Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels 7:22 AM 1/10/2018 "ZAMANI WRITTRS ASSOCIATION" MUNA GODIYA ZUWA GA FANS NAMU''  GODIYA TA MUSAMMAN  muna godiya ga Allah subuhanahu wata ala maikowa maikomai wanda da ikonsa nafara rubuta wannan labarin ''ina rokon Allah yabani damar k'arasaashi lafiya'' Ameen '***'YER AIKI ZAN AURA_(PRT_ 1)'*** GARGADI *ban yarda wani ko wata yayi amfani da wannan novel ba domin cin zarafin wani ko wulakanta waniba''wannan novel ba kwaikwayo bane ba nawanii bane nina rubuta da hannuna '" wannan kirkirarren labarine ba gaske bane kawai nayishi ne ga mutane masu hali kamar na wad'annan akkan soyayya'' kaganece duk abin da mutum yakeso baza ya iya b'ace masa ba idan har 'Allah yanufa da zaka sameshi '' haka kuma ba dole ga wannan labarin zaka iya karantawa ko bazaka iyawaba wannan duk d'aya ne agurina '' wannan kenan" *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** BISSMILLAHI RAHMANEER RAHEEM p@ge!!" _*1*_to_*5*_  ___________________________________________ Haba Naseer wannan Qanwarkace fa meyasa kake mata haka''? '''Momy kiduba fa kullum saita dameni da surutu wai nakawo mata Auntyn ta '' ''to ai gaskiya take fad'a muma nan munzura idanu ne kawai nida abban ka mugani idan bakaza'ba ba muzamu za'ba ma '' ...tunda duk 'yen warinka sunyi aure kai kad'ai karage ''walhi momy harda za'bi nayi mai cikin classmate d'inaa ga k'awata nan Fiddausytana sonshi kullum saita yimin maganarshi '''tabani sak'o amma ya watsar'' ''..keyimin shiru kemeyasa bakyayin auren ''? ai yaya don kasan ban isa aure bane dakaga soyayya ''''dukansu dariya sukasa shiyafice waje yana shafakan shi motor parking space yanufa .... ......moter mai k'irar jeep bak'a mai bakin glass yashiga nanda nan maigadi yawangale mai gate tarda mika gaisuwa naira dari biyar yamikomai ta glass sannan ya ba motar shi wuta yayi gaba ''  ..driven yake cikin natsuwa hankali kwance yana sauraren kidan dake tashi ''wayarshi ce fara ringing yad'aga tareda kai dubanshi ga sunan dake yawo akan screen '''SugerDadyyagani hakan yasa yad'aga ciki hanzari tareda karawa akunne '' ....hello dad ka'isone ..?? .'A'a son kawai kashirya kamin lokaci yayi zuwa 3:30 may be jirginmu zai sauka '''daga d'ayan 'bangaren ake maganar ''' 'ok dady Allah yasauke ku lapiya '' ''Amenn son '' ''Amma dady dafatan baka manta da alk'awarin ba'' ya fad'a yana 'yer dariya '' ''Dady ya katseshi... ai ba kaitsaye zan cikama alkawarinka ba''daman ya mukai dakai sai ka nuna min surika ta ko " '..ehh dady amma ai... bai karasa abinda zai fad'aba ya katse shi'' ..kai yanxudai saina iso''ok dad Allah yakawo lapiya '' ''Ameen  katse wayar yayi yana murmushi tareda fad'in wai aure bayanzuba dady saboda banga wacce zata zama abokiyar rayuwa taba'' ''cigaba da driven yayi harya iso daidai wani k'aramin gida'' gidan zamani mai d'auke da kayan alatu babu kaiwaice babu ciki komai akwai na more rayuwa'' Horn yayi maigadi yabud'e masa gate yagaidahi saboda yasanshi kusan kullum saiya zo gidan ''parng yayi yafito''oyo''oyoyooyo wata karamar yarinya ce wacce bazata wuce shekara hud'u 4 ba ta taso aguje daga wajenda na hangi wani babban mutun maijiki babba dashi  yana sanye da medical glass a fuskarshi yana karatun jarida TodayNewsdake hannunshi.. .. . ''Oyo ''Yaya Naseer ''Durkusawa yayi tareda rungumota akafad'ar shi yana fad'in weldon my sweetsistr kintashi lapiya ''??"" Ehh yaya ur welcome ''thnks yace mata tareda shado gashi kanta '' ' yayan ki yana ciki ''?? ehh' ''.. Bara nagaida Abba mushiga ciki ''tashi yayi daga durkushen da yake''yanufi wajen Abba ''Sallama ya isa wajen Abba ya amsa cikin fara'a da murna ' Yau Naseer ne agidan ''? ehh Abba aiko jiya nashigo baka nan ''ok toya gidan ku ya mamarku ''lapiya qalau suke Abba '' Alhjinku bai sauka ba ko ''?? ehh amman yanzu munyi waya dashi inda yake gayamin zaishigo zuwa maraice '' ok Allah yakawoshi lapiya '' Ameen ''' Mikewa yayi tareda fad'in Abba zanshiga ciki nagaida su mama nafito ''ok Naseer afito lapiya '' .......Zaune suke a paluor mama da ''Tagwayen 'yen matan ta biyu Ummu Salma da Ummul kheiri  Wad'anda shekarunsu baza su wuce sha'akwas ba '' a kewaye da ita sun kurawa makeken T.vn dake mak'ale a jigin bango idanu suna kallo... '......Sallamar dayayi ce tasaka sudukan su suka juya da dubansu wa kofa ake sallama don ganin waye''da gudu salma tatashi zuwa gareshi tareda amsar sallamar itama kheiri oyooyoo oyooyo ya Naseer sannu dazuwa ''yauwa sannuku dai '' .. waje yasamu yazauna yadurkusa har kasa yagaida mama kowa sai murna yake kamar yaune farkon zuwanshi gidaan '... ...Naseer yasu Hajia da k'anwarka ..? kowa lapiya mama '''momy yace tana gaidaku kuduka baki d'aya  sannu dazua lafiya mama ''' ..ciki suka shiga suka barshi nan zaune'' ba afi minti 3uku ba ''kheiri ce tafito da plate a hannun ta d'auke da cup biyu da freshmilk da sam water '' '...A hannunta yaya ga wannan nasan kana bukata ta aje saman karamin robber centre dinning table dake tsakiyar palourn murmushi kawai yayi mata itama tamaidamai .... ................saurin d'auke kanshi yayi saboda baya iya juree wannan murmushi aduk lokacin da tayimai wannan murmushin sai yaji kamar kada ta daina harma zai iya fita daga hayyacinshi '' *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge!!" _*6*_to_*10*_  '' ..Durkusawa tayi agabanshi tareda 'balle gorar freshmilk tazuba mai a d'aya cup ta mikamai ahannu yakar'ba yafara sha ''''saiga Salma tafito daga cikin kitchin da nata plate a hannu .. ''Da foodplast karami ta girke aganshi ''abin dariya yabawa Naseer 'waiku koso kuke kukashe nine da abinci saida na koshifa sannan nafito daga gida  ..Dariya sukayi sudu ka harda mama da bata damu da lamuran suba saima yanzu tayi dariya hankalinta na kan T.v .. Ai ya Naseer bahaka bane yazakazo nan gidan ka koma bakaci komai ba ''cewar salma tana 'yer dariya da har yanzu ke abakinta '''Ya Naseer gaskiya saikaci kakoshi bamu yarda ba ai nan gidan kune '' kedai sweetsis. barshi kawai ''kojiya haka yayi mana ''cewar salma 'Naseer dariya kawai yake yau za'a mai d'uren abinci '' .Mama ce tatashi zata shiga ciki ''to Naseer zanshiga ciki ''cewar mama to mama bazaki tsaya ba kirabani da wad'anna yaran ..? dariya kawai tayi tana fad'in gaka gasu ai kunsaba tahaye sama '' '''to kudakata zanci amman da sharad'i baduka zanci ba cokali biyu kawai zanyi nabari hakanan '' A'a gaskiya Ya Naseer kaci ko rabine ''cewar kheiri .. a'a kicedai naci har yafito min.. haka dai suka tusashi gaba saida yayi cokali goma shabiyar15 dakyer suna dariya '' To naci na sha saime kuwa kubari naje wajen wanda nazo gunshi ''ina yayanku ''?? ......yana ciki may be ma bacci yake ''cewar salma A'a ya tashi yanzunnan najishi yana waya '' cewar kheiri'' Tashi yayi yanufi sama sukuma suka kwashi kaya zuwa kitchen'' ''tsaye yake sanye da riga da wando bakin wando da farar t.shirt yana shace kanshi da waya makale tsakanin kafad'ar shi da wuyanshi yana magana daidai shigowar Naseer d'akin yake cewa sai anjima nagode saina sake kira ''thks .....Naseer ya hango tacikin madubin dake gabanshi yana tsaye abakin kofa yagame hannu biyu a kirjinshi sai murmushi yake ''yajuyo yakalleshi tareda cewa kagama soyayyar ko''cewar Ya Isma'eel ''''Soyayya dawa kuma 'Naseer yatambaya tareda 'bata fuska amalur rashin fahimta Soyayya da 'yen matanka mana tunda ka kasa za'ba Salma ko Kheiri'' uhm kaida dazenka ''aikai kake soyayya dawa naji kana waya yanzunnan ''??Naseer ya tambaya yana 'yer dariya '''To menenee damuwarka da matata nake waya mana ''wacece matarka ''?Nusaiba mana ''Isma'eel yabashi amsa yana dariya dogom tsaki Naseer yaja ''aikin banza kai da kake matsoraci kaki kagaya mata sai wani zurfin ciki kake ''cewar Naseer Naseer kenan kaima dai kasan nafika jarumta akan mata .. ... To yanzu dai bashiba muje gidanmu kasan yaune dady zai dawo daga Umra donhaka muje muyi hidima atare yafad'i tareda zauna wa saman dankakreren gadon ''' to ai daman nashirya muje .. sauko sukeyi tare asaman matakala su salma dake palour suna kallon su kowa Naseer birgeshi yake suna murmushi harsuka sauko zasu fita'' '' sai ina kuma yaya? Khairi ta tambayi Ya Isma'eel ''yajo yakallesu ''zamuje gidan su maman Deejah ne {cewa da momy maman su Naseer} "'Bakusan yaune Abba zai dawo da ga Umraba hala""? ...uhm shine ya Naseer ko a gaiyacemu tosai munje koda za'ace mana gaiyar sod'i''cewa salma ciki suka shiga kowa ya fito cikin shirin sa kaya kala d'aya komai d'aya harda karamin hijab d'insu da karamin hand bag dake rirrike ha hannunsu ''sai wayoyinsu kirar k7 '' ' ''"muje yaya ''cewar salma ita datake a gaba ''to gaiyar sod'i ''dariya sukayi sanna suka wuce daidai Abba zaishiga palourn suka gaidashi tareda sanar dashi gurin daza suna '' '**Amma dai driver zai kaiku ko saboda ni bazan d'auke kuba ''yazakace haka yaya cewar khairi toku dakata saidai araba cewar Ya Isma'eel Ke salma shiga can kekuma Khairi zo muje a tawa motar ''idan baha kuma ba sai driver ya kaiku kufasa tafiyar'' to shikenan amma saidai mushiga cikin ta yaNaseer Kaikuma yaya sai kaje kaikad'ai gaskiya bazan yardaba '' cewar Ya Isma'eel kawai saiku barni nikad'ai '' to yaya muje amma gaskiya shi zaidawo damu ''ehh nayarda muje dahaka maigadi ya wangale gate suka fita Salma a motar Naseer Khairi Kuw a motar Ya Isma'eel  ** **zaune take a gidan gaba ta kura Naseer idanu sai kallonshi take ya kula da haka amma bai tankata ba yakasa hakura sai yayi magana '' ''wai kallonme kike haka bakya gajiyane ''??yatambaya yana kallonto shima '' '''Dan guntun murmushi tayi abin kunya yabata ta aza kanta saman cinyarshi tana dariya yaya gaskiya kai Kyakykyawa ne '' *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** godiya zuwa ga fans masu attending wannan novel double thnks p@ge!!'' _*10*_to_*15*_  _____________________________________ Ta d'ago kanta ta kalleshi '' cikin zuciyarta take fad'in gaskiya yaya jinake kamar nakamo wannan karamin bakin naka nasaka a nawa'' ' shafo kanta yayi yana fad'in waike mekike d'aukan kanki 'kefa bakaramar yarinya bace yanzu kutunfa kungirma sosai kuma '' ...........tarasa duniyar da take sanadiyar shafar kanta da yake  yad'ago da ita ''yana kallonta ido cikin ido....... *kikula da kanki kituna a duk inda macce da namiji suka had'o guri d'aya makiyin mu Shaid'an yan tsakaninnmu ''ke bayarinya bace ''  kunya zancen ya bata ta nocekai cikin cinyarta tana zancen zuci.... ''A bangaren kheiri tunani take bataji dad'i ba rashiin shiga motar ya Naseer sai wani dame fuska take''  ''** ** 1:30pm suka iso gidan maigadi yayi saurin bude gate suka shiga kowa yayi prking Khairice tafara fitoewa daga cikin moter sannan Salma tafito suka shiga cikin poulur da salm suka shiga ba kowa d'akin momy suka wuce tana bacci basu tashe taba '' ***   suka sakko d'akin khadeejah bakowa da alama tana toilet saboda sunji karar ruwa wanka take  sunzauna suna jiranta sai dariya suke ''basufi minti biyarba tafito tawul d'arme a k'irjinta da d'ay a hannunta tana shafarkanta ' oyoyoo oyoo sweetstwins ta fad'o kansu suna dariya ganin tawul yana batun zarewa kasa takula da haka tayi saurin tareshi........ ''''''''' ...''Ya Isma'eel ya fito daga moter shi ganin Naseer baifito ba ya konkosa glass d'in motar shi ''frd fito mana kodai kodai....... kodai me?"'  A'a bakomai kaidai fito '' ''fitowa yayi suka jera yanufi wajen d'akin tattabarun sa ya dade bai duba suba ''farfaru ne kall kall'' a kallan zasu kai guda dari biyar saboda yawan su tun yana yaro a ka saya mai su ''lokacinda dady yaje saudiya yazomai dasu guda hamsin50'' polour suke zaune suna hira kowa sai dariya yake sallamar da Ya Isma'eel yayine suka amsa Khadeeja ta gaida shi tare da tambaya daman tare suka shigo ''ehh sun tsa duba tattabarun Naseer ne ''ina Momynki '? ya tambaya'' ''tana ciki ? sama ya haura ''koda yashiga tafarka waya take yi hartagama yagaida ta ta  amsa tarda tambayarshi yay gidansu ''  lipaya qalau ya tagwayen mama ''  ''ai tare dasu muke suna palour '' to lapiya suke ko ''ehh momy Allah yabada lada Ameen yatashi yafita''''''' a palour ya isko Naseer shida su khadeejah suna kallon wani indiyan film suna dariya yazo ya zauna '' ........... Naseer yad'an kauda kanshi daga kallon dayake yace nibanga amfanin kallon wannan film ba baki d'ayama indiyan film bana sha'awa'' Khaieri tawatso masa harara cikin wasa ''tace basa birgeka amma ka gyara zama haka kake kallon harda sai'bi'' ''Ummani tace ai bakusan yaya Naseerba miskilanci yayi masa yawa ''saikaji yace bayason abu'' kuma azuciyarshi shiyakeso ''**Naseer ya miqe tare da cewa " Ni bari ma in tashi na tafi dak'i gwara ko barci ne nayi" Ya juya ya shige dak'i ** ba'a fi minti biyu ba sai gashi ya dawo ya xauna ya cigaba da kallon.... ......... binshi sukayi da kallo can Salma tace "Wai wayene yace baya son kallon indiyan film''?? '' kuma meya dawo dashi ' harya kalla ?". Kallonta yayi sannan yace " Taimaka masu kawai xanyi na kalla ba don halinsu ba.  '' Gaba daya suka kwashe da dariya bama kamar Khadeeja da dariyar mugunta'' Haushi ya kama Naseer yayi kan ta da nufin bugunta ''Khadeejah tayi saurin miqewa tayi hanyar matakala da gudu'' a bakin k'ofa sukayi karo da Momy''  Tana saukowa tarungumota tana dariya ''tasauko su salma suka gaidata '' ta amsa ''tareda samun guri tazauna '' '' ''Tunda kunhad'u gaku saiku tashi yanzu nayi waya da Abban ku yagayamin zai sauka zuwa maraice kutashi ku had'a mai abinci ''cewar momy  ...Dad'i sukaji tareda shekawa zuwa kitctn ''ku dakata mana ai bakusan abinda zakuyi bako '' mama ai abinci zamuyi ko wanne kala '' toshikenan kuje kicthen duk abinda babu saiku sanar dani''  '''To mukuma fa mezamuyi''?? Ya Isma'eel ya tambaya yana dariya '' sai ku biyomu kuna mana fifita idan muna aiki ''dariya suka yi suduka mama tajuya tana dariya tana fad'in kudai kenen bari ni naje ...... ......na gyara ciki''  *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge!!'' _*16*_to_*20*_   Nan Akabarsu suna hira ''sukuma suka wuce kitchen suka fara aiki''  uku daidai suka gama girkin sannan suka je sukayi sallah kowa yayi wanka palour suka fito suna hira mama tafito tana waya '' ........daidai shigowarsu Ya Isma'eeel shida Naseer da wata babbar tabbara makale a kafad'arshi'' suma wanka sukayi saboda sun canza kayan dake jikinsu''  '''Momy ta gaya masu cewa yanzu tagama waya da Abbansu yace yana Airpor suje suzo dashi''' Isma'eel da Naseer ne sukaje tarbarshi'' '''''''''''''''''''''''''' Ba'afi miti talatin ba suka shigo dashi farine babba shima dai kyakykyawa ne da kaga Naaseer kaganshi da kagan shi kaga Naseer komai nashi shikeda Naseer daccijo ne ma'abocin fara'a '' cikin murna kowa yana jin dad'i murna ta kaule su khadeejah suka shigo da kayanshi ciki Momy ta fito ta yimai sannu da zuwa ya ammsa ''ciki suka shiga shida momy yayi wanka yafito a palour ya isko su Naseer zazzaune suna sai hira suke '' '''Suka k'ara yimai sannu da zuwa ya amsa suka wuce masallaci ''sallar la'asar** ''bayan sun dawodaga masallaci Yana shigowa Momy tayi mashi iso zuwa dinning Daddy yace dame dame kuka dafa mani ne?  Momy tace abubuwan da kakeso mana '' bude marfin kulolin tayi idanshi ya fad'a kan alkubus da miya Dady ya rud'e tare da cewa wow my foverite food Salma ta miko wani alkubus din tareda sving dinshi kowa yaci '' ''Ba ma kamar dady ranar yacishi sosai sai da ya gama yasha kunun aya mai dadin gaske'' bayan sungama suka dawo palour suka zauna sai hira suke ''nan ne alhji yake sanar da Naseer Next Two Weeks zaije england wajen wani trainig daganan idan yadawo zaifara aiki''  '''kowa yaji dad'i wannan maganar haka suka yita hira sai kusan maga riba su Isma'eel suka yi masu Sallama bayan Dady ya masu Kyauta mai tari yawa suka fice su uku zuwa gidaa' ***********_________*************** (safe journey)   9pm yana kwance a d'aki yana   mobile data yayi turning ya shiga instagram. Pics d'in da yayi posting yaga comments &likes ba iyaka kamar haka: 1,999,2396.....likes "comments ko a bar magana : Oh may god' is this pic real: looking magically hot '' Am I dreaming he's damn handsome : oh am dying see packs: luv you too much... really beauty beautie's of beauty  . post d'in wasu daga cikin followers dinshi kasacewar ba Riga yayi selfie d'in a beach..kan resting chair.curly hair d'inshi da zubo kamr an zube masa gorar Mai...... duk kusan comments d'in mata nae wani murmushi yayi sannan yashiga whatsApp massege d'in Salma ya gani ya bud'e yafara karantawa kamar haka'''''''  "Aminchi a gare ka ya kai ma'abocin murmushi mai sanyaya zuciya ''''''''' {'' i am going mad watching your kohl filled eyes'' '' i am going mad watching your gait'' ''i am going mad watching your smooth lips'' '' i am going mad watching your beauty.'' '' ''i wish to see this beauty again and again.'' ''my heart is running towards you.'' '' ''this is realy good.''}}}}} I luv u too... accept my luv pls. ''ur d king of beauty''  i'am waiting for your reply'''''' ''  '''' Lumshe idanunshi kawai yayi yana murmushi lokacinda yagama karantawa '' kasancewar baimasan abinda zai rply ba''' yayi turning off mobile data d'inshi yana fad'ar'' *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge!!'' _*21*_to_*25*   ....'''Every thing that is yours is mine.'' .'I also share your obligation..'' but i don't know d meaning of luv btween me and u' *** . tashi yayi yashiga toilet yayi wanka had'e da alwala  sannan yayi sallah ya kwata'' ******** Good Sleep And Real Dream'''  Good Night ** Alhaji Muhammad Ahmad Dogarawa ********* Shine mahaifin Naseer ya kasance shararren mai kudi acikin fad'in kasarnan ''d'an asalin garin yola ne shida ma haifanshi  ''yanada mata kwara d'aya tall itace Hajia Hadiza Modibbo 'yer asalin garin Niger ce ''fulanice itama..  Auren Had'in iyaye kayi masu sandiyar bafulatanin haifinta yaron Alhji Ahmad dogarawa ne '' tun lokacin da suka dawo garin yola yake tare dasu hargida yabasu suka zauna lokaci Alhji Muh'd yana karamin kimani shekara goma ''Hadiza kuwa tanada shekara Bakwai ''  Wannan kenan''' Alji Muh'd Ahmad dogarawa d'a d'aya tilo agurin mahaifinshi Akhji Ahmad dogarawa sana diyar hakane yagaji dukiya maitarin yawa bayan mahaifanshi sun rasu sanadiyar had'arin Mota dasuka samu'''Allah Yagafarta masuAmeeen -_________ **Sanadiyar hakane mahaifin hadiza yaci gaba da kula da dukiyar cikin gaskiya da rikon amana ''bayan 'yen shekaru kalilan Allah yayiwa mahaifiyar hadiza rasuwa '''bayan haka dangin Dogarawa suna barazanar karbar dukiyar dake hannunshi saboda daman bason mahaifinshi suke ba wannan gabar gadaddace''  **Malam modibbo mahaifin hadiza yayi iya kokarinshi amma yakasa hakan yasa yatara duk wata dukiya da akabarmai amana da duk wasu sirrika na ma'ajiyar dukiya yabashi sannan yaturashi garin Abuja daniyar yaci gaba da zama acan '' ''wannan kenan ''............. .....Bayan zuwanshi ya hadu da Alhji Muktar Mera  ( Mahaifin Isma'eel' )daman kuma sunsan juna saboda harziyara suke kaiwa junansu suma mai fansu abokaine sanadiyar kasu wanci ')) ya zauna gidansu bayan ya wasu shekaru kuma ........ .......yafara kasuwanci kwatankwacin na mahaifinshi''cikin shekara biyar fara karfi cikin sana'ar shigo da motoci ''  Alhaji muktar mera babban abokinshi ne '''shiyana aikin gwamnati ne ''professer ne akasar waje shashen likitanci''  bayan wasu shekaru Malan modibbo yanemi inda yake yabashi labari duk yanda sukayi da dangin mahaifinshi ''  ****yasha wuya sosai akan saiya gaya masu inda yaturashi amma dukda haka baifad'aba kasan bafulatani da taurin kai har kafa suka karemai amma ko oho'' ''bayan yalabarta masa yanemi yasanar dashi wani alkawari dake stakaninsu shida mahaifinshi  Alhji Muh'd bai ji girman maganarba ya aminta kodan yasakawa Modibbo da abinda yayi masa ''ya auri 'yer sa Hadiza '' *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** double thnks to u all my fans.. p@ge"_*26*_to_*30_  ____________________ _______ Bayan wata biyar5 da aurensu Allah yawa Malam modibbo rasuwa ''sunyi kuka kamar ransu zaifita bamaikama wani ''harsuka k'oshi suka barwa Allah lamarinshi''  **Wannan kenan   ** Allah da ikon shi auren su yakai shekara bakwai amma ba ciki ba labarinsa ba 'bari balantana 'batan wata ''  Hankalinsu yasoma tashi amman bawanda yasani domin basa nunawa bayan wata biyar suka tashi zuwa kasa mai tsarki  ''Acan sukayi alkin hajji tareda rokon Allah yasu haihuwa sundad'e suna rokon Allah ''bayan sundawo da wata biyu2 akwana atashi bata wuya agurin mahalicci''Hajia Hadiza tasamu ciki'' murna bata misaltu agurinsu '' kullum suna makale dajuna har ciki yakai wata tara '' wata rana dasafe Allah yasauke lapiya cikin gidanta ''tahaifo santalelen yaronto maikama da ubansa ''ranar suna yaron yadau suna Naseer  ________________  wannan kenan Naseer yasamu kulawa fiye da tunani mai karatu ''amma bayan shi ba'a sake jin labarin ciki ko makamancinshiba ''saida naseer yaka shekara goma shabiyu (!2yrs) ''sannan aka samamai kanwa itace ''Khadeeja wacce take da sunan kakarta mahifiyar alhjii hakan yasa ake mata lakami da Ummani  Naseer yayi primary d'insa a garin Abuja a English Acadamic International School''  Sannan kuma yayi scondry school d'inshi a nigerian Turkish dake Abuja......... ... .... A bangaren ilimin addinin islama kuwa ya sauke alqur'ani hizo sittiin60 sannan kuma yayi karatun littafai da dama.  Naseer mutum ne mai kyau na fitar hankali yana da dadin murya mai dadin sauraro. yana da kyau na halitta da kyau na jiki dan gayu ne na karshe yana da ilimi sosai both western and Islamic education. Naseer mutum ne mai sanyin hali bashida fada '' Kasancewar ma ba'a nan Nigeria yayi karatunsa ba ...a qasar England yayi karatunshi na na Engeneerin. A bangaren building Engeneering. yanzu haka artchectur. ne. Shekarunsah bazasu wuce 29 ba amma Amma kuma Allah yayi shi da kaifin hankali da basirah'  Wannan kenan _____________________________ wannan kenan.......  ** Cigaban labarinn ************ ******** *** ** * ** **8:17am...... sauko yake daga saman mata kala ''yana sanye cikin wani farin yadi anyi masa d'inkin kananan kaya yasha ado da bakin zare yana sanye da glass bak'i afuskarshi '' sanye yake da farar hula daidai kalar kayan dake jikinshi sakkowa yayi daidai fito war mama daga kitchen ya gaidata '' mama wai ina dady ''? tun fitarshi sallar subahin baidawoba ''yagayamin dai zasuje wani waje shida abbansu isma'ell' ummani fa..? tana ciki kasanta da mugun baccin tsiya kamar kasa'' natada ta takamamin aiki taki zowa ' to mama basan ko meyasa bakyason akawo maki 'yer aiki ba "' aikin nan yayi maki yawa ' kaidai barshi kawai '  wayarshi ce tafara ringin ya duba don gani waye bestfrd yagani yad'aga yana murshi '' Isma'eel ne yakirashi yagaya masa yana waje a gate yana jiranshi'' " sai ina kuma yanzu ?''da Isma'eel ne ke waje yana jirana daman ya cemin zanrakashi sokoto'' to ai naga baka karya ba ko''?? a'a sai nadowo sauri nake mama'' to Allah kaiku lapiya  ameen Mama  baibi takan motarshi ba, yafito waje inda ya hangi motar Isma'ell yakarasa ''hi bross kana hutawa walhi''kamarka yanzu agida dariya yayi suka gaisa '' ''to ya gidan daidai ya mama da tagwayenta ??"Naseer yatambaya yana murmushi ''wanne tagwaye kodai masoyanka '' kaidai mubar maganar yanzu menene dalilin zuwanka '' daman bangaya makaba halan''?cewar Isma'eel A nad'auka ko ba yanzu bane ''ehh lallai kam nad'aga wannan tafiyar saboda wasu dalilai masu karfi ''' waima bantambaye kaba menene zakayi aan sokoto''? """'''..naseer yatambaya cikin yanayi narashin fahimta''  Bros walhi wata cika ce nakeson had'uwa da ita munadad'e da kulla friend nida ita har muka fara soyayya shine nace zanje naganta '' *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*31*_to_*35_  ''tsew dogon tsaki Naseer yaja ''tare da had'e fuska ''kaidaman akan wannan abinne 'danasani wallhi da bazanyi sauri tashiba haka '' ......sorry frd''shine dalilin daya bangaya maka ba ai tunjiya nasan bazaka kaje ba '' yanzu ai tunda kafito sai muje karaka ni votique daman mama ta aikeni nayo mata shopping'' ' ganbun moter yabud'e yashiga '''yazauna '' zamanshi keda wuya massege yashigo a wayarshi yabud'e nmber Salma yagani '' yafara karanta massege d'in kamar haka...... aslm alaikum warhmtullh''Good morning "my hartcontroler" ur smile is my oxygen .. .. ''So put up your smile..'.' .'...Life is like the style found in jeans..'.'' ''...''It can be enjoyed in many ways..'.'' .'''.'It is like the flavour of champagne.'.'' .'''.'.'''i like to enjoy my life with you '' pls accept my love ""ya Naseer murmushi kawai yayi tare da locking d'in wayarshi ''Isma'eel saifaman dariya yake yana driven '' wae wacce irin dariya ce wannan kamar ba mutum ba .? bakomai frind 'yafad'a cikin dariya a bakinsa'' 'to ai saikaci gaba'cewar Naseer'' "1:45pm zaune suke a main palour suna hira mama na rungume da [small dougther] ..d'insu {RUFAIDAH NE SUNAN TA KARAMARSU} ..ummul khairi na latsa wayar ta tana dariya da alama chartin take kuma tanajin dad'in ayanayin yanzu'' kodawa take ''ohoo' ''...tashi tayi tahaura sama tana dariya salma da mama sai kallon ta suke ''har tayi kusan hayewa tajuyo takalli salma '' "dawowa tayi daf dita 'sister kinsan yaune fa Daddy yace musherya muje shoppin sannan muje saloon kuma gashi harrana tayi' dafe kai salma tayi alama tamanta ''tome kuke jira basai kushira kujeba "cewar mama tashi tayi suka haura sama suna murna '' [ daman duk qarshen kowanne wata Alhji yana zuwa dasu suyi shoppin komai suke so tun suna qananan yara hakan yasa komai nasu yazo d'aya har kayan sakawansu '']  "suna shiga d'akin khairi ta jefar da wayarta kan bed '" [Dakin babbane amman side biyu keciki anrabashi da labule daganin d'akin kasan d'akin sune saboda komai biyu ke ciki d'akin fara daga kan bed harzuwa mirro glass komai biyune ]  saida sukayi wanka suka had'o da alwala suka fito sukayi sallah sannan suka dawo gaban makeken dressing mirror dake makale ad'akin  ''light makeup sukayi 'suka feshe jikinsu da turare" gaban wadrop sukaje"..... ... Riga da wando kowacce ta jawo black nd red suka suka' kowacce ta d'auko kimono ta d'aura kan Kayan, Masha Allah sunfito fess fess kamar balaraba. scarve salma ta d'auko tayi rolling [khari kuwa batayi ba saboda baata sakawa daman ]' ..turaren rasasi suka feshe jikinsu dashi'' gaban shoe rack d'insu khari taje Gucci ta jawo black tasaka haka ma salma handbag d'insuma Gucci.. *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*36*_to_*40_  ...2:30pm suka gamashirinsu zuwa k'asa suna sauka Small daugther d'insu dake hannu Naseer'' wanda suke zaune a cikin paluorn basu dade da shigowa ba ta fara wow untys twees gaskiya kunyi kyau' .' dariya kawai sukayi samla tace thanz my small D. Gaida su Isma'eel sukayi sanna suka zauna'' wannan wankafa sai ina ''? Isma'ell yatambaya yana dariya '' Yaya saloon zamuje kuma munason muje shoopiing '"  Naseer daya kurawa salma manyan idanuwanshi yakasa d'auke wa sai murmushiyake {azuciyarshi yana cewa daman haka suke da kyau ''?banta'ba tsayawa nakallesu da kyauba sai yau' Allah yayi halitta gurinnan ''} mamace tafito daga daga kitchen 'tana fadin to ai saiku tashi kuci abinci kuna lokaci sai tafiya yake '' "sai lokacin Naseer yafito daga duniyar tunanin daya shiga ''daining area suka nufa zama sukayi sukaci abinci saida saida suka tabbatar data sun k'oshi''lokaci lokaci salma ta dunguro kafar naseer idan suka had'a ido saita kashe mai ido tana mai wani murmushi' bayan sungama sukabar naseer da isma'eel azaune mama ta kwashe kayan dasuka ci abinci tashiga kitchen Isma'eel sai rad'a yakewa Naseer saboda yaga duk abinda kefaruwa shida Salma'' "Dakin dadynsu suka nufa suna shiga suka iskoshi yana saka takali ''suka gaidashi ya amsa ''dady mun shirya kafito kai muke jira" ..... Dady yace to aisaiku jirani ko soboda naga saurinku yayi yawa niko abinci ma banciba ''kunga gashinan ''yanuna masu saman karamin dinning table dake tsakiya d'akin '' to dady muna waje''suka fice.. parlpousuka dawo suka zauna suna hira suda ya Naseer ganin haka YaIsma'eel yatashi yabasu guri yashiga ciki'' 'sunanan suna hira Daddy yafito yace suzo su wuce ya shirya '' kuma da ya Naseer za aje ''dukda baiji dad'in abinba amma yashirya ya suka d'auki hanya '' "Suna isa saloon aka tarbesu cikin murna saboda ansan su manyan costomars ne ''wanke masu kai aka farayi sannan akayi masu steaming bayan angama aka farayi masu pedicure  ''Bayan sungama suka fito a waje suka isko naseer da Dady suna hira '''garzayowa sukayi inda suke dady yakallesu yana murna yana yadace da 'ya 'ya mata kyawawa shikanshi yana alfahari da su'' Moter suka shiga suka d'auko hanya zuwa shooping acan sukaje suka 'bata lokaci suna siyayya koma biyu suke d'auka saina karamarsu ''  sai kusan 7:pm suka dawo gida suna isa gida ana kiran magriba" koda suka shiga parlor ba kowa sama suka haye suna shiga d'akin kowa tayi side d'inta" Dady da naseer a masallaci suka isko Isma'eel bayan angama sallah suka zauna suna karatun alqur'ani {Wanda dama al'adansu ne idan sunyi sallahn magriba bazasu tashiba sai sunyi sallahn isha'i}..... .....saida lokaci sallahr isha'i yayi suka gabatar sannan suka dawo gida'' haka ma su Ummul khari bayan sunyi sallah isha'i kasa suka sauko sun isko kowa agurin Naseer da Isma'eel gefe daya Dady da momy a d'aya gefen salma taja kujera tazauna a gefen momy Khairi kuwa tazauna a gefen dady Naseer da dougther suka saka ta a tsakiya'' *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*41*_to_*45_  " 9:30pm "Bayan sun gama cin abinci sukawa dady shida momy saida safe suka haye sama" Nan suka bar su naseer suna d'an ta'ba hira suda dady naseer yayi masa sallama zaije gida ''inda Daddy yace baisan zanzen ba shinan zai kwana yawa Abban shi waya yagayamai '' Daman yasaba kwana agidan tun yana qarami''yanada d'akinshi ciki yashiga yashiga yafd'a toilet yayi wanka had'e da alwala'' bayan ya fito ya fara sallah nafila'' hakama naseer yayima dady saida safe ya wuce d'akinshi yakwan ta''  Dady daya gaji da zama yana yatashiya kulle kokina sannan yashige d'akinshi '' ''Bayan sun shiga d'aki saida sukayi shirin bacci sannan tajawo wayarta tafara charting 10:30pm tayi adduo'in bacci ta kwanta'''  Gud 9igth *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*46*_to_*50_   5DAYS LETTER  .........Tun 5:am Naseer yasheerya kayanshi domin yaune ranar da zai yi tafiya zuwa England wajen training kuma sati biyu zaiyi yashirya tsaff yafito da kayanshi.. 8:30 bayan suni break fast ummani ta kalleshi tana murmushi ya akayi ''?yatambaya A'a bakowamai yaya' bakomaifa kikace bayan ga alamun magana a fuskarki'' dariya tayi sannan tace yaya har alamun magana kuma ake gani afusakar mutum''?ehhmana yace '' toshikenan yaya naseer nidai kada kamanta da tsarabata ..  ke muje ni da mugun surutu''cewar momy isma'eel ne yashigo yayi prking ''Da sallamarshi ya isa gurin dasuke ummani tana janye da akwatin yanaseer '' waslm ''suka amsa mai ''momy ina kwana lapiya lau isma'eel ya gidanku gida kowa lapiya '' kaiko kace yaune tapiya ko gayyata rakiya babu '' 'yer dariya Naseer yayi 'sannan yakalli she 'kayi haquri banason yarannnan susani kagane bross''ok to ai yakamata ko awayane nasani''' amma ba matsala muje ''kaddai kace bakasanarda shiba'' cewar momy cikin yanayi na alamar tambaya'' walhi mama baisanardani ba ''amman dai Tobazance komaba kaidashine''kaga tafiyata tayi gaba itada ummani ....... ..mama ai a motata zamu tafi '' to kawai tace dashi sannan suka bud'e bayan motar suka saka kayan ''sannan suma suka shiga key naseer yawa moter muka d'au hanaya zuwa air port'''  tunani kawai yake azuciyarshi yanda zaigudanar da training d'inshi a england saboda yana fargaba azuciyarshi ''motar kowa yayi shiru bawanda yace ko kala ... wayar momy ce yayi kara taduba bakuwar numberce tanagi '' ta d'aga hello aslam aluikum " daga d'yan bangare aka amsa da ''wslm yaida ya aiki ''? lafiya qalau ''momy ta amsa waye ke magana'' nice hajjia zainab mai kayan d'inki '' okkk sorry bangane kiba'''to ya aiki ya iyali lapiyaru kalau ''daman nace zanzo nasameki akwai maganar da zamuyi'' '''''''''to gaskiya yanzu bana gida amma zan dawo 'kamin azhr ''to shikenan ''sallama sukayi takatse wayar sannan tayi saving din nmber dai dai isowarsu airpor yayi prking sukashiga isma'ell yana jaye da akwatin ''10:30 jirginsu zai taashi sumama sukayimai sallam suka fice don tana son taje gidan wata kawarta'' amotar isma'eel sukaje Basu jima ba akayi sanarwa jirgi sai tashi nandana suka shirya Naseer yayiwa isma'eel sallama suka d'au hanya'' safe journey tafiya suke cikin natsuwa momy tana driven gaban wani qaramin gida sukayi prking momy tasukko ummani na bayanta rike da hanbag dinta sallama sukayi wata yarimya ta amsa '' 'sannu dazuwa hajia '''lapiya qaulau '' ''ina mamanki''? tana ciki baki gareta  *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*51*_to_*55_       hajia zainab da take cikin d'aki ita da bakuwar ta ' ta fitto tare da amsa sallamarsu ta tarbesu cikin murna ''cikin palour suka shigah '''  ai ina batun danagama aikin danake naje nasameki domin ankawo wasu kayan d'inki daga dubai''cewar hajia zainab to aini gani nazo daman nagaya maki naje rakiyar naseer ne filin jirgi to ai shikenan tafiyar tatashi ''ehh ai sati biyu ne zaiyi kawai trainin yajeyi'' ke bantambayekiba bakuwa kikayi haka ''? ehh bakisantaba halan ''hakadai nake ganin kamar nawayi wannan fuskar ''cewar hajia to banace bakisantaba saboda keasan munje bikin kanwata bara a mahuta kuma harda ita awajenn.. .yes haka nima nake gani kamar awajen nagan ta'' sannunki ''yawwa sanu nima haka nake ganin kamar nasan ki nan uka gaisa hajia zainab ta fiddo kayan ta gabatardasu agaban hajia ta zab'i wad'anda takeso sai karfe 3pm sukakoma gida''    2 DAYS LETTER  8:am........ Yau ranar juma'a Alhaji Muh'd ne ya fito daga dakinsa cikinmanyan kaya'' yayi shiga ta alfarma" ta manyan mutane Dining yaje ya zauna hajiya hadiza na zaune tana jiran shi daman ta gyara komai staff staff''  bayan yazauna tamasa sannu ya amsa cikin sakin fuska ya kalleta yace Hadiza ina Ummani take.>? ......tace tanacan sana'arta har yanzu nasan bata farka ba''cikin kulawa yakalli Hajiaya d'anyi murmushi yace hajiya ina fad'a miki kulum ki ringa kula min da Ummani kesan fa mamace'' '' Cikin d'aure fuska tace Alhaji kulum haka kakecewa yarinya duk ta sagarce kullum sai k'ara shagwa'ba take gata ta girma aman kamarwata jaririya'''  Alhaji yayi 'yer dariya yace hmm Hadiza kenan ke kullum kema haka kike cewa nibanga wata shagwa'ba a tareda itaba'' ' To ai bari nakirama ita tashi zuwa kiranta'' Alhji yariko hannunta dawo kizauna daman akwai maganar dana ke so muyi akan yaronnan Naseer'' dawowa tayi ta zauna kusa dashi Amma bari mu gama kari ai muyi maganar "">to ai shike nan ..ci gaba da cin abinci sukayi ''''cikin nishad'i da kulawa   Ana cikin haka sai ga Isma'ell ya shigo cikin ladabi da biyayya ya duk'a harkasa gaidasu ''"Ciki kulawa suka amsa da sakin fiska  ya kalli Hajiyayace Mama ina Ummani? ......tace tana dak'i tanasana’ar ta ''ta baccin kasanta da baccin tsiya'' Alhji ya kalli hajia ''ita mamar tawa keda baccin tsiya''? dariya hajia tayi ' Isma'ell yatashi daga duk'en dayake ''mama bari naje na tasota ya mike da nufin hawa saman yana dariyar shima   Abba yace a'a Sama'eela haka ai kaima d'ana ne saboda me ka isko muna kari baka zauna muka karya ba'' A'a Abba a qoshe nake '' naji amma kazo kazauna mu karya tare > Ba musu yadawo yazauna hajia tasa mai anashi plate yafara ci  5mins letter..... Da farawar su sai ga Ummani tafito tana sanye dawai stadadden less purple yayi mata kyau matuk'a yau anyi sa'ah harta yiwanka dawuri bata tsaya baccin shiriritartaba'" ''tako take ahankali harta isa gurin dasuke ciki ladabi ta gaida Dad dinta da Mum san nan ya Naseer cikin kulawa ya amsa'' ''sanna ta matsa kusa da alhji ta zauna suka karya ''  Bayan sun gama karyawa alhji yayi masu sallam zaije kastina yau gudanarda wani aiki'' to Allah yakai lapiya alhji  Ameen *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*56*_to_*60_  ina hajia ''? Gani alhji  Namanta bangaya makiba jiya nayi waya da Alhji Sani dake Gombe inda yake gayamin wai zai turo 'yersa zainab anan don takarasa karatunta nan ansamarmata addmision a makarantarsu ummani kuma anan gidan zata zauna don haka kushirya ''Ummani ta gyara d'akinta don ina tunanin daki d'aya zasu zauna acan sama ''saboda suji dad'in guda narda karatunsu'' to ai badamuwa cewar hajia'' kejiya ke ummani ''eh najiya dady yaushene zata shigo''? to ina kyautata zaton yaune zuwa dare mugani''nizan wuce ''' nan suka rakashi har mota kamar yadda suke masu idan zaitafiya ' wannan kenan    Naseer yana england hankalinshi kwance yana gudanar da aikinshi yanda yakama cikin kwanciyar hankali ba abinda ke takuama sa saidai kiran Salma kullum tana kiranshi sama da sau goma10'' ya had'u da abokanshi da dama wad'anda suke cosmate dashi wasunsu harsunyi aure wasu kuma sunkama aikin gabansu'' 6pm.... .....ta parker motarta a harabar gidan tana sanye da wani tsadden material da bakin glass afuskarta sai karamar handbag dake hnnuta sai babbar wayarta ''fitowa tayi dagacikin motar Kallo d’aya zaka mata ka gano irin manyan mata nanne ‘yan bokon'' masuji da kansu 'ya'yan daula kenan''' farace amma ba irin farinnan kyakyawa da ita kuma ba bakaba amma za'a iya kiranta ruwan tarwats murmushi tasaki lokacinda takarewa gidan kallo sannan ta bud'e gidan baya ta ciro babbar akwatinta kwaya d'aya cak'' tareda rufe marufin bayan''.....  .........da sallamarta tashiga parloun bakowa saida tayi sallama sau uku sannan Ummani tafito daga cikin kitchin'''tana ganin wanda ke sallama tasheko aguje ta rungumeta '' 000yooyoyooyo ma sister ai nazaci bazaki zo yauba harmomy tayita jiranki bakizoba tad'an fita '' munsameku lafiya ko??cewar Zee cikin sanyayyar muryarta  lapiya qalau muke ya su mamanku'' suma qalau'' tomushiga daga ciki ko '''uhm kawai tace mata taja akwatin suka haura sama kan gado ta aje kayanta tashiga toilet ''' kamin tafito ummani ta shirya mata kayata a wardrop komai takinsta mata staff........ ...bata wani jimaba tafito wanka tayi tazo ta canja kaya tasaka wasu kanan kaya wad'anda duk sun matsee mata jiki kamar shigar arnaa ''' ''' Ummani ta kalleta sama da kasa ''ke Zee wannan shigarfa ??gadai tana ni muje naci abinci yunwa nakeji wlhi'' cewar Zee kasa suka sakko Ummani tafito da abincinda ta girka mata'' suna zaune a dinning hajia ta shigo da fara'a zee ta gaidata ''mama barka da wuni ''lapiya qalau zainab''  koda kikazo bananan domin nayi jiranki kinzowa saida nafita'''toya su hajirki suna lapiya'''??kinsan mun rabi da zuwa tun lokacinda akayi auren yayanki Kabeer''  .....ehh hakane ashe mundad'e bamu had'u ba'' kowa yana lafiya mama''to sannu da zuwa yawwa mama'' idan kun gama ina ciki ku iskoni ''  .....Nan tabarsu tahaura sama '' ''Wai Ummani namanta bantambaye kiba wai ina yayanki''?? yaNaseer''ehh shihakane sunanshi ko'' ehhh ai Ya Naseer yana england yau kwananshi uku3 dazuwa sati biyu zaiyi'' Ya akayi halan koda matsala ne ..? Ummani ta tambaya tareda dafa kafad'ara zee''' A'a bamatsala kawaidai banganshi bane'' nandai suka daba hira saida akayi kiran magariba sannasukatashi''  *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_******  I LUV U OLL MY FANS ALLAH YA KARA KARE MU DAGA SHAID'ANU AMEEEEEENNNNNN >>>>>Wannan page nakine kanwata i luv u too much'''<<<<ZEE< 'yer gidan alhji sani ce abokin Alhji muh'd ne matuqa kasuwancine ya had'asu a dubai harsuka iso gida hanzu haka sunsaba da juna sosai har ziyara suke wa juna lokaci zuwa lokaci     Monday 7am...... Yau Monday da wuri suka tashi saboda suna da lecture na Mathematics a 9:30am kafin 8:am suka gama komai sannan sukawa dad an mom d'insu sallama suka fice zuwa skull'' a moter Zee sukaje  Parking motar tayi ta tasauke glass din motar tana kallan skull d'in  skull din ta hadu  kowa yana harkar gabanshi,. Gaskiya ummani wannan makarantar tayi tahad'u sosai ''cewaar zee datake kokarin fitowa daga motar'' Murmushi kawai ummani tayi tare da d'auko jakar ta da wayarta''' Banta'ba tsammanin wannan makarantar haka take ba ''kedai muje aisai kinshiga ciki zaki gane tahad'u ''' dagaske''?? zee ehh mana Hanyar department d'insu suka nufa ''kasancewar depatment d'aya suke ''motar su Salma da Khairi ce suka parker daidai wajen su Ummani dagudu taje inda suke tatarbesu '' nansuka gaisa tagabatarda zee garesu daman sunsanta don ko wancan lokaci da tazo hargidansu sukaje suka kwana '' Zama sukayi suna hira kamin lokacin shiga hall d'in yayi kowa albarkacin bakinshi yake fad'a har lokaci yayi'' Tare sukashiga lecture''' Hall din yacika sosai wani Kabilan teacher ne yashigo masu sukatashi suka gaidashi''ya umurcesu da su zauna ''' kowa yayi stiff  [[[[Daga nan nafito nabasu guri saboda karna takura su]]]]]  Akwana atashi bayada wuya agurin Allah yau Naseer ya kwana goma 10days a england yana gudanarda aikinshi harsun gama takardunsu kawai suke jira inda aka tabbatar masu da za'a sallame su a cikin kwana uku ko hud'u''yasanar da dady hakan ''shima yaji dad'in hakan naseer yayi duk abinda ake bukata''  11:am suka koma gida suna shiga gida bakowa a palour d'akinsu suka haura ''' Wlhi ummaani duk agajiye nake anan don Allah ki taima keni da ko ruwan shayi ne'' cewar zee dake kwance a saman katifa tayi wani lame lame ta na kallon silin'' kedai walhi raguwace ''aikin me kikayi da harkika gaji''? bawani abu amma dai harma bacci nakeji'' kuma inajin yunwa ''' Toshikenan aunty bari nafito daga toilet '''uhm kawai tace '' kayanata ta'aje wayarta da handbag da wasu books dake hannunta ''tashiga toilet ''tabar zee nan a kwance''' Batafi 5mins da shiga toilet ba wayar ta tafara ringing zee da har bacci yafara d'iban ta ta d'ago zaune daga kwancen da take wayar Ummani ta d'akko tareda dubawa don ganin waye ke kira Mybroz tagani yana yawo a kan screen wayar kin d'agawa tayi ''' tana tunani azuciyarta '''wata zuciya tace ta d'aga wata kuma tace kada ta d'aga tananan rike da war har kiran ya tsinke ''' locking d'in wayar tayi ta sake kwantawa tana tunanin mema zatace dashi idan yasake kira Ummani bata fito ba''  *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*71*_to_*75_      Dawannan tunanin ne wayar tasake rura kai staye ta d'aga da sallamarshi ''Asslam alkumsistr kina lpiy''? hello!hello! kallon wayar kawai take tana saurarom sanyin muryarshi ''sai lokacin ta kara a kunnenta ''da sanyayyar muryarta mai ratsa kunne mai sauraro ta amsa waslm alkum '' ke ina magana bakya ji ko bacci kikene? im sorry ya ba Ummani bace ''nice'' kecewa''? yatambaya cikin yanayi na rashin fahimta "" Zainab ce ''tabashi amsa silently'' ok zeece ''eh toya gidan '' Kowa lpiya ''ehh kowa yana lapiya yaya '' ummani bata gida ne ''a'a tana toiletok   Katse wayar tayi tana kallon numbern ''' bayan takashe wayar ta sake kwantawa tana tunanin wannan murya tashi har bacci yayi gaba da ita''' ummani ce tafito daga cikin toilet tana shafa kanta da alama wanka tayi Uhmm kedai zee walhi raguwa ce kamar wacce tayi wani aiki ''zaki zo ki kwanta bacci yanzu '' zaunawa tayi gaban mirro don shirya jikin ta''  sai kusan sallar azahar zee ta tashi daga bacci sannan tayi wanka ta shirya " yayi sallah kasa ta isko momy da ummani suna kallon '' kara sowa tayi ida suke ta gaida mamy sannan tashiga kitchen ......... .........batafi mintuna ashirin ba tafito da plate da indomie a hannun ta yana suraci ''kusa da ummani tazo tazuna hajiya ta haura sama jin karar wayarta da tayi'' Bisimillah tayi wa ummani sannan tafaraci ''umh uhm kawai ummani tace taci gaba da latsar wayarta '' Ai kwamma kici girkin yayarki saboda kesan nafiki iya girki''dariya ummani tayii ''najiya dai amma bazanciba saboda koshe nake '''  D'azu kinshiga toilet yanaseer yakira ki nad'aga ''''har muka gaisa dashi'' _____a cewar zee'' ai nafito daga toilet na isko misscall ke kuma kina bacci''` ``` ke daman inason tambayarki ' ina jinki'' cewar ummani' Halan wai koda wacce ya Naseer yakeso take son shi''uhm kawai ummani tace '''kedai zee yaya bayada wacce yakeo saidai idan kinasonshi amma wannan bakin miskilanci yayimai yawa''  akwai aboka naina wad'anda suke sonshi amma ko kulasu bayayi''' :"_kibarni zanji dashi amma kina ganin zai yarda dani koda abota''muyi'' ""kekikasan wannan ai banine shiba kibari sai ya dawo mugani ni kuma zan tayaki in Allah yaasoo'' nandai sukaci gaba da hira harsu gaji''  washe gari tun da sanyi safiya suka shirya cikin wani tsadadden less da hajia ta dinka masu ''  suka nufi skull acan suka had'u da su samla aka yita rakashewa saida lokacin lecture yayi suka shiga hall'' 8:am on wenesday morning  Alhji ne zaune a gefen gadon a d'akinshi hajia tashigo da sallamarsa ''barka da kwana '' yauwa hadiza kintashi lapiya ''?dafa kafa d'arshi tayi ta d'ago fuskarshi da d'aya hannunta sannan ta fuskance shi ido cikin ido sannan tasha d'an matashin gashin dake zagaye da fuskarshi'' Murmushi kawai yake shima ya shafo fuskarta ''wai wannan duk na menene? yatambaya cikin kulawa'' Dan karamin murmushin yake tayi mai ''gaskiya Mijina baka tsufa kaduba fa d'iyan da muka haifa amma kai gaka saurayi har yanzu''' ''yer dariya yayi yajawota tazauna saman cinyarshi ''ya akayi matata ''daman batun yaronnan Naseer kasan gobene zai dawo kuma dolene mu tattauna akan matarda zai aura''sabodaa naga abin nashi akwai walakanci aciki'' gaskiyane wannan kuma daman inason magana dake ko ranar naso muyi wannan magana amma kuma bata samuba ''ina sauri '''yafad'a yana kallon ta'' to yanzu alhji ya kake gani za'ayi ''ni ina tunanin tunda shi yaki ya fiddo da wadda yake so ya kamata mu za'ba masa tunda nasan insha Allahu bazai butulce mana ba ''  Wannan kuma gaskiyane ''Amma Alhji sai nake ganin kamar yafi kyau kaika za'ba mai... A'a wannan shawarar muce ni da ke ''cewar Alhji daman ni maganar da zan gayamiki kwanakin baya mun ta'ba wata magana da alhji muktar inda yakawomin cewa idan badamuwa yanason a had'a Naseer da Salma tunda ita khairi akwai wanda takeso acanne cikin danginsu ''saboda akara dankon zumunci'' Nikuma anawa tunanin sai idan sunason junansu ''sai nace mai sai nayi shawara kuma kema sai idan kin yarda da wannan zancen ''   *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*76*_to_*80_     To ai badamuwa kuma wannan zance nima yana raina saboda ummani ta ta'ba gayamin cewa akwai alaka tsakanin Shi da salmarr amma saboda kasan dan yau sai a hankali shine kawai ban d'auki zancenba'' cewar hajia  to yanzu dai sai yadawo gebe zamuyi magana dashi'''a cewar alhji ''' to Allah yasaka alkheri aciki'''inji hajia dake kokarin tashi '''bari nakamaka abin kari nagama tu d'azu'' ta fita daga d'akin tana sauri''shikuma yabita da kallo yana murmushi'' Kasan cewar yau basuda lecture a skull basu tashi da wuriba yau misalin 9:am Ummani ce kwance saman gado sai juyi take ... Zee kuma tafito daga toilet tsaye take ganban mirro tana tace dogon gashin ta '''waiwayowa tayi ta fuskanci gadon da ummani ke kai '' waike wanne irin baccine wannan ''kiduba fa tara ta wuce batun goma ake '''ta bugo kafarta '' kitashi momy nakiran ki'' tashi tayi da ido rufe tana wani sagarta waike zee wannan damuwa fa to kitashi mana baccin ya isa haka ''waike na tambayeki ....... ...........idan aka kaiki gidan miji ya zakiyi idan baki samu mai hakuri ba '' uhm kawai tace da ita ''ta tashi tashiga toilet''   Bayan tafito suka shirya kasa suka sakko suka yi kari dasauri domin suna so suje idan wata kawar hajia da ta aikesu''   Bayan sun gama momy tasanar dasu aiken su sannan idan sunda wo su biya super market don sayayya''  ......wai momy wannan kayan abincin duk namenene haka''? Kedai gobe ku tashi da wuri sabo da inason kuyi aiki maiyawa """ Kesan gobe yayanku zai dawo ''  Gobe zee ta maimaita silently uzuciyarta tana tunanin yanda zasuyi dashi da shirin da zasuyi'' lallai ko akwaita nida ya naseer sainaga karshen miskilancinshi''indai ina gidannan '' ..........momy ta kaste mata tunani tahanyar cewa....don Allah Zainab gobe kutashi da wuri dayake dai nasan bakece da mugun bacci ba amman idan kin tashi saiki tadata'' to kawai tace '''momy tayi sama tabasu a palour ' Kai Allah yasa kada yanaseer yamanta da alkawarinmu'' kamar namenene kenan xee ta tambaya?? kedai bari sai gobe .......uhmmm daman akwai wata gasa da zamu sa ka nida ke ''tunda kikace kinfini iya girki to gobe sai araba kowa yayi nashi mugani kinga sai muga nawaye zai yaba''  9ce ''cewar zee tana dariya ''amma idan ya yaba nawa kuma fa saiya'' sai nayarda kinfini iyawa''shike nan allah yakaimu goben''    ^^Washe gari tun 7: suka tashi aikace aikace kawai suke saboda yau basuda lecture suna cikin kitchen momy tasa su dafa abinci kala kala sai wanda sukaga basu iyawa kawai baza suyi ba Zee tana nata side tana birgima haka ma Ummani ''gida duk ya bice da kamshi abinci '''{da alama a side d'in zee ne ''} bar na leka'' Kaza ce naga tafiddo daga cikin freazer ta yanke ta wanketa ta gyera ta fiddo vegetables suma ta gyerasu!!....... ......ta fara dafawa had'e da cus-cus jalop shine gidan ya game da kamshin dad'i''baya tagama wannan''''Ummani kuwa alkubus kawai tayikeyi da soyayyen kifi tasan yaya naseer yana sonshi bayan sungama '''  suka aza shinkafa jolop and beans '''kai harma da alkaki saida sukayi''basu suka gama ba sai 11:sannan suka arrangin cooloeling a dinning table ' Daki suka koma sukayi wanka wata tsadaddar shadda zee tasaka pink colour wacce d'au aiki mai kyau shaddar takama jikin ta sosai ''....tasaka takalmi plat black..> ...ummani kuwa les kawai tasaka itama yayi mata kyau sosai'' palour suka fito zaune suka isko mama tana waya '' bayan sun gaishe ta ta yi masu sannu da aiki '''wai momy mu zamuje tarbeshine koya nifa namatsu banganshi ba''inji ummani momy ta kalleta wai wannan kwalliyar da kukayi duk namene haka?""yaya zamu tarba''cewar zeeto kuje ku futa yanzu nayi waya dashi yana hanya Isma'eell ne zaizo dashi''tunda Alhji baya nan kesan shi bad'an zaman gida bane' ok''ni bacci ma nake ji bari naje na kwanta '''ummani ta haye sama nan zee ta zauna suna hira da momy daga karshe itama ta haura''''' 2:25pm  mota ta parker daga harabar gidan isma'eel yafito ya bude masa shima ya fito maigadi dage zaune ya she da sauri ya gaidashi yana masa sanu sa zuwa ''' jakabiyun da isma'ell yafito dasu baba maigadi ya d'auka zuwa cikin gida ''dashigarsu momy ce kawai ke zaune tana kallo '' rungumeta yayi' tanamai sannu dazuwa ''ya karatu ya hanya ''lapiya qalau momy ya gida ? kai sai wani abu kake kamar karamin yaro ''cewar isma'ell dariya sukayi ''suduka toba doleba tunda na dade banga momy taba ''baba maigadi ya aje jakunan yafito yana dariya  *********copyng & editing*********** ************************** ********************* *************** *********** written_ ***** by *******@slym@rn_law@l***** ********************************** ******_'YER AIKI ZAN AURA_****** p@ge"_*80*_to_*86_      "wai momy ina Ummani take ne kobata gida? tana sama itada zainab tun d'azu sunyi jiranka bakazoba ''kaidai tashi muje sama'' sama suka hau Isma'eel yana d'auke da jakakunan d'akin shi yabude yashiga wanda yasha gyara kamar ba'a ta'ba zama aciki''ba ""saka kayannan aciki bara naje wajenn yarannan ''cewar naseer tare da aje wayarshi a saman gado''toba zakayi wankaba ma ''Isma''ell ya tanbaya '' Yanzu zanzo kaidai bari nafito inason nayi mata bazatane''wuceshi yayi yana sauri yanufi d'akin su ummani'' _Zeece zaune a gaba mirro tana kwalliya da wani karamin zani daure a kan kirjinta "" tashi tayi tanufi wardrop dinta ta duk'a tana bud'ewa da sand'a yashigo palourn kamar 'barawo yataradda bakowa a palournhakan yabashi daman shiga cikin d'akin  "duk'e ya sameta tana fito da kayan dazata saka''shekowa yayi ya rungumota yana fad'in sister'''nadawo ''yana dariya ''kucce kucce tanamayi tana kokarin taga kowaye'' taga ko waye '' kasa magana tayi tayi domin tana tunani kamar yanaseer'juyawa ya dingayi da ita yana dariya sai a lokacin yaga kowacece sanadiyar kallon mirron da yayi yaga fuskarta Arazane yasaketa ""tajuyo sukayi ida biyu da shi ''rikicewa yayi yana fad'in sorry bangane ki bane''im sorry'' bakomai kawai tace dashi tajuya tacigaba da aikin ta ''kallonta kawai yake yana tuna a ina suka da'ba had'uwa da ita '''duk abinda kefaru waga idon ummani'' wacce ta fito daga toilet tun lokacin da ya rungumo zee 'matsowa tayi inda yake tareda yimai cakulkuli zabura yayi'' aini harke razanani ''ke katsemin tunanin danake''tunanin menene kake haka yaya'' kawaidai bakomai""!! abin kunya yabashi yafita daga d'akin dakin shi yakoma ''zaune ya isko isma'eel yana waya dasu kheiri yasanar dasu Naseer yadowa ''zaunawa yayi gefen gado '' Isma'ell ya dubeshi ''aboki lafiya kuwa !!? naga kashi kana dariya kafito yanayinka yacanja''bakomai ""A'a dawani abu dai kaidai kagaya min''idan wata 'barna kayi ko dariya nayima '' kaidai nace bakomai wani karamin abune yafaru'''namenen ?naseer Namanta da munada bakuwa a gidannan shine na rungumeta na d'auka ummani ce''stww kamman frd ka copsar d'an wannan abinne me nad'auka wani abinne ''' a'a kasan mata yanda suke kartayi zaton wani abu''kai waima wacce bakuwar ''zee sukecemata ko '''kai kama santa '''ehh munhad'u da ita amakarantar su salma danaje kaisu lastweek Tashi yayi yashiga toilet yayi wanka yafito yashirya cikin wani bakin yadi mai kauri wanda yasha aikin hannun yasaka wata bakar hula da takalmi farfaru'' yafeshe jikin shi da turare ""kasa yasauka nan ya isko su Isma'eel sunata hira da mama zaunawa yayi kusada mama ummani tayi mashi sannu dazuwa haka ma zainab tayimai ciki ciki saboda ganin take kamar da gangan yayi mata wancan abin  "Momy takallai ''Daman kai muke jira muje ga abincin kacan danasa aka dafa maka ''uhm kawai yaceyamike yayi gaban dinning suma haka  suna zaune suna cin abinci yanayi yana satar kallon zainab cus_cus ne yake ci yna lasar baki bayan yagama yafara cin soyayyan kifin da ummani ta mai'' kowa yanacin abinda kegabansA sallamar da akayi ce tasaka kowa yajuya yakalli kofa don gani suwaye su salma ne ita da zee da karamar dougther su ''cikin murna suka isa gurin bama kamar salma ita da tasan abinda ke tafiya tsakaninta ta da naseer'' mama ina wunilpiya kalau aini harnayi hushi daku tunda sai yaune da ya dawo zaku zomin ko gaidani ma bakwayi ko awaya'' Dariya sukayi sannan kowacce taja kuje ta zauna ''ni ko gaida ni ma ba'ayi ''cewar naseer ''a'a mekakeci nabaka na zuba ''aikasan saboda mu gaidaka kawai mukazo'' kunjisuko kenan da bai dawoba bazakuzo gaidaniba''a'a mama bahaka bane ''cewar khairi ai yanzuma gidanku mukayi amma nafasa ""a'a mama kije kawai toya gidanku ke dougter cewar naseer dake rike da dougther asaman cinyarshi'' lafiyalau yaya''amma kazomin da chocolet ko ''ehh kwantarda hankalinki ''kekuma yer choocolet duk wanda kike sha baya miki hakadai sukayitaa hira saida aka kira sallar la'asar sannan suka fita shida ismaeel''   ''zaune suke a palour zainab da khairi da saman d'ayan kujera ummani kuwa na d;ayan ita da salma wai jiran suke naseer yazo yabasu tsaraba '' bayan sunyi sallah sukashiga cikin gari don sada zumunta wajen abokanansu yawo suke harwajen maga riba domin shidda harda wani abu '' kai muje ni nakoma gida namanta abba ya bani wani aiki kuma yau yakesonsa '' to aishikenan ''muje amma bazan shiga gidankuba yau sai gobe ''a'a kana farashi kan yazakace baka shiga ko gaida mama kayi''' kaidai yi hakuri sai goben ''to shikenan ''daidai sun iso kofar gidan nan yasauke isma'eel shikuma yayi gaba"' driven yake cikin kwanciyar hankali dai dai ya wuce wani junctionyen daba ne su bakwai suka gittamai sun biyo wata budurwa__ __ Gudu take sosai saman titi numfashinta na kokarin daukewa Tanayi tana waiga bayanta Da sauri Naseer ya fito motar yana fadin subuhanallahi ko kallonshi batayi ba ta tashi a firgice zata ci gaba da gudun, Ganin haka yasa Abdallah ya rikota da sauri yace ” malama tsaya mana mu gani bakiga kinyi kaura da motaba “? Kwana data fito kawai take kallon tana kokarin kwace kanta tace ” dan Allah sake karsu zo gasu nan tafe kasheni zasuyi rape dina zasuyi dan Allah kai taimaka min ” Abdallah ya shiga kallon kwanar shima yana fadin ” suwa mie kika musu “? Sai a lokacin ta kalleshi ta shiga nuna masa hanyar ” gasu nan tafe wasu ne kasheni zasuyi suyi min fyade ka taimaka min dan Allah ” cike da tashin hankali Abdallah yace ” cikin hankali kike baiwar Allah kodai kina hauka ne ? Cikin kuka tace ” wlh gasu nan zuwa biyo dan Allah ka sake ni ” bude mazaunin baya naga Abdallah yayi zai sakata Kokuwa ta shiga yi dashi tana kokarin kwace kanta tace ” dan Allah karka mayarda ni gurin su ka tausayamin plz ” ni ba gurinsu zan………… Bai karasa maganar ba ya saketa da sauri sakamakon wani mugun cizo data kaimashi a hannu Tana ganin ya sake ya juya zata ranci na kare cikin zafin nama Abdallah ya rikota da dayan hannun nasa ya bude mazaune baya yana kokarin sakata yace ” ni taimakonki zanyi ” da sauri ta karasa shiga motar tare da rufe ganbu shi kuma ya shiga driver seat yayi reverse da karfi, Wani irin gudu ya shiga yi kura sai tashi take harya tashi kade wani dan achaba, Mutane sai kallonsa suke kamar xai tashi sama Har itama ta farajin tsoro ta shiga masa ihu ” dan Allah dan Annabi karka mayarda ni gurin su karka cutar dani ka tausaya min ” Bai saurare taba saida ya shigo cikin gari sannan ya tsagaita gudun ya samu gefen t-t yayi parking, Ya juyo ya kalleta yace ” ni ba cutarki zanyiba na fada miki in kuma baki yarda ba ga hanya nan zaki iya fita ” Hawaye kaca2 a fuskarta tasa Hannayenta tana kare kirginta ganin ya tsareta da ido Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels