a ceux qui font de leur mieux pr ns empêcher d'être deux👩‍❤️‍👨 quant en sera vieux😪ASSEZ PARLER AU BOUT D'UN MOMENT YA PLUS LE MOTS🥵 ÇA Y'EST JE DELAISSER MN CŒUR DANS TA PAUME💖JE TE LAISSERAI PAS T'EN ALLER CE MORT🥴JE MIS DU TEMPS A TE TROUVER MI AMOR🥰 CL8 QUI DISAIT QU'ON SE TROMPER A TORT JE LE BATTRA MÊME CONTRE LES COUPS DU SORT```cak hawayen Leemat suka tsaya cak yayinda zuciyarta da numfashinta suke barazanar barin gangar jikinta,saurin tallabo fuskarta ya fara bata wani irin masifafen kiss dan shi kaɗai ya san irin kewarta da yayi tun ranar da suka raba gun kwana. Riƙe shi tayi gam ta na fitar da numfashi ta ƙasa rigarta ya zura hannunshi ya fara wasa da twins ɗinta,baya ya ɗan yi ya aza kan shi bisa hannun kujera hakan ya baiwa Leemat damar kwantawa bisa fafaɗen ƙirjin shi.Wani irin ƙanƙameta yayi kamar za'a ƙwace mashi ita yayinda bakinsu ke manne waje guda har yanzu, knowking aka fara Leemat tayi ƙoƙarin sauka amman ina Dawood bai bata dama ba sai ma cigaba da hidimar shi ya ke dan a yadda ya ke jin shi ɗinan ko duniya za ta taru ba zai sakinta ba🙄. Jin an turo ƙofa an shigo yasa Leemat fashewa da kuka hawayenta na sauka kan fuskar Dawood,saurin buɗe ido yayi jin ɗumin hawayenta suna jiƙa shi ɗan yunƙurawa yayi ya tashi da su zaune styl ya ƙi sakin Leemat sai kace tare aka haifo su. Waigowa yayi ya na kallon William wanda yayi tsaye sororo ya na kallon ikon mai sama,wata uwar harara Dawood ya banka mashi da jajayen idon shi uwanda suka sauya launi Leemat dai ɓuya tayi cikin ƙirjin shi ba ta ma san waye ya shigo ba sai taji da na magana cikin dashashiyar muryar shi"miye ka zo ka yiwa mutane tsaye a ka?". Cikin danne dariyar da ta zo mashi yace "Daddy ne yace ka fito lokaci na ta tafiya kuma tuni oga Darma ya zo"a hasale yace "lokacin mi?mi zan yi ma shi Ogan duk baku tashi nemana ba sai yanz..."bai ida maganar ba William yace "auren ka fah ake shirin ɗaurawa ko ba ka da labari?"a tare duk zuciyoyinsu suka buga *ƊAN DABA* ```love and romantic story ``` _MRS SADAUKI_ 💫 *Dedicated* to My Babbar Yaya Nafissa Laouali Rabo🥰 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS*☀️ ____________________ BISMILLAHI RAHAMANI RAHEEM *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICES*👇🏽 *500MB* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE * 461*4# ) VALIDITY : 1 MONTH For more enquiry Call or Whatsapp this number: *08066268951* *END* Bai ce komi ba sai zame Leemat da yayi daga jikin shi,ƙara kimtsa kan shi yayi ya saka wani farin yadi wanda yayi masifar karɓar shi.Turare ya fesa sannan ya ɗauki kofi ya tsiyaya ruwa masu sanyi ya sha,gyaran murya yayi hakan ya sa ta ɗago ta na kallon shi murmurshi ya sakar mata ya tara mata hannu "ta so mu tafi"maƙe kafaɗa tayi ta na mai yin kwancinta akan kujera ya taɓe baki yace "wai kunya 😂"ba ta dai tanka shi ba ta rufe ido ta na tunanin rayuwa. A falo ya tarar da su,ya na zuwa ya samu waje ya zauna ya na kallon William wanda ke karɓar kalmar shahada Imam ɗin masallaci wanda suka kirawo ya na gaya mashi shi kuma ya na maimaitawa har sau uku daga nan aka canza mashi suna Waleed,Maman ma bayan ta karɓi shahada ta zaɓi sunan Zainab su kuwa su Daddy Imam yace su cigaba da Istigfari duk da haka dai sai da suka ƙara maimaita kalmar shahada saboda sihiri shirka ce ga Ubangiji tun a nan Dawood ya fara na shi. Maman sai kuka ta ke jin ta take wata irin sabuwa haka ma William sai da ya zubda ƙwalla,rungume shi Dawood yayi ya na yi mashi Barka da shigowa Addinin Musulunci. Zama Imam ya fara yace waliyai su matso a fara shirin ɗaurin aure, kowanensu shi ya wakilci Ɗan shi Dawood sai murmurshi ya ke baki ya ƙi rufuwa sai ya ke jin ina ma ace bai kasance *ƊAN DABA* ba?da yanzu abokanan shi sun zo sun taya shi murnar ranar farin cikin shi,wasu hawayen takaici ne suka zubo mashi kafin ya kai ga goge su ya ji muryar Arne da Maye suna cewa "بَارَكَ اللَّهُ لَكَ، وَبَارَكَ عَلَيْكَ، وَجَمَعَ بَيْنَكُمَا فِي خَيْرٍ" ```ALLAH YA SANYA MAKA ALBARKA (CIKIN WANNAN AUREN)YA ALBARKACE KA,YA ALBARKANCI RAYUWAR KU DA FARIN CIKI MAI ƊOREWA``` Da sauri Dawood ya miƙe cike da murnar ganinsu cikin shiga ta kamala irin ta ƴaƴan musulmai,rungume su yayi gaba ɗaya su kuma su na sake yi mashi Barka da murmurshi kan fuskar shi ya amsa tare da cewa "yaushe kuka zo?"Adam(Arne😹) yace "tun jiya mu ka zo dan oga ya sanar da mu maganar auren ka kuma yace nan za mu cigaba da zama"Moctar(Maye😹)ya karɓe zancen da cewa "mu muka ce kar ya gaya maka mu na son yi maka surprise"kunnuwan su ya murɗe yace "shine dan shegantaka ba ku halarci ɗaurin aure na ba?"ƴar ƙara Arne ya saki yace "ai tun ɗazu mu ke nan har Fatiha mun shafa kawai dai ba ka lura da mu ba"sakin su yayi suna dariya suka zazzauna nan aka shiga zuba abinci. Miƙewa Siya tayi saboda ba ta son ƙamshin girkin ta nufi inda Leemat ke ciki,a kwance ta tarar da ida ai kuwa ta shiga yin buɗa wacce ta sa Leemat sakin kuka😰 dariya Siya ta shiga yi mata kafin kuma daga bisani ta jawo hannun ta dan komawa part ɗin su saboda gyaran da Momy tace za a fara yi mata. Babu kunya Dawood ya ƙurawa Leemat ido wacce ke kuka Siya ta jawota,har zai miƙe Daddy ya harare shi sunne kai yayi ya na mai jin haushi cikin ran dan ya so ya tafi ya rarrashi abar sa. Waje suka fita a cikin jardin Dawood yace "ya kuka yi da mutanen da mu ka kama?"Maye yace "mun sake su sannan mu ka neme su gafara wannan mai cikin ma har da addu'a tayi maka ta kuma ce a gaishe ka"murmurshi kawai Dawood yayi ya na kallon flowers ɗin da ke kaɗawa kafin su cigaba da hirar yaushe rabo. Bayan sati guda tuni su Dawood sun koma danƙareren gidan su mai ɗakuna dayawa,babu yadda Momy da Abba ba su yi ba a kan sun koma Niger amman Daddy ya hana a cewar shi an zama ɗaya. Ɓangaren siyasa kuwa tuni Oga Darma ya samu kujerar da ya ke so,cikin lumana haɗe da adalci ya ke tafiya da al'umma tuni yayi aure shi ma suna gouvernor house. Waleed da Maman kuwa ana ta koyon karatu sosai kuma suke ganewa dan sun maida hankali. Arne da Maye sune drebobin Oga Darma yayinda Daddy ma tuni ya riƙe wani muƙami wanda yawan buɗo su a tv ya saka Oga Danee baro ƙasar Moumbay ya koma Niger da zama kafin su hauda mashi tension😹. Tamkar basarakiya haka Momy ke kula da Leemat duk zumuɗin son kasancewar su amman an ƙi basu damar tarewa sai an gama gyara,tun Dawood na zura ido har ya fara magana amman babu abinda ya canza sai ma tsanani dan Daddy yace sai an shekara ko an bashi ita har yanzu Leemat yarinya ce ƙasusuwanta ba su yi ƙwari ba😹 wannan ya sa Dawood yayi zuciya ya tafi Nigeria ƙarin karatun Islama a gun malamin shi na Maiduguri. *** Banda ihu babu abinda Mami ke yi hawaye kuwa tamkar Teku ta fashe,lokaci zuwa lokaci ta ke satar ƙafar Oga Danee wacce ta ke sak irin ta kare.Tsananin damuwa da tashin hankalin da ta shiga ya haifar mata da zubar jini,a sukwane Abba ya ɗauke ta zuwa asibiti suna zuwa aka kwantar da ita a gado aka taleta ana ciro mata babyn da guntu-guntu sai ihu ta ke saboda azaba ana gamawa kuma aka yi mata wankin mahaifa. Sai da ta kwan uku sannan aka sallamo ta,sai a lokacin ne Abba ya tambayeta ina Laila?ba ta ɓoye mashi komi ba ta baya labarin yadda aka yi.Cikin ƙunar rai ya ke kallonta sai dai babu ikon yin magana saboda duk masifar nan shi ya jawota. A ɓangaren su Laila kuwa alhamdullah bayan gurmuzun kishi da suka tayi ita da Asabe yanzu sun dawo sun haɗe kawunansu, Muntari babu laifi ya na bakin ƙoƙari wajen yi masu adalci yanzu ya na da rufin asiri bakin gwargwado dan har sabon gida ya gina masu ko wace ciki da falo haka ma Inna an yi mata nata ɓangaren. Shekarar farko Laila ta haifo Twins ɗin ta maza wanda rainon su ya koma hannun Asabe tunda dai ita Dr ya faɗa mata mahaifarta ta tushe saboda maganin hana haihuwa da ta ke sha ba bisa ƙa'ida ba ga kayan mata suma sun so yi mata illa dan ita babu ruwanta da bincike duk wanda ta samu sha ta ke wanda kuma yin haka ba ƙaramar illa ba ce ga rayuwa ɗiya mace.Tun tuni kuma Asabe ta ga illar shan kayan mata barkatai domin in bata sha su ba ta jin daɗin auratayya haka ma Muntari saboda ta riga ta yiwa jikinta sabo da su,ga yawan zubar ruwa dan wani sa'in in ta zauna har zanenta ya ke ɓacewa amman yanzu alhamdullah ta na kan traitement sannan kayan mata ita ke haɗa kayan lambunta ta sha. Yau tun da wuri suka shirya ita da twins ɗin ta Asabe na gefe ita ma cikin shirinta,yayinda Inna ke waje ta na mitar har yanzu sun ƙi su fito. Asabe ta ɗauki Hassan ita kuma Laila Hussaini suka fito tuni Inna ta fita,gidan suka rufe suma suka shiga motar Muntari yayi mata key. Tun da suka karyo layin ta hangi ƙofar gidan su cike da kujeru ga mutane ƙwarara,jiki a saɓule duk suka fito ta na gaba suna biye da ita a baya. Sallama suka yi Abbas da ke zaune a falo ya amsa ya na kallon,"ku wuce ke mana"cewar Mami ta na mai miƙawa Abba kuɗin da ya tambaya. Sororo Mami tayi ganin Laila riƙe da jariri,bayan duk sun zauna Inna ta basu labarin komi tun daga zuwan Laila har izuwa haihuwar Twins. Cikin kuka Mami ta shiga godiya tare da nema yafiya,Laila dai ba tace komi ba sai sharar hawaye da ta ke.Muntari kuwa suna ɗan taɓa hira shi da Abbas,Mami ta karɓi yaran ta aza su a cinya ta na ɗan yi masu wasa. Abba wanda ya ji daɗin zuwan Lailar yace "ga Ɗan uwan ki nan Abbas yau aka ɗaura auren shi gobe su ke wuce Moumbay,am Abbas ka kaita ta gano amayar"gaishe shi Laila tayi cike da girmamawa shi ma ya amsa cikin sakin fuska saboda Deeya ta koya mashi hankali da sanin ya kamata. Sai da suka ci abinci sannan suka wuce gidan su Deeya,sosai Laila ta yaba da Deeya ɗin ita ma sai shige mata ta ke irin an ga dangin zariyar wando😹. Bayan sun dawo ne Laila ke tambayar ina Jasmine,ai kam ta sha kuka da aka sanar da ita ta rasu. Sai ƙarfe biyar na marice suka koma inda suka bar Laila ta yiwa su Mami sati biyu,cike da begen Twins Asabe ta bi jarababen mijin su. ***MOUMBAY A hankali ya ke saukowa daga matakalar jirgin hannun shi riƙe da ƴar ƙaramar tabzaha,gashin kan shi sai walƙiya ya ke. Murmushi yayi ganin Waleed tsaye bakin mota ya na jiran shi,tako ɗaya zuwa biyu yaji an ce "Dawoood?"da mugun mamaki jin muryar mace ta kira shi ya waiga,nan idon shi ya sauka kan Deeya wacce ta sha lalle tayi tsaf cikin doguwar rigar kallo guda za ka yi mata ka gane amarya ce. Tunanin inda ya san ta ya ke amman sam ya kasa tunawa,ta na shirin zuwan gun shi Abbas ya wani fincikota ta faɗa jikin shi. Taɓe baki yayi ya nufin gun Waleed wanda tun tuni ya buɗe mash mota,shiga yayi bayan ya amsa sannu da zuwan da ya ke yi mashi.Ya na zaune cikin mota ya na tunanin yadda zai kasance da Leemat daren nan yayinda Waleed ke saka tsarabar da ya tawo da ita bayan mota. A hanya sai surutu William ɗin ke yi mashi amman sam hankalin shi bai ma gun shi,sai yaji ya yi magana Farhat (Ɗiyar da Siya ta haifa) ce ma ya tsoma bakin shi. Duk mutanen gidan oyoyo suka shiga yi mashi ko wanensu murmurshi kan fuskar shi, little Dawood ya ɗauka ya tilla sama ya na yi mashi wasa kafin ya amshi Farhat da ke hannun Siya sai kuma ya fara dube-dube amman bai ganta ba,sunne kai yayi ganin duk mutane na kallon shi tare da yi mashi dariya. Ɓangaren shi ya nufa nan wani ni'imtacen ƙamshi ya daki hancin shi,komi na ɗakin rose ne tun daga meubles har rideaux da salon.Murmushi yayi dan ya san couleur préférée ɗin Leemat ce wanka yayi ya shirya cikin ƙananan kaya ya fita zuwa masjid da ake kiraye-kirayen sallah magrib a can ya zauna har ya yi isha'i. Ƙarfe goma cicif Momy da Maman suka gama shirya Leemat cikin kayan hindu,Siya ta rakata har turakar mijinta Leemat banda faɗuwar gaba babu abinda ta ke. Ƙaton tray ɗin da tun ɗazu Siya ta aje a falo ta miƙawa Leemat tare da yi mata nuni da ta shiga bedroom ta kai mashi,hannun Leemat na makerkyata haka ta riƙe tray ɗin ta shiga ɗakin bakinta da sallama. Cak numfashin shi ya tsaya ya ma kasa amsa sallamar,ganin irin dirowar da yayi daga kan gado yasa tayi saurin aje tray ɗin kan table. Luluɓin ya yaye gaba ɗaya tare da komawa gefe ya na kallonta,cibinta ya ƙurawa ido kasancewar rigar ƴar ƙarama ce ba ta rufe ciki.Turo baki tayi ta rufe cibinta da hannu,dariya ya yi ya rugo har da ɗan ihun shi ya ɗaga ta sama "wupiiii"ya shiga juyata riƙe shi tayi gam ta na dariya mai bayyana haƙora.Kan bed ya dire ta ya na mai yi mata rumfa,ya na ƙoƙarin kai bakin shi tace "please sallah "cikin Shagwaɓa yace "na sani amman ki bari na ɗan tsotse wannan man leɓen kar a wanke shi ga banza"kafin tace wani abu ya dire lips ɗin shi kan nata tsawon 1mn ya ɗagata "ayya wuce mu tai mu yi alwala"ta maida numfashi tace "ai sai da nayi alwala sannan a ka min kwalliya"waro ido yayi yace "yanzu duk didimar da mu ka yi ki na tunanin alwalar na nan ba ta kare ba?"rufe ido tayi ya ɗauke suka nufi toilet. Sallah ya ja su raka'a biyu suna salamcewa yayi dogayen addu'o'i,miƙewa tayi za ta tashi yayi saurin ruƙota ta marairaice fuska tace "tray ne zan ɗauko"jawota yayi yace "no na ƙoshi ni ke ni ke so"ya ida maganar ya na mai kai bakin shi kan nata dama tun ɗazu a ƙage ya ke da su kasance,ya sunkuceta ya nufi bed a hankali ta fara mayar mashi da martani ta na mai tallabo kan shi wannan ya ida nakar da Dawood. Bakin shi ya cire ya mayar kan breast ɗin ta domin kusan ko wace mace nan ne point weak,ɗin ta wani abu ne ya fara yawo a kwanyar Leemat tuni gyaran da su Momy suka yi mata ya fara aiki. Hasken daƙin ya kashe ya na mai gyara mata kwanci "بِسْمِاللَّهِ، اللَّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ، وَجَنِّبِ الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْـتَنَا" ```DA SUNAN ALLAH,YA UBANGIJI MUNA NEMAN TSARI DAGA SHEƊANU KA NISANTA MU DAGA GARE ,SANNAN KUMA KA NISANTA ABINDA ZA KA ARZUTA MU DA SHI DAGA SHEƊANU``` Dawood ya faɗa dakyal cikin sarƙewar murya,ya na mai neman hanya "ya Allah!!!"ya furta lokacin da suka fara zama abu ɗaya,rumtse ido Leemat tayi jin wata irin azaba na ratsata ta. Muscules ɗin shi ta riƙe tare da yunƙurawa za ta tashi hakan ya baiwa ƙirjin su damar haɗuwa yayinda jikin Dawood ya fita daga nata dan dama ba wata hanya ya samu sosai ba. Cikin magiya tace "dan Allah kar kayi ka bari har na shirya wlh yan..."ba ta ida maganar ba Dawood ya mayar da ita ta kwanta,fashe mata yayi da kuka sai da ya yi mai isar shi kafin ya ƙara komawa ruwa 😹sauran tausayinta ya maida gefe dan ya lura ita ba ta jin nashi tun da har ta ke ce mashi ya ƙyaleta,da ƙarfin tsiya ya shigeta wanda yayi sanadiyar ɗaukewar numfashin Leemat na wucen gadi bakinta da ta buɗe da niyar yin kuka ya liƙe ruf ya na bata yawun shi. Plus de 30mns sannan ya samu kan shi a lokacin tuni Leemat an jiggata an fita daga hayyaci,cikin bawon wanka suka shige ya fara yi masu wanka da ruwan ɗumi. Cikin kunnenta ya saka bakin shi cikin taushin murya rera mata ƴar waƙa "For all those Times You stood by me💖For all the truth that You made me see💖For all the joy You brought to My Life😪💖For all the wrong that You made right💖For every Dream You made come True👩‍❤️‍👨💖For all the love I found in You💘 I be forever thank ful baby🫂💖"buɗe ido tayi ta tsurawa fuskar shi ido "I love You💋"ya furta ya na mai kai mata suma "love You too"lumshe ido yayi ya na mai ƙara mannata a ƙirji ya na jin wani irin farin ciki maras misiltuwa,shi Dawood shine yau cikin farin ciki?cikin dangin shi biologique abinda ya ke ta burin ganin?shine yau ya tashi daga matsayin *ƊAN DABA* ya koma cikakken namiji kamili?shine yau ya kasance da mace ta sunnah har ya ɗanɗana zumar da bai taɓa tunanin zai san yadda zaƙinta ya ke ba?shine yau Leemat mace ta farko a duniya da ya taɓa jin sonta da sha'awarta ta furta mashi kalmar so?to mi yayi mani saura yanzu?babu to babu abinda zan ce sai " *ALHAMDULLAH*" ********************** ⬇ ************************** ********** Ai Hausa Novels **************** *************************⬆ ********************** DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog. Visit > https://www.aihausanovels.com.ng Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post. Email > aihausabooks@gmail.com ******* FOLLOW US ****** Facebook: Ai Hausa Novels Twitter: Ai Hausa Novels Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu. ********************** ⬇ ************************** *************** Ai Hausa Novels **************** ********************** ⬆ ************************** Ni ma a nan ni ke cewa *ALHAMDULLAH!!!!* Kurakuran da ke ciki Allah yafe mana sai in mun haɗu kuma a cikin sabon book ɗina *HADEEYATULLAH* fans ɗin *ƊAN DABA* ina godiya da jajircewar ku wajen comments🥰🥰🥰 Ga masu son HADEEYATULLAH su yi min magana +22795045822 Taku ce har kullum Jikar Rabo 😎 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels