Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT __ ~IKRAAM~ By Khaleesat Haiydar 1...... Da sauri har tana tuntube ta karaso kusa da wani Babban Grocery dake cikin kasuwan, bbu fruits din da bbu wajen, cikin rashin sa'a warce take sauri dominta har ta gama biyan kudin fruits din da ta siya ta sakale handbag dinta ta dauki manyan ledojinta tayi gaba, bata yi give up ba still ta bita da gudu tana cewa "Anty, Anty," matar ta juya da sauri cikin rashin sa'a daya daga ledanta ya kubce kayan ciki suka xube kasa, fashions na dankunnaye da sarkuna ne sae takalma, da sauri yarinyar ta yarda itacen hannunta ta durkusa tace "lah ashe baki rike ledan da kyau ba," snn ta shiga kwakkwashe mata su tana mayarwa cikin ledan, har ta gama, snn ta dauki ledar ta daura a ka tace "bar in taya ki rikewa Anty," matar da ba haifanta ba har jika xata yi da ita tayi murmushi tana kallonta tace "ki bar shi kawae yan mata," yarinyar ta bata rai tace "A'a ni Anty sae na taya ki," matar tayi murmushi ta ajiye daya ledan hannunta snn ta bude karamar jakarta ta ciro dari biyar ta mika mata tace "to gashi yan mata, yi tafiyarki kawae," yarinyar kmr xata yi kuka tace "Allah sae na taya ki" matar dariya tayi wnn karan snn tace "to mu je 'ya ta," tafiya suke amma kallon ledan fruits din hannunta kawae take, kuma shine babban dalilin da yasa ta taimaka ma matar, har suka fito daga babban kasuwar suka iso bakin titi matar sae sannu take mata, ita ta sauke mata kayan daga kanta snn tace "ya sunanki dota?" yarinyar tace "ni sunana Rabi'atu, amma Ikraam Ammi da Abba da yan anguwarmu suke kirana, Ammi tace kawu na lado ne yace a sa min Rabi'a wae sunan kanwarsa ce kuma ta mutu baxata dawo ba, Amma Ammi tace sunan mamarta da xa'a sa min, ni dama bana son wnn kawu na ladon don mugu ne ssae baya son Ammina da babana har ma dani, matarsa shatu ma muguwace, idan Ammi ta aikeni gidanta sae ta rankwasheni kafin na dawo gida, snn ga lukutar yarinyar nn shafa me dukana hka ma watarana...." da sauri matar ta katse ta tana dariya tace "kai ikraam sunanki fa nace ki gaya min," Ikraam ta dan marairaice fuska tace "Ae nace maki sunana Rabi'a, Ammi da baba da yan unguwarmu suna kirana Ikraam, amma malamar bokonmu Rabi'a take ce min don tace a makaranta ba a boye sunan gskya, hka ma wata yarinya a ajinmu ranan..." dariya ssae matar take tana kallon Ikram tace "naji hka Ikram, maxa ki tafi gida kar a nemeki kin ji," Ikram ta bata rae tana wasa da xariyar skirt dinta tace "to Anty baki bani Ayabar da na gani a ledan can ba," matar tace "ayya ae ban san kina so ba Ikram," wani ledan ta dauka ta shiga debar mata Bananan har ma da apples, sae washe fararen hakoranta take tace "Anty baki gaya min sunanki ba," matar ta juya tana murmushi tace "sunana Hajiya Amina amma Mami ake ce min," Ikram tace "nima knn baxan ce maki Hajiya Amina ba Mami xan ce maki," matar ta dan yi murmushi tace "eh dota," ta mika mata ledan fruits din tace "to me kika xo yi kasuwa Ikraam," Ikram xata yi magana wayar matar ya ruri cikin jaka, ta ciro wayar ta danna snn ta kara a kunne, sae kallon matar Ikraam take a xuciyarta tana cewa xan ce ta bani katon wayar nn. Matar ta shiga cewa "ehh srry ka dan dawo baya na hango motarka ynxu, bn lura da wucewarka bne," tace "ok" snn ta katse kiran tana kallon Ikraam tace "to dota maxa ki wuce gida Allah yyi maki albarka," Ikraam tace "to ae baki tafi ba ke ma, ko in tsayar maki da mota,"matar tayi murmushi tana shafa kanta tace "ynxu xa'a xo a daukeni dota," bata rufe baki ba wata lafiyayyar mota tayi parkn gabansu, Ikraam ta bude baki tace "wnn motar xaki shiga," kan Mami tace komai aka bude driver sit ya fito yana kallonsu yace "sannu mami kina ta jira ko, wllh akwae holdup ne a hanya," Mami tace "ae ban wani jira ba ynxun nn muka fito kasuwar," ya karaso gabanta ya duka xae dauki ledan Ikram ta fixge tana kallon Mami tace "Anty waye wnn," daga kai yyi yana kallonta, ita ko sae kallon Mami take tana jiran Amsa, Mami tayi dariya tace " 'da na ne," Ikram ta gwalo ido ta rufe bakinta da hannu daya tace "lah wnn katon yaron" dariya ssae mami take, shi kam kallonta ya shiga yi daga sama xuwa kasa, wata kodaddiyar atamfa ce riga da skirt jikinta, amma sbda tsabar neatness dinsa ba ka ganin kodewar atamfar, hula ce baka a karkace a kanta sae bathroom slippers a kafarta, girgixa kai yyi hade da dauke kansa ya kwashe ledojin ya bude bayan mota ya saka su, ya juya xae ce da mami ta shiga su wuce yaci karo da Ikraam bayansa, tace "oucch, baka gani ne yaro," tana shafa goshinta, xae yi magana tace "dan matsa, ina son in leka cikin motar ne," barin wajen yyi ta tura kanta cikin motar snn ta fito tana dariya tace "ba irin ta kawu bala bane tasa kujerun duk sun yage kuma baya kamshi hka turare ake sa ma motar?," mami na dariya ta shiga mota tace "maxa ki tafi gida ikraam," ikram ta juya da gudu ta bar wajen, mami ta kirata da sauri, ta kuma dawowa, mami ta ciro dubu daya ta mika mata tana murmushi tace "daga nn ki wuce gida kin ji," kai kawae Ikraam ta gyada mata tana washe hakora snn ta juya a guje ta bar wajen. ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 2...... Mami ta bi ta da kallo tana girgixa kanta snn tayi murmushi tace "Mu tafi son," ya mayar da wayarsa da yake dannawa cikin aljihu snn ya shiga motar ya tada yyi reverse yana kallon Mami ta Madubi yace "ina kika samo yarinyar nn mami," Mami tace "wlh kawae biyo ni tayi daga cikin kasuwa fa, ban santa ba," bae ce komai ba ya mayar da hankalinsa ga tukin da yake. Karfe kusan biyar na yamma Ikraam ta isa gida rike da kubewar da Ammi ta aiketa, bakin xaurensu ta tsaya ta dan buda labulen buhun dake jikin kofar a hankali tana lekan tsakar gidan, ido hudu suka yi da Ammi dake xaune bakin murhu tana kwashe tuwo a tsakar gidan, Ammi tace "xaki ci ubanki ki lekoni da kyau, ae yau me raba ni dake a gidan nn sae Allah," da gudu tayi waje ta fasa wani shegen ihu tare da xubewa kasa tana cewa "wayyo Allahna," tana birgima hade da shure shure, me tredan dake karshen layin yana xaune yana kallonta don ba nisa tsakaninsu ya daka mata tsawa hade da yi mata dakuwa yace "kinci uwarki, kwana biyu kin rabu da iskancin nn shine xaki dawo dashi ynxu," mikewa tayi ba tare da ta kallesa ba ta kara gaba da gudu don tasan yana iya tasowa ya kakkwade ta, can kofar gidansu altine ta koma ta fada kasa ta ci gaba da birgimar ta, mamar altine ta leko tace "Au kin dawo da wnn iskancin naki ne ynxu Ikram, to tashi ki koma gidanku ja'ira kawae," Baba mai nama ne ya xo wucewa da tasan namarsa yace "wa ya doke ki Rabi," cikin kuka tace "Ammi ce," ya kamo hannunta yace "kai, Aisha ma dae wallahi, ynxu ina abun duka jikinki," maman altine tace "wllh baba idan an bibiya ma bbu abinda aka yi mata, tsabar iskanci ne na Ikram, ae ta kwan biyu bata tara mana mutane a anguwa ba," Baba na rike da ita suka yi hanyar gidansu yana cewa "ae hakuri ake da yara barin wnn yar malaikan Allahn me ta sani," sallama ya shiga kwadawa bakin xaure, Ammi ta fito yafe da mayafi tace "ina yini baba," bae tsaya amsa gaisuwar ba yace "Haba Aisha me yarinyar nn tayi maki haka," Ammi tace "wllh baba ban mata komai ba, tun karfe biyu na aiketa nan bakin kasuwa bata dawo min ba sae ynxu, daga nace xanyi maganinta fa tayi waje da gudu," Baba yace "to ae Rabi yarinya ce kiyi Hkuri ki kyaleta," Ammi tace "to baba ngd," Baba ya juya yana kallon Ikram yace "maxa ki shiga ciki kuma ki dinga jin magana," ta gyada kai tana goge guntun hawayen fuskarta ta bi gefen Ammi ta wuce sanin baxa ta yi mata komai ba kuma, Ammi ta kuma masa gdya ta shiga gidan, xaune taga Ikrama bakin murhu ta kwaso wasu sababin itace tana tura su cikin wutan, duk hayaki ya cika gidan, ikram na ganinta tace "Ammi kinsan me, yau naga wata yarinya me kirki, ta bani...." Ammi tace "ta shi ki ban waje kar na maki shegen duka da icen nn," ikram ta mike tana xumburo baki ta shiga dakinta, kudin da mami ta bata ta shiga kallo tana tunanin inda xata boye shi kar Ammi ta gani ta mata duka, wani dan rami dake jikin window ta tura sa, snn ta fito tana kallom Ammi tace "ba kin ce idan kina girki in dinga xama ina kallo ba," Ammi bata tanka ta ba, ta dauko kujera karami ta xauna tana ta kallon tukunyar kan murhu, hka ta dinga sa Ammi magana daga xaunen da take a wajen don da ta faki idonta sae ta jefa duk me ta gani cikin wutan yyi ta hayaki, da rankwashi Ammi ta koreta daga wajen, ta koma ca bakin kofar dakinta ta xauna tana matsar kwalla, Ammi ta gama miyarta ta shiga dashi dan kitchen dinsu ta fito tana kallonta tace "maxa ki tashi kije kiyi wanka kan kice min dare yyi," bata yi musu ba ta mike ta tube kayan jikinta ta rataye jikin igiya, Ammi ta juya tana kallonta tace "na shiga uku da wnn yarinyar, wae ikram ban hanaki cire kaya kafin ki shiga wanka ba," xumburo baki tayi tace "na manta," ta shige dakinta ta fito da kwandon sabulunta snn ta dauko bokiti ta bude randa ta shiga diban ruwan wankanta, Ammi sae kallonta take kmr ta kwade ta, ruwanta rabin bokiti ta dauka tayi hanyar bayinsu, Ammi ta kwala mata kira ta fito da gudu a tsorace, cikin tsawa Ammi tace "kin wuce kin dauki xanin ki a daki ko sae na make ki, kullum ina koya maki abu amma wawancin ki ya ki bari ki dauka, ni ban san wace irin yarinya bace wnn," kmr xata yi kuka tana bubbuga kafa ta shiga daki ta dauko xaninta tayi hanyar bayin.ko da ta fito daga wanka Ammi ta xuba mata tuwonta don ya huce, alwala Ammi ta sa ta tayi don lkcn sllhn magrib yyi, Ammi ta shiga daki ta fito mata da karamar riga da dogon wando ta sa, kmr xata yi kuka tace ni ba wnn nake so ba, Ammi ta watsar mata da su tace "to kar ki sa," snn tayi ficewarta, sae da ta gama xumbure xumburenta snn ta sa tayi sllhn ta fito, kan tabarma ta xauna kusa da tuwonta da kofin ruwa, yarfe hannu ta shiga yi tana cewa "Ammi tuwon da xafi," Ammi bata tanka ta ba har ta gama gyaran dan tsakar gidan ganin taki cin tuwon yasa ta wanke hannu ta xo ta xauna ta bubbuda mata snn ta mike tace "sae ki bari ya huce." Ammi na shiga wanka ta tura tuwon gabanta ta mike a hankali ta wanke hannunta snn ta dauko slippers din ta ta fice daga gidan da gudu, sae hanyar kasuwa. [12/30, 8:39 PM] ‪+234 706 135 1072‬: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 3...... A hanya ikram ta hadu da su Altine kawarta suna dawowa daga islamiyya, Altine tace "ina xaki Ikram," Ikram tace "kasuwa xanje na ga ko xan ga matar daxu ta kuma bani Ayaba xo ki raka ni," Altine tace "wace mata?" Ikram tace "wata babban mata ce ta bani ayaba da kudi da apple matar na da katuwar mota da katon yaro har ya xama baba shi ma" Altine da ta bude baki uwa sokuwa tana kallon ikram tace "aa ni gida xan tafi kar baba tayi man duka," Ikram ta murguda mata baki tace "shine kika tsayar da ni," tayi kwafa tare da jan tsaki ta ci gaba da tafiyarta, Altine tace "malam yace me yasa kika daina xuwa makaranta fa," Ikram na ci gaba da tafiyarta tace "Ammi tace baxan kuma xuwa ba," Altine da sauran kawayenta suka tabe dan bakinsu suka ci gaba da tafiyarsu. Ammi na fitowa ta nemi ikram ta rasa tsakar gidan, ta leka dakinta bata ciki, ta fito tana haska tsakar gidan ko xa ta ga takalminta ta ga bbu, ta rike habarta tana girgixa kai cikin damuwa tace "na shiga uku ni Aisha ina yarinyar nn tayi kuma" Hijabinta ta figa tayi gun me treda don nan daya daga wajajen xuwanta, yace ae ikram bata yo gun sa ba, tayi gidansu Altine mamar Altine na daki ta fito, tace lah ae ikram ko bata shigo ba, Ammi tace "to su Altine fa," matar ta kwala ma Altine kira ta fito, Ammi tace "kinga ikram altine," nn Altine ta labarta ma Ammi abinda ikram ta gaya mata, Ammi ta fita daga gidan da sauri tana cewa "nashiga uku na lalace, kashe ni ikram ke son yi, kasuwa da daddaren nn?" Mamar altine ta bi ta suka fita ita ma tana salati, nan suka shiga neman ikram gida gida a anguwar ko karya tayi ma altine, amma duk inda suka shiga sae ace bata je ba, hnklin Ammi duk ya bi ya tashi, mamar altine sae ca take xa su ganta. Ikraam bata taba xuwa kasuwa da daddare ba, tana isa ta tarar duk an kulle kofofin shiga cikin kasuwar nan ita wae gun mae fruit din xata je ta tambayesa ko matar ta sake dawowa, wani mutumi dake xaune yana xukar wiwi da yan uwansu su kusan hudu kan benci taje ta sama tana kallonsa tace "kai meyasa aka rufe kofofin nn, waye kuma ya rufe gashi ina son shiga," mutumin ya daga jajayen idonsa yana kallonta da mamaki yace "shiga xa ki yi?" tace "eh mana gun mai Ayaba nake son xuwa," duk suka bushe da dariya ta dinga binsu da kallo baki a sake, wani daga cikinsu ya fixgota yace "xo mu je in nuna maki idan xaki bi ki je gun me ayaba yarinya," sauran duk suka kuma kwashewa da dariya ta fixge hannunta tana murguda masa dan karamin bakinta tace "dan iska kawae," ya buda ido ssae yana kallonta yace "ni kika ce ma dan iska?" tace "eh mana ae ku duk yan iska ne nasani, dama Ammina tace min duk masu shan sigari yan iska ne kuma basu da mama da baba," ta kuma murguda masu baki tana jujjuya mnyan idanunta ta ja wani dogon tsoki ta koma jikin karfen kasuwar ta shiga hawa wae xata dura ciki, har ta kai tsakiya gnin ynda suke ta dariya yasa ta sauka ta juya xata bar wajen, mutum biyu suka fixgota a tare, wani kuma ya shake wuyarta, ihu ta fasa, wani ya mike ya daga ta sama da katon muryarsa yace "ku xo mu je," duk suka mike, ta dinga ihu tana shure shure, wani bawan Allah ya xo wucewa ya bisu da gudu yace "ina xaku kai yarinyar," ikraam tace "wllh yanka ni xasu je suyi yan iska ne su, sigari suke sha," gabansu ya shige yace "maxa ku ajiyeta," duk suka bushe da dariya wani yace "kama gabanka malam," wani wawan naushi ya kai ma wnda ke rike da ita ba shiri ya saketa ta fadi kasa, ta mike a guje ta bar wajen, mutane biyu suka bita da gudu, sauran suka rufe mutumin da duka, kan kace me har ta bace masu don lungu lungu ta dinga bi gashi ta iya gudu, tana mayar da numfashi ta iso anguwarsu duk ta jefar da takalman kafarta da hula, anguwar tsit gun mai treda ta nufa tana kallon kofar gidansu kmr munafuka, bata tarar da shi ba amma shagon a bude yake, ta xauna kan benci ta kara fitilar da ya rage snn ta dauki sweet daya ta jefa bakinta, ta kai minti kusan talatin xaune a gun, jifa jifa tana ganin mutane da fitila suna wucewa sae ta buya, ashe nn duk nemanta ake, muryar mai treda taji da wasu maxa guda hudu suna cewa "idan Allah ya yrda ma xa'a ganta, bbu abinda ya sameta," mai tredan yace "to Allah yasa hka, ban jin ma xan iya xama shago ynxu bari na rufe kawae na tafi gidan wllh rashin ganin yarinyar nn ya tsaya min a rai," ya karaso cikin shagon xae kashe fitila ya rufe ya ga ikraam xaune tana kallonsu, sae da ya koma baya da sauri da mugun mamaki yace "ikraam" ta washe hakora tana kkrin boye sweet din hannunta, yyi waje da sauri cikin daga murya yake cewa "jama'ah ku xo ga ikram a shagona," baban altine ne ya fara iso wa da sauri snn sauran makwabtansu, me treda dae na tsaye baki bude yana kallon ikram, baban altine ne ya hade rae yace "daga ina kike Rabi," ta dan marairaice tace "kaga baban altine a nn kofar gida ne wasu masu shan sigari suka daga ni sama shine na shigo shagon baba Habu da gudu, amma sun tafi," Ammi ce da su maman altine suka karaso wajen da sauri, Ammi ta ci kuka har ta gode Allah. [12/30, 10:39 PM] ‪+234 903 250 7176‬: Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 4..... Mamar Altine ta fixgo Ikram ta shiga dukanta da dan icen hannunta, bbu wanda ya bata hkuri, Baba Habu sae ca yake karamata mamata, Ammi ta juya ta yi cikin gida kawae, Abban Ikram dake bakin kofa tsaye yana kallonsu ya shige gida shima, har maman Altine ta gaji dan kanta ta shiga jan ta tana huci tayi cikin gidansu da ita, sae ihu Ikram take tana tsalle tsalle ta bar ta nn tsakar gidansu tayi ma Ammi dake xaune ta rafka tagumi sae da safe tayi gaba, Abbanta ya mike shima daga kan tabarmar da yake ya kamo hannunta ya xaunar da ita gefensa yana kallonta yace "meyasa baki jin magana ikram, ina kika tafi da daddaren nn" Ammi ta mike ta tabe baki tace "hka ka iya malam, wae daga ina take, yarinya ta xama abinda ta xama kayi mata fada baxa kayi mata ba, wllh tun farko kai ka lalata yarinyar nn," ya hade rae yana kallonta yace "wani dukan kike nufin na sake mata bayan wanda saude tayi mata ynxu," Ammi bata ce komai ba ta shige daki abunta, ya maida dubansa ga ikram yace "ki dinga jin magana kin ji mamata, kuma daga yau kar ki sake fita da daddare, ko kina son na fara dukanki ne" ta girgixa masa kai yace "kin ci abinci," ta juya tana kallon inda ta bar abincinta tace "gashi can," yace "je dauko," ta mike ta dauko tana yatsine fuska tace "ni baxan ci ba Abba datti ya shiga ciki," ya shiga kwala ma Ammi kira ta xo ta xubo mata wani abincin, daga cikin dakin Ammi tace "ban da shi," mikewa yyi ya dauka nasa, suka shiga ci tare ya sa ta wanke hannu tayi alwala tayi slln isha snn ya rakata daki ta kwanta ya tofa mata addu'a ya fito, ya shiga nasu dakin, Ammi na xaune ta hade rae ya xauna gefenta yace "haba Aisha, ikram yarinya ce duka duka shekarunta nawa, wani yaro ne baya kin ji? Sannu a hankali duk xata daina ta nutsu, ki dinga hakuri da ita don Allah, Ammi dae bata tankasa ba tayi kwanciyarta kawae. Washegari da safe Ammi ta shiryata ta tafi sch bayan Abbanta ya fita gun aikinsa, ta hada ta da naira ashirin tace "kuma saura ki ki xuwa makarantar ko kije kiyi dambe a kawo kararki tunda ke kince kin xama jaraba a gari," tana xumbura baki ta fita daga gidan a xuciyarta tana cewa ni bbu makarantar da xan je malama ta dokeni ban ga littafina ba, kmr abun arxiki ta kama hanyar makaranta da yara tana kusa makaranta ta yanke wata hanya daban da sauri da sauri take tafiya kar mutane su ganta har ta isa wata katuwar bishiyar mangwaro, ta haye ta samu branch me dan karfi ta kwanta kai tana ta kallon mutanen dake wucewa wajen, a hka bacci ya dauketa bata farka ba sae karfe goma da rabi, tafara kalle kallen inda take, can tayi hamma ta tsinko wani mango da bae nuna ba ta shiga ci, har ta gama snn ta duro kasa tana waige waige tayi hanyar Canal da saurinta, wasu almajirae yara ta tarar wajen suna kama kananan kifi da karamin hook dinsu da earth worm a jiki, ta bude jakarta ta ciro nata hook din naira ashirin ta siye shi da ddewa, bbu ranar da bata xuwa canal din kama kifi, ta nannade uniform dinta ta shiga tona rami tana neman earthworm har dae ta samu ta dauke shi da dan tsintsiya tayi gun almajiran tace "ku, ku sa min don Allah," ba musu suka karba suka saka shi bakin hook din suka mika mata ta koma can bakin katon canal din ta shiga tsoma hook din cikin ruwa tana jiran kifi ya kama ta fito dashi ga gwangwaninta a gefenta, har ta fara ganin yaran makaranta na wucewa gida bata kama komai ba, tayi tsaki ta jefar da earthworm din ta nannade hook dinta ta mayar cikin jakarta snn ta kama hanyar gida da sauri, bata bi ta kofar gidansu altine ba kar ta ganta tace bata je makaranta ba, Ammi ta kai mata ruwan wanka taje tayi kafin ta ci abinci ta fito ta sa doguwar rigarta Ammi ta ajiye mata abincinta tsakar gida ta xauna tana ci a hankali tana kallonta, gani take kmr xata gane bata je sch ba, tana gama ci ta shiga neman littafinta na xuwa makaranta don gobe xata je kada Altine da mamarta su xo su ca ma Ammi bata je ba. Yau kmr kullum Ikram ta dawo daga sch bayan Ammi ta sallameta ta bata abinci ta dauki hijabinta ikram tace "ina xaki Ammi," Ammi tace "kasuwa xanje siyo yakuwa, kina gama cin abincin ki wanke kwananon kije kiyi bacci, saura ki karar min da ruwan randan," da sauri Ikram ta mike tace "Ammi ni meyasa baki aikeni ba ai ni kike aika," Ammi tace ai ni ynxu na yaye aikenki Ikram, na dinga xuwa da kaina in siyo abinda nake bukata," Ikram ta fashe da kuka tace "wllh Ammi ni se kin aikeni, malamar mu tace mu daina barin mamarmu tana fita siyo abu da kanta bbu kyau, bad children ne ke yin hka," kuka ssae take, Ammi tace "to ai ke din ce ba kya ji Ikram," tana share hawayenta tace "kiyi hkuri Ammi Allah xan dinga ji," da kyar dae Ammi ta bata naira talatin din taje bakin kasuwa ta siyo yakuwar bayan ta ja mata kunnen kar tayi tsokana kuma kar ta dde, ta saka dan hijab dinta ta fita tana share hawayenta, har wani bari jikinta yake kawae ita dae ta ganta a kasuwa, a xuciyarta tana raya kila ma yau xata kuma ganin matar nn ta daukar mata kaya, sae tace ta kai ta yawo a katuwar motarta. ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 5..... Sae da Ikram ta fara siyan yakuwar da Ammi ta aiketa snn ta shiga cikin kasuwar tana rike da shi a hannu bayan ta cire ledar ta jefar, fada ta tarar wasu nayi ta shige tsakiyarsu da sauri tana kallo duk da irin tunkude tan da ake yi har aka gama fadan ganin kowa ya kama gabansa yasa tayi gaba ita ma, can bangaren groceries tayi tana kalle kalle, dai dai inda ta fara ganin matar nn ta tsaya ta juya tana kallon mutumin dake xaune wajen tace "kai, kai wnn matar nn da ta taba siyan Ayaba a nn da Apple ta kuma dawowa," kallonta kawae ya tsaya yyi ta karaso kusa da shi tace "kai baka ji na ne," yace "A'a ina jin ki mana yarinya, ke hka aka koya maki a gidanku" da sauri ta daga hannu sama tana xaro ido tace "kai ni Ammina shara kawae take koya min da gyaran daki kuma na fara iya wa wllh kaje ka tambayeta ma, amma ita Altine mamarta tace ma Ammina bbu abinda ta iya sae cin abinci, kaga idan Ammina ta aikeni gidansu shafa ma ina ganin tana hura itace tana daura roba a kai xata yi girki amma fa yarinyar lukuta ce kuma bana sonta don tana dukana ni kuma ban iya dukanta ba amma akwae watarana da salame tayi mata duka wae in ji sadiya, kasan sadiya kawar salame ce kuma duk a islamiyyar mu suke, malamin mu kuma yana dukan duk wanda bae iya karatu ba ni dae kuma na iya wllh," shiru tayi tana kallon mutumin ganin ynda yake dariya ga Neighbours dinsa ma na tayasa, ta nemi benci ta xauna tana kallonsa tace "me yasa kke dariya hka, Ammina tace min mahaukaciya kadae ke dariya hka shi yasa nima na daina," dariya yake ssae yana kallonta yace "ya sunanki yarinya," tace "sunana Rabi'a amma Ammi da Abbana da yan unguwarmu suna kirana Ikram, baba yace kawu na lado ne yace a sa min Rabi'a wae sunan yayarsa ce da ta mutu kuma baxata sake dawowa ba, Ammi tace min wae da sunan mamarta xa a sa min amma sae kawu na lado yace baxa a sa ba, kasan kawu na ladon nn mugu ne kuma baya sonta....." ganin ynda mutumin nn ke dariya yasa Ikram tayi shiru tana kallonsa, can ta dan tabe baki ta mike xata yi gaba ya kirata da sauri ta juya tana kallonsa yace "har xaki tafi kawata," tace "ehh mana Ammi ce tace in siyo mata yakuwa xa muyi miya da shi yau, kila baba ya samu kudi ne ya bata, don kullum bashi da kudi yake cewa," Mutumin yace "to dan xauna muyi hira kawata," ta dawo ta xauna tana cewa "amma fa kafin dare yyi xan wuce don Ammi tace kar in dde kuma har ynxu bn dde ba ae, to ya sunanka yaro" yana dariya yace "sunana sani," tace "lah sunan baban Altine ne ae, kasan me yasa na xo nn" mutumin yace "A'a," tace "akwae wata mata da ta taba siyan Ayaba a nn gurin har na taya ta daukan kaya na kai mata bakin titi ta bani Ayaba da apple da kudi, katuwar mota ya xo ya tafi da ita, gurinta na xo ko xan ganta," yyi shiru yana kallonta tace "ta kara xuwa nn," yace "A'a ina xan sani kuwa yarinya, kwastamomi masu kudi da yawa gareni," Ikram tace "to xo ka ban Ayaba don Allah," ta fada tana nuna masa bunch din banana, ya yo waje da ido yace "ina kudin ki," ta dan marairaice tace "ni bani da kudi Ammi da baba basa bani," ya dan yi dariya yace "to idan na baki xaki dinga xuwa taya ni hira kawata," da sauri ta gyada masa kai ya dauki wuka ya yankar mata Ayaba uku ya mika mata yana murmushi don yarinyar ta burgesa ta karba tana tsalle ba ko gdya tayi gaba ta bar masa yakuwar nn kan benci, sae bayan tayi nisa ya gani ya dinga dariya neighbours dinsa na taya sa, yace "lallai yarinyar nn ta tona ma uwarta asiri, kun ga fa ta bar min yakuwar," da gudu da gudu ikram ta isa gida rike da ayabarta guda uku, wajen karfe shidda saura ita da aka aika tun biyu, rabe rabe ta shiga yi bakin xauren, Ammi har ta gaji da jira ta kada kukarta da ruwan miyan taushen, ido hudu suka yi da Ammi tana lekan tsakar gidan, Ammi ta dauke kanta bata ce komai ba, ikram na nn tsaye bakin xauren har Abbanta ya dawo ya kama hannunta suka shiga ciki yana tambayarta me tayi. Tun ranar da Mami suka hadu da Ikram bata sake samun shigowa kasuwa ba sai yau Asabar tana isa gun mai fruits dinta ya gaidata cike da ladabi ya tambayeta me xae bata yau, Mami ta xauna ta lissafo masa abinda take so snn tace "ina son nayi maka wata tambaya malam sani," yace "tambayar me Hajiya," Mami tace "wata yarinya ce ranar da na xo nn karshe ta taimaka min ta daukar min kayana dai dai can," ta nuna masa gun da yatsa, snn ta ci gaba da maganarta "shine nake son tambayarka ko ka santa," malam sani ya dan yamutse fuska alamar tunani yace "Anya kuwa Hajiya, ya yarinyar take kuma meye sunanta, ko dako take yi," Mami tace "tace min sunan ta Ikram," malam sani ya yo waje da ido snn ya fashe da dariya har da kyakyatawa, mami ta tsaya kallonsa da mamaki, yana rike ciki yace "daxun nn ta bar nn Hajiya, ki ce kawata kike nema," Mami ta mike da sauri tana kallonsa tace "don Allah ka santa, wllh ita ce dalilin xuwana kasuwar nn yau," malam sani na dariya yace kwarae kuwa ko ba Ikram Aku ba" Mami tayi murmushin jin ddi tace "to don Allah kasan gidansu," [1/2, 10:13 AM] ‪+234 706 205 5793‬: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 6...... Malam sani yace "A'a gskya ban san gidansu ba amma kullum sae ta xo nn" Mami ta dan yi shiru snn tace "to shknn malam sani, amma karfe nawa take xuwa nn din," yace "yawanci idan an tashi daga sch takan yo nn kan ta tafi gida wajajen karfe biyu knn, wani lkcn kuma da yamma take xuwa," Mami tace "talla take yi ne," yace "A'a ko daya wllh shiriritan ta ne ke kawota nn," mami tace "gobe lahadi kana ga xata xo nn," yana dariya yace "ae Hajiya bbu ranar da bata xuwa nn," Mami tace "to shknn gobe da yamman na xo," yace "to Allah ya kai mu Hajiya, in ji dae ko lfya" Mami tayi murmushi tace "bkm malam sani ina son ganin iyayenta ne kawae, bani fruits dina in tafi," ya shiga xuba mata fruits din da take siya yana bata lbrin Ikram da halinta tana dariya. Ikram ce tafe tana dawowa daga sch da su Altine, duk tunaninta na gun ynda xa ayi taje gun mai Ayaba kmr ynda ta sa mashi suna, jiya kwata kwata Ammi bata bari ta leka ko xaure ba, ynxu kam ba daman tace xata tafi ga su Altine su je su gaya ma Amminta, su kadae ke surutunsa ita ko tafiyarta kawae take, har suka iso kusa da wata bishiyar gauva, ikram ta dan tsaya ganin maxa biyu sama suna tsinkar gauva ga wani kuma a kasa yana kwashe su yana xuba su cikin jaka, tana kallon yaron kasa tace "xo ka ban gauva don Allah," ba tare da ya kalleta ba yace "ba a badawa," warce jakar tayi ta sheka a guje yaron ya bi ta da gudu, sauran biyun da suke sama ma suka sauko suka bisu a guje, har suka wuce su Altine, Altine tace "wllh ikram barauniya ce kuma sae na gaya ta da malama gobe a makaranta,"gudu kawae Ikram take da duk karfinta suna biye da ita a baya ga jakar gauva a hannunta yyi mata nauyi, jefa jakar tayi cikin wani katon kwata ta ci gaba da gudunta rike da jakar makarantarta ssae kar ya fadi, da kyar da ikon Allah ta iso gida don sun kusan kamata, ta sakala sakatar kofar xaurensu bayn ta shiga tayi cikin gida tana mayar da numfashi kmr xata shide, Ammi dake alwala ta mike da sauri tana kallonta tace "me ya faru Ikram ke da wa," ta shige dakinta tare da cewa "ba kowa." kofar xauren suka dinga bubbugawa hkn yasa Ammi ta yafa mayafi ta fita tana Adduar Allah yasa ba magana Ikram ta dauko mata ba da rana tsakar nn. Washegari tuesday ikram ta fito tsakar gida bayan ta ci baccinta sanye da sweater dinta don ruwa ssae aka yi daren jiya, hkn yasa Ammi bata tasheta xuwa sch ba da safe, mika tayi tare da hamma snn ta xauna daga bakin kofar dakinta tana kumbure kumburen dukan da Ammi tayi mata jiya don har dare bata bar kuka ba, Ammi na xaune tsakar gidan bakin murhu tana dama koko, ta galla mata harara tace "uwarki xata maki sllhr, sha sha sha kawae," ta mike tana bubbuga kafa ta dauko buta, tana gama break Ammi ta jika mata uniform dinta ta wanke ta yo waje da ido tace "ni safa kadae na iya wankewa," Ammi bata tanka ta ba ta shiga ciki abunta, sae kusan karfe daya ta gama wankin snn ta shanya, ta diba ruwan wanka da gudu ta shiga bayi tayi wanka ta fito ta shiga dakin Ammi tace "xo ki bude min akwatina na dauki kaya Ammi," Ammi ta mike ta shiga dakin ta bude ta ciro mata yar doguwar riga iya gwiwa ikram tayo waje da ido tace "wllh baxan sa ba ni ki bani rigana da skirt," ganin ynda take kuka yasa Ammi ta ciro mata riga da skirt din ta karba tana sharewa hawayenta, Ammi ta fice daga dakin, ta daga doguwar rigar da Ammi ta fara ciro mata tana kallo tace "da da wnn kayan xanje gun mai Ayaba yyi min dariya," ta murguda baki ta wurgar, snn ta saka kayanta ta sa hula ta dan shafa powder ta fito ta shiga dakin Ammi tace "Ammi ni xanje gidansu shafa na karbo littafina," Ammi ta galla mata harara tace "baxa ki je ba don ubanki, fice ki ban waje," tayi waje da gudu ta fashe da kuka, Ammi ta bita ta kulle kofar xauren da dan kwado, daki ikram ta shige tana ta rusa kuka, can ta mike da sauri ta fita, bokitin karfe ta dauka a hankali ta shiga bayin wankansu ta kifa shi a kasa , snn ta hau kai tana lekan waje, dan Zinc din da ya kare bayin ta sama ta cire a hankali ta ajiyesa cikin bayin, snn ta hau kan bangon bayin ta dira kasa, sae da ta fara kakkabe jikinta snn ta saka kai sae kasuwa gun mai Ayaba. Yana jera Apple ta isa tana washe hakora, yace "lah ikram kwana biyu ina ta nemanki kin ma kasuwa kaura," Ikram tace "ba Ammina bane sae tayi ta rufe kofa tana hana ni fita kullum kullum kuma hka jiya tayi min duka don wasu yara sun nemi tsokanata, to shine yau na haura katangar bayinmu na fito" dariya yake ssae yace "kai ikram," ta dan marairaice tace "wllh" yana dariya yace "kinsan wata Hajiya da kika taba daukar ma kaya?" da sauri ta ce "eh ehh" yace "yauwa yau kusn kwana uku knn kullum sae ta xo nemanki," ikram tace "lah ha ila, to me kke ce mata?" yace "nace ban san gidanku ba mana," ikram ta yo waje da ido ta daura hannu biyu a ka tace "ohhw ba gidanmu na can kasan layi kusa da gidansu altine da shagon mai treda ba xaka ce mata baka sani ba," dariya yyi ssae yace "to ki xauna ma ki jirata nasan xata xo anjima," ikram ta xauna da sauri tace "to," [1/2, 10:13 AM] ‪+234 706 205 5793‬: Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 7...... Hudu saura Mami ta iso gun mai Fruits, har lkcn ikram na kasuwar amma gun wata mata mai saida cherry ta tafi tana ta mata xuba duk don ta bata cherryn matar dae sae dariya tke, malam sani ne ya shiga kwada mata kira don ba nisa daga shagonsa ta taho da gudu ba tare da ta lura da Mami dake tsaye tana kallonta dauke da murmushi a fuskarta ba, ikram tace "matar nn muguwa ce bata ban agwaliman ba," mami tace "Ikram," ikram ta juyo da sauri tana kallonta da gudu taje ta rungumeta tace "lah Anty yaushe kika xo," Mami tayi murmushi tace "ynxu na xo Ikram, ynxu ki fada min ina ne gidanku mu tafi" Ikram tayo waje da ido tace "me xa kiyi a gidanmu Anty," Mami tace "iyayenki nake son gani" ikram ta dauke kai tace "ba kowa a gidanmu ni dae," Mami ta dafa kafadarta tace "haba Ikram xan siya maki Ayaba da yawa fa," ikram ta washe hakori da sauri tace "to xan nuna maki, amma ni sae kin fara kai ni yawo a motarki" Mami tayi murmushi tana kallon kyakkyawar fuskarta tace "to naji ikram" Banana bunch daya ta karba gun malam sani, ya sa mata a leda snn ta karba ta mika ma Ikram, da sauri ikram ta karba, Mami tace "to muje," bata yi musu ba ta shiga gaba Mami na biye da ita a baya har suka iso bakin titi gun motarta, Driver ya fito da sauri yace "sannu Hajiya," Mami tace "yauwa Habu, snnu da jira," mami ta bude motar tace "shiga Ikram," ikram ta shiga motar tana cewa "wnn ma yaronki ne Anty," Mami tayi yar dariya tace "A'a driver ne," driver yace "ina muka nufa hajiya?" mami tace "mu tafi gida kawae" hka Ikram ta dinga mata surutu barkatae cikin motar har suka shigo cikin garin Abuja, nan fa ta manna goshinta da glass din mota tana kallon manya manyan Buildings din Abuja da tituna, kauyanci ta dinga yi ma Mami, ko me ta gani sai tayi magana, driver dae sae murmushi yake, ikram duk ta rude ita a barta ta fita tayi tafiya da kafarta wani gun ma idan an wuce sae tace ita bata gani ssae ba, sae Mami tasa driver ya koma snn su ci gaba da tafiyar, wani lafiyayyan Anguwa suka shigo driver yyi horn a wani makeken gida mai kyan gske, mai gadi ya wangale gate, ya ja motar suka shiga, idanuwan ikraam kmr su yi magana tana kikkifta su tace "nan ne gidan mamarki Anty," mami tayi murmushi ta gyada mata kai kawae, snn ta bude motar ta fito da ikraam suka yi balcony din shiga gidan, sae waige waige Ikram take, har suka shiga wani kantamemen falo, ikram ta yo waje da ido tace "ina ne nn Anty, ni dae ki maida ni gidanmu," murmushi Mami tayi ta ja ta suka haura sama, snn ta bude dakinta tana rike da hannunta suka shiga, ikram ta dan marairaice kmr xata yi kuka Mami ta xaunar da ita gefen gado tace "kar ki damu dota, nn ma gidanku ne kin ji," kai kawae Ikram ta gyada mata, Mami ta bude fridge ta ciro lemon five alive ta ajiye gabanta tace "bari na dauko maki kofi dota," nan ma kai kawae ta gyada mata, mami ta fita xuwa kitchen, a hankali ikram ta xamo daga kan gadon ta dawo kasa ta xauna ta cire hijabinta da hula snn ta jawo lemon gabanta ta bude da kyar da hakorinta ta kafa kai, mami ta shigo dakin rike da cup tace "kai dota, ga cup na dauko maki," ko kallonta ikram bata yi ba idonta lumshe sae kwankwadar five alive take, mami ta xauna tana kallonta, cike da sha'awa, Allah yasa iyayenki su yrda su bani ke ikram, abinda ta fada a xuciyarta knn, don kanta ta ajiye lemon bayan ta koshi ta lafta uban gyatsa, Mami ta dawo kusa da ita tace "kina jin yunwa ne ikram," kai kawae ta girgixa mata, mami ta shiga kwance roban da Ammi ta nade mata gashinta da, gashin suka xubo har kusan bayanta, mami ta dauko comb dinta da man kai da ribbons, ta shiga gyara mata gashin, ita ko sae kallon cartoon din da Mami ta kunna mata take, duk inda ta ga ana fada sae ta fasa ihu, mami sae dariya take, har ta gama gyara mata gashin snn ta dauko mata gasasshiyar kaxa a fridge ta dumama mata, tana cikin ci aka bude kofar dakin, wani dogon handsome ya shigo sanye da 3qtre da polo ya fada gefen mami ya kwanta, ta juya tana kallonsa ganin bata ce komai ba yasa a hankali yace "mami ban fa ci komai ba har ynxu, am jet hungry," mami tace "to ban san me kke so [1/1, 6:29 PM] Aishat muhd: TSAFI 💀 💀TSAFI 💀 ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 8..... Ikram ta mike bayan ta rasa inda xata yi da naman gabanta kmr xata yi kuka tana kallon Mami dake gaban computer tace "Anty ki kai ni gidanmu kar Ammina tayi min duka," Mami tace "ynxu xan kai ki Ikram, shiga bayi ki wanke hannunki ki kuskure baki," Ikram tace "ina bayin yake, waje xan je?" Mami ta nuna mata kofar bayi ta shige da sauri, tana shiga da minti uku ta fasa ihu, mami ta mike da sauri ta shige bathroom din a rude, tsaye ta ganta karkashin shower ruwa na xuba tayi jagab, Mami tace "me ya kai ki nn Ikram, ga buta nn kina gani ki tsallake sa," tsalle Ikram ta shiga yi tana cewa "ina son in ga ko menene, ashe abun ruwan sama ne," mami ta kashe showern ta jawo ta tace "haba Ikram dubi ynda kika jika jikinki, to maxa ki cire kayan," ba musu ta fara tube kayanta, Mami ta dauko towel dinta ta mika mata tace "daura wnn," ta karba ta daura, tabi Mami suka fito, dai dai nn Aliyu ya shigo dakin da sallama, Mami ta amsa tace "amma ba dae daga gida kke ba," ya tsaya daga bakin kofar yana kallon Ikram yace "A'a nn kusa nake," Ikram tace "lah wnn yaron naki ne na ranan n Anty," Mami tayi dariya tace "ashe kin ganesa," Aliyu ya xauna kan kujera yace "ina yini Mami," Mami tace "lfya lau ya aiki," murmushi yyi bae ce komai ba, Ikram ta matso kusa da mami a hankali tace "amma Anty yana da kyau yaron nn naki," Mami ta fashe da dariya tace "ko Ikram," tayi fari da ido tace "wllh" dariya ssae Mami take, shi ko sae kallonta yake bae dae ce komai ba, Mami tace "Aliyu don Allah siyo mata dan gown nan kasuwa ta jika kayanta," ya girgixa kai yace "a gajiye nake Mami," Mami tace "to bari in aiki Khaleel, ka bude fridge ka dauki lemo mana," bae ce komai ba Mami ta fita, ya hade rae yana kallon Ikram yace "xo nan ke," ta taho gabansa ta tsaya tana kallonsa tace "gani," ya kauda kansa yana murmushi ganin ynda ta taho ko tsoro bbu, hannu ta daura kan dimples dinsa tace "lah irin abu na," ya juyo da sauri yana kallonta, ta nuna masa nata tana dariya, ya kamo hannunta yace "me kika ce ma Mami" tace "nace mata yaronta na da kyau," wara ido taga yyi yana dariya, ita ma ta fashe da dariyar har da kyakyatawa, baki ya bude yana kallonta, dae dae nn Mami ta shigo dakin, ta hade rae tana kallon Aliyu tace "meye hka Ali," sake hannun Ikram yyi, cikin harshen turanci ta shiga ce masa bata son hka, murmushi kawae yyi ya mike ya fice daga dakin, Mami na kallon Ikram tace "dariyar me kike," Ikram tace "shi naga yana dariya shine nima nayi," Mami bata ce komai ba ta shiga goge mata ruwan jikinta da towel, ta gama ta dauko manta ta shafa mata snn ta gyara mata fuskarta tace "bari Khaleel ya kawo maki sabon kaya ki sa kin ji ko," tana washe hakoran jin ddi tace "to," gefen Mami ta xauna tana ta kallon cartoon har Khaleel yyi sallama, mami ta amsa ya shigo ya tsaya daga bakin kofar yace "gashi Mami," Mami tace "ikon Allah to ka karaso mana ka tsaya daga bakin kofa," karasowa cikin dakin yyi ya mika mata, ya juya da sauri xae fita Mami tace "ka ci abincin Khaleel," bae ce komai ba har ya isa bakin kofa, Ikram tace " kmr tsorona yake Anty," juyawa yyi ya galla mata wani mugun harara snn ya fice, Ikram tace "lah ashe mugu ne ma harara na yake Anty, ni dae na fi son wnn mai kyan, meyasa kika haife shi Anty" murmushi kawae Mami tayi ta fito da ready made din gown din da ya siyo kmr an gwada ta ko dae dae ita, nan ikram aka shiga tsalle tsalle ana juye juye har da rawa, Mami sae dariya take tana kallonta cike da sha'awa, makullin mota mami ta dauka, tasa Ikram ta sa Hijab dinta snn ta kama hannunta suka fita, kwance suka tarar da Aliyu a falo, ya mike da sauri yace "ina xaku Mami" Mami tace "gida xan mayar da ita mana" yace "to bari in kai ku" Mami tace "kai da ka gaji, kayi xamanka kawae xanyi drivn din" da sauri yace "A'a na huta" Mami bata ce komai ba suka fita a tare ta bude back seat suka xauna da Ikram, snn ya tada motar suka fita daga gidan, Ikram ta dasa surutunta daga inda ta tsaya yi take ba full stop kmr radio, mami murmushi kawae take, shi ko sae kallonta yake ta madubi, wani babban supermarket Mami tace ya tsaya, ya samu waje yyi parkin, snn Mami ta fita tace tana xuwa, juyawa yyi da sauri yana kallon Ikram da ke bin Mami da kallo kmr xata yi kuka yace "Ikram" ta daga kai tana kallonsa yyi mata murmushi yace "tana xuwa kin ji," kai ta gyada masa snn tace "wa ya koya maka tuka mota," yace "dawo nn in gaya maki" ta dawo front seat din da yake nuna mata, yana kallonta yace "babana ne ya koya min" ta wara ido tace "lah, to ae ni babana bae da mota bare ya koya min" dariya yyi snn yace "to ni xan koya maki" tace "da gske" yace "eh mana" ta fara tsallen jin dadi daga xaunen da take, kallonta kawae ya tsaya yi har ta nutsu don kanta snn yace "Mami a gidanku ta dauko ki ta kawo ki gidanta," tace "A'a a kasuwa ta daukeni" yyi shiru yana kallonta, xae yi magana Mami ta bude motar rike da manyan ledoji ta shigo motar, "me ya kai ki can Ikram?" Ikram tace "shine yace in dawo wae xae gaya min wani abu" ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 9..... Mami tace "dawo inda kike kar mu bata ynxun nn" ba musu ta dawo, shi kam tada motar kawae yyi yana murmushi suka bar wajen, tana jikin Mami suka iso dae dae inda Mami ke shiga mota idan ta fito daga kasuwa Mami na kallonta tace "ina ne hanyar gidan naku Ikram" Ikram tace "A'a a nn xaku ajiye ni ae" Mami tace "aa gun mamarki xan je Ikram," da sauri Ikram tace "A'a ni dae a nn xan sauka nace maki bbu kowa a gidanmu" Mami tayi shiru tana kallonta snn cikin lallami tace "to Ikram ae Mamanki dukanki xata yi idan kika koma gida ynxu ke kadae, kinga dare ya kusa, xata ce daga ina kike" ikram ta girgixa kai alamar bata yrda ba tace "A'a ae a xaure xan tsaya har Abbana ya dawo, baxae bari ta dokeni ba" Mami ta rasa me kuma xata ce mata, can dae tace "baki son in mayar da ke gidana ki xauna dani ina sa maki cartoon ina baki naman nn mae dadi muna tafiya yawo kuma ina siya maki sabon kaya" da sauri Ikram tace "ehh ehh ina so" Mami tayi murmushi tace "to ae sae naje na gaya ma mamarki kar ayi ta nemanki" Ikram ta girgixa kai tana tabe baki alamar bata yrda ba tace "A'a ni dae baxan kai ki ba dukana Ammi xata yi da waya ko muciyan tuwo maman altine ta taya ta, kinsan maman Altinen nan bata sona" Aliyu da ya tsura mata ido har lkcn yyi murmushi yana kallon mami cikin harshen turanci yace "bar ta kawae ta tafi Mami, xan rakata da kafa sae in ga gidan nasu, idan yaso ko gobe ne sae in kawo ki" Mami ta galla masa harara tace "sannunka, to ban yrda ba" yyi murmushi yace "to ae dats d only option ynxu Mami" ya maida dubansa ga Ikram yace "to ni in raka ki gidanku Ikram" Ikram ta juya tana kallonsa xata yi magana yace "to ae ba shiga xanyi ba, kawae raka ki xanyi" tace "to" snn ta shiga tura motar xata bude, a hankali Mami ta bude mata motar snn ta sakar mata murmushi tace "to ki gaida min mamanki Ikram" kai kawae Ikram ta gyada mata ta fice, shi ma ya fito, Mami ta mika masa ledan tsarabar da tayi mata ya karba snn ya bi bayan Ikram, ita ko ta dawo driver seat tana binsu da kallo, tafiya suke yana rike da hannunta yace "wani class kike Ikram" Ikram tace "ae primary 5 nake ynxu, amma fa da a primary 4 nake kawae sae naga an mayar dani 5, kuma ina son makarantar mu ssae don ana siyar da alawa da madara da ice cream, Ammi tace baba ne yace a sa ni a makaranta don shafa da altine ma sun fara xuwa, amma ynxu shafa ta daina xuwa wae babanta kawu na lado bashi da kudi, nima kasan wa ke biya min, to ba babana ke biya min ba don shima ba shi da kudi, malam habu ne ke biya min," matse hannunta da ta ji yyi yasa tayi shiru, yace "ca nayi wani class kika ban ce ki ban lbri ba" ta fixge hannunta tana huci tace "shine xaka cunkule ni baka san akwae xafi ba" yyi yar dariya yace "to rama" ta dago hannunsa ta dage ta shiga yi masa abinda yyi mata, sae taga dariya kawae yake, bae ankara ba yaji ta gatsa masa wani mugun cixo, yyi yar kara ya fixge hannunsa ya saki ledan hannunsa yana yarfe hannun yana kallonta da mamaki, ta fashe da dariya ta kanne ido tace "gashi nn na rama" ya daga hannun yana kallon inda ta cije shi, ta duka ta shiga kwashe abinda ya xubar snn ta mika masa ledan tace "ungo" ya fixge yace "wllh ba ruwana dake daga yau" tayi narai narai da ido kmr xata yi kuka ta mika masa hannunta tace "to rama" ya kama hannun ya durkusa gabanta ya daura hakoransa kan yatsunta, ta rumtse ido tana yarfe dayan hannun ya gatsa mata cixo shi ma snn ya sake, ihu ta fasa ta shiga yarfe hannun ta fashe da kuka tace "wllh sae na gaya ka da babana" ya fashe da dariya yace "to ae ke kika ce in rama" rikota yyi ganin guduwa take son yi tana kuka, don ba karamin xafi cixon yyi mata ba, da sauri yana dariya yace "srrry kanwata kema rama kuma" ta fixgo hannunsa ta gatsara masa wani shegen cixo, yyi kara yana yarfe hannun ya mike ya dauki ledan yace "to mu tafi" suka ci gaba da tafiya tana tsotsan inda ya cije ta sae kallonta yake har suka iso anguwarsu, ta juya tana kallonsa tace "oya ka tafi to ga gidanmu can" yace "baki son in gaida mama Ikram" kmr xata yi kuka tace "to ae dukan mutane take yi, nima ynxu nasan dukana xata yi" ya tsura mata ido yace "mu je in roketa kar ta dokeki" da sauri tace "A'a ae sae ta dokeni, ta bayi na yi tsalle na fita daga gida daxu don ta rufe kofar xaure wae baxan fita ba ni kuma ina son in fita" ya xare ido yana kallonta da mamaki, kan yace komai tace "lahhh ga Abbana can ya dawo" da gudu ba tare da ta kuma kallonsa ba tayi gaba, ya shiga kiranta ta karbi abinda mami ta siya mata amma ina, dae dae kofar xaure suka ci karo da Abbanta ta rungumesa tana masa oyoyo yace "daga ina kike Mamata" tana washe hakori tace "can" jan ta yyi ba tare da ya lura da kayan jikinta ba suka shiga ciki, Aliyu yyi murmushi ya juya ya bar wajen don Magrib yyi. Suna shiga tsakar gida Ammi ta fito da wayar rediyonta Ikram tayi waje da gudu tana ihu, Abba yace "wae meye hka kike Aisha me tayi maki" Ammi tace "ae wlh ta koma ta shigo gidan nn ta inda ta fita idan ba hka ba wllh sae na faffasa mata jiki yau" [1/7, 8:51 PM] ‪+234 810 188 2232‬: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 10..... Ikram na xaune bakin kofar dakinta washegari da safe ta rungume hannayenta sae kumbura take tana bin Ammi dake ta aikace aikacen gida da kallo, ranar Abba bae fita kmr ynda ya saba fita ba wato da sassafe, yana xaune tsakar gidan shima, ikram dae bata kalli inda yake ba don bbu ruwanta da shi ma, jiya ba karamin duka Ammi tayi mata ba kuma bae ce kar ta doketa ba har sae da Ammi ta fasa mata baki, ikram ta tabe baki tuno shegen dukan da Ammi tayi mata jiya da daddare ta kuma kwace sabon kayan da Mami ta siya mata, ssae ta daga ma Ammi hankali jiya don sae da ta gama basu lbrin duk abinda ya faru jiya duk Ammi ta rude ta shiga jibgarta kmr xata kasheta, Abba kam kasa cewa komai yyi don shima tasa hanklin ya tashi, hkn ne ma yasa yau basu bari ta je sch ba, sallama aka shiga kwadawa bakin Zaure Abba ya mike ya fita sae ga shi ya shigo da kafinta rike da woods a hannunsa, abba ya ce "ai tun daxu kai nake jira iliya da na dade da barin gida ynxu"bayi Abba ya nuna masa Ikram ta bi su da kallo ta dan tabe baki ta dauke kanta, tana ji kafintan na ta buge buge da guduma a bayin, Abba na tsaye daga bakin kofa har ya gama bayan kmr minti talatin snn suka fito, Abba yace "idan na tashi daga wajen aiki xan biya ta shagon ka iliya" iliya yace "to" snn yyi masa sllma ya fita, Ikram ta bisa da kallo tare da murguda masa baki kmr yana kallonta, Abba yyi hanyar dakin Ammi ya daga labulen yace "ni na tafi Aisha" tace "to Allah shi kiyaye Malam" ya nuna ikram yace "don kaniyarki yau ma ki fita ki ga idan ban daure ki idan na dawo ba" ta fashe da ihu kmr jira take ta mike tsaye da sauri ta shiga tsalle tsalle tana rusa kuka, bae bi ta kanta ba ya fice, Ammi ta fito da sabuwar bulalan da ta siya, Ikram na ganinta tayi dakinta da gudu tana cewa tayi hkuri. Hka ikram ta yini ranar a daki ko tsakar gida bata leko ba bbu irin kukan da bata yi ba, abincin da Ammi ta tura mata cikin dakin ma kin ci tayi, ji take kmr a kan kaya take, ita dae ta tafi yawo kawae a rayuwarta, ta mike tayi bakin windon dakinta ta ga ko xata iya fita ta nn, amma duk irin jijjigar da ta dinga yi ma windon da duk karfinta kin fita yyi, karfe uku taji ana sallama a xaure ta mike da sauri ko me ta tuna ta koma ta xauna kuma, taji muryar Ammi na cewa "A'a Hinde daga ina hka" yarinyar tace "gida mana, wae Baba ne yace in xo mu taho da Rabi da kayanta" Ammi ta dan yi shiru snn tace "to bari ta shirya" ko rufe baki bata yi ba Ikram ta fito da gudu tace "Allah bbu inda xanje, ni Ammi baxan je gidansu ba" ta fashe da kuka ta xube wajen tana birgima, Hinde yayar Shafa ce yar kawunta na lado, Ammi ta rasa me xata ce don har ga Allah bata son xuwan yar ta gidan nn, cutarta suke ba Kawun nata ba ba matarsa da ya'yansa ba, tasan baban Ikram ne ya basa lbrin abinda ikram ta gaya masu jiya shine xae ce a daukota, cikin tsiwa Hinde tace "ni fa sauri nake Aisha gidan kawata xan tafi" ko kadan yarinyar bata da respect, Ammi tace "to kije tana xuwa" Hinde tace "tab, to ai baba ca yyi kafata kafarta" daki Ammi ta shiga, ta fara hada ma Ikram kayanta, ikram sae ihu take tana guje guje a tsakar gidan wae ita baxata bi ta ba, sae da Ammi ta mammake ta snn ta hankadata waje, tace ma Hinde ki gaida min mamarki, Hinde tace to, snn ta fice. Ikram na ihu Hinde na jan ta kmr rago suka isa gidan Kawunta na lado, da yake bae da aikin yi yana xaune tsakar gida rike da dan radiyonsa, Ikram na ganinsa ta nutsu don mugun tsoransa take, yana kikkifta ido yce "xo nan don ubanki Amadu" jikinta na rawa ta karaso ya fixgota ya shiga ja mata kunne da karfi yace "don uwarki masifa kike son ja mana a gari kike gantali har Allah ya hada ki da yan yankan kai jiya cikin ikonsa kuma bae bari suka maki komai ba" matarsa dake xaune gaban murhu, mai sunan Ammi suna ce mata Shatu tace "ae malam wllh da sun fille kan kowa ma ya huta, kuma duk gun uwarta ta gado gantalin nn" Ikram dae kan ta na kasa sae guntun hawaye take, Kawu na lado ya hankadata yace "ae kika ce xaki kawo min iskanci a nn babbala shegiya xanyi, duk salubabbun iyayen nn naki ne suka lalata ki, maxa dauki ledan kayanki ki kai ciki" Ikram ta dauki dan ledan kayanta tana hawaye tayi dakinsu Shafa ta ajiye, shatu ta kwalo mata kira ta fito da sauri ta ciro naira ashirin ta mika mata tana hararanta tace "maxa ki je gun mai shagon can ki siyo min ajino moto na goma da magin goma" Ikram ta karbi kudin ta fita, tayi gun mai shagon, "mai shago a bani cingam goma da biscuit" ya dauko kuwa ya bata ta karba, ta juya tana kallon kofar gidan kawun nata, ta murguda baki tace "kuma baxan dawo ba" ta saka kai da gudu sae hanyar gidansu, har ta iso kofar gidansu ta tuna ta dde bata je gun mai ayaba ba, hkn yasa ta canxa hanya tayi hanyar kasuwa, dae dae inda suka rabu da Aliyu jiya ta gansa xaune kan dakali yana danna wayarsa, ta wara ido tace "lahh! kai! Me kke yi a nn" ya mike da sauri yana kallonta yyi murmushi yace "ke nake nema mana" ta fashe da dariya tace "ae ni gun mai ayaba xani ynxu, sae na dawo" [1/7, 8:51 PM] ‪+234 810 188 2232‬: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 11...... Tana gama fadin hka ta fara tafiya, ya riko hannunta da sauri yace "aiken ki mama tayi" ta girgixa masa kai tace "A'a ni dae xan je ne ya bani Ayaba" ta fixge hannunta xata tafi yyi saurin rikota kuma yana kallon dan hawayen dake idonta yace "wa ya doke ki Ikram" Ikram tace "ba Ammi bace tace Hinde ta tafi dani gidansu gun kawu na lado kuma mugu ne shi, shine na gudo abuna" yasa dan yatsa ya share mata hawayen yana kallonta yace "to meyasa tace a kai ki" ta dan tabe baki tace "sbda wae na tafi yawo jiya, kuma ai ba yawo na tafi ba Anty ce ta kai ni gidansu" ta fixge hannunta xata yi gaba ya fixgota yace "ke wae ina xaki ne" tace "A'ah nace maka gun me Ayaba xani ya bani mana" ya ciro da chocolate daga aljihunsa ya mika mata yace "kina son wnn?" ta karbe da sauri tace "ehh ehh ina so" yyi murmushi ya xaunar da ita gefensa yace "to xauna ki sha, da ddi ssae" ta shiga bude chocolate din da sauri ta fara ci, tace "umm ddi" ya gyada mata kai snn yace "to dan tsammin mana" ta sa a baki ta gutsura kadan da hakorinta snn ta fito dashi jagab da miyau ta mika masa, ya galla mata harara yace "bana so, wnn na hannunki nake so" ta murguda masa baki tace "to kar kaso, ni kuma baxan bada ba" xata mayar da wanda ta gutsura masa baki, ya fixge da sauri ya sa a nasa bakin, tace "Allah ya taimake ka yaro" dariya ssae yyi, yana ta kallonta tana cin chocolate tana wani lullumshe ido, har ya kare snn ta bude idon tana kallonsa tace "dadi wllh, ka bani wani mana" xae yi magana ya ga tayi bayansa da gudu ta durkusa ta daura fuskarta kan bayansa ta boye, yace "me ya faru" a hankali tace "mai treda ne na gani, kuma xae iya gaya ma Ammina ya gan ni a nn kasan ya iya gulma" murmushi kawae yyi har mutumin ya wuce su snn ta dawo gefensa ta xauna tace "ka bani wani mana don Allah" yace "baki tambayeni Mami ba" da sauri tace "ina take" yace "gobe xata xo gidanku" Ikram ta yo waje da ido tace "me xata xo tayi" wayarsa yyi ring ya ciro tace "lah kai ma kana da waya," ya daura hannunsa kan lebbenta yace "shiii" shiru tayi ya daga kiran tana ta kallonsa har ya gama, snn ya mayar cikin aljihunsa, ta kamo hannunsa ta dan marairaice tace "don Allah xo ka ban wayar mana" ya xaro ido yace "kai me xaki yi da shi?" tace "nima waya xan dinga yi mana" ya tsura mata ido yana kallonta ta hura masa iska, ya dauke kansa da sauri tace "meye kke kallona hka" ya harareta yace "meye xaki hura min iskan bakin ki a fuskata" ta mike tace "ni dae na tafi gun mai ayaba kafin dare yyi" ya mike shima ya kama hannunta yace "to muje in raka ki" suna tafe tana basa lbrin ynda ta gudo daga gidan kawu na lado sae dariya yake har suka iso kasuwar yana rike da hannunta suka isa gun mai fruit xama tayi niyyar yi abunta tayi masa surutunta kmr ynda ta saba ya bata Ayaban, Aliyu ya basa kudi ya karbi bunch daya ta shiga tsallen jin dadi, ya rankwashi kanta yace "to ca aka yi maki naki ne" ta fixge hannunta kmr xata yi kuka tayi gun mai ayaban dake ta dariya tace "in baka lbri xaka ban Ayaba" fixgota Aliyu yyi yace "kin fiye surutu ikram, wasa nake maki naki ne" sae da ya bata ledan ayaban ta rike snn ta yrda nata ne suka kama hanyar gida tana jin ddi, dai dai gun dakalin nn suka tsaya ya durkusa gabanta ya dafa ta yace "xan tafi Ikram, idan Mami ta xo gobe kar ki ce baxa ki bi ta ba kinji kanwata," ikram tace "to," ya ciro chocolate biyu ya mika mata ta karbe tana washe hakora ta juya a guje tayi gida, yana kallonta ta shiga gidan snn ya juya ya bar anguwar. Ikram na shiga gidan cikin xaure ta xauna bayan ta sa sakata a hankali ta shiga cin ayabarta, ta ci yafi biyar amma bata ji ya isheta ba, sallamar shatu taji tana jijjiga kofar xauren da karfi ta labe jikin bango Ammi ta shigo xauren tana cewa "waye hka" a fusace cikin daga murya shatu tace "ki fito ki bani Naira ashirin dina kar nayi maki rashin mutunci a kofar gida yau" Ammi ta bude kofar da mamaki tace "A'a maman Hinde me ya faru hka" Shatu tace "maxa fito min da ashirin dina ki bani" Ammi ta kasa fahimtar me shatu ke nufi, shatu tace "yo wnn barauniyar yar taki ce na ba ashirin ta siyo min magi ta gudu min da kudi, kuma wllh sae na karya mata wuya na kamata" Ammi ta kunce bakin xanin ta ta ciro ashirin din ta mika mata, ta fixge tayi gaba tana huci, Ammi ta kasa barin wajen tace "na shiga uku ni Aisha wnn wacce irin yarinya ce Allah ya bani" a hankali ikram dake labe har lkcn jikin bango ta mike cikin sanda tayi cikin gida da gudu, Ammi ta juya da sauri jin motsi taga bawon Ayaba baje cikin xauren, cikin gida tayi da sauri amma har ta shige daki, Ammi ta tura kofar dakin ta ganta tsaye sae rawa jikinta yake, tana ganin Ammi ta fasa ihu tana cewa "don Allah kiyi hkuri Ammi wllh kudin faduwa yyi shine na gudo gida naga Ayaba a xaure, wayyo Ammi kar ki dokeni don Allah" Ammi ta juya cike da takaici ta bar dakin, sulalewa kasa tayi gabanta na ci gaba da faduwa, tana nn a hka har aka kira Maghrib ta fito da dan butarta tayi alwala ta tarar Ammi ma na alwala a tsakar gidan. ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 12..... Washegari da Asuba Ammi ta sa Ikram tayi shirin makaranta bayan sun yi sllh don Abba yace shi xae dinga sauke ta a makaranta idan xa shi gun aikinsa, idan an tashi kuma Ammi taje ta daukota, tana saka uniform dinta tace "Ammi ae safiya bae gama yi ba kina son a sace ni ne a hanya," Ammi ta galla mata harara tace "ae da xan samu mai sace ki ma ni da na huta" ikram ta xumburo baki ta tsallake tean da Ammi ke hadawa taje dauko safarta da takalmi a dakin Ammi, Ammi ta daka mata tsawa "wae ke don ubanki wace irin yarinya ce shi tean kike tsallakewa" kmr xata yi kuka tace "to kin tare min hanyar" da gudu ta dawo dakin bayan fitar ta tana cewa "Ammi ni banga books dina cikin jakata ba" Ammi tace "to kina ban ajiyar book ne" ta fasa ihu tare da doka uban tsalle lkci daya ta kwabar da tean gaban Ammi tana cewa "wayyoo wllh ni baxan je ba Aunty xata min duka" Ammi ta mike da sauri tana salati ita ko tayi waje da gudu, Ammi ta bi ta ta cafkota ta mammaketa snn ta hada ta da biredin taci shi hka, shi dae Abba bae ce masu komai ba, karfe bakwae saura suka fita gida yana rike da Ikram da bata daina kukan dukan da Ammi tayi mata ba, har cikin makaranta ya shiga da ita snn yace da malamar ko an tashi kar ta bari ta fita mamarta xata xo daukarta, dariya malamar tayi don su kansu Ikram ta ishesu a makarantar. Ammi na kwashe taliyar da ta dafa ma Ikram na rana kafin taje daukota a sch, don ikram na son taliya ssae taji ana sallama a bakin xaure, sae da ta gama xuba taliyar a kula snn ta shiga da shi daki ta dauko Hijabi, a tsakar gida ta hadu da kanin Altine usman, tace "A'a usman daga ina, baka je makarantar bane yau" yaron yace "mama tace bani da lfya shi yasa ban je ba, wae wasu mutane suka ce in ce suna sallama da ke a waje" da mamaki Ammi tace "mutane kuma, mata ne ko maxa" yaron yace "mama guda biyu da mutumi guda daya ne" hankalin Ammi ya tashi a xuciyarta tace shknn Ikram ta kuma dauko mata magana kila, yaron ya juya xae wuce Ammi tayi maxa tace "usman an tashi daga makaranta ne, su Altine sun dawo ne?" ya girgixa kai yace "A'a basu dawo ba kuma ban ga yan makaranta na tafiya ba" Ammi tace "to je kace masu gani nan xuwa" yaron ya fita da gudu, Ammi tayi jigum a tsakar gidan gabanta sae faduwa yake, ganin bata ma masu jiran nata lkci take yasa tayi kofar gidan, tsaye Mami take har lkcin da wata mata da alamar kawarta ce, driver na xaune cikin motar da suka xo da, Ammi na ganinsu gabanta yyi mugun faduwa ganin irin shigar da suka yi, ta dake tace "ina yinin mu" Mami tayi murmushi tace "har ina tunanin ma ko masu gidan basa ciki ne" Ammi tace "ina ciki wllh" Mami tace "to sae dae kuma maganar da ta kawo mu ba ta tsayuwa bace" Ammi da gaba daya hankalinta baya jikinta tace "to ku shigo mana" Mami tace "to mungode" snn suka bi bayan Ammi suka shiga gidan, Ammi ta shimfida masu tabarma tsakar gidan suka xauna, snn ta dauko kujera yar tsugunno ta xauna tana kallonsu tace "ina fata dae lfya Hajiya" Mami tayi murmushi tace "lfya qlau wllh, nima dae ina fatan da maman Ikram muke mgana" gaban Ammi yace dass, ta shiga uku maganarta ya tabbata knn wani maganar kuma ikram ta dauko mata, Mami ta katse mata tunaninta tace "kin yi shiru kuma" Ammi tace "ehh ni ce, Allah yasa ba wani abun tayi maku ba nasan ma baxae wuce hka ba amma don Allah ku yi hkuri wllh na gaji da yarinyar ban san ynda xan yi da ita ba" dariya Mami tayi tace "ko daya wllh, wata alfarma naxo kuyi min maman Ikram, babanta na nn ne?" kai kawae Ammi ta sami kanta da girgixa mata, mami tace "duk da nasan baki san ni ba amma kisa a ranki ni din musulma ce kmr ku kuma me tsoran Allah ce" Ammi tayi shiru tana kallonta da mamaki, to wace alfarma matar nn ke so daga gareta ita da ba kowa ba, Mami ta katse mata tunanin da take cikin nutsuwa tace "Ikram nake son ku bani na rike don Allah ba don ni ba, kuma nayi maku alkawari xan rike maku ita amana, xan kuma bata tarbiyar da ya kamata snn xata yi karatu ssae, wllh Allah ya dora min son yara mata kuma sae gashi bae bani ba, kuyi ma Allah da Annabi ku bani ita na rike maku ita" tun da mami ta fara magana Ammi ta saki baki tana kallonta. Khaleesat Haiydar ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 13...... Ganin Ammi bata da niyyar cewa komai har lkcn sae kallon Mami take da mamaki yasa Mami tace "kinyi shiru kuma maman Ikram" nan da nan hawaye ya xubo ma Ammi tana sharewa tace "me kuwa xan ce Hajiya, ae maganar taki ce naji ta wani banbarakwae, wae kina nufin yar tawa xan dauka in baki ba dangin iya ba na baba? Kmr warce karan hauka ya cixa, a kan wani dalili? Ca nayi maki neman kai nake da ita koko gajiya nayi da ita, to talaucinmu bae kai mu sayar da yar mu ba, idan 'ya'ya mata kike so kije gidan marayu mana ae sun fi dubu a can, " Murmushi Mami tayi, matar da suke tare tace "Ayya baki fahimcemu bane Maman Ikram..." da sauri Ammi ta katseta ta hanyar cewa "fahimtar me xan maku a nan, don Allah ku tashi ku bar min gidana" Ammi na kai wa nn ta mike hankalinta a tashe ta shiga daki da niyyar shiryawa taje ta dauko Ikram daga sch ko ba a tashi ba, Aminiyar Mami Hajiya Zuwaira tace "na gaya maki Amina, it wil b so hard 2 seperate dem frm dia dota" Ammi na fitowa Mami tace "ki sauraremu Maman ikram ni ban ce sayar min da yar ku xa kuyi ba, wllh taimakonku kawae nake son yi don Allah, in kince kullum na dinga kawo maki Ikram kina gani ma wllh xan dinga kawo maki ita, kuma ba hka kawae xan dauketa mu tafi ba, ae sae da ixinin mahaifinta...." a rude Ammi tace "yau na shiga uku ni Aisha na hadaku da Allah da annabi mutanen nn ku tashi ku tafi ku ban waje" Ammi tayi kofar fita da sauri don xuwa dauko yar ta daga makaranta ta kai ta gidan yayarta kawae, karo suka ci da Ikram da ta shigo a guje, bata bi ta kan Ammi ba tayi dakinta da gudu ba tare da ta lura da su Mami dake tsakar gidan ba ta kulle kofar, yara ne fiye da goma suka shigo gidan kowa da abinda yake fadi, daya a cikinsu nata ta rusa kuka rike da bokitin awarar ta, da kyar Ammi ta iya cewa "me ya faru" cikin kuka yarinyar tace "yarinyar da ta shigo gidan nn ne ta kwabar min da bokitin wara na ya xube cikin kasa yara suka wawashesa don tace in bata wara biyu biyar nace bbu, ynxu iyah dukana xata yi ta fasa min jiki" Ammi ta kasa cewa komai sae bin yaran take da kallo, Muryar Mami taji tana cewa "xo nan yarinya nawa ne warar gaba daya?" yarinyar na share hawayenta tace "ta dari takwas da naira talatin ce, dama na dubu daya aka sa min na sayar da na dari da saba'in" Mami ta bude jakarta ta ciro dubu daya ta mika ma yarinyar tace "maxa ki tafi gida kinji yarinya, kiyi hkuri" kai yarinyar ta gyada mata snn ta juya ta fice sauran yaran na biye da ita a baya, Ammi dake tsaye har lkcin kmr kwai ya fashe mata ta kasa juyowa, don tasan yau da matar nn bata nn da sae dae suyi kashin dubu daya daga ita har ubanta. Ikram ta bude kofa ta leko a hankali don ta tabbatar da muryar warce take ji, da gudu ta fito ta rungumeta tana cewa "lahhh wllh ita ce da gske, ashe ke ce Anty yaushe kika xo gidanmu ina wnn yaron naki dogo" Mami dake murmushi ta dago kanta tana kallon fuskarta tace "haba Ikram, me yasa xaki xubar masu da kayan saidawar su?" Ikram ta xumburo baki tace "to ba ita bace nace ta ban biyu biyar tace min ya kare alhalin ina ganin waran cikin bokitin, shine ni kuma na barar suka xube kasa nace mata meye wnn xaki ce min bbu, kawae sae na gudu suka dinga bina ina ta gudu suna bina har na shigo gida na shige dakina da gudu na kulle kofar, sae naji muryarki na fito kuma ashe kece, to ina wnn yaron naki me kyau" dariya Mami da kawarta ke yi suna kallon Ikram, ikram tace "Anty yau xaki kai ni gidanku ko" Fixgota Ammi tayi tayi waje da ita ta bar su xaune cikin gidan hankalinta a tashe, ikram tace "A'a Ammi ina xaki kai ni ga Anty taxo tafiya dani gidanta, dama tace min xata xo" mari Ammi ta shiga xuba mata ta rufeta da duka kofar gidan, mutane suka yo kansu ana ba Ammi hkuri duk da sun san magana ta dauko don sun ga yan makaranta da yawa sun shiga gidan, Ammi bata bi ta kansu ba ta ja Ikram dake ta rusa kuka suka yi gidan yayarta da ita tana hawaye a hanya. ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 14...... Ammi na isa gidan Yayarta ta xube gabanta tana kuka, yayar tata da ake kira da yakumbo duk ta rikice ganin Ikram ma kukan take, a rude ta shiga tambayarsu lfya, ganin Ammi taki cewa komai sae kukan da take yasa yakumbo ta jawo Ikram ita ma tana hawayen don duk hankalinta ya tashi tace "Rabi'a ki gaya min me ya faru, wani abu ya sami babanki ne" Ikram ta share hawayenta ta girgixa mata kai tace "wae don wata yarinya ta nemi tsokanata na kwabar mata da wara shine Ammi ke ta dukana tana dukana ta kawo ni nn" Ammi ta fixgota a fusace, yakumbo ta kwace ta cikin fada ta fara magana "kan wnn dalilin xaki xo gidana ki daga min hnkli Aisha, hka kawae xata barar da wara ba ayi mata komai ba" Ikram tace "yakumbo wllh ita ta fara tsokanata" Yakumbo ta rungumota tace "yi hkuri Rabi kyale mamarki kinji kawae kiyi xamanki wajena, taje ta tattaro min kayanki ta kawo min nn, kin isheta ne" ikram tace "Yakumbo kuma ban ci abinci ba fa yunwa nke ji" yakumbo ta mike ta xuba mata shinkafa da mai da yajin da tayi Ikram ta dauka ta fita tsakar gida ta ci kayanta ganin ynda Ammi ke ta harararta, yakumbo ma ta mike xata fita Ammi ta ce "wajen ki na xo yakumbo" ta juya tana hararar Ammi tace "to me xan maki duk kin bi kin takura yarinya ki bani ni da Allah bae ba ba kuma kin ki, ae wllh Rabi ta dawo hannuna knn, ki koma gida ki gaya ma Amadun, tunda kun kasa rike guda dayan da Allah ya baku, to ni xan rike maku" cikin kuka Ammi ta shiga yi ma Yakumbo bayanin abinda ya faru, yakumbo ta rude ta shiga salati tana cewa "yau mun shiga uku a ina suka san Ikram din, daga ina suka ce maki suke, wayyo Allahnmu kila ma yan yankan kai ne" yakumbo ta shiga kwada ma Ikram kira da karfi amma shiru, hkn yasa ta fito tsakar gidan da sauri amma sae taga kwanon abincin kadae ne xaune tsakar gidan bayan ta sude shi ta kara gaba, da gudu Yakumbo ta dawo daki a rude tace "Aisha ban ganta tsakar gidan ba" Ammi ta mike da sauri tayi waje ita ma tana salati. Ikram kam tana gama cin abinci ta kama hanyar gida ko xata ga Mami, kila ma Ayaba ta kawo mata Ammi ta dauketa ta kawo ta nn, bbu kowa gidan ta fashe da kuka tana bubbuga kafa, fitowa tayi daga gidan xata koma gidan yakumbo ta tuna yaron Anty dake bata chocolate, tayi gun da suke haduwa da sauri ko xata gansa, ta ko gansa xaune shi kadae yana danna wayarsa, ya mike da sauri ganinta yace "Ikram" ta mika masa hannu tace "xo ka ban wnn abun me ddi" ya kamo hannunta yace "daga ina kike Ikram" tace "gidan yakumbo mana" ya sauke ajiyar xuciya a hankali yace "Ikram Ammin ki baxata bari ki koma gidanmu ba" Ikram ta gyada masa kai ta marairaice tace "kuma ni ina son in je gidanku" ya dan yi shiru snn yace "babanki ma baxae bari ba ko" ikram tace "eh nasan Ammi xata ce masa baxan je ba, amma kasan me" ya girgixa mata kai, tace "ku je gidan kawu na lado ku gaya masa nasan xae bari in bi ku gidan Anty, kasan Ammi tace min Abba najin mgnrsa ssae" da sauri Aliyu yace "ina ne gidan kawun" tace "can da nisa mana" ya ce "to muje ki nuna min mana kanwata" tace "to" yana rike da hannunta tana ta nuna masa hanya har suka isa anguwar, daga nisa ta nuna masa gidan wae bata son shatu ta ganta. Gidan yakumbo ta kae sa daga nn, suna isa tace "kaga nn gidan yakumbo ne, matar tana so na, ni ma kuma ina sonta daxu da Ammina take so ta dokeni a dakinta tayi ma ammina ihu, sae Ammina ta kyaleni, kuma ta girme Ammina, kuma mijinta ya mutu, kuma bata da yara, kuma ita kadae ke xaune a gidan nn, kuma tsohuwace" murmushi kawae yyi yana kallon karamin bakinta mai bayanin, tace "to bani abun nn in wuce" ya durkusa gabanta ya dafa kafadunta a hankali yana kallon cikin idonta xae yi magana sae kuma ya fasa yyi mata murmushi, ita ma murmushin tayi masa hade da washe hakora ya daura yatsansa kan dimple dinta, ita ma ta daura kan nasa, ya daura kan lip dinta ita ma tayi hkn, mikewa tsaye yyi yana dariya yace "bye na tafi, gobe xan kai Mami wajen kawun naki," da sauri tace "to baka ban sweet din nn ba ae" bae yi musu ba ya ciro biyu daga aljihunsa ya mika mata, ta karbe tayi cikin gida a guje, ya dde nn tsaye snn yyi murmushi [truncated by WhatsApp] [2/25, 08:17] Zjy: [1/6, 4:35 PM] ‪+234 814 616 0714‬: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 15...... Ikram na xaune gaban Yakumbo da daddare bayan sun gama cin abinci tana mata fada ssae kan rashin ji da gantalin da take yi, Ikram sae tabe baki take tana jujjuya kwanon tuwan da ta gama ci, yakumbo tace "dubi fa don tsabar gantalinki da rashin ji Rabi har gida yan yankan kai suka xo nemanki" Ikram ta xaro manyan idanuwanta a tsorace tace "su waye yan yankan kan yakumbo?" Yakumbo tace "ahaf ae wa enan mutanen da suka xo gidanku daxu yan yankan kai ne" Ikram tace "wa ya gaya maki, matar fa na da kirki nasanta kuma har ayaba tana bani kuma ta taba kai ni katon gidansu" Yakumbo na girgixa kai tace "wayyo yarinya, ae daxun nn babanki da na lado suka je gidan suka ga ashe wae yara take dauka ta kai su bayan gidanta ta yanke kansu tayi kudi da shi" Ikram ta matso kusa da ita a tsorace tace "kice wllh yakumbo" Yakumbo tace "au da ke baki sani ba ae shi yasa mamarki ta dauko ki da gudo tana kuka ta taho dake nn," Ikram kmr xata yi kuka tace "wllh kuma ta taba bani ayaba naci, kai na baxae fita ba yakumbo?" yakumbo tace "yo sae dae muyi ta maki addua idan Allah yasa kan xae tsaya" kuka Ikram ta fashe da ta xube jikin yakumbo jikinta na rawa tace "don Allah yakumbo kar kai ne ya cire wllh ina sonsa" yakumbo ta danne dariyarta ta rungumota tace "ae xan ta yi maki addua yau cikin dare idan Allah ya yrda baxae cire ba, Allah ya fita" Ikram bata sake cewa komai ba tayi lamo jikin yakumbo jikinta na rawa tana ta tunane tunanen abinda Mami ta taba bata taci, har bacci ya dauketa, yakumbo ta kwantar da ita tace "ja'ira kawae, ae abinda Aisha ya kamata ta dinga maki knn ta kasa kullum tayi ta jibgarki kmr jaka" fitilar dakin yakumbo ta rage ita ma ta kwanta bayan ta tura masu kofa, ranar dae yakumbo bata yi baccin kirki ba don ihu ikram ta dinga mata cikin dare wae gasu nn xasu cire kanta, da kyar yakumbo ta samu tayi bacci kusan asuba tana to fa mata addua, ko kadan bata yi da ta sanin tsoratata da tayi ba don a ganinta hkn xae sa ta nutsu. Washegari ko ta tashi da xaxxabi ssae, to nn fa hnklin yakumbo ya tashi, ta bata koko ta sha kadan shima da kyar snn ta bata magani ta kwanta, kin fita ko nn da tsakar gida Ikram tayi ranar, yakumbo taji ddi ssae, ashe dae akwae abinda xae sa Ikram ta ki fita ko nn da tsakar gida. Karfe uku na rana Aliyu yyi parkin dae dae kofar gidan kawu na lado kmr ynda yaji Ikram na kiransa, ya juya yana kallon Mami yace "nan ne gidan Mami" Mami tace "to Allah ya dora mu a kansu fita kayi masu sallama, Allah yasa ma yana nn" Aliyu ya fita ya karasa bakin kofar shiga gidan ya fara gyara Murya xae yi sallama sae ga yayar Shafa Hinde ta fito rike da bokitin wara xata talla, ya dan koma baya ita ko tana kallonsa cikin tsiwa tace "malam daga ina" yace "Amm nn ne gidan Kawu na Lado" Hinde tace "to ae babana ne," yace "yana ciki" tace "eh" ya dan yi murmushi ganin ynda take amsa masa yace "to kice ana sallama da shi" ta juya ta koma cikin gidan, Baba shatu tace "kai yau ni naga shegiyar yarinya, uban me ya kuma dawowa dake Hinde, Allah idan wara ta tayi kwante yau sae kin cinye kin biyani kudi na don ubanki," Hinde ta murguda mata baki tace "to wae ba ca aka yi ana sallama da baba a kofar gida ba", Na lado dake xaune rike da radionsa yana cin barbajin awaran da Shatu ta dungure masa gabansa yace "in har ba kudi aka kawo min ba kije kice ma koma wanene ban nn, da me xan ji, da shegiyar talaucin nn ko da sallamar baki" yyi kwafa yaci gaba da cin warar sa, Hinde tace "wani mutumi ne fa yasa shadda me kyau da katuwar mota yaxo nemanka" ya mike tsaye da sauri har yana ball da kwanon gabansa yace "ni kuwa" Hinde tace "wllh" ba ko takalmi kafarsa yyi kofar gida da sauri, Aliyu na ganinsa ya dan dukar da kai yana gaishesa, Na lado da hankalinsa na kan jibgegiyar motar da yake gani kofar gidansa yace "yaro kayi batan hanya ne ko tambaya ka xo yi" Aliyu yace "A'a gun ka muka xo baba" ya fito da tulelen idonsa yace "to shigo yaro Allah dae yasa lfya" Aliyu yace "bani kadae bane ni da Mahaifiyata ce" kawu na lado ya xaro ido yace "a'a to ku shigo mana sannunku da xuwa" Aliyu ya bude ma Mami dake ta kallon Na lado daga cikin motar tana adduar Allah ya daurata a kansa, ta fito tana murmushi suka shiga gidan, Shatu ta mike daga gaban murhun da take da sauri tana gyara bakin xanin dake daure jikinta kmr na me sayar da kuli kuli tace "A'a baki muka yi malam" ko bin ta kanta Na lado bae yi ba ya shimfida masu wata bakar tabarma, Mami ta xauna tana murmushi, Aliyu kam kasa xama yyi da farar shaddarsa, Mami ta galla masa harara ba shiri ya xaune kan bakar tabarman yana kirkiran murmushi. [2/25, 08:17] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 16..... A nutse Mami tayi ma Kawu na lado bayanin abinda ke tafe dasu kmr ynda tayi ma Ammi, na lado yyi tsit yana kallonta, ganin shirun yyi yawa yasa Mami tace "ya kuma naga kayi shiru...." yyi wata shegen dariya yace "to me kuwa xance maki baiwar Allah ae xancen naki ne naji sa wani iri, idan yarinya kike so kije gidan marayu mana, duk yaran garin nn baki ga na dauka ba sae yar kanina," Mami bata kuma cewa komai ba, shi ko sae fama da waran sa yake, Aliyu ma dae kasa cewa komai yyi, can Mami ta mike tace "to malam mun gode ssae" ko kallonsa Aliyu bae yi ba ya fice, Mami ta bi bayansa, da sauri Shatu tace "to wae Hajiya yar aiki kike nema ne? Ga Hinde nn bbu abinda bata iya ba wllh, tun daga kan shara wanke wanke kai har girki" mami ta juya tana kallonta tace "A'a ni ba aiki Ikram xata yi man ba, tsakani da Allah nake son riketa in bata ilimi idan Allah ya yrda" shatu tayi tsaki ta koma cikin dakinta, Mami tayi murmushi ta fita daga gidan, Na lado yyi tsaki yace "hka kawae sun shigo sun katse min cin wara na," shatu ta fito da sauri tana kallonsa tace "to malam don me ma baxa mu ce su dauketa su dinga biyanmu ba, sae dae kuma kar suje su walakanta rayuwarta don yawanci idan yara suka shiga Abujan nn da ciki ko cutar kanjamau suke dawowa, to ma ina ruwan wani don Allah je ka tsayar dasu malam kila karshen talaucinmu ne ya xo...." da sauri Na lado ya mike yyi waje da gudu har Aliyu yyi reverse ya dinga daga masu hannu yana cewa "ku tsaya ku tsaya" Mami ta sauke glass ya karaso da sauri yace "Hajiya idan banda abunki ina kika taba jin anyi hka, kawae ca xakiyi min kina son daukar ikram ta dinga maki aiki kina biyan iyayenta, ba wae kice mu baki ita ba kmr bamu san ciwon haihuwanta ba" Mami tayi shiru tana kallonsa snn ta sauke ajiyar xuciya tace "to in samu iyayen nata in fada masu hka knn?" yace "A'a ae ba sae kin je gun su ba kuma, nima nn ubanta ne, sauko mu koma ciki muyi ciniki" Aliyu ya kauda kansa yana murmushi hade da girgixa kai, Mami ta fita ta bi sa, suna shiga gidan na lado yace "to nawa xaki dinga biyan iyayen nata duk wata" Mami tace "ku dae xaku fada" Shatu tace "ae Ikram ba baya ba wajen aiki, yarinyar akwae shegen kokari bbu abinda bata iya ba" Na lado yace "to dae kin ji, duk wata ki dinga biyan iyayenta dubu ko uku ne" Mami tayi murmushi tace "to xan dinga baku dubu ashirin duk wata" Shatu da mijinta suka yo waje da ido a tare hade da cewa "iyyee" Na lado ya washe hakora yana murxa tafin hannunsa yace "Allah sarki Hajiya, kmr kuwa kin san talauci yyi ma iyayen nata katutu" Mami bata ce komai ba ta bude jakarta ta kirgo dubu ashirin ta mika masa tace "to ka kai ma iyayen nata" kasa karba Na lado yyi sae kallon kudin yake yana kikkifta ido, Shatu ta karbe ta saka cikin rigar nononta tace "to bari in kai masu Hajiya, amma yau xaki tafi da ita ko" Mami tace "idan sun bani ita" Shatu ta figi mayafi tace "bari ina xuwa ynxu yanxun nn, ae ya xama dole ki tafi da ita yau kar a shiga hakkin ki" tana kai wa nn ta fice, kmr xata tashi sama ta isa gidansu Ikram, Ammi na wanki tsakar gida, tayi mamakin ganin shatu, shatu na kirkiran murmushi tace "wanki kike Aisha" Ammi tace "sannu da xuwa maman Hinde daga ina hka" Shatu tace "wllh daga gida daxu Na lado ke gaya min abinda ya faru jiya, shine naxo jaje, ina Ikram din ynxu" Ammi tace "tana can gidan yakumbo tun jiya wllh" Shatu tace "kai gskya kam gwara ki bar ta can kawae, to bari in koma Aisha ynxu na gama suyan wara nace bari in xo dae" Ammi ta rakota har kofar gida tayi mata gdya snn ta koma ciki, da gudu da gudu Shatu ta isa gidan yakumbo, yakumbo na bayan gida ta shige dakinta ta ga Ikram xaune tana ta faman xare tabarma du ta tsiyace tabarman, Shatu tace "Ikram, maxa xo muje mamarki tace in kawo ki" Ikram tace "A'a yakumbo tace baxan sake fita ba, baki san jiya saura kadan kai na ya fita ba" Shatu tace "lah, in ji wa ya gaya maki kai na fita maxa tashi muje gun Amminki tana nemanki kinji Ikram" bata jira me Ikram xata ce ba ta daga ta sama, ta ja ta suka fice daga gidan, Ikram sae kuka take tana cewa "ni ki kyaleni baxan je ko ina ba" janta ta dinga yi kmr dabba tana kunduma mata xagi har suka iso anguwarsu, Aliyu na xaune cikin mota ya hangosu ya fito da sauri, ikram na ganinsa ta fixge hannunta daga na shatu tayi gunsa da gudu tana kuka ya durkusa gabanta ya dafa ta yace "me ya faru Ikram wa ya dokeki" tana kuka ta nuna masa Shatu tace "ita ce ta dauko ni daga gidan yakumbo tana son Anty ta yanka min kai" yace "wace Antyn?" tace "me bani Ayaba mana wnn mamar taka, Yakumbo tace min kan yara take yankewa a bayan gidanta" Shatu tace "oho ga ta nn dae mun fita hakkinku mu dae, ae dama yakumbon nn tsinanniya ce dole ta kitsa maki karya" ta yi cikin gida tace "to Hajiya gata can kofar gida" Mami tace "iyayen nata sun yrda knn?" Shatu tace "da gudu ma" Mami ta mike tayi masu gdya snn tayi masu sallama ta fita, Shatu da Na lado na biye da ita a baya suma sae gdyan suke. 2 mins · Khaleesat Haiydar... [2/25, 08:17] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 17..... Ikram na ganin Mami tayi bayan Kawu na lado da gudu tana cewa "wayyoo don Allah kawu ku boyeni, wllh yakumbo tace min kaina xata yanke, wayyoo Ammina" Shatu ta fixgota tace "kaji min shegiya na lado idan tana yanke kan mutane da bata yanke namu ba," Aliyu ya kamo hannun Ikram ya xaga da ita ta daya side din motar sae bari jikinta yake, ya shiga yi mata magana a hankali a kunnenta, shiru tayi tana kallonsa, ya sakar mata murmushi snn ya share mata hawayen idonta da hannunsa ya bude bayan motar ya sa ta ciki, Shatu ta juya tana kallon Na lado da ya saki baki yana kallonsu, ta dan tabe baki a xuciyarta tace "can dae," snn ta juya ta shige gida tana tattaba kirjinta ko kudin na nn har lkcn, Mami kam kasa motsi daga inda take tayi, don tabbas tasan karya shatu da mijinta suke, ba da ixinin iyayen ikram suka bata ita ba, maganganun da taji Ikram nayi yasa jikinta yyi sanyi, Muryar Na lado ya dawo da ita daga tunanin da take, yace "to Hajiya ni dae nayi ciki, kuma kuyi ku bar kofar gidan nn don naga yan gulma har sun fara fitowa kallo" yana kai wa nn ya juya ya shige gida. Mami ta sauke ajiyar xuciya ta xaga bayan motar ta bude, kanta na kafadarsa tayi lamo yana bude mata chocolate din hannunsa tana kallonsa, da harshin turanci Mami ta shiga yi masa magana "i dis lyk dis undecent behaviour of yhurs Aliyu, wat's dat yhu think u re doin 4 Godsake" bae ko kalleta ba yana kallon Ikram yace "bude bakin kanwata" ta bude kuwa ya saka mata, sanin ba kulata Aliyu xae yi ba yasa cikin nutsuwa ta fara masa magana da turanci kuma, "bana tunanin xan tafi da ita ynxu Aliyu, bari in kai ta gun mamarta kawae, idan Allah yyi xan rike Ikram xan riketa, nasan 4 sure karya wa ennan mutanen suke, son kudi ya rufe masu ido nd i assume don ba yar su bace yasa suka yi hkn, kuma ko ni aka ma hka baxan ji ddi ba a rabani da 'da na without my knowledge, its beta i take her back 2 her parent, may b sum odza tym" ya daga kai yana kallon Mami yace "to in baki son daukarta ne ni xan dauketa in kai ta gidanmu, don Ikram ba kalar Suleja bace" Mami tace "gidan ku wajen wa?" yace "koma wajen wa" Mami tace "amma nasan ba wajen uwarka ba dae ko" murmushi yyi bae kuma cewa komai ba, ta koma driver seat ta bude ta shiga snn ta tada motar, ganin hanyar gidansu Ikram ta kama yasa Aliyu yace "plss Mami, don Allah ki tafi da Ikram, wllh nasan iyayenta xasu ji ddi daga baya, ynxu kina komawa da ita gida baxa su kuma baki ita ba, but kinga ko da kwana uku tayi gun ki kika kawota taga iyayenta xasu ji ddi ae" da kyar Aliyu yyi convincin din Mami suka kama hanyar Abuja don da gida tayi niyyar maida ikram. Shidda saura suka isa gidan Mami, tana gama parkn Aliyu ya bude motar suka fito da Ikram, Ikram ta jawosa tana yafitosa alamar tana son masa magana ya duka ta shiga masa magana a hankali a kunnensa, Mami dae sae kallonsu take, Aliyu yyi mata murmushi ya gyada mata kai, tana kallon Mami kmr xata yi kuka tace "kice wllh baxa ki yanka ni ba" Mami tayi murmushi ba tare da ta shirya ba, ta dafa ta a hankali tace "sbda ina sonki yasa na dauko ki dota" tana fadin hka ta kuma yi mata murmushi snn ta kama hannunta suka shiga gidan Aliyu na biye da su a baya, sama Mami ta haura da ita ta bude mata dakinta ta shiga bathroom ta hada mata ruwan wanka snn ta fito ta tarda ta tsaye gaban madubi duk ta birkice kayan make up din dake wajen, Mami ta kamo hannunta ta shiga da ita bayi tace maxa ga ruwa nn kiyi wanka ki daura towel ki fito, kuma kar ki taba komai sae soso da sabulu kawae kina ji na, Ikram ta gyada mata kai snn Mami ta fita ta dauki Atm card ta sauko falo, Aliyu ya fito daga kitchen knn ta mika masa tace "kananan kaya xaka fita ka siyo mata don Allah," bae yi musu ba ya karba yace "ok, don Allah Mami ki min cous cous kafin in dawo" tace "in kaje gida nasan baxa ka rasa ba ni kam a gajiye nake" tana kai wa nn ta haura sama, ya girgixa kai ya fice daga falon. Ikram ta fito daga wankan daure da towel amma bata ga Mami a dakin ba, gaban Madubi ta xauna ta dauko wani shower gel ta shiga shafawa, jin budewar gate da shigowar mota gidan yasa tayi gun window da gudu tana lekan ko meye wnn, tana ganin mota ne ya shigo ta bude kofa ta sauka falo da gudu tayi bakin kofar, kasa bude kofar tayi sae turasa take da karfi ita dae taje taga motar, taji an bude kofar ta dan koma baya da sauri, Khaleel ne ya shigo yana danna wayarsa sanye da suit ga briefcase a dayan hannunsa duk da daga aiki yake amma kmr lkcn yyi shirin don yyi kyau har ya gaji, bae lura da ita ba ya shigo falon tare da kullo kofar ya dan tsaya ya gama danne dannensa snn ya mayar da wayar cikin aljihunsa, Ikram dae na tsaye gefensa rike da dan farin tawul dinta sae kallonsa take baki bude xae ci gaba da tafiya tace "kai!" juyawa yyi da sauri tare da komawa baya yana kallonta, bae san lkcn da ya saki briefcase din hannunsa tare da sakin wata yar kara ba yana kiran "mami" ba karamin tsorata Ikram tayi ba ita ma ta fasa Ihu a tsorace tana kwala ma Anty kira ita ma. Like · 1 · Reply · Report · 4 minutes ago [2/25, 08:17] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar. 18..... Da sauri Mami ta fito daga kitchen tana tambayarsu me ya faru, shi kam Khaleel hanyar stairs yyi da sauri bayan ya dauki briefcase dinsa, Ikram ta bi sa da gudu ta fixgo hannunsa tana hararansa tace "meyasa xaka bani tsoro kai" Mami ta karasa stairs din tana kallon Khaleel tace "magana nake son kuma kana wucewa" ya fixge hannunsa daga rikon da Ikram tayi masa yana mata mugun kallo yace "xan take kanki ne" ta xaro manyan idonta tayi gun Mami da sauri tace "Mami kina jinsa ko, wae xae taka min kai, wllh kai ma sae na taka maka naka" Kwafa yyi ya haura sama, Mami na kallon Ikram tace "me ya sauko da ke?" Ikram ta wara ido tace "ji nayi wani abu yyi wani irin kara sae na sauko da gudu in gani" Mami ta kamo hannun Ikram tace "kar ki kuma saukowa falon nn idan bani na sauko dake ba" ikram kmr xata yi kuka tace "sbda me" Mami bata tanka ta ba suka haura sama ta shiga dakinta da ita, sae da Mami tasa ta je ta sake wanka don jikinta duk yaukin shower gel yake, Mami ta shafa mata mai bayan ta fito snn ta bata wani riga da wando ta sa, Ikram tace "to ina wnn abokin nawa yake ban gansa ba" Mami tace "ki jira ni in dauko maki abinci" tana kai wa nn ta fice, Ikram ta dinga bin dakin da kallo, a hankali ta bude kofar dakin ta tsaya daga bakin kofar tana kare ma corridors din dakin kallo, kofofi sun fi biyar ta gani, ta fito ta shiga bude duka kofofin bbu wanda bata ga makeken gado ciki da tv ba, kofar dakin dake kallon na Mami ta bude suka yi ido hudu da Khaleel yana goge kansa da towel da alamar daga wanka ya fito, bude baki yyi da mamaki yana kallonta cikin tsawa yace "ohh my God, Mami wae wacece wnn 4 Heaven sake" ko kallonsa Ikram bata yi ba ta gama kalle kallenta ta juya xata wuce sae ga Mami, Mami ta hade rae tace "me ya fito dake Ikram, ba ki jin magana ko?" Ikram ta daga hannunta sama tace "wllh ina ji Anty, kawae fa don ina kallon ko ina shine xae dinga ihu yana kiranki" cikin damuwa Khaleel yace "don Allah ki gaya min wacece wnn Mami, me take xuwa yi a nn" Ikram tace "sunana Rabi'a, amma Ammi da Abba da yan anguwarmu suna kirana Ikram, Ammi tace min kawu Na lado ne yace a...." janta Mami tayi suka fice daga dakin ta kullo masa kofa tana kallon Ikram tace "idan ina gaya maki magana baki ji Ikram wllh xa mu bata" ikram ta xumburo baki Mami ta bude dakinta ta turata ciki tace "kar ki sake fitowa" Ikram bata ce komai ba Mami ta jawo kofar ta koma kitchen, bude kofar Ikram ta kuma yi tace "to ae ban gama gaya masa sunana ba" ta murguda baki tayi hanyar dakinsa kuma ta bude kofar, wnn karan jallabiya yake sa wa, kasa karasa xura jallabiyan yyi, Ikram tace "kawu na lado ne yace wae a sa min Rabia wae sunan kanwarsa ce kuma....." fixgota yyi a fusace ya kulle kofar dakin da makulli. [2/25, 08:17] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 19...... Ikram ta buge hannunsa cikin tsiwa tace "meye kke wani rufe kofa" shaqeta yyi yana mata wani mugun kallo yace "me ke kawo ki gidanmu?" Ikram ta fasa wani shegen Ihu tana kwala ma Anty kira, dai dai lkcn da Aliyu da Mami suka hauro sama, Aliyu yyi kofar Khaleel da sauri don har lkcin ihun take da duk karfinta, bubbuga kofar ya shiga yi yana kiransa jin kofar a rufe, ita kanta Mami duk ta rude, khaleel ya bude kofar yana hararan Aliyu yace "lfya kke neman cire min kofa" Aliyu bae bi ta kansa ba yyi gun Ikram dake tsaye har lkcn ta dage sae kakalo ihu take, durkusawa yyi gabanta a rude yake cewa "me yyi maki Ikram" Mami ma ta karaso cikin dakin da sauri tana kallon Ikram tana jiran jin me xata ce, washe hakora Ikram tayi ganin indomie hannun Mami tace "lah Anty wnn na waye" Aliyu ya fixgota ganin gun Mami ta nufa da saurinta, cikin tsawa yace "baxa ki gaya min ihun me kike ba" ta murguda masa baki ta fixge hannunta tace "kai! Kyaleni" tana fadin hka tayi gun Mami tana kallon Indomin tace "Ammina tana dafa min irin wnn amma guda daya kuma bana koshi" Aliyu ya mike ya shake Khaleel a fusace yace "uban me yasa ka rufe kofa, kuma ihun me Ikram ke yi" Khaleel ya shaqesa shima a fusace yace "ubanka yasa na rufe kofar, ci ka ni kar nayi loosin temper na" Ikram ta yo waje da ido ta ja hannun Mami dake tsaye tana kallonsu tace "Anty mu tafi ki ban indomiena fada xa suyi" Mami ta ajiye indomien hannunta gaban Madubi tana kallon Khaleel fuskarta a daure tace "cika sa Khaleel kar in saba maka" turasa Khaleel yyi, yyi kofa yana huci Mami tace "dawo nn" dawowa yyi ya tsaya kansa a kasa yana huci, Ikram tayi sum sum ta karasa gaban Madubin ta dauki indomin a hankali ta fice. Aliyu yyi kofa xae fita Mami ta kirasa shima, ba tare da ya juya ya kalleta ba yace "gida xan wuce" yana kai wa nn yyi gaba. Mami tace "to Allah ya kiyaye" ta maida dubanta ga Khaleel tace "ihun me Yarinyar nn take Khaleel?" a fusace ya fara magana "haba mum wnn wace yarinya ce xata dinga shigo ma mutane gida tana takurasu, don Allah kice ta tafi, wllh ban son ganinta, Allah idan na sake ganinta xan ji mata ciwo" Mami tace "to don uwarka ka fitar min da ita idan har gidanka ne nn, ka fita harkarta wllh don ina iya saba maka sbda ita, kaji min mara hankali" tana kai wa nn tayi kwafa ta fice daga dakin, ya dafe kansa yana huci tare da fadawa kan gado, dakinta ta shiga bata ga Ikram ba ta sauko kasa, xaune ta ganta da Aliyu yana bata indomie sae xuba take masa ratatata kmr radio, shi kam sae Murmushi yake, Mami tace "me nace maki Ikram" Ikram tace "kika ce kar in kuma fitowa daga dakin ki, ae ynxun nn xan koma bari ya gama bani taliyar akwae xafi," Mami ta danne bacin ranta a nutse tace "tashe ki koma dakin kar in saba maki, Allah idan baki jin maganata Ikram baxa mu shirya ba" Ikram ta bata fuska kmr xata yi kuka tana kallon Aliyu, Aliyu na kallon Mami yace "Mami ki bari ta gama cin abincin mana" Mami tana nuna masa kofa tace "tashi ka tafi gidanku kar ka bata min rae Aliyu, ba gida kace xaka ba" Murmushi yyi bae ce komai ba, ta daga Ikram ta dauki kwanon abincin gabanta ta ja ta suka haura sama, Ikram sae waigawa take tana kallon Aliyu kmr xata yi kuka, suna isa daki Mami tace "kar ki sake barin dakin nn, idan ba hka ba xan dokeki" tana kai wa nn ta fice daga dakin, dakin Khaleel ta koma yana kwance yyi rub da ciki, ta xauna gefensa ta kira sa, ya juya yana kallonta, tayi murmushi cikin lallami tace "kayi hkuri Khaleel, Ikram baxata sake shiga sabgarka ba a gidan nn i assure yhu, Aliyu kuma ka daina biye masa kaji son," bae ce komai ba ta shafa kansa tace "ga abincin ka can na hada maka a dinnin" mikewa yyi ya xauna kmr xae mata kuka yace "to Mami me take yi a gidan nn, wllh ni bana son damuwa tana daga min hnkli dayawa bana ma son ganinta" Mami tayi murmushi tace "kar ka damu baxa ka dinga ganinta ba, ita da xata fara makaranta ma" bata jira me xae ce ba ta fita tana cewa "ka tashi kaje kaci abinci son" bin ta kawae yyi da kallo da mamaki, kai Mami ma dae, ynxu a in ta samo wnn abun tsoron, don Ikram abun tsoro ce a wajensa. Mami na komawa daki ta ga Ikram tsaye jikin kofa tana kuka a hankali har da shessheka ga indomin can taki ci, da mamaki Mami tace "Ikram me ya same ki?" tana wasa da rigarta a hnkli tace "ni gurin Ammina xan tafi" Mami ta jawo ta jikinta da mamaki tace "Ikram nan ma ae gidanku" wani ihu mai ban tsoro Ikram ta sakar mata ta fada kasa ta shiga birgima da shure shure tana cewa it gurin Amminta xa ta, Mami kasa rufe baki tayi don mmki sae kallonta take, dagota tayi ta shiga lallashinta amma kmr tana tunxurata duk ta cika gida da Ihu, hankalin Mami ya tashi, ta dauko wayarta da sauri ta shiga kiran Aliyu,Mami na xaune kusa da ita ta xuba tagumi sae kallon haukan da take takeyi Aliyu ya shigo dakin, jallabiya ce jikinsa yyi gunta da sauri ya dagota yace "me ya sameki Ikram" cikin kuka tace "gurin Ammina xan tafi dare yyi" rungumeta yyi yace to fara min shiru tukunna, ba shiri tayi tsit. [2/25, 08:17] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 20..... Aliyu ya dago kanta a hankali yace "Ikram" ta daga idanuwanta tana kallonsa yace "kukan me kike yi" tace "gurin Ammi xan tafi dare yyi" ya juya yana kallon Mami dake kallonsu snn yyi murmushi yace "to gobe xan kai ki, kinga nan ba a fita da daddare" ta turasa kmr xata yi kuka tace "wllh ka kai ni wajen Ammina ni baxan xauna a nn ba" da harshen turanci Mami tace "Aliyu bari in kai ta gida kawae tun kan dare yyi nisa ta tona min asiri" Mikewa Aliyu yyi ya daka mata tsawa ba shiri tayi tsit a tsorace, yana hararanta yace "na sake jin bakin ki sae na yanke shi, ke jaririya ce da xaki dinga yi ma mutane ihu" Mami tace "A'a bae kai ga hka ba Aliyu daina mata ihu bari in maida ta kawae" Ikram ta mike tayi gun Mami tana ci gaba da kukanta tace "ni bana sonka kuma, kar ka sake xuwa kusa dani" ta karashe mgnr tana murguda masa baki, juyawa yyi ya fice, Mami ta rungumota tace "wajen Amminki xaki ko dota" Ikram ta gyada mata kai, Mami tace "to karki sake kukan xan kai ki kin ji" nn ma ta gyada mata kai snn taje ta dauko indominta ta xauna kusa da ita ta ci gaba da ci, fridge Mami ta bude ta dauko mta juice ta bude ta xuba mata a kofi, snn tace "maxa ki gama cin abincin ki ina xuwa kin ji" Ikram ta kuma gyada mata kai snn Mami ta fita, falo ta sauka gun khaleel ta ga ko ya ci abincin, ta gansa xaune yana kallon American film, ta ce "kaci abinci son" Khaleel yace "na ci" tace "Aliyu ya tafi ne?" bae ce komai ba sae ga Aliyu ya shigo rike da ledan Ayaba, Mami tace "na ma yi xaton wucewa kayi" yace "ban tafi ba, snn ya karaso cikin falon ya xauna" kwanukan da Khaleel ya ci abinci Mami ta kwashe a dinnin tayi kitchen da su, Aliyu ya faki idonta yyi hanyar stairs, khaleel ya bi sa da kallo har ya haura snn ya tabe baki ya ci gaba da kallonsa, bae tarar da Ikram a dakin ba, sae karar saukan ruwa da ya dinga ji a bayi, yace "Ikram" a dan tsorace tace "ehh, gani nn" yyi hanyar bathroom din da sauri ya ganta tsaye karkashin shower duk tayi jagab, tace "kaga fa wanke hannuna na xo yi kawae sae wnn ruwan ya fara xuba a jiki na kuma Anty Ihu xata min ynxu" ya janyota yace "ba ki jin magana ikram" ta xumburo baki tace "to ni ce" mika mata towel yyi yace "cire kayan ki daura" tace "to fita" juyawa yyi da sauri ya fice tare da cewa "na fita" ta cire kayan ta fito daure da towel ya dauko mata daya daga cikin kayan da ya siyo mata ya bata ta sa, tana ganin Ayaba ta shiga tsallen murna, yace "to xo muje falo ki ci" tana rike da ayabarta suka sauko falo, Mami na kitchen tana wanke wanke, Aliyu ya xaunar da ita kan rug shima ya xauna, Khaleel sae kallonsu yake ta gefen ido yana dan buga kafa a tiles, Ikram ta mike tace "ya xa mu xauna a kasa bayan ga kujeru ni saman kujera xan xauna" bata jira me xae ce ba ta haye kan kujera ta xauna ta shiga bare Ayabarta, Mami ta fito daga kitchen tace "me ya sami kayan jikin ki Ikram?" Ikram na nuna Aliyu tace "shine ya canja min" Mami ta juya tana kallon Aliyu da ya bude baki yana kallonta, kan mami tace komai yyi saurin cewa "bathroom fa ta shiga ta kunna shower Mami" Mami bata kuma cewa komai ba ta haura sama, Ikram ta juya tana kallon Khaleel da ya kura ma TV ido duk da ynxu kam ba sanin abinda ake yi yyi ba don duk a takure yake, ta juya tana kallon Aliyu tace "ni kace ma wancan ya tashi ya wuce bana son ya xauna a nn" Aliyu yyi dariya yace "je ki gaya masa" ta mike ta isa kusa da Khaleel tana kallonsa tace "ka tashi ka bar mana wajen mu" daga kai yyi yana kallonta ta murguda masa baki, tace "nace ka tashi" turata yyi da karfi ji kke rigijib a kasa, ta fasa ihu tana kwala ma Anty Kira, ya mike ya tsallaketa xae wuce Aliyu ya sha gabansa yana masa mugun kallo yace "me tayi maka?" Muryar Mami suka ji tana cewa "yau na shiga uku wae wani abu na damunku ne" Aliyu ya turasa da karfi shima, Khaleel yyi kansa a fusace Mami ta daka masa tsawa tace "wuce sama Khaleel," fuu ya wuce sae ga shi ya sauko rike da makullin motarsa yyi hanyar kofar fita. Mami kasa cewa komai tayi har ya fice, karfe goma da rabi Aliyu yace xae wuce gida, Ikram dae nata kallon cartoon kusa da Mami, yyi ma Mami sae da safe bayan ya dauki makullin motarsa snn ya daga ma Ikram hannu, ta mike da sauri tace " ina xa ka?" Mami ta jawo ta tace "gida xae tafi gobe xae xo kin ji dota" Ikram ta fashe da kuka tayi gun sa tace "ni dae bana son ya tafi ya barni binsa xanyi, to nn ba gidansu bne" da kyar da kyar Aliyu ya lallaba Ikram ya tafi don bae son jarabar Mum dinsa. Ta gama cin kukanta jikin Mami tayi bacci wajen karfe sha biyu knn na nyt, [2/25, 08:28] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 21..... Washegari Ikram na tashi da Asuba Aliyu ta fara tambayar Mami dake kitchen tana hada masu break, "kin ji mana Anty ki gaya min ina yake mana" Mami tace "wae wa?" Ikram tace "wnn din nn mana," Mami tace "bana san shi ba," Ikram ta bata fuska kmr xata yi kuka tace "Allah ni ban gansa ba, kince xae xo da safe" Mami ta ja ta suka koma sama ta shiga da ita bathroom ta matsa mata toothpaste a toothbrush snn ta mika mata tace "maxa ki wanke bakin ki kafin in dawo dakin nn, kuma kika kuskura kika taba wani abu xan dokeki snn baxan ba ki tea ba" Ikram ta xumburo baki ta karba snn Mami ta fita ta ci gaba da abinda take a kitchen, Ikram na gama Brush ta fito daga bayin ba tare da ta taba komai ba don tana mugun son tea, tana bude kofar dakin, Khaleel ma na bude kofar dakinsa, ta bude baki da alamar mmki tace "lah dawowa kayi" komawa cikin dakinsa yyi ta sauko da gudu taje ta sami Mami a kitchen tace "Anty wnn yaron ya sake dawowa ne ba ya tafi ba" Anty ta juya tana kallonta tace "yaya Khaleel xaki dinga ce masa daga yau kin ji ni ko Ikram" Ikram tace "to amma meyasa ya kuma dawowa ni bana son ya dawo" Mami tace "maxa ki koma daki idan ba hka ba baxa ki sha tea ba" da gudu ta bar kitchen din ta koma sama, har ta bude dakin Mami ta dawo tayi hanyar dakinsa, ta dan bude kofar a hankali tana lekan dakin, ido hudu suka yi yana sa agogo ta washe masa hakora tare da kanne Ido tace "yaya Khaleel" bata jira mae xa ce ba ta rufe kofar tana kyalkyala dariya ta shige dakin Mami, Khaleel ya dde tsaye kmr ya hadiye xuciya don takaici daga karshe ya saka agogonsa ya suri briefcase dinsa ya fice daga dakin, Mami ta fito daga kitchen knn tace "ga break can kan dinnin Khaleel" ba tare da ya kalleta ba yace "xan yi a office" yyi kofar fita, Mami ta kirasa, tsayawa yyi daga inda yake jin bata ce komai ba yasa ya dawo yace "gani" ta xauna tace ya xauna, shi ma ya xauna, cike da damuwa ta fara masa mgna "haba Khaleel ynxu xaman Ikram ne matsalarka a gidan nn, me ta tsare maka son, kai ynxu kafi son ka dinga ganina cikin kadaici alwayz ba yaro gabana" Kmr xae mata kuka yace "to Mami ni ba yaro bne ko gajiya kika yi dani" Mami tayi murmushi tace "me xae sa in gaji da son dina, kafa san irin son da nake maka Khaleel kuma dole vry soon xa mu rabu don aure xaka yi nd beside awa nawa kke yi gida kai da sae dare ma kke dawowa daga aiki" Khaleel ya jinginar da kansa jikin kujera bae ce komai ba, Mami ta dan sauke ajiyar xuciya tace "ka dauki Ikram a matsayin kanwarka plss, duk wnn wautan da take yi xata daina, in ma ance tayi ba yrda xata yi ba" Khaleel ya dan tabe baki bae ce komai ba, sae ga Ikram ta sauko ya juya yana kallonta fuskarsa daure ta washe masa hakora kmr dae ynda ta yi masa daxu tace "yaya Khaleel" sae kuma ta fashe da dariya har da kyakyatawa, ji yyi kmr yyi kuka don takaici, Mami tace "meye hka Ikram" Khaleel ya mike da sauri yace "mami sae na dawo" yyi hanyar fita, Mami tace "to abincin fa Khaleel" a bakin kofa suka ci karo da Aliyu, Khaleel ya basa hanya ya wuce snn ya fice, da gudu Ikram taje ta rungumesa tana masa oyoyo, ya wara mata ido ya durkusa yace "kinyi bacci me ddi Ikram" ta bata fuska tace "ba ka tafi ka bar ni ba to" Mami tace "to mu tafi sama kiyi wanka" Ikram tace "A'a ni ba ynxu xanyi ba kin ga yaron da nake tambayrki nn kika ce baki san inda yake ba" Mami ta harareta tace "nace ki xo muje in sa maki ruwa kiyi wanka" Aliyu yyi murmushi ya mike ya kamo hannunta suka karaso cikin falon ya gaida Mami, ta amsa tace "ka fara wlkncin xuwa aikin naka ne ynxu ko, na kusa fire dinka" yace "kai Mami kwana biyu ne fa kawae" tace "dat's ur cup of tea ka bari idan an gama maka naka sae kayi ynda ka so" bae ce komai ba ganin ta ja Ikram xasu haura sama yasa yace "da Ikram xa ki office knn yau Mami" Mami tace "yau xanje mata registration a makaranta sae ta fara xuwa, anjima kuma jummai xata dawo daga garinsu kaga komae xae xo min da sauki" Ikram tace "wani makaranta Anty?" Mami tace "school mana" ta kauda kantantana xumburo baki bata dae ce komai ba amma a xuciyarta cewa take ni baxan je ba, Aliyu yace "ban fa yi break ba Mami" Mami ta galla masa harara tace "to me xan maka, ina mutane gidan ku suke" yyi dariya, ta kama hannun Ikram suka wuce sama, ruwan dumi Mami ta hada ma Ikram tayi wanka da tafito Mami ta shafa mata mai ta fito mata da wasu hadaddun riga da wando ready made ta sa mata, ba karamin kyau Ikram tayi ba, Mami ta daure mata gashinta da ribbons, sae murmushi take tana kallon Ikram cike da sha'awa, Ikram kam duk hnklinta na gun taje gurin Aliyu kar ya tafi ya bar ta, suna saukowa kuwa tayi gunsa da gudu a dinnin yana break, ya ajiye cup din hannunsa ya wara manyan idonsa yace "waw my Ikram" ta shiga masa juye juye tace "nayi kyau?" jawota yyi yana kallon kyakkyawan fuskarta ya daura lips dinsa kan goshinta, cikin tsawa Mami[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:28] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 23..... Mami ta kalli Ikram tace "ae kin iya karatu ssae ko Ikram?" Ikram tace "eh mana, kije ki tambayi Ammina ma, amma fa ni baxan yi karatu ba a nn" principal din ta mike ta kama hannun Ikram tace ma Mami tana xuwa suka fita, ba a dau lkci ba Principal din ta shigo office din ta ci gaba da fadi ma mami ynda tsarin makarantar yake, Mami na duba list din textbooks din da ta bata wata teacher ta shigo da Ikram dake xumbure xumbure, principal din tace "is she qualify 2 b in basic six" teachern tace "not at ol, i wil advise dat she shuld...." da sauri Mami ta katse ta ta hanyar cewa "dnt wrry, dats nt a prblm 4now, plss let her b in class six, i wil get her a lesson teacher 2 make her catch up" principal din tace "but yhu knw they wil b writtin their common entrance next term" Mami tace "i knw Ma, just let her b in basic six plss nd i assure yhu dat she wil catch up with others vry soon" da kyar Mami ta samu ta lallaba principal din ta yrda aka bar Ikram a basic six din, nan take Mami ta biya kudin sch fee da sauran abubuwa gaba daya ya kama kusan dubu dari biyu, da yake tasan Makarantar mae tsada ce ssae kudi enuf ta fito da, ta ba principal hkuri kan baxata iya xuwa banki ba office xata ynxu don har ta rubuta mata teller taje ta biya, nan aka ba Ikram uniforms har uku da sport wears biyu, sae excercise books da text buks dinta daga bookshop din sch din, sae da Mami ta tabbatar bbu abinda ya rage komai ta siya ma Ikram don gobe tace masu xata fara xuwa, snn ta masu gdya ta kama hannun Ikram suka fita xuwa gun mota, Ikram tace "wnn Malamar tsoro take bani ni bana sonta naga tana da katuwar bulala, kuma ni ina tsoron shi" Mami tace "ae idan baki yi abun duka ba baxata doke ki ba Ikram, amma kina son Makarantar ko?" Ikram tace "A'a ni bna son makarantar, lilon Makarantar kawae nake so" Mami bata ce kmai ba ta bude mata mota ta shiga snn ita ma ta xaga ta shiga, ta ciro wayrta ta kira Mai gadi ko Jummai ta dawo, yace bata dawo ba, kasuwa ta shiga da Ikram tayi mata siyayya na takalman makaranta da jakunkuna da safa, snn ta karo mata kayan sawa ssae, suka kama hanyar gida don bata son xuwa office da ita. A bangaren Ammi kam ba karamin tashin hankali ta shiga ba da suka gano abinda Kawu na lado da Shatu suka yi, kuka ssae ta dinga yi kmr ranta xae fita, Abban ikram kam tagumi yyi yana kallon yayan nasa, Na lado yace "kun wani sa ni gaba daga mai kuka sae mai tagumi, ko ban isa da Rabi bane," Ammi kasa cewa komai tayi sae kuka take tana kallon Mai gidan nata, a sanyaye Abban Ikram yace "A'a ba wae baka isa da Ikram bane yaya, amma fa mutanen nn ba saninsu muka yi ba da inda suka kae Ikram, ynxu yaya bamu san halin da yarinyar nn ke ciki ba......" tsawa Na lado ya daka masa yace "ohh munafukar matar taka ce ta kitsa maka abinda xaka fada min ko, to sayar da Ikram nayi karewarta knn, kuma ku tashi ku ban waje" kuka ssae Ammi ta fashe da tace "wllh wllh Na lado ka fito min da ya ta kar in kai ka kara police station," Shatu ta leko tace "gidan yari xaki kaisa ba police station ba karewarta knn, yo idan bnda tsiya meye abun damuwa don mun raba ki da masifa, ke fa da kanki kinsha fadin da da ynda xaki yi da yarinyar nn da kin yi, to ynxu ga shi Allah ya kawo ynda xa ayi da ita, har ma xa a dinga baku kudi duk wata" Ammi ta mike tana huci tace "to mu xuba da ku wllh sae kun fito min da ya ta mugaye kawae axxalumai mara su tsoron Allah, meyasa baku dauki shafa kun basu ba, ae wllh bbu ubanda xae hanani daure ku" tsawa Abba ya daka mata yace "kina da hankali kuwa Aisha shi yayan nawa kike fada ma mgna hka" tayi masa wani mugun kallo tace "xa ko kasan bnda hankali yau," tana kai wa nn ta fice, Abba ya dinga kiranta ko juyowa bata yi ba, na lado yace "to kai ma tashi ka ban waje munafuki kawae, sae kace ba kai ka tsara mata abinda xata fada ba, Rabi ce dae na bada ta birni duk sati xa a dinga kawo maku ita ku gani" Mikewa Abba yyi a sanyaye ya fice daga gidan. Karfe shidda na yamma Shatu na xaune tsakar gida tana kulla kuka, Yakumbo da Ammi da wasu yan sanda uku suka shigo gidan, mikewa Shatu tayi tana salati ta shiga kwala ma Na lado dake bayi kira "Malam, Malam fito" ya fito rike da yar butarsa yana cewa "ni fa ban son kira hka kmr wata tsohuwar makauniya" sororo ya tsaya kallon yan sandan, Yakumbo na nuna su tace "su ne wa innan, maxa ku kame shegu barayi" Na lado yyi kofar gida da gudu wani dan sanda ya chafke shi, yan sandan suka ja shi suka fita hka ma Shatu da sae xaxxare ido take. Ikram na xaune gaban Makeken plasman dake falo tana kallon cartoon da duk hankalinta, Mami ta sauko kasa tare da Khaleel da fuskarsa ke daure ya nufa dinnin, Kashe TV Mami tayi tce "karatu xa kiyi Ikram gobe xa ki sch" Ikram ta xumburo baki kmr xata yi kuka tace "ni Anty ki kunna min" Mami ta dagota tace "bari to ki gama karatun kinji dota" textbuks din hannunta da excercise buk ta ajiye kan Kujera tana kallon Khaleel tace "son idan ka gama gashi kayi assistin dinta don Allah ya[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:28] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 25.... Washegari da asuba Mami ta gama shirya Ikram cikin kayan makarantarta, ba karamin kyau Ikram tayi ba cikin dark nd light pink uniform dinta, na cikin light, pinafo din dark, sae ddi take ji ta kasa barin gaban madubi bayan Mami ta gama parkin din mata dogon gashinta da ribbon, tana tsaye gaban mirror har lkcn Mami ta shigo dakin rike da breakfst dinta bayan ta ajiye na Khaleel a dinnin, Mami tace "maxa ki cinye kafin in fito Ikram" kai kawae Ikram ta gyada mata ta xauna gaban break din, Mami ta shiga wanka. Ikram ta mike ta bude kofar a hankali ta fice tayi dakin Khaleel, tsaye ta gansa yana knot din tie dinsa ta washe hakora tace "yaya Khaleel nayi kyau" grin din hakoransa yyi yana mata mugun kallo cikin tsawa yace "get out kar in taka ki, ni kike tambaya kin yi kyau" Ikram ta murguda masa baki tace "shi yasa bana sonka, kuma ko kyau ma baka yi ba, wnn abokin nawa ya fi ka kyau" kanta ya yo ta fice a guje tayi dakin Mami tana kwala mata kira, yyi kwafa ya koma dakinsa, dariya ta dinga yi kmr wata tababbiya bayan ta shigo dakin, tayi mai isarta snn ta fara shan tean ta, ko da Mami ta fito ta gama, Mami ta hade rae tace "me ya fitar da ke? Baki ji ko Ikram" ikram ta dan turo baki bata ce komai ba, Mami tace "dauki kofin nn da plate ki kai kitchen" ba musu ta dauka ta nufi kitchen da su, Khaleel na xaune kan dinnin, ta hararesa ta koma sama da sauri, karfe bakwae da minti goma suka sauko da Mami tana goye da jakar makarantarta, Mami na kallon Khaleel dake xaune dinnin har lkcn tace "ka ba Mai gadi makulli, jummae ta kira ni tana hanya" bae ce mata komae ba har ta isa bakin kofa snn yace "Allah ya kiyaye," tace Ameen snn suka fita, gaban mota ta bude ma Ikram snn ta xaga ta shiga driver seat ta tada motar tayi warm dinsa suka bar gidan, har cikin makaranta ta shiga da Ikram ta hada ta da dari biyar kudin break nn da nn Ikram ta hade rae xata yi kuka wae ita baxata xauna ba, Mami tace "anjima kadan xan xo in dauke ki dota," a hka ta samu suka rabu ta kama hanyar office. Ammi na xaune tsakar gida ta rafka uban tagumi sae kallon Abba da yasa ta gaba sae masifa yake mata, wae suje su sa a saki yayansa da matarsa da suka daure da ita da yayarta, sae da Ammi ta bari ya gama snn ta mike tsaye tana masa mugun kallo tace "su fara fito min da ya ta tukun, ae ko rance xanyi sae nayi naga karshen wa ennan mutanen wllh" a fusace Abba yace "kina da hnkli kuwa Aisha yayana ne fa" Ammi tace "na fi ka sanin wnn" tana fadin hka ta shige daki hawaye cike idonta don ba karamin kewar Ikram dinta take ba ko wani hali take ciki ynxu oho, su Na lado kuwa ana can station ana shan axaba, gashi bae karbi nmbr Mami ba kuma bae san gidanta ba da tuni ya fdi inda ikram take da wnn axaban da yake ci hannun yan sanda. Karfe hudu da minti goma sch bus ya ajiye Ikram a kofar gidan Mami, rana daya a sch duk ta rame ta ci kuka har ta gaji kmr warce bata taba xama a sch ba, ko dayake can gida karfe daya suke tashi daga sch, sae da teacher ta tabbatar Ikram ta shiga gida snn motar tayi gaba, Ikram ta karasa bakin kofar shiga gidan da gudu tana kwala ma Anty kira cikin kuka, Jummai ce ta fito tace "sannu da xuwa yarinya" Ikram ta shige gidan ba tare da ta kalleta ba ta haura sama da gudu sae dakin Mami amma taga ba kowa, saukowa tayi tana kuka tana kallon jummai tace "ina Anty" Jummai tace "tana nn xuwa yarinya xo kiyi wanka kici abinci kafin ta dawo" Ikram ta fasa ihu tana tsalle tana kiran Anty, da kyar da kyar jummai ta lallabata ta cire uniform tayi wanka snn ta bata abinci ta ci, tana ci kuwa tayi bacci nan kan kujera a falon, karfe biyar Aliyu ya shigo gidan sanye da kananan kaya, suka gaisa da jummai dake faman girki a kitchen snn yyi gun Ikram, a hankali ya durkusa gabanta yana kallon fuskarta, hannu yasa ya shafi fuskar ya kira sunanta murya can kasa ta bude idon da sauri, mikewa tayi ta xauna tana mitsike ido tace "ni kaina ciwo yake min" ya kamo hannunta yace "da gske, Ikram ta gyada masa kai" yace "kinci abinci?" ta gyada masa kai nn ma ya mike da sauri ya haura sama ya shiga dakin Mami sae gashi ya sauko da magani ya dauko mata ruwa a kitchen, ba musu ta karba ta sha tana yamutse fuska, yace "ya sch Ikram" ta bata fuska tace "ni baxan sake xuwa ba wllh bna son makarantar" shiru yyi yana kallonta, shigowar mota da yaji yasa ya mike da sauri ya leka yaga motar Khaleel ne, ya dawo ya xauna yana kallonta yace "sbda me Ikram" kmr xata yi kuka tace "malamar muguwa ce wllh" dariya Aliyu yyi yana kallonta, Khaleel ya shigo gidan ba tare da ya kallesu ba ya haura sama, Aliyu ya mike ya dagota yace "xo muje in gaya maki abu" ba musu ta mike da dan gown dinta iya gwiwa, Jummai ta fito da sauri tace "Dr Mami tace kar in bar kowa ya fita da ita wllh" yana murmushi yace "ae ba nisa xa muyi ba kuma Mami sae takwas xaki ganta ta tafi meetn," da dan damuwa tace "to ni dae ka rufa min asiri snn ka bari in canja mata kaya" yace "karki damu" bae kuma jiran me xata ce ba yaja hannun Ikram suka fita daga falon. [2/25, 08:28] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 26.... Garden din gidan ya nufa da ita yana rike da hannunta, tace "lah ina ne nn?" yana kallnta yace "garden knn, fadi in ji" tace "garden" yyi murmshi yace "yauwa Ikram" kan carpet grass ya xauna snn ya xaunar da ita yana kallnta yace "me aka koya maki a sch yau Ikram" ta bata rae tace "nima ban sani ba, kuma ae baxn sake xuwa makarntar bama" yyi shiru yana kallnta snn yyi murmshi ya kwanta kan carpet grass din, ita ma ta kwanta tayi ruf da ciki a gefensa tce "ka kawo min wnn sweet din nn" ya juya yana kalln gashinta ya mike xaune ya cire ribbon din da Mami ta sama ta yace "waw kina da gashi mai kyau Ikram" ta xumburo baki tace "abnda ma ni aske shi xance Anty tayi min, idan tana taje min sae yyi ta min xafi" yyi murmushi yace "Mami xaki dinga ce mata ba Anty ba kinji Ikram" Ikram tace "sbda me" yace "sbda ba sunanta Anty ba" tayi shiru tana kallonsa snn tace "kai ya sunanka to" ya wara ido yace "au baki san sunana ba Ikram" ta gyada masa kai ya kamo hannunta yana kallon cikin idonta yace "Aliyu ne sunana" tace "nima Aliyu xan dinga ce mka" ya girgixa mata kai yace "yayana xaki dinga cemin" tace "to bani sweet din yayana" murmushin jin ddi yyi snn yace "to ki fara min duk abnda nayi maki tukun" tace "to" ya daura hannu kan dimple dinta ita ma tayi masa hka, yyi murmushi ya daura yatsunsa biyu kan lips dinta ita ma tayi masa hka, dariya yyi ya rungumeta a hankali yace "I luv yhu bbyna" ikram ta wara ido tana kallon fuskarsa tace "lah ni ba bby bace, ni da na girma" kmr ance ya daga kansa sama yaga Khaleel xaune cikin balcony din dakinsa laptop gabansa yana kallnsu, suna hada ido da Aliyu ya fashe da dariya har da sauka daga kan kujera Aliyu ya mike tsaye yana kallonsa ya hade rae yace "wats funny guy" mikewa Khaleel yyi ya shige dakinsa yana ci gaba da dariya, Ikram ta bude baki tace "lah ashe yana dariya, ni ban sani ba" Aliyu bae ce komai ba ya xauna ya sauke ajiyar xuciya yana kallonta yace "je dauko sch bag din ki" ta mike da gudu tayi cikin gida, A falo ta tar da Khaleel ya fito daga kitchen rike da cake da juice a plate, ta wara ido alamar mamaki tace "yaya Khaleel ashe dama kana dariya ni ban sani ba" ya xabga mata harara yace "kinsan Mami bata nn dukan tsiya xan maki idan baki shiga hankalinki ba" ta harare sa tace "to ae yayana yana nn" Jummai tace "lah ashe baku je da nisa ba" Ikram bata ce komai ba ta wuce sama tana murguda ma khaleel baki ya bi ta da kallo yana gyada kai a hankali alamar xae yi maganinta, yana nn tsaye ta sauko rike da jakar makarantar ta, ya fixgota da karfi yace "wa kike harara" muryar Aliyu yaji yana cewa "hey ka taba ta kaga idan ban rama mata ba" Khaleel ya juya yana kallonsa ya fashe da dariya yace "girma dae ya fadi, wae yar cikin ka ka xaunar kke ce ma I Love Yhu, na sha suprise dinka Aliyu, ina manyan babes dinka" dariya ssae yake ya haura sama, Aliyu ya ma rasa me xae ce masa ya bi shi da kallo don bae yi xaton yaji ba, Ikram tace "ni baxan taba son yaya Khaleel din nn ba sbda yana da bad habit, yau a sch Anty tayi mana Moral Education ta gaya mana menene Bad Habit" Aliyu yyi murmushi ya dafa ta yace "yauwa kanwata xo muje ki fada min me dame Anty ta koya maki" ya karbi jakarta suka nufi garden din tana gaya masa menene bad habit kmr ynda taji Anty tace yau. Ikram na xaune a falo ita da Jummai tana cin abinci bayan Aliyu ya wuce Mami ta shigo gidan taje ta rungumeta da gudu tana jin ddin ganinta, Mami tace "dota kinyi karatu da kyau yau ko" Ikram tace "eh mana yayana ya koya min assignment dina kuma na iya bari in kawo in maki ki ga" ba karamin mamaki Mami tayi ba ganin ynda tayi solve din Bodmas da kanta, tace "Ikram wa ya koya maki wnn" Ikram tace "wnn yayana din nn mana shi ya koya min, har da dayan ma na iya bari ki ga" Mami na kallon Jummai tace "Khaleel ne ya koya mata?" Jumma tace "A'a doctor ne ya koya mata" Mami ta dan yi murmushi tace "to ya kyauta" da daddare xa su kwanta Ikram ta ishi Mami wae ita gun Amminta xata, Mami tasan kewar uwarta take ssae don hka ta shiga kwantar mata da hankali tace "kar ki damu dota ran sati xan kai ki kinji" da kyar Ikram ta yrda don har da kukanta Mami ta hadata da wayarta tana ta danne2 daga nn bacci ya dauketa. Cikin sati dayan da Ikram tayi tana xuwa sch ba karamin mmki ta ba Mami ba don bata manta duk abinda aka koya mata, duk da da kuka take barin gidan idan sch bus ya xo, snn kuma da yamma Aliyu na assistn dinta ssae, Mami ta shiga neman islamiyyar da xata sata na yamma idan ta dawo daga sch in yaso sae lesson din da Aliyu ke mata ya dawo da daddare, ko kadan bata bari Ikram tayi kallo sae dae ta hadata da wayrta tayi ta dannawa daga nn bacci ya dauketa. Ranar asabar Mami ta shiryata cikin kananan kaya da hijab dinta tayi kyau ssae, cikin jin ddi tace "Mami ina xa mu" Mami tayi murmushi tace wajen Amminki xamu dota, tsalle Ikram ta shiga yi tana jin ddi Mami ta hade rae tace ban hanaki wnn tsallen ba Ikram" khaleel ne ya sauko rike da car key Mami tce "na fa ce mka xamu fita son" [2/25, 08:28] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 31...... Mami da kanta ta shimfida tabarma ta xauna tsakar gidan bayan sun shigo snn Ikram ta xauna gefenta don Ammi tsaye tayi inda take kmr an dasa ta tana binsu da kallo jikinta a sanyaye, sae da Mami ta gaisheta snn ta kirkiro murmushi ta jawo karamar kujera ta xauna tayi mata sannu da xuwa, Ikram tace "Mami da yaya Khaleel kika xo," Mami ta girgixa mata kai tana murmushi, ganin Ammi tayi shiru yasa Mami tace "to Mmn Ikram gani dae na dawo" Ammi tayi murmushi tana gyada mata kai tace "nayi masa mgna ya kuma amince Hajiya" Murmushin jin ddi Mami tayi snn ta shiga mata gdya, Ammi dae sae kirkiro murmushi take, Karfe biyar saura suka tashi tafiya, Mami ta ciro kudi mai yawa ta mika ma Ammi, Ammi tace ita ba don a basu kudi ta bata Ikram ba, dole yasa Mami ta mayar da kudinta, har sun kai kofa Ammi tace "to ajiyarki na jiya fa Hajiya" Mami tace "ni sbda Allah na baku mmn Ikram, ba don kun ban yar ku in rike ba" tana fadin hka ta kama hannun Ikram dake daga ma Amminta hannu kmr xata yi kuka suka fita, Ammi ta bi su da kallo hawaye na bin kuncinta, anya kuwa hkn da tayi dai dai ne, komawa tayi kan tabarma ta xauna jin kafarta sun kasa daukarta ta rafka uban tagumi tana hawaye, ta bada Ikram ba tare da yrdan Mahaifinta ba, to ko ya xa su kwashe ynxu idan ya dawo, wata xuciyar tace kawae tace nemarta tayi ta rasa, mikewa tayi da sauri ta fita ta kira Almajira ta basu kayayyakin abincin da Mami ta kawo suka nufi gidan yakumbo da shi tana biye da su a baya, tasan Babn Ikram na ganinsu xae san bada Ikram tayi ba nemanta tayi ta rasa ba kmr ynda ta yanke hukuncin xata gaya masa, tasan kuma Yakumbo xata fahimce meyasa tayi hka. Dae dae wani makeken gida kmr na Mami driver yyi horn kmr ynda Mami ta umarcesa da yyi, aka bude masa gate ya shiga yyi parkn a parkn space, Ikram tace "Mami ae nan ba gidanmu bane ina ne nn?" Mami ta fito ta fito da ita snn tace "nan gidansu Aliyu ne" Ikram tace "waye Aliyu" Mami tace "baki san shi ba, wnn mai koya maki Home work" Ikram ta wara ido tana tafa hannu tace "lah yayana, to Mami dama gidanku ba gidansu bne, to shi ba yaron ki bne" Mami bata kuma ce mata komai ba ta ja ta suka shiga babban falon gidan, yan mata biyu da baxa su wuce 14 ba suka tarar xaune falon suna kallon korean Film, duk suka ta so cike da jin dadi suna ma Mami sannu da xuwa, Mami tace "ku dae ba ku gajiya da kallo ina Momynku" dayar da ke rike da remote tace "Momy ta fita amma ynxun nn tace xata dawo Hajiya ce kawae a sama" Mami ta xauna snn ta xaunar da Ikram gefenta tace "to bari in dan jirata, Mujaheed fa" yarinyar tace "ya je raka wani frnd dinsa ynxun nn xae shigo" Mami tace "yauwa gwara ya xo muyi ta ta kare tunda shi bae da mutunci, ina farida da Saiham" dayar yarinyar Aisha da bata ce komai ba tun bayan gaishe da Mami da tayi tace "farida na sama, Saiham kuma taje saloon" Mami tace "to yyi kyau ni ma daga wani wajen nake nace bari in biyo mu gaisa kwana biyu duk ba mu hadu ba" Seeyama tace "Mami ya Khaleel fa yana nn?" Mami tayi murmushi tace "yana nn, baya xuwa nn knn?" Seeyama tace "ae wnn ya khaleel din nn baya son mutane" Mami tayi murmushi kawae, yaran sae kallon Ikram suke, Ikram a hankali tace ma Mami "su waye wa ennan" Mami tace "duk kannin Aliyu ne Ikram" Ikram ta xaro ido tana kallonsu, Wata mata fara da baxa ta wuce Mami bace ta sauko kasa cikin shiga ta alfarma tana dan yamutsa fuska, tana kallon Aisha tace "uban me kike yi a nan Aisha" Aisha ta dan turo baki tace "to Momy ba kallo muke yi ba" ta galla mata harara tace "xo ki wue kar in bata maki rae, bbu TV dakinku ne magulmaciyar bnxa kawae" Mami na kallonta tana mmrshi tace "kwana da yawa Hajiya" Hajiyar ba tare da ta kalleta ba tace "lfya qlau" snn tayi hanyar kitchen tana taka tiles din kmr bata son takawa, Aisha na bubbuga kafa ta wuce sama, seeyama ta tabe baki ta ci gaba da kallonta, Ikram na kallon Mami tace "Mami wacece wnn, ni bana sonta" Mami tayi murmushi tace "mamar Aliyu ce fa" Ikram ta xaro manyan idanunta tace "wnn matar, A'a ba mamarsa bace muguwace wllh" Bude kofa aka yi wani kyakkyawan handsome guy da baxae wuce Khaleel ba ya shigo falon cikin kananan kaya yana danna wayarsa, bae lura da Mami dake xaune falon ba yace "seeyama xo kiyi min transfer don Allah banki sun ki bani kudi kuma ban son fita xuwa siyan kati kawae" kmr ance ya kalli gefensa suka yi ido hudu da Mami dake kallonsa, ya wara manyan idonsa ya juya mata baya da sauri yace "innalillahi," hanyar stairs yyi da sauri tace "ba sae ka gudu ba Jaheed dawo kawae" tsayawa yyi yana dariya snn ya juya yana kallon Mami yace "amma fa naji kunya Mami don Allah kiyi hkuri tare xamu tafi ma ynxu, jiya ma mun hadu da Khaleel......" ba shiri yyi shiru ya wara manyan idonsa yana kallon Ikram yace "waoww Mami ina kika samo wnn cute Angel din" karasowa yyi da sauri yana kallon Ikram dake kallonsa, Ikram ta juya tana kallon Mami tace "Mami yyi kama da yayana wllh, kalli shima yana da irin abun mu," ta nuna ma Mami dimple dinta. [2/25, 08:28] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 33..... Mujaheed ya wara idonsa ya karaso gaban Ikram ya durkusa ya kamo hannunta yace "da gske pretty" tana washe hakora tace "ehh mana, Allah kayi kama da shi" ta shafa sajensa tace "shima yana da irin nn hka ma Yaya Khaleel amma ni bana son yaya Khaleel din nn sbda kullum...." kwace hannunta Mami tayi daga na Mujaheed da ke kallonta wit much interest, ta hade rae tace "bana son hka, maxa nemi square root dinka" Murmushi yyi ya mike har lkcn yana kallon Ikram yace "to Allah ya baki hkuri Mami amma ina kika samo yarinyar nn wllh she's so cute" ba tare da Mami ta kallesa ba tace 'ya ta ce" dariya yyi yana kallon Ikram yace "pretty ya sunanki?" Ikram tace "ni sunana Rabi'a amma Ammi da Abba da 'yan anguwarmu suna ce min Ikram, Ammi tace...." hararanta Mami tayi tace "rufe min bakin nn, ban hanaki surutu da wnda baki sani ba" Ikram tace "to ae naga yana kama da yayana ne, in gaya masa?" Mami ta rungumota bata ce mata komai ba tana duban agogo, Mujaheed yyi murmushi xae yi mgna sae ga Hajiya ta fito daga Kitchen tana kallonsa tace "Mujaheed ina sakon da na aike ka jiya" ya juya mata baya yace "mum na ba Aliyu" tace "Aliyu na aika ko kai" Mujaheed yace "ban samu xuwa bne shi ne na basa ya siyo maki" tace "to yyi maka kyau, ae da uwarka ce ta aike ka baxa ka ce mata baka sami xuwa ba, dan rainin hankli" tana kaiwa nn ta haura sama, murmushi yyi ya xauna yana kallon Mami yace "wae Momy kike jira Mami" dae dae nn Momyn ta shigo gidan, ba karamin farin ciki tayi ba ganin Mami, ta wuce sama da su xuwa bedroom dinta, sae kallon Ikram Matar take, bayan ta kawo masu ruwa da lemo da kayan ciye ciye take tambayar Mami inda ta samo Ikram, Mami tayi murmushi tace "sae dae munyi waya Hajiya," matar tace "to shknn, oga Khaleel fa yana nn ko ya koma?" Mami tace "aa yana nn, ni ban san irinsa ba sau biyu nake cewa yaxo nn sae yace min ya xo ashe baya xuwa daxu su Seeyama ke fada min" Saiham ce ta shigo dakin tace "lah Mami yaushe kika xo shine baki nemeni ba ko" Mami tayi dariya tace "ae na tambayeki aka ce kinje saloon" cikin girmamawa ta gaida Mami tana kallon Ikram da ta rungume hannunta ta tsuke baki ita nn fushi take bata gama gaya ma Mujaheed sunanta ba. Karfe shidda saura Mami tayi sallama da Momy tace xasu tafi, ta rakosu har compound suna hira, Mujaheed da ke tsaye balcony yace "Mami kawo in maki drivin din" ba musu ta mika masa makullin ya nufi motar yana yafito Ikram, da sauri ta bisa ya bude mata gaban motar ta shige shima ya shiga driver sit, snn ya juya yana kallonta yyi murmushi xae yi mgna ta riga sa, tace "dama Ammi tace min kawu na lado ne yace a samin Rabi'a sbda sunan....." Mami ce ta bude motar Ikram tayi shiru da sauri, Mami ta hade rae tace "me kike yi nn Ikram" Mujaheed da sae kallon Ikram yake yace "sunanta fa take gaya min Mami" cikin fada Mami ta fara mgna "ni fa bana son hka Mujaheed, bani makullin motata ka fita wnn ae wlknci ne kke min" da sauri yace "don Allah kiyi hkuri Mami ba fa ni na tambayeta ba wllh" cikin tsawa Mami tace mata "dawo nn" kmr xata yi kuka Mujaheed ya bude mata motar ta fita snn ta dawo baya ta shiga, Mami ma ta shiga, Mujaheed ya tada motar yana murmushi suka bar gidan. Har suka isa gida Ikram bata ce komai cikin motar ba tana rungume da hannayenta, yana gama parkin Mami ta kamo hannunta tana murmushi tace "yhu re sulkn ko dota" Ikram ta sunkuyar da kanta kmr xata yi kuka, Mujaheed dae sae kallonsu yake, Mami ta rungumeta tace "to yi hkuri dotana" fito da ita tayi daga cikin motar suka yi cikin gida, Mujaheed ya kulle motar ya bi bayansu. Kitchen Ikram ta nufa Mami tace "ina xaki" ba tare da ta juyo ba tace "ni ruwa xan sha" tana shiga kitchen din ta juya tayi facin din bango ta shiga rera kuka a hankali amma fa ba hawaye, sae faman murxa idon take, muryar Khaleel taji a kitchen din yce "ke" ta juya da sauri ta karasa kusa dashi kmr xata yi kuka tace "yaya Khaleel shi ne Mami tayi min masifa" sae kuma ta fashe da kukan tana kallnsa, juyawa yyi kmr baxae ce mata kmai ba sae kuma ya juyo yana kallnta yace "me kika yi?" hawaye na bin cheeks dinta tace "wae don wani mutumi ya tambayeni sunana na gaya masa duka" Ya xaro mata ido yace "kika ce masa sunanki Rabi'a Mama da baba da yan garinku na ce maki Ikram, kawu na lado ne yace a sa maki Rabi'a, ke bakya son kawu na lado....." cikin tsawa yace "ko ba hka ba?" ta marairaice tace "ehh amma bata bari na gama gaya masa ba ae tayi min masifa" ya dan duka yanda xae iya kallon fuskarta da kyau ya ce "to daga yau aka sake tambayarki sunanki kika tsaya bada lbrin kawu na lado sae na...." ba karamin tsorata tayi ba don daga hannu yyi kmr xae kwade ta tayi baya da sauri ta juya xata fice daga kitchen din da gudu, ya rikota, kuka ta fashe masa da ya daura yatsunsa biyu kan lebbenta yace "shhii" ba shiri tayi shiru, yace "kin ji me nace maki" Mujaheed ne ya shigo kitchen din yana kallon ikram ya karaso inda suke da sauri yace "pretty wa ya doke ki" ta fashe da kuka ta nuna masa Khaleel tace "gashi nn" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 34..... Khaleel ya kai mata rankwashi yace "an dokeki din doluwa kawae" Mujaheed ya fixgosa yace "hw dare yhu, me tayi maka ka doketa beside ina abun duka a jikinta idan ba muguntarka bace ta motsa" Khaleel yace "wonderful yaushe ka xo Jaheed, hope ka taho min da files din jiya, yauwa taho muje ka ga abinda nake gwada maka jiya ka kasa gnewa" Mujaheed ya turasa gefe yace "nt until yhu tel her srry" fixgosa Khaleel yyi suka fice daga kitchen din, ta bi su da kallo tana murguda baki ta share hawayenta tace "duk bana son ku, ni nafi son yayana kuma sae na gaya ku dashi" tayi tsoki tana rike da dan kugunta, Jummai ce ta shigo kitchen din tace "Ikram maxa taho kiyi wanka ki ci abinci" ba musu ta bita tana rike da hannunta suka haura sama, dakin Mami ta shiga da ita don nan take wanka, Mami na xaune gaban computer sanye da medical glass dinta, Jummai tace maxa shiga kiyi wankan na hada maki ruwa, a dakin Ikram ta fara kkrin cire kayanta, ita dae jummai bata ce komai ba, Mami tace "No dota ban hanaki cire kaya kafin ki shiga wanka ba, maxa ki shiga ciki ki cire" Ikram ta dan turo baki ta shiga bayin. Karfe takwas da rabi na dare Mujaheed ya shigo dakin Mami, ko kadan Mami bata bar Ikram ta fita xuwa falo ba tun bayan shigowarta tare da jummai, har lkcn Mami na gaban computer, yace "aiki kike yi ne Mami" tace "wllh kuwa" yace "ae da ki ba Aliyu yyi maki" Mami tace "A'a wanda ke gabansa ma ya ishesa" xaunawa yyi yana kallon Ikram dake xaune can gaban Tv tana kallon cartoon sau uku Mami na cewa ta koma kan kujera ko kan gado amma da ta sake juyowa sae taga ta koma gaban Tvn ta xauna, hkn yasa ta kyaleta kawae, Mujaheed yace "duk kallon ne hka pretty" Ikram da bata ma san da shigowarsa ba ta juya tana kallonsa tace "ehh" yyi murmushi ya juya ya dan saci kallon Mami ya ga ta sauke glass ne tana kallonsa, dariya abun ya so basa yace "Mami xan koma gida wllh duk Khaleel ne ya bata min lkci hka" Mami tace "to Allah ya kiyaye ka gaida mum dinka" yace "tohm xata ji, Ikram ta so muyi sallama mana" Ikram ta juya tana kallon Mami ta ga kallonta take ta girgixa masa kai da sauri, ya juya yana kallon Mami, Mami ta dauke kanta ta ci gaba da abinda take, murmushi yyi, yyi ma Mami sae da safe ya fita daga dakin yana kallon Ikram dake daga masa hannu a boye. Sae a snn Mami ta bar Ikram ta sauka xuwa falo taje ta kalli cartoon din a can don news take son kallo ita, xaune ta tarda Khaleel a falon yana kallon American film ta karaso kusa da shi tace "yaya Khaleel, wae Mami tace ka sa min cartoon" yana gyada kai yace "to xauna, ana gama wnn xaki ga an fara cartoon," tace "to ae a Mbc3 ne ake cartoon ba wnn ba, hka Mami tace min" ya galla mata wani mugun harara yace "bace a nn, robot xan sa maki ba cartoon ba" da gudu tayi sama tana kuka ta shiga dakin Mami, Mami ta canxa mata xuwa cartoon tace kyaleni da shi je ki xauna kiyi kallonki, taje ta xauna da sauri. Karfe goma Mami ta kashe Tv bayan ita ma ta gama abinda take tace hau gado ki kwanta Ikram gobe da sch, kmr xata yi kuka ta hau gado ta kwanta a hankali tace "Mami yayana ban ganshi ba yau" Mami tace "bacci nace kiyi ba surutu ba" khaleel ne ya shigo dakin ya tsaya daga bakin kofa yana kallon Mami a sanyaye yace "gudnyt Mum" tayi murmushi ta mike xaune sanin bbu daren da bata xuwa dakinsa ta tabbatar ya ci abinci ko bbu abinda ke damunsa snn tayi masa gudnyt ta fito, amma tunda ta samu Ikram ta watsar da hkn, juyawa yyi xae fita tace "am srry son na manta ne hope kaci abinci" ya juya yana kallonta kmr xae mata kuka yace "duk kin watsar dani a gidan nn Mami, ban san ko gajiya kika yi dani ba" Ikram ta mike xaune tace "to kai karamin yaro ne?" dariya ssae Mami tayi shi kam tsayawa yyi kallon Ikram fuskarsa a daure kmr xai shaqeta, Mami ta kashe wutan dakin tace "to kai kaji, in ka fita ka rufe mana kofar dae" washegari da yamma Ikram na xaune tana kallon cartoon bayan ta dawo daga sch, assignment din da Mami tace taje tayi da kanta ta ajiyesa bayan kujera gaba daya hankalinta na gun kallo ko kifta ido bata son yi sbda kallo, budewar kofar da taji don bata ji shigowar mota ba yasa ta mike tsaye da sauri kuma a tsorace a tunaninta Khaleel ne, don daxu da safe ca yyi sae ya mata dukan tsiya abinda tayi masa jiya da daddare, da gudu taje ta rungumesa cike da murnar ganinsa kmr xata yi kuka tace "yayana ina ka tafi na daina ganinka" ya durkusa gabanta ya daura mata lips dinsa kan goshinta ya sakar mata murmushi, ita ma hkn tayi masa ya rungumeta yace "Mami fa" tace "Mami tana sama tana danna computer," yace "wa ya gaya maki sunansa computer?" tace "Mami ce ta fada min da safe tace har da mouse, da emm" ta juya da sauri tace "bari in tuna" can ta kuma juyowa da sauri tace "keyboard, da c.p.u" ya rungumeta yace "waw kanwata yhu re vry sharp" hannunta ya kama suka nufi dakin Mami, bayan sun gaisa da Mami tace "jiya munje gidanku da Ikram kuwa" mikewa yyi da sauri ya xaro ido yace "gidanmu Mami? Da gske kike Mami? Ohhw God Meyasa kika kai ta Mami." [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 35...... Mami tayi masa wani irin kallo tace "sae ka fadamin dalilin da baxan kai ta gidan naku ba" dauke kansa yyi ya koma gefen gadonta ya xauna ya dafe kan, Mami tayi tsaki ta ci gaba da abinda take, Ikram ta karasa kusa da shi ta xauna tana kallonsa kmr xata yi kuka tace "yayana ae baka da lfya ne ko" dagowa yyi yana kallonta, tace "kace Mami tayi mka Allura tana da shi dayawa" Mami tace "ina assignment din da nace kije kiyi ikram?" Ikram ta mike da sauri tace "Mami shi nake yi" juyawa tayi da gudu ta bar dakin ta koma falo, Aliyu ya juya yana kallon Mami a sanyaye yace "da baki kai ta ba Mami" Mami ta watsa masa harara tace "to ubana, gashi can kaje ka karasa aikin da nake a computer idan ka ga dama amma" tana fadin hka ta shiga saka kayan Ikram da Jummai ta goge cikin drawer, bai ce komai ba sae bin ta da yake yi da kallo, Ikram na sauka kasa ta koma kusa da TV ta xauna ta ci gaba da kallonta rike da assignment din da ta dauko bayan kujera, Khaleel ne ya shigo gidan ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta, bata ma san ya shigo ba ya kulle kofar ya shigo cikin falon ya karasa kusa da ita ya duka ya ja kunnenta ya rankwasheta yace "wa ya kunna maki TV?" mikewa tayi da sauri kuma a tsorace tana xare ido tace "lah ya Khaleel ashe ka dawo, ni ban san ka dawo ba" ya galla mata harara yace "nace wa ya kunna maki kallo" ta turo baki tace "nima hka na ganshi" ya kashe Tvn, snn ya fixge book din hannunta ya bude yana kallon assignment din da aka bata, H.C.F ne da L.C.M, ya kama hannunta ya ja ta xuwa dinnin yace "xauna nn" ba musu ta xauna tana xumbure xumbure, ya ajiye mata book din da pen yace "kafin in sauko kasa ki tabbatar kin gama idan ba hka ba sae na cire maki wnn katon idon naki" bata fuska tayi xata yi kuka ya xaro mata ido yace "au kuka xaka min, to yi in ga" ya ajiye briefcase din hannunsa yana kallonta yana jira tayi kukan, jawo buk din tayi ta shiga yin assignment din yyi kwafa ya dauki briefcase da suit dinsa ya nufi sama, ta bisa da harara tana murguda masa baki. Hmm kuyi srry fa oo [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 36....... Yau Ikram ta cika sati uku gidan Mami, ssae take kewar Amminta don wani lkcn har kuka take ma Mami, kusan kullum cikin damunta take ta kai ta gun Amminta sae dae Mami tayi ta ce mata gobe don so take sae ta kara nutsuwa snn ta kai ta gida, ssae take catch up a sch har abun ke ba ma Mami mamaki ssae don bata yi xaton tana da ilimi hka ba ashe wasa ne yyi mata yawa da can ma, in ta tafi sch tun safe bata dawowa gida sae karfe hudu, tana dawowa kuma jummai xata yi mata shirin islamiyya driver ya kai ta ya koma ya daukota karfe shidda, awa daya Mami ke barin ta tayi kallo shima idan ta gama assignment dinta karfe goma kuma taje ta kwanta, cikin lkci kankani Ikram ta saba da sch dinta har ma da islamiyya ta daina kukan da take da idan xa'a kai ta wani lkcn ma ita da kanta ke fita jiran sch bus dinta, kullum Aliyu ke xuwa assistn dinta gun assignment da daddare wani lkcn kuma kan ya xo Khaleel ke mata idan ya ga dama, ko kuma idan baya son tayi kallo don mayyar kallo ce Ikram, Yau tana xaune garden da robobbin wasanta da Mami ta bata da yake ranar lahadi ce bbu makaranta, islamiyya kuma na safe ta je, ta cika wani roba da ruwa tana faman xuba kasa tana juyawa da wani icce nn ita tuwo take tukawa sae surutu take ita kadae nn ita Ammi ce, ga wani gwangwani ta yanyanka flowers ta daddaka shi da dutse ta xuba ciki da tumatir da Albasan da Jummae ta bata nn kuma miya tayi, Mikewa tayi ta dauki wani roban tayi hanyar tap din dake garden din tana surutu ita kadae xata debo ruwan da xata kwashe tuwan kasan da tayi wae, muryar Khaleel taji cikin tsawa yana cewa "kika bude tap din nn wllh sae na maki shegen duka, fita daga nn" ta juya tana kallon sama don yana xaune Balconyn dakinsa laptop gabansa yana kallon duk iskancin da take, bata fuska tayi kmr xata yi kuka ta murguda masa baki tana hararansa tace "to ba Mami tace ka kyaleni in yi wasa na ba ina ruwanka dani" ya galla mata harara yace "to bude ki ga abinda xan maki, wawiya kawae kaxama, kuma na gaya maki sae kin cinye duk jagwalgwalan da kka yi a nn, ina nn xaune ina jiranki" sanin Mami ta fita kuma xae iya saukowa ya mata duka yasa ta murguda masa baki tana rike da kugunta tayi tsoki ta koma gun kayan wasanta ta ci gaba da tuka kasar ta tana cewa "ko ina ruwansa da ni ma oho" mikewa ta kuma yi tayi cikin gida ta samu jummai a kitchen tace "mama jummai ki bani leda xan kwashe tuwona" bbu musu jummai ta dauki ledoji ta bata sanin ko da Mami na nn ma baxata hanata ba, ta karba ta fice daga falon xata koma garden taji an bude gate, Aliyu ne ya shigo gidan sanye da kananan kaya ta wara ido taje da gudu ta sameshi tace "lah yayana ina motarka" shi ma ya wara mata ido yana kallonta daga sama xuwa kasa skirt ne karama jikinta da riga show me yhur bck, Mami ta daure mata dogon gashinta da ribbons, ya durkusa gabanta yace "motata na gida bby, meye wnn a hannunki" ta kamo hannunsa tace "xo kaje ka ga tuwon da na tuka ynxu ina son in kwashe a leda" ba musu ya bi ta suka shiga garden din, ta ja sa har xuwa gun kayan wasanta, ya yo waje da ido yace "meye wnn Ikram" ta kanne masa ido tana dariya tace "baka san ina da kayan wasa ba ashe, ae mami ce ta bani su duka shine nake dafa abinci da su, ynxu ma tuwo da miya nayi irin ynda Ammina ke yi" ta durkusa kusa da roban jikakken kasanta tace bari kaga yanda xan dinga kwashewa, xaunawa yyi gefenta yana kallonta, ta shiga kwashe kasan expertly a leda tana mulmulawa tana ajiyewa kan wani tray, shiru yyi hannayensa a cheeks dinsa yana kallonta yana murmushi har ta gama kwashe kasarta ta wanke roban ta ajiye snn ta jawo gwangwanin miyarta ta sa cokalin miyan da Mami ta bata ta jujjuya snn ta dauki wani roba ta shiga xuba miyar flowern ciki tana gamawa ta daura gefen tray din ta dauka ta ajiye masa gabansa tana washe hakora tace ga abinci nn nayi maka, da ace nice mama kai ne Baba, dariya ssae yake ita ma tana taya sa kmr wasu tababbu, yace "ca xakiyi da ace ke ce matata nine mijinki" ta tafe hannu tana dariya tace "eh eh da ace nice matarka to" yace "to ae ke xaki ban a baki matata" ta rufe fuskarta tana dariya snn ta bude ledan kasan yana kallonta yana murmushi, duk wnn abunda suke Khaleel ya tura laptop din gabansa yana kallonsu, ta dauki cokali ta kwaso kasan bayan ta bude ledan snn ta tsoma cikin ruwan miya tace "to oya bude bakin mijina" danne dariyarsa yyi ya bude bakin yana kallonta. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 37...... Aliyu ya kauda kansa da sauri ganin da gske xuba masa kasan xata yi cikin baki, ya wara idonsa yana dariya yace "ynxu Ikram sae ki xuba min wnn kasar cikin baki" ta bata fuska tace "to ba abincin da nayi bane, ni ba ruwana da kai kuma kai ba Mijina bne tunda baxa ka ci tuwona ba" Dariya yyi yace "kina son kashe mijinki knn ko bby" ta xaro ido tace "waya ce maka yana kashe mutane?" yace "to ke fara ci sae ki ba mijin ki ma ya ci" tace "to" snn ta kai cokalin kasan habarta ta manna kasar ta fara yi kmr tana cin abu tana lullumshe ido, sae dariya yake yana kallonta, tace "huhmm ddi yayana" khaleel ya girgixa kai yyi tsaki ya maida hnklinsa ga system din gabansa, Ikram ta murguda masa baki tace "meyasa kke kallonmu?" Aliyu yyi mmkin gninsa a balcony din, yana kallonsa yace "kai baka je birthday din Maska bne, tot tare ku ka tafi da Jaheed" Khaleel yyi masa bnxa ya ci gaba da danne dannensa ba tare da ya kalli inda suke ba, ikram tace "yayana kar muyi wasa da shi, kar ka kara masa mgna kaji" murmushi Aliyu yyi yace "to bbyna" ta kwashi robobin wasanta ta nufi famfo da su tace "xo ka taya ni wanke wanke oya" ba musu ya bita, sae da ta fara daga kai sama ta kalli Khaleel dake binsu da kallo, ta murguda masa baki ta bude famfon, tare suka dauraye kayan wasan da Aliyu ta daura su kan tray ta basa tace "kaje ka ajiye min su a can" nn ma ba musu ya karba ya kai su inda ta nuna masa, ta gama wanke hannunta snn taje ta dauki takalminta tasa ya karaso kusa da ita yace "Mami na ciki bby?" ta girgixa masa kai tace "tace min xata tafi meetn," ya kama hannunta yace "to mu shiga ciki" duka wa tayi da sauri tace "asshh" shima ya duka yace "me ya faru" kmr xata yi kuka tace "kafata ke min ciwo" ya durkusa gabanta yana kallon kafar yace "me ya same shi" ta daga kai tana kallon Khaleel dake kallonsu ta hararesa tace "ko ba faduwa nayi a stairs ba yaya Khaleel yace min Allah shi kara shiyasa yake min ciwo" hkuri ya shiga bata yana hura mata kafar yace "mu je in sa maki magani" kmr xata yi kuka tace "ni baxan iya tafiya ba ka goyani yayana" buda ido yyi yana kallonta yace "in goya ki" ta gyada masa kai ta koma ta bayansa don har lkcn yana durkushe gabanta ta haye bayansa, dariya yyi ya kwashe takalmanta ya mike tsaye, dariya ta dinga yi jin ta a sama, ta daga kai tana kallon Khaleel da ya gyara xama da kyau ya rike haba yana kallonsu, tayi shiga yi masa gwalo, Aliyu yace "to in saukeki hka mu tafi ciki" da sauri tana girgixa kai cikin daga murya tace "A'a A'a ni ka tafi dani baxan iya tafiya ba" shiru yyi ya kasa tafiya, kmr xata yi kuka tace "mu tafi mana" yana juyawa xasu fita Mami ta shigo garden din tana cewa "Ikram na kusa fara dukanki tunda baki jin mgnata ba ca nayi ki dauko readern ki kiyi karatu ba kafin in dawo shine kika bar min shi a falo ko, to daga yau na raba ki.... " tsayawa tayi ta kasa karasa mgnr tana kallonsu, Aliyu ya sauketa da sauri yace "har kin dawo Mami" Ikram kmr xata yi kuka tace "Mami da daddare fa kika ce min xaki dawo, ae dare bae yi ba ynxu" Mami na kallon Aliyu a nutse tace "dis shud b d 1st n d lst tym da xaka kara shigo min gidana i tel yhu," cikin tsawa tana nuna masa hanyar gate tace "get out" shiru yyi ya tsaya yana kallonta, Ikram ta kamo hannun Mami kmr xata yi kuka tace "Mami me yayana yyi maki" hannayenta biyu Mami ta rike tace "me nace maki kafin in fita" ta turo baki tana kallonta, Mami ta kai mata duka a baya cikin tsawa tace "ba mgna nake maki ba" Ikram ta fashe da kuka tana kallon Aliyu, Mami ta ja ta xuwa wani flower ta karya branch karami tace "ba mgna nake maki ba, ki gaya min me nace maki daxu kafin in fita" Ikram ta tsorata ssae cikin kuka tace "kika ce in karanta Macmillian reader dina kafin ki dawo" Mami ta daka mata tsawa "to me ya hanaki, kuma ban hanaki wasa da maxa ba" tuni jikin Ikram ya dau rawa tana kuka tace "ni banyi wasa da maxa fa ki tambayi yaya Khaleel, ban yi wasa da shi ba" Mami na rike da hannayenta biyu tana shirin tsula mata bulalan hannunta ta nuna mata Aliyu dake tsaye har lkcn yana kallonsu tace "shi wancan na mace ne?" Ikram ta juya tana kallonsa tace "wayyo Mami ki tambayi yaya Khaleel shi ne ya xo ya sameni ina tuka tuwona" tsula mata bulalan Mami tayi a kafafuwanta, ta fasa ihu kmr xata tsaga gidan, Mami tace "daga yau na kuma ganin kina wasa da namiji sae na maki dukan tsiya, idan wasa kike son yi kiyi ke kadae ko kuma kije kiyi da Jummai" Mami ta juya tana kallon Aliyu a fusace tace "re yhu daft, i said leave! Wlh ka shiga hnklinka dani idan ba hka ba xan hadaka da ubanka" juyawa yyi ya fice daga garden din, kuka ssae Ikram ke yi tana tsalle, Mami ta kama hannunta xasu fita daga garden din tana kuka ta daga kai tana kallon Khaleel, taga yyi murmushi hade da mata gwalo, ta fasa wani shegen ihu ta kwace hannunta daga na Mami ta xube kasa ta shiga birgima tana cewa "wayyoo Mami kinga yaya Khaleel na min gwalo" da sauri har yana tuntube ya mike ya shige cikin dakinsa ya kulle kofar. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 39...... Khaleel dae bae ce komai ba sae murmushin da yyi, Mami ta dauki wayarta ta kira Aliyun sae da ya kusa katsewa ya daga tace "ae ni ban san kana da xuciya ba sae yau, to kadda Allah yasa ka shigo din, files kuma basa wajena suna gun Dr Musa" tana kai wa nn ta katse kiran, khaleel yyi dariya yace "wae me ya hada ki da Hydar dinki ne hka Mami, Aliyu ne fa" Mami bata tanka sa ba ta mike ta ja Ikram suka wuce sama. Yau Asabar da safe Mami ta shirya Ikram ita ma ta gama shirinta xasu can gidansu, Ikram sae murna take xata gun Amminta, suna fitowa falo Mami tace ma khaleel ya tashi ya kai su, ya juya da sauri yace "ina" tace "can gidansu Ikram," ya bata rae yace "haba mum wkend guda ma mutum baxae huta ba bayan duk wahalan da ya sha durin wkdayz" Mami tace "ehh baxa ka huta ba" bae kuma cewa komai ba ya mike ya haura sama ya canxa kananan kayan dake jikinsa xuwa manya snn ya fito rike da car key dinsa, suna fita parkin space Ikram tace "yaya Khaleel wancan motar xa mu shiga ba wnn ba don ni bana son shi" harararta yyi ita ma ta rama, yyi kwafa ya bude driver seat ya shiga ya tada motar ta xaga da sauri ta bude gaba ta shige, Mami kam na tsaye tana waya, ya daka mata tsawa yace "ke koma baya kar na kwade ki" ta murguda masa baki tace "ni nan xan xauna baxan koma baya ba" Mami ta shiga bayan motar tace "A'a Ikram gaba kika xauna" Ikram ta juya tana kallonta tace "Mami ni nn nake so" Mami tace "to yi xamanki" tayi ma Khaleel dake kallonta gwalo, ya dauke kansa ya gama ba motar wuta snn suka fita daga gidan, cikin minti arba'in suka isa anguwarsu Ikram tun bae gama parkn ba ta shiga kkrin bude motar ta fita ta kasa, Mami tace "to ae sae ki jira motar ta tsaya ko Ikram" yana gama parkn Mami ta bude motar ta fita, Khaleel ya riko hannun Ikram da sauri yace "tsaya Mami ta gama fita ke" juyawa tayi tana kallonsa tace "meyasa" bae ce mata komai ba, Mami na fita ya kulle motar yace to fita, ta dinga kkrin bude motar ta kasa, ihu ta fasa tana kallon Mami da bata san me ke faruwa ba har ta shiga gidansu Ikram, yace "bani kike ma gwalo ba ko, ae bbu inda xaki yau, baxa ki ga Ammin taki ba" ta fasa masa kuka tana bubbuga motar, fixgota yyi yace "to share wnn hawayen idan ba hka ba baxan bude maki ba, kuma kice baxa ki kuma min gwalo ba" ta turo baki ta shiga share dan hawayen fuskarta, handkerchief ya ciro ya mika mata yana kallonta ta karba ta shiga share hawayen, ta fara fyaco Majina daga hancinta ya fixge handki dinsa da sauri ya xaro mata ido yace "da handkerchief dina xaki share majina" murguda masa baki tayi tace "to ba ya ki fitowa ba ma" ya bude mata motar yace "watarana sae na cire maki wnn bakin idan kina min irin hka" ta fice daga motar ta kuma murguda masa bakin snn tayi cikin gidansu da gudu tana Ammi oyoyo. Xaune ta tarda Mami da Amminta a daki, ta xube jikin Amminta cike da murna tanai mata oyoyo, Ammi ta rungumeta kawae tana murmushi, Ammi tace "to kin je kin gaida su Altine ne," Ikram tace "A'a ni nayi sabon kawaye a sabon makaranta na" Mami tace "A'a je ki ki gaida su suma ae kawayenki ne Ikram" ikram ta mike tayi kofa har ta fita ta dawo da sauri tace " Ammi Abbana fa"Mami ce tace "yana kasuwa Ikram, je ki ki dawo sae mu je mu gaida shi" Ikram ta fice da sauri xuwa gidansu Altine, a bakin soro suka ci karo da Khaleel xae shigo gidan ko kallonsa bata yi ba xata fita ya fixgota yace "ina xaki" tace "to ba Mami bace tace in je in gaida tsohon kawayena su Altine ba" bae ce komai ba ya sake ta ta fice, snn ya shiga cikin gidan, ko minti biyar ba ayi ba Ikram ta dawo wae ta gaidasu, Ammi dae sae kallonta take tana mgna da Mami kmr ba Ikram dinta mara ji ko kadan ba, yini suka yi ranar a gidan duk da Ammi sae addua take su maxa su tafi kafin Abban Ikram ya dawo dan har ranar bae san ita ta bada Ikram da hannunta ba, duk da ya fara xargin hkn ganin bata wani damu kmr ynda ya damu ba, sae addua take a xuciyarta Allah yasa yan anguwa basu lura da ikram ba don mmn Altine ce kadae tasan abinda tayi, amma yau ta dau alkawarin xata gaya masa gskyan komai. Karfe hudu da rabi Mami ta kira Khaleel don ya fita ya xo ya maida su gida, cikin minti sha biyar ya iso Mami tayi sallama da Ammi tace xasu tafi gobe xata dawo ta dauki Ikram Ammi tace su tafi kawae ba komai. Gidansu Aliyu Mami tace Khaleel ya kai su, Khaleel yace "mami ni baxan fa shiga gidan ba ajiye ku kawae xanyi in tafi" Mami tace "to baka isa ba mara xumunci, har yara sun gane halinka kai dae ban san irinka ba wllh" karfe shidda saura suka isa, shi dae Khaleel har lkcn fuskarsa a daure yake, Ikram tace "lah Mami mun taba xuwa wnn gidan" Mami ta fito da ita daga motar tace "eh mun taba xuwa" tana rike da hannunta suka nufi balconyn shiga falon gidan, Mami tayi sallama suka shiga falon, Aliyu da seeyama ne xaune falon yana gwada mata abu a laptop" seeyama kadae ce ta amsa sallaman a fili ta mike da sauri tana ma Mami sannu da xuwa, Ikram ta wara ido ganin Aliyu tace "yayana" da gudu tayi gunsa ta fada kansa ta rungumesa. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 40..... Kallonta kawae Aliyu ke yi bae ce kmai ba, kmr xata yi kuka tace "yayana baxa ka min oyoyo ba" dauke kansa yyi, ya kashe laptop dinsa ya rufe, Ikram ta juya tana kalln Mami dake tsaye tana hararanta da sauri ta mike daga jikinsa a tsorace tace "wayyo Mami wllh na manta ashe na daina wasa da shi" siyama dae na tsaye sae kallnsu take, Mami ta karaso cikin falon tana kallon siyama tace "momynku fa siyama" siyama tace "tana sama Mami, wllh daxu muke ce ma ya Mujaheed ya kai mu gidanki yace mu bari gobe sunday ashe ma kina hanya" Mami tace "to sae ku xo goben ae bae baci ba, ina su saiham da Aisha" Siyama xata yi mgna Khaleel ya shigo gidan kmr mara gskya, ta wara ido tace "lah ya Khaleel" da gudu taje ta rungumesa, yyi murmushi yana kallnta yace "hw re yhu siyama" tace "wllh yaya baka da kirki ko kadan" hannu ya daura a bakinsa alamar tayi shiru, dariya tayi tace "wllh baxan yi ba" su saiham da Aisha ne suka sakko jin hayaniya downstairs, basu bi ta kan Mami ba duk suka yi gun Khaleel da gudu suka rungumesa cike da jin ddin gninsa, Ikram tayi kusa da Mami tace "Mami su waye wa ennan sun san yaya khaleel ne, amma gashi suna rungumesa baki yi masu mgna ba kuma ae shi namiji ne su kuma na mace ne" Mikewa Aliyu yyi ya dauki system dinsa yyi hanyar stairs Mami ta bisa da kallon mmki har ya haura, hka ma seeyama ganin bae gaida Mami ba, Momy ce ta sakko da fara'arta tana ma Mami sannu da xuwa, bude baki tayi ganin Khaleel tace "iyye yau xa ayi ruwan sama da kankara, Hajiya kice yau kin lallaba autanki ya biyo ki knn don nasan lallabasa kika yi" dariya Khaleel yyi ya gaisheta ta amsa tana dariya tace "Barrister Khaleel knn, bayan mamin ka baka san da Allah yyi ruwan kowa a duniyar nn ba, xumunci dae ba abun wasa bne" dukar da kansa kawae yyi yana Murmushi ya xauna Saiham taje ta dauko masa drinks a fridge, Mami tace "Hajiya fa" Momy tace "ina jin suna kitchen da Farida" Mami tayi hanyar kitchen din, Momy ta kama hannun Ikram tace "mu je sama bby" duk yan matan suka bi Ikram da kallo da ta juya sae taga kallnta suke, suna isa stairs ta murguda masu baki tana jujjuya masu ido har suka haura sama da momy, dariya suka shiga yi ssae Khaleel na kallonsu. ciki ciki Hajiya ta amsa ma mami kmr ko da yaushe Mami ta juya tayi hanyar stairs tana murmushi. Duk yan matan suka xagaye khaleel suna ta lbri suna dariya, a hka Hajiya da farida suka fito daga kitchen suka samesu, Khaleel ya gaida Hajiyar ta tsaya kallonsa snn ta tabe baki ta amsa tayi gaba abunta tana cewa "kai ka girma ynxu sae shekarar da ka ga dama kke xuwa gaida mutane, don baxan ce rana ba, sae ayi shekara ba a ganka ba duk ka tare gun uwarka" shi dae bae ce mata komai ba sae ma daure fuskarsa da yyi, ikram ce ta sauko kasa rike da can malt tayi gun Khaleel tace "yaya Khaleel Mami tace ka bude min" ya harareta yace "ni xan bude maki" kmr xata yi kuka tace "don Allah mana ina son in sha" karbewa yyi ya bude mata, sae da ya fara shan na sha snn ya mika mata ta fasa ihun da sae da gidan ya amsa tana kiran Mami, rikota yyi da sauri tana tsalle tsalle yace "ke baki san gidan mutane muke ba" cikin kuka tace "wllh sae ka biya min abu na" yace "to to bari in xuba maki nawa" ya bude drink dinsa da sauri ya xuba mata, ta karbe tana leka ciki ko gwangwanin ya cika, da sauri ya karasa cika mata ta share hawayenta tare da murguda masa baki ta yi hanyar stairs, su seeyama duk sakin baki su ka yi suna kallonta, Aisha tace "wae wacece wnn ya Khaleel" ya wara masu ido yace "nima ban sani ba ku tambayi Mami" bayan Magrib Mami tayi ma momy sallama xa su koma gida, Momy tace "kin ki cin abincin gidanmu Hajiya" Mami tayi murmushi tace ni dae a koshe nake suna fitowa corridor Mami ta bude kofar dakin Aliyu, yana kwance yana kallo tace "ina yini Aliyu" kallo daya yyi mata ya dauke kansa, snn can ciki ya gaidata, harararsa tayi tace "aa kadae amsamin gaisuwata, kuma me ya hanaka xuwa aiki wk din nn" ba tare da ya kalleta ba yace "nayi tafiya ne" tace gud, snn ta fice daga dakin, ikram ya gani durkushe gefensa tana kallonsa kmr xata yi kuka, ashe sae da tasan ynda tayi ta shigo dakin Mami na masa mgna, mikewa yyi da sauri ya dago ta ya rungumeta yace "bbyna ta ina kika shigo" tace "yayana ka daina xuwa gidanmu ni ina sn ka dinga xuwa" yyi murmushi ya dago kanta yace "Mami bata son ina xuwa gidanta Ikram" Muryar Mami taji tana kiranta alamar nemanta take, ta mike a tsorace shima ya mike ya dauko mata pack din chocolate ya mika mata snn ya manna mata kiss a kumatu a hankali yace "i love yhu Ikram" washe masa hakora tayi tana kallon chocolate din ya bude mata kofa ta fice tana daga masa hannu, har suka fito compound Mami bata daina harararta ba, Ikram ta rike hannun ya khaleel kmr xata yi kuka don bata son harara, wata mota ce ta shigo gidan suna shirin shiga tasu motar, drivern dake sanye da kayan soja ya fito da sauri ya bude sit din baya, yana rike da jarida ya fito daga cikin motar da gninsa ka ga Aliyu, khaleel ya juya da sauri yace "ya salam" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 41..... Da alama mutumin yyi mmkin ganinsu ya karaso har inda suke, Mami na rike da hannun Ikram tace "ina yinin mu Alhaji" yana linke jaridar hannunsa ba tare da ya kalleta ba yace "lfya qlau ya aiki" tace "Alhmdllh" ya juya yana kallon Khaleel da ya durkusa har kasa kansa a duke yace "ina yini Abba" kallonsa kawae Abban ya tsaya yyi snn yyi ma Mami sae da safe yyi cikin gida ba tare da ya amsa gaisuwar ba, Khaleel ya mike tsaye da kyar yana kallon Maminsa, hannu ta mika masa alamar ya bata makullin motar, ya mika mata ta bude bayan mota tace "shiga Ikram" Ikram ta juya tana kallon Khaleel dake tsaye har lkcn snn ta shiga motar, Mami ta bude maxaunin driver ta shiga ta tada motar, juyawa Khaleel yyi a sanyaye ya koma cikin gidan, Ikram tace "Mami yaya Khaleel baxae xo gida damu bne" Mami tace "xae xo" Ikram kmr xata yi kuka tace "to ba gashi ya koma ciki ba" Mami tace "nace maki xae dawo Ikram" Ikram tayi shiru tana binsa da kallo har ya shiga falon, Mami ta ja motar suka bar gidan. Suna isa gida Mami ta gama parkn ta fito ta bude ma Ikram motar ta fito, hawaye ta gani kwance a fuskarta, Mami ta dafa ta da mmki tace "me ya same ki dota, kukan me kike" ta fashe mata da kuka tace "ba yaya Khaleel bne bae xo damu ba" Mami tayi murmushi ta daga fuskarta tana kallonta tace "nace maki yana nn dawowa dota" fitowa da ita tayi daga cikin motar ta kulle motar snn ta kama hannunta suka yi cikin gida, har karfe sha daya Ikram bata yi bacci ba tana xaune falo duk da Mami ta kashe TVn, Mami ta gama abinda take tace "mu je mu kwanta dota" Ikram ta girgixa mata kai kmr xata yi kuka tace "ni yaya Khaleel nake jira" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 42...... Washegari Ikram na xaune dinnin sanye da kayan makarantar ta tana break, khaleel ya sauko cikin shirin fita office bayan ya sallami Maminsa, ya karaso dinnin din yana kallonta, bata ko kalli inda yake ba sae cin bread da butter take abunta, ya xauna kujeran dake kallon nata yana kallonta yace "baki iya gaisuwa ba ne" murguda masa baki tayi tace "ehh" mikewa yyi, ita ma ta mike da sauri xata gudu ta kwabar da kofin tean gabanta duk ya xube kan dinnin din da jikinta, xaro ido tayi tana tafe hannu tace "shknn ka xubar min da tea a uniform dina sae naje na nuna ma Mami" rikota yyi da sauri ya yo waje da ido yace "lah karya xaki yi min" kan tace kmai ya durkusa gabanta sanin yau mai raba shi da Mami idan taga uniform din nn sae Allah, cikin lallami ya shiga cewa "to to yi hkuri, wllh xan baki chocolate" kmr xata yi kuka tace "to kalli uniform dina" mikewa yyi yana kalle kalle kmr munafuki ya ja ta suka wuce sama ya shiga da ita dakinsa ya kulle kofar yana kallonta yace "to gaya min inda uniform din ki yake" tace "ko ba cikin drawer Mami take ajiye min ba" juyawa yyi yace ina xuwa ya fita, ba a dau lkci ba ya shigo rike da wani uniform din yace "to cire ki sa wnn" murguda masa baki tayi ta juya masa baya tace "to cire min button" ba musu ya cire mata, har ta daga pinafo xata cire ta juya da sauri tace "lahh kana so ka kalleni ne, ka juya joor" da sauri ya juya mata baya yana murmushi, tayi tsaki ta cire pinafo din, sake juyawa tayi tana kallonsa dae dae lkcn da shima ya juyo suna hada ido ta kwala ihu tana kiran mami tana cewa "wllh kallona yake yi Mami" da sauri ya rufe kofar dakin jin Mami ta bude dakinta, ya durkusa gabanta yace "wlh rufe idona xanyi bari ma ki gani" rufe idon yyi da kansa ya shiga cire mata sauran uniform din ya mayar mata da sabon da ya dauko yana sa mata pinafo Mami ta bude kofar dakin, mikewa yyi da sauri, Mami na kallonsu da mmki tace "meye hka Khaleel" kasa ce mata komai yyi, ta juya tana kallon Ikram. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 43...... Mami ta karaso kusa da su fuskarta daure tana kallon Ikram tace "me kike yi a nn" Ikram ta bata fuska kmr xata yi kuka tana nuna mata Khaleel tace "ko ba shi bane ya xuba min ruwan tea a uniform dina shine sae ya kawo ni dakinsa wae don kar ki ganni kuma yaje ya dauko min wani uniform, shine kuma naga yana kallona da nake sa uniform din......" tsawa Mami ta daka mata tace "fita kar in buge maki baki na aike ki gun Khaleel, ko nace ki je kusa da shi?" ta juya tana kallon Khaleel da ya kasa daina kallon Ikram, ranta a bace tace "a kan wani dalili ka xuba mata ruwan tea a jiki Khaleel?" ya marairaice mata yace "wllh Mami bani na xubar mata tea a jiki ba karya take min" Mami ta masa mugun kallo ta kwashi uniform din da ya cire mata ta watsa masa su tace "to ka tabbatar ka wanke su ka shanya kafin ka bar gidan nn don bbu bawan ku" tana kai wa nn ta fixgo Ikram dake tsaye tana kakalo hawaye tayi waje da ita, wani tean ta kuma hada mata ta koma sama ta dauko jakarta da takalmanta, khaleel ya dde tsaye bayan fitarsu daga karshe ya cire suit din jikinsa yyi unbotton din hannun rigarsa ya cire tie din wuyarsa ya duka ya dauki uniform din ya shiga bathroom dinsa ya shi ga wankewa don ba wuta bare ya saka cikin machine, yana gama wankewa ya fito xae je shanya shi a garden ya tarda su a falo Mami na gyara mata takalminta, kallo daya Mami tayi masa ta dauke kanta tace "kuma ka tabbatar ka gyara dinnin din can kafin ka bar min gida, don bbu me gyara maka" Ikram tace "Mami shi ma xae yi latti fa, kice mama jummai ta taya sa gyarawa" Mami ta galla mata harara tace "rufe min baki" ta turo bakin kmr xata yi kuka tayi shiru, jummai dake kitchen tana jin su tace "Mami ya bar shi kawae xan gyara ae aikina ne" Mami tace "ae kuwa sae ya gyara kafin ya bar gidan nn, wani ya xubar masu, aikin dake gabanki ma ya isheki" sch bus ne ya shiga horn bakin gate, Mami ta dauki car key dinta da mayafi ta kama hannun Ikram ta sallami jummai suka yi kofar fita, Ikram ta juya tana kallon Khaleel dake tsaye stairs yana kallonsu ta daga masa hannu snn suka fita daga falon, jummai tayi dariya tace "je ka ka gama shirinka kayi tafiyar ka babana xan gyara" murmushi kawae yyi ya haura sama. Ikram kmr xata yi kuka tace "Mami to yaushe xaki dawo ni bana son wnn gidan nasu mutane sun yi yawa ciki, sae suyi ta kallona, ni ki bar ni wajen yaya Khaleel in dinga kwana da shi, yaya Khaleel kace Mami ta bar ni wajen ka" Khaleel ya galla mata harara ta madubin mota yace "wa xa a bar ma ke" Mami tace "nace gobe idan jummai ta dawo xata xo ta dauke ki ki tsaya wajenta kafin in dawo" Ikram bata kuma cewa komai ba sae xumbure xumburen da take har suka isa gidan, bayan sun fito Mami tace ma Khaleel "xan kiraka idan na tashi komawa gida" yace "to Mami" ya juya yana kallon Ikram ya daga mata hannu yana mata gwalo, ta murguda masa baki Mami ta ja ta suka shiga cikin gidan, basu tar da kowa cikin falon ba Mami ta haura sama da ita tayi sallama dakin Momy suka shiga, tana xaune kan darduma rike da caxbi alamar ta idar da sllh knn, ta mike tace "A'a sannunku da xuwa daga ina hka" Mami tace "wllh daga gida muke" ta xauna suka gaisa snn tace "sauri nake wllh Hajiya, yau da daddare xan kama hanyar germany, may b in yi sati daya, shine na kawo maki dota na ta dinga tafiya sch da islamiyya daga nn kafin in dawo, jummai me mana aiki jiya ta tafi kauye gun yar ta ta haihu, kila ita ma tayi sati daya" Momy tace "to shknn Hajiya ae wnn ba matsala bane, kayayyakin ta fa" Mami tace "khaleel xae kawo mata gobe, ynxu kayan makarantar ta kawae na xo da" Mami bata wani dde ba ta sallami Momy bayan ta kira Khaleel yace mata yana kofar gida, kuka Ikram ta shiga yi wae ita baxata xauna ba, momy tace "haba Ikram baki san ni bane" dafa ta Mami tayi tace "gobe xan xo in dauke ki dotana amma fa sae naga kin daina kukan nn" shiru Ikram tayi tana kallonta, Momy ta dauko chocolate dayawa ta mika mata ta karba tana kallonsu, Mami tayi dariya tace "kmr ko kinsan dotan nawa akwae son chocolate" Momy tayi dariya tace "ae naga yanda tayi ta murna wancan ranar da Aliyu ya bata" Mami ta dan yi still kmr warce ta tuna abu, sae kuma ta juya tana kallon Momy tace "don Allah kar ki bari Aliyu yana shisshige mata bana so" Momy tayi dariya tace "sbda me Hajiya" Mami tace "hka nn kawae bana so" ta daga ma Ikram hannu snn ta yi sallama da Mami ta fita daga dakin. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 44.... Da daddare Ikram na xaune daki tana assignment dinta, momy kuma na wanka, seeyama ta shigo dakin daukar text buk dinta, Ikram tace "ni xan bi ki inda xa ki" Seeyama tayi murmushi tace "ae bbu inda xanje Ikram kallo muke a falo" Ikram ta mike da sauri tace "nima kallon xanyi" bata jira me Seeyama xata ce ba ta fice da sauri, seeyama ta bi bayanta ita ma da sauri tana dariya. Duk yan matan na xaune falo suna kallon Indian film, duk suka bi Ikram da kallo har ta karaso cikin falon seeyama na biye da ita a baya suka xauna, farida ta tabe baki ta ci gaba da kallonta, Ikram tayi shiru tana kallon film din da suke kallo can ta mike ta dauki remote din dake kan centre table ta canxa tashar xuwa Mbc3 tace "ni cartoon xan kalla" cikin tsawa Farida tace "keee kina da hankali kuwa" Murguda mata baki Ikram tayi tace "ehh" Saiham tace "wae wacce yarinya ce wnn 4 Godsake" seeyama ta karbe remote din tace "bari su gama kallonsu Ikram sae in sa maki cartoon din" Ikram ta murguda masu baki ta koma ta xauna kmr xata yi kuka, karfe takwas da rabi aka bude kofar gidan, duk suka juya suna kallon wanda xae shigo, Khaleel ne ya shigo gidan da sallamarsa, Ikram ta mike da sauri tayi gunsa da gudu ta rungumesa kmr xata yi kuka tace "yaya Khaleel ka xo ka tafi dani ne" durkusawa yyi yana kallonta ya gyara mata hannun rigarta yace "in kai ki ina?" ta bata fuska tace "gida mana" yyi murmushi yace "ae Mami bata dawo ba, ga banana nn na kawo maki da yawa ae" ta juya masa baya kmr xata yi kuka tace "ni bana so" mikewa yyi ya kamo hannunta yace "to naji xan tafi da ke. ina momy?" ta nuna masa sama, sae a snn ya lura da su seeyama dake xaune a falon, yyi murmushi ya daga masu hannu yace "Hi" duk suka yi dariya banda Farida. Cikin falon ya shiga suka gaisa da fara'arsa snn ya kama hannun ikram suka haura sama xuwa dakin Momy, kuka ssae Ikram ta shiga rerawa da Khaleel xae tafi, ya galla mata harara yace "to ni na kawo ki da xan mayar dake" cikin kuka tace "ni wllh sae na bika din" da kyar ya samu ya bar gidan tana ta rusa kuka, Momy tayi lallashin duniyar nn amma taki yin shiru kuma taki bin ta sama, kyaleta tayi ta koma sama abunta, Hajiya ta sakko cikin tsawa tace "ke dalla rufe ma mutane baki shegiya kawae, maxa wuce gun warce kika xo kar in kifa maki mari, ance maki nn gidan ubanki ne xaki dame mutane da ihu" Shiru Ikram tayi tana kallonta. Farida ta sauko ta dungureta a ka tace "maxa bar falon nn kar in maki duka, mayya kawae" seeyama ta haura sama da gudu taje ta kira mumy, Aliyu ne ya shigo falon da sallamarsa, Ikram tayi gunsa da gudu ta fasa ihu tana nuna masa Hajiya da farida tace "yayana kaga wa en can suna min ihu ko, shine wnn har ta turani na kusa faduwa" cikin tsawa yana kallon farida yace "uban me tayi maki don uwarki" Hajiya ta yo waje da ido tace "a ina ka santa Aliyu" [2/25, 08:35] Zjy: Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 45..... Aliyu bae ko kalle Mum din tasa ba ya kama hannun Ikram suka haura sama, dakinsa ya shiga da ita ya xauna kan gado ya dago fuskarta yana kallonta, hawayen idonta ya shiga gogewa a hankali yace "su ne suka doke ki ko Ikram" ta girgixa masa kai tana ci gaba da hawaye tace "yaya Khaleel ne ya tafi ya barni" hade rae yyi yana kallonta yace "ina xae kai ki da" ta marairaice tace "gida mana" hannunta ya kamo yace "to yi hkuri My Ikram, xan kirasa ya xo ya dauke ki kinji" kai kawae ta gyada masa tana kallonsa, yyi mata murmushi ya mike ya dauko chocolate ya bude ya mika mata, ta karba tana murmushi ita ma, ya xauna kan gadon ta xauna gefensa tana kallonsa tace "yayana meyasa ka daina xuwa gidanmu ynxu?" ya dan yi shiru snn ya kamo hannunta yace "to xan dinga xuwa amma idan na xo ki daina xuwa kusa dani kar Mami ta koreni kin ji" shiru tayi tana kallonsa snn ta ci gaba da cin chocolate dinta tace "to" Momy ce ta shigo dakin tace "to tashi muje ki kwanta tunda kin gama kukan" bata fuska tayi tace "Mami ni ki barni wajen yayana" Momy ta dago ta tace "gobe da sch Ikram kwanciya xaki yi" bata jira me xata ce ba tayi kofar fita da ita, kuka ta shiga yi amma a hankali, momy tace "wlh kin cika kukan bnxa Ikram, komae kice xaki yi kuka" sakinta tayi ta fita daga dakin, Ikram ta juya tana kallon Aliyu dake kallonsu, tayi murmushi ta koma kusa da shi ta xauna, yace "kin ci abinci?" kai ta gyada masa, ya mike ya fita xuwa dakin Momy ya dauko maths texbuk dinta ya dawo, ya shiga bata questn tana solvin har kusan karfe sha daya snn yace "Ikram tashi in raka ki gun momy ki kwanta kinga dare yyi" bata yi musu ba ta mike ya rufe buks din ya dauka suka fita yana rike da hannunta, har kofar dakin momy ya kai ta snn ya durkusa gabanta yana kallonta ya dan yi murmushi ya daura mata kiss a goshinta a hankali yace "gudnyt My dear" murmushin tayi ita ma tayi masa abinda yyi mata, ya mike da sauri ya bude kofar dakin ta shiga snn ya rufe kofar ya juya xae koma dakinsa, tsaye ya ga su Seeyama da Aisha suna kallonsu, suna ganin ya juyo suka shige daki da gudu suka rufe kofar suna ta kyalkyala dariya, dakinsa ya nufa ya bude ya shiga. Kwanan Ikram takwas a gidansu Aliyu Mami ta dawo, kuma ranar Abbansu Aliyu shima xae dawo daga britain, don hka basu a hadu da Ikram ba, a kwanaki takwas din nn da tayi ba karamin shakuwa suka kuma yi da Aliyu ba fiye da na da, ssae yake nuna mata so da kulawa amma fa a boye don warnin ssae Mum dinsa tayi masa washegarin ranar da ya wuce da ita sama kan cewar ya fita harkarta don bbu abinda ya hadasa da ita bata son shisshigi, to kawae ya ce mata ranar. yana dawowa daga aiki da daddare Ikram ke shiga dakinsa suyi ta solvin questn a maths, ba ita ke komawa dakin momy ba sae sha daya, kullum da daddare karfe takwas Khaleel ke xuwa gidan duk da idan ya xo gun su seeyama kawae yake tsayawa suyi ta hira amma da bananan ta yake shigowa gidan, kuma duk xuwansa basu taba haduwa da Aliyu ba don sae kusan goma yake dawowa daga aiki, hka ma Mujaheed sun saba ssae dashi kullum da roban ice-creams da snacks yake shigowa gidan na Ikram, ta dae xama yar gata a gidan, tana bala'in ji da yaya Mujaheed dinta, hka take ce masa yaya Mujaheed dina, duk ya taka ma su Farida da Saiham burki don su kadae ke tsangwamarta a gidan sae Hajiyarsu Aliyu, ita din ma ta shiga taitayinta don tana shakkar Mujaheed ssae ba kadan ba, ko kadan bae da mutunci baya jin mgnr kowa sae ta uwarsa. Aliyu bae wani damu da ynda Ikram ta saba da kaninsa ba don yasan wanene Mujaheed. Ranar da Khaleel ya xo tafiya da ita su seeyama suka ja ta xuwa daki su ka ce "Ikram kice ke baxa ki tafi ba yau, kinga gobe Abbanmu xae dawo kuma yana siyo mana abubuwa da yawa har da Teddy" da gudu ikram ta sauko ta sami Khaleel dake xaune falo yana jiran Momy ta fito da kayanta, ta kama hannunsa ya fixge yana hararanta, ita ma ta rama snn tace "yaya Khaleel ni baxan tafi yau ba, kaga bance ma yayana da yaya Mujaheed dina yau xan tafi ba" Khaleel ya galla mata harara yace "ina Hijabin da nace ki dauko" Momy ce ta sauko rike da jakar kayanta, Ikram ta fasa ihu tace "wayyoo Momy ki maida kayana ni ba yau xan tafi ba" dariya momy tayi tace "yau kuma, to kai kaji Khaleel sae ka tashi ka tafi" mikewa yyi ya karba jakan hannun Momy yace "ae baxan yi wahalar bnxa ba" tana kuka ssae suka bar gidan, su seeyama ma sae da suka yi kukan don ba karamin shakuwa suka yi da Ikram ba yan kwanakin nn, suka xama kmr wasu kawaye duk da sun girmemata da shekaru biyu. Khaleel na gama parkn ya fito daga motar, ya fito da Ikram da taki fitowa, ta buge masa hannu ta kuma fashewa da kuka, dafa ta yyi a hankali yace "baki son ganin Mami ne Ikram" juya masa baya tayi ta rungume hannunta tace "ni ka kyaleni" ya juyo da ita yana murmushi yace "to yi hkuri, xo muje kiga abubuwan da Mamin ki ta siyo maki" bae jira me xata ce ba ya daga ta sama, rungumesa tayi tana kyalkyala dariya suka shiga falon. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 46..... A yr nd halve ltr. Ikram ce xaune falo da Awka gabanta sae faman solve din Maths take tana yi tana kallon cartoon, sanye take da wando pink colour, da yar top fari da pink, calaba ne manya manya a kanta Mami tayi mata park dinsu da ribbon tayi roll din mata don ko kadan bata son kitso, ita da jummae ne kadae a gida Mami bata dawo daga aiki ba, da yake ranan monday ne, jummae na kitchen tana ta shirye shiryen abincin dinner don shidda ya kusa, bude kofar da aka yi yasa Ikram ta juya tana kallon wanda xae shigo duk da tasan baxae wuce Khaleel ba, Aliyu ne ya shigo falon da sallamarsa, tana ganinsa ta hade rae ta ajiye pen din hannunta ta juya masa baya ta rungume hannayenta, kusa da ita ya xauna a hankali yace "Am srry dear" Murguda masa baki tayi tace "let me be" Murmushi yyi ya dawo gabanta ya xauna yace "plss mana" bata fuska tayi kmr xata yi kuka tace "wllh kai ka iya promise n fail ehnn, ni ba ruwana da kai, yaya Khaleel baya min hka" ya kamo hannunta cikin rarrashi yace "wllh i was'nt around ol dis while blive me mana, ki tambayi Mami ma ki ji, i just came back some hours ago" tace "to ina kaje" ya ja mata hanci yace "neva mynd bby, me kike yi hka, wow i knw my bby wil surly come out with flyn colours a wnn exm din kmr ynda kika yi a na cmmn entrance ko" tabe baki tayi ta mike ta shiga harhada litattafenta, yace "ina xaki kuma, ta juya tana kallonsa Boldly tace "Neva Mynd" dariya ssae yyi sanin rama abinda yace mata tayi, ya fixgota ya dago kanta yana kallonta yace "haba bby xamu yi fada fa," Khaleel ne ya shigo gidan rike da briefcase dinsa, ya cire glass din idonsa, kallo daya yyi masu ya dauke kai yace ma Aliyu "hi" suka gaisa, snn ya nufi stairs, Aliyu na kallon Ikram yace "meyasa baki gaishesa ba Ikram" da sauri Ikram ta nuna masa kafarta kmr jira take tace "kalli abinda yyi min da safe" Aliyu yyi shiru yana kallon dan gurjewar da tayi, cikin tsawa Khaleel ya kwada mata kira daga dakinsa, ta murguda baki kmr yana ganinta ita ma cikin tsawan tace "meye" saukowa kasa yyi yana huci yace "me ya shigar da ke dakina, me kika dauka a ciki" tace "to ba Awka dina na shiga na dauka ba jiya na manta shi a ciki" kwafa yyi ya koma sama, Aliyu yace "me ya kai ki dakinsa jiya" ta ajiye buks din hannunta tace "Questns muke solve tare, shine bacci ya daukeni" yyi shiru yana kallonta, snn yace "a dakin kika kwana knn?" ta girgixa masa kai tace "A'a da na tashi a dakin Mami naga kaina" Aliyu bae kuma cewa komai ba ya kauda kansa kawae yana kallon TV, hannunsa ta kamo tace "yayana" ya juyo yana kallonta, ta yi murmushi tace "kayi kyau ssae yau" shima murmushin yyi ya mike yace "bari ina xuwa xanje gun Khaleel" ta rikosa da sauri ta hade rae tace "me xaka ce masa, kalli fa abinda yyi min da safe" ta nuna masa kafarta, yyi murmushi yace "to idan mun gama mgnr xan ja masa kunne kar ya kuma" tayi kwafa tace "to" ya danyi dariya ya haura sama, xaune ya tarda Khaleel bakin gadonsa ya dafe kansa, Aliyu ya xauna gefensa yana kallonsa yace "ya dae Khaleel" Khaleel ya dago da sauri yana kallonsa don bae ji shigowarsa ba. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 47..... Khaleel ya shafa kansa yace "nothn, just havin a slight headache" Aliyu yace "ok kasha magani ne" Khaleel yace "aa ba sae na sha ba, idan nayi bacci shknn" Aliyu ya daga kafada snn yace "kun hadu da Mujaheed yau ne" Khaleel ya girgixa kai alamar A'a, Aliyu yyi shiru snn yace "came 2 seek 4 ur Advice brother" Khaleel na kallonsa yace "Which?" Aliyu ya sauke ajiyar xuciya snn ya fara mgna, "nasan ba ka bani advice mara amfani shi yasa i alwayz want 2 seek urz 1st b4 anybody's, listen attentively kaji matsalata Khaleel kaga kuma ko shawarar da na yanke yyi" Khaleel ya kafa masa ido snn ya gyada kai yace "go on brodza m ol earz" Aliyu yyi shiru na wani dan lkci snn ya fara magana a nutse yana kallon Khaleel. Ikram ta mike xata tafi sama knn taji shigowar motar Mami da gudu tayi kofar fita sae kuma ta tuna ba hula kanta kar Mami tayi mata ihu, ta koma falo da sauri ta dauki hularta snn ta yi waje gun Mami, rungumeta tayi tace "Mami kin siyo min water colour din, fine art teachernmu yace idan bamu kawo ba gobe xae yi cane dinmu" Mami ta mika mata jakar hannunta tace "gobe da safe Khaleel xae je siyo maki ni daga office nake ynxu" Ikram ta karbi ledan hannun mami tana lekan abinda ke ciki Mami tace "i wil punish yhu idan baki jin mgna ta Ikram, ban hanaki bude min leda idan na dawo ba" Ikram ta turo baki tayi gaba, Mami tace "come back here" ta dawo ta tsaya, Mami ta hade rae tace "wa kike ma hka da baki" kmr xata yi kuka ta sunkuyar da kanta tace "am srry ma" Mami tace "wuce ki ban waje," juyawa tayi ta bar wajen tayi cikin falo tana tafiya a hnkli, tana shiga falon tayi bayan kujera ta durkusa ta shiga rera kuka a hankali, Mami ta shigo gidan jummai ta fita tayi mata sannu da xuwa, ta amsa snn ta haura sama ba tare da ta lura da ikram dake bayan kujera ba, ko minti biyar ba ayi ba ta kuma saukowa falo tana kiran Ikram, goge fuskarta tayi da sauri ta fito daga bayan kujerar tace "Na'am" Mami tace "me kike yi a nn" ta girgixa kai tace "nothin" Mami ta karasa kusa da ita ta kama hannunta suka wuce sama, sae da suka shiga daki snn Mami tace "kuka ki ke yi ko Ikram" ta girgixa mata kai, Mami ta rungumeta tace "bbu kyau a baki leda ki dinga lekan ciki bad habit ne kin ji, kuma na hananki severaly amma bakya ji" Ikram ta sunkuyar da kanta tace "am srry," Mami tayi mata murmushi tace "kin yi sllh" gyada kai tayi alamar eh, tace "ni da Mama jummai muka yi" Mami tace "to kin ci abinci" nn ma ta gyada mata kai, Mami tace "gud kinyi past questns dinki ko" Ikram tace "ehh nayi da yawa yau Mami" Mami ta shiga rage kayan jikinta tace "gud, Khaleel bae dawo bne" Ikram tace "suna daki shi da yayana" Mami ta juya tana kallonta tace "Aliyu ya xo ne" Ikram tace "ehh" Mami tace "je kice ma jummai ta kawo min tea" Ikram tace "to snn ta fice daga dakin amma ba da gudu ba kar Mami tayi mata ihu" a cewarta. Aliyu ya dago kansa yana kallon Khaleel jin shirun yyi yawa yace "u re mute brother" nan ma Khaleel shiru, iska Aliyu ya hura masa hkn ya dawo dashi daga world din tunanin da ya shiga, ya kirkiro murmushi yana sosa keya yace "ae xancen nake ne naji sa azimun, shiyasa kaji shiru" Aliyu ya sauke ajiyar xuciya yace "ko?" Ikram ce ta bude kofa ta tsaya daga bakin kofar tace "yaya Khaleel, Mami tace baka san ta dawo bane ba wae" ta karasa mgnr tana murguda masa baki, harara ya watsa mata yace "get out" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 48...... A tare Khaleel da Aliyu suka shiga dakin Mami, Ikram na xaune gefenta tana cin Apple tana bata lbrin practical din da suka yi a Basic science, Mami ta galla ma Khaleel harara tace "me Ikram tayi mka ka jefeta?" Khaleel ya xaro ido yana kallon Aliyu yace "kaji wae na jefeta Aliyu, wllh Mami ban jefeta ba karya take min" Ikram ta murguda masa baki tace "to ba da jifana kke so kayi ba na gudu" Aliyu yyi murmushi ya karaso cikin dakin ya xauna ya gaida Mami, Mami ta amsa tace "ya gida" yace "lfya lau Mami" Khaleel dake kallon Ikram har lkcn yyi kwafa ya karaso cikin dakin, Ikram tace "Mami kina jin abinda yyi min ko" Mami ta harareta tace "rufe min baki" sunkuyar da kanta tayi, Khaleel ya gaida Maminsa, tace "sae ynxu kasan na dawo" yyi murmushi yace "yi hkuri Mami, ina shirin fitowa wancan ta shigo tana min rashin kunya" Ikram ta dago kanta da sauri ta fashe da kuka ta mike tana nuna sa cikin tsawa tace "kai ne kke min rashin kunya, kai ne kke min rashin kunya, kuma daga yau ba ruwana da kai, ba ruwana da kai, kar ka sake kiran sunana Ikram, kar ka sake....." tsawa Mami ta daka mata, Khaleel ya dinga dariya har da sakkowa daga kujera, Aliyu dae shiru yyi yana kallonta, hanyar fita tayi daga dakin da sauri tana kuka, Mami tace "dawo nn" dawowa tayi ta rungume hannayenta tana kuka kanta a kasa, Mami ta ci gaba da abinda take, a xuciyarta tunanin irin masifar Ikram kawae take, Masifaffiyace ta karshe, abun har tsoro yake ba Mami, Aliyu ya mike ya fita daga dakin, Mami ta juya tana kallon Khaleel dake ta dariya har lkcn, tayi masa mugun kallo tace "fice min a daki" ba musu ya mike ya fita, ta kamo hannun Ikram tana kallonta tace "ba nace ki daina ihu ba Ikram, kuma ba na hanaki wasa da shi ba" ta fashe da kuka tace "shine sae yyi ta neman tsokanana" Mami ta rungumeta tace "to ya isa, kyaleni da shi kawae, xanyi maganinsa, amma ki daina masa rashin kunya kinji" kai kawae ta gyada mata har lkcn tana hawaye, Mami ta share mata fuskarta ta xaunar da ita gefenta, hannunta Mami ta daga tana kallo tace "ina abinda Abbanki ya sa maki a hannnun ki?" Ikram na kallon wrist dinta tace "na cire da safe, Mami ni bana son abun, kuma na gaya ma Ammi jiya tace in cire idan muka xo gida" Mami tace "maxa je ki ki sa, kar ki sake cewa baki so kuma" mikewa tayi ta nufi drawern Mami. Karfe goma Aliyu ya shigo dakin Mami xae wuce, Ikram tayi bacci lkcn, Mami dake gaban computer har lkcn tace "baxa ka kwana ba" girgixa mata kai yyi yace "A'a gida xan wuce Mami" Mami ta juya tana kallonsa tace "to shknn Allah ya kai mu Aliyu" yace "Ameen" har ya bude kofa xae fita ta kirasa, ya juyo yana kallonta, ganin bata ce komai ba yasa ya dawo kusa da ita yace "Na'am Mami" kujera ta nuna masa ya xauna yana kallonta, tace "ka gaya min meye Matsalarka Aliyu, yhu re nt yhur self now adayz, nasan ko wanene kai, tel me yhur prblm dear." shiru yyi yana kallonta snn ya sunkuyar da kansa, bayan kmr minti uku tace "to tashi kaje, Allah ya rufa asiri son" [2/25, 08:35] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 49..... Aliyu ya dago yana kallonta ya ma rasa ta ina xae fara gaya mata damuwar tasa, Mami ta cigaba da abinda take tace "ka turo min Khaleel idan ka fita" Ajiyar xuciya ya sauke snn yace "Mami ba hka bane, neman ta inda xan fara gaya maki damuwar tawa nake, Mami am totally lost" Ba tare da Mami ta kallesa ba tace "to idan ka nemo ina sauraranka" ya dan yi murmushi ya dafe kansa yace "ba wani abu bne Mami, takura ni aka yi a gida kan in fito da mata nan da 2wks, nd...." Mami tayi masa mugun kallo tace "to baka isa bane?" shiru yyi yana kallonta, tace "Answer me mana" nn ma shiru, ta girgixa kai hade da tabe baki tace "ae ni kawae kallon ka nake Aliyu, ace mutum kmr ka going to 32 har ynxu bae fara ajiye iyali ba to sae yaushe, kuma sbda samun waje an maka mgna ka tsiri shiga wani magulmacin damuwa, to sannunka, ae ni jin gidanku basu ce maka komai ba yasa nima na ja baki na nayi shiru, but Allah ya gani baxan bar Khaleel ya kai kmr ka bae yi aure ba, Allah ya kai mu nxt yr ka ga." Aliyu yace "Mami nasan ya kamata ace ina da iyali ynxu, kuma ni ba mgnr auren da aka yi min yasa ni shiga damuwa ba, ca fa suka yi idan ban fito da mata nn da sati biyu ba to xa su hadani da Saleema, imagine fa Mami wae Saleema, yarinyar da kowa yasan rashin decency dinta, sbda naki fito da mata sae a aura min ita a cuceni, kai ni ko kyauta aka bani ita wllh baxan karba ba, kuma duk mum ce ke son wnn hadin, duk ta bi xa xuga Dad, Godforbid" Mami tace "to kai ynxu baka da warce kke so ne ko iskanci ne" ya dan yi shiru snn yace "ina da warce nake so, amma bata isa aure ba ynxu" ya karasa mgnr yana kallon Mami, Mami tace "jaririya kke nema knn" murmushin da bae shirya ba yyi, mami tace "Atoh na sani, sae ka auri Saleemar tunda bata isa aure ba, ran da yarinyar ta isa auren sae ka aureta ka hada su" ya girgixa kai yace "Allah ya tsare ni da auren saleema ki daina fadin hka Mami, ke me yaki da duk wanda xae hadani da Saleema ne, Mami da xa a ban yarinyar nn, nayi alkawarin xan raineta, in dauketa matsayin kanwata in bata education me kyau har randa xata mallaki hankalinta tasan ciwon kanta" Mami tayi tsaki don shirme ta dauki mgnr tasa, tace "to kaje ka sami iyayen nata ka fada masu hka mana" ya girgixa kai a hankali yace "ae kema uwarta ce Mami, ba sae naje na sami iyayenta ba" ba shiri Mami ta ajiye kofin tean hannunta ta juya da sauri tana kallonsa baki bude da mugun Mamaki tace "wae Ikram kke fadi Aliyu??" kasa cewa komai yyi ya dukar da kansa, mikewa tayi kmr an tsikareta, 4 sure yasan kofa xata bude masa tace ya fita, hkn yasa ya xube gabanta kan kneels dinsa ya rike kafarta yace "no plss Mami, ki tausaya min kar kiyi min hka, wllh Allah ya jarabeni da son Ikram tun daga ranar da na fara ganinta, kuma ni son tsakani da Allah nake mata da kuma aure, bani da burin auren wata daban idan ba Ikram ba, ita kadae nake da sha'awar xama da a matsayin matata, nasan bata isa aure ba ynxu Mami, don hka ba xaman aure xanyi da ita ba, xan...." tsawa Mami ta daka masa a fusace tace "enuf, nace maka aurar da Ikram iyayenta xa suyi ynxu, amma lallai ka cika mara hankali Aliyu, ita Ikram din xa'a aura maka sbda ka fara tabuwa ko, to tashi ka bar min daki, Allah ya sauwake maka" Aliyu ya girgixa kai hawaye cike idonsa yace "wllh Mami ba xaman aure xan yi da ita ba nasan bata isa ba, karatunta kawae xata ci gaba da, tunda aure suke son in yi....." Mami ta nuna masa kofa tace "don Allah ka rufa min asiri ka tashi ka bar min gida Aliyu" Khaleel ne ya shigo dakin, though a sanyaye yake duk da yasan mgnr, ya xauna gefen gadon Mami yana kallonta yace "Mami ina tunanin ke me iya yi ma Aliyu duk abinda yake so ne, bae kamata kiyi masa hka ba Mami, nd beside ae ba ynxu yace xa'ayi auren ba, just dat ance ya kai mata su gani, may b ace sae nn da six month or so xa ayi auren, kuma kinga Ikram na da shekaru 14 knn lkcn, kuma i think ae a musulince baxa ace bata isa aure ba tana da shekara 14, nd he is a Medical Dr, i guess he knws wat's right n wrong, just dont bother Mami trust ur son, nd idan baki manta ba ae tana da shekara 14 iyayenta suka ce xasu aurar da ita just dat kin canxa masu ra'ayinsu ne, idan ma tunanin rabuwa da ita kike tunda yace ba xaman aure xa suyi ba ae sae ya bar maki ita har randa ta isa xaman auren, ba xa dae ace bae yi aure ba a gidansu, plss consider him mum" Mami ta kasa daina kallon Khaleel har yyi shiru snn ta koma ta xauna tana facing computern ta, ta dau minti kusan biyar snn ta fara mgna ba tare da ta juyo ba. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 50..... "Bani na haifi Ikram ba, don hka ku je ku sami iyayenta a suleja, kar wani ya kuma kawo min wnn silly tok din idan baya son bacin raina, Nonsense kawae" tana kai wa nn ta mike ta fice masu daga dakin, Khaleel ya juya yana kallon Aliyu da ya dafe kansa ya dawo kusa da shi ya dafa kafadarsa yace "dnt wrry bro, nasan ynda xanyi convincin Mami, kar ka damu" Aliyu ya dago yana kallonsa snn ya gyada masa kai ya mike da kyar yace "sae da safe Khaleel its gettn late" Khaleel ya mike suka fita dakin a tare. Washegari da Asuba Mami bata amsa gaisuwar Khaleel ba, ya gama tsayuwarsa a dakin ya fita, Ikram dake tsaye rike da uniform a hannunta tace "Mami meyasa baki ce ma yaya Khaleel komai ba da ya gaisheki, ae na yafe masa" Mami ta galla mata harara tace "sa uniform din knn, wae ma me kike yi tun daxu ne Ikram" Ikram ta shiga saka uniform dinta da sauri, snn ta dauki safarta da takalmi ta sa. Mami tace "kije ki yi break downstairs" Ikram ta sauka kasa xuwa dinnin, xaune ta tarda Khaleel a dinnin din ya dafe kansa ga tea a gabansa, kujerar dinnin din da ta ja yasa ya dago kansa da sauri, ta xauna snn tace "idan kana son Mami ta dinga maka mgna to ka daina neman tsokanana" harara ya galla mata yace "fita daga nn wawiya kawae" ita ma ta hararesa tace "to ba breakfst xanyi in tafi sch ba" Mikewa tayi da sauri ta dawo gabansa tana kallon kirjinsa, singlet ne jikinsa sae farar shirt da bae yi button ba, ta daura hannu a kirjin tace "lah yaya Khaleel, chest din ka irin na yayana wllh kalli gashi" sae da yyi baya ya kusan faduwa ya turata da sauri yace "ke ina wasa da ke ne" dariya ta kyalkyale da, yyi tsaki ya turata daga gabansa ya mike ya bar dinnin din. Ta bi sa da kallo tana murguda masa baki, Karfe hudu da minti biyar Ikram ta shigo gidan bayan sch bus ya ajiyeta ta gaida jummae snn ta wuce sama xuwa dakin Mami, kwance ta tarda Mami a dakin, duk da idonta biyu bata ma san ta shigo ba, Ikram ta karasa kusa da gadon da sauri ta durkusa tana kallon Mami tace "Mami baki je office bane yau, ko baki da lfya ne" Mami ta kirkiro murmushi ta mike xaune tana kallon Ikram tace "har kin dawo dota" Ikram ta gyada mata kai tace "gud evenin Mami, re yhu sick?" Mami ta girgixa mata kai tace "am ok dota, yau ban da aiki ne a office shine nake hutawa, maxa tashi ki cire uniform dinki kiyi wanka kiyi sllh sae kije ki karba abincin ki gun Jummai" Ba musu Ikram ta mike ta cire uniform din ta tana cewa "Mami ni yau baxan je Islamiyya ba kai na nata min ciwo a sch, kuma an bani magani na sha" Mami tace "wani maganin suka baki kika sha" Ikram tace "wani farin circle magani aka bani na sha da ruwa" Mami tace "daga yau kar ki kuma shan magani idan sun baki, xan je in samesu ma, idan kanki na ciwo ga magani nn a gida" Ikram ta gyada mata kai snn ta shiga wanka, Mami ta mike ta fito mata da kayan da xata sa snn ta koma ta kwanta. Ikram na gama sa kayanta tayi sllh snn ta sauka kasa xuwa gun Jummai ta karba abincinta ta dawo cikin falo da sauri ta kunna TV snn ta xauna tana ci tana kallo. Karfe biyar Aliyu ya shigo falon da sallama, ta mike da sauri taje ta rungumesa ta daga kai tana kallonsa tace "yayana jiya ban san lkcn da ka tafi ba" Murmushi yyi yace "uhm kin yi bacci ne" tace "shine baka tasheni in raka ka ba ko, kasan me yayana, yau an bamu practical da xa muyi a Home economics kuma nasan yaya Khaleel baxae koya min ba" ya durkusa gabanta yace "wani practical aka ba ku" tace "wae Abrasive xa mu yi" ya mike yace "to xan maki kafin in tafi, Mami tana sama ko?" ta gyada masa kai tace "ehh bata je office ba tace min hutawa take yi yau" ya kirkiro murmushi yana gyada mata kai snn yace "je kiyi kallonki kafin in sauko" Ba musu ta koma kan kujera ta xauna ta ci gaba da kallonta, snn ya haura sama xuwa dakin Momy, a sanyaye yyi sallama ta amsa snn ya shiga dakin [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 51..... Aliyu ya karaso gefen gadonta ya xauna yana kallonta yace "ina yini Mami" ta mike xaune tace "lfya qlau, ya gidan" yace "Alhmdllh" daga nn bae kuma cewa komai ba ita ma hkn, can bayan kmr minti biyar yace "gani kinyi kira na Mami" Mami na kallonsa tace "dama ba wani abu bane tambaya kawae nake son maka" yace "ina ji Mami" tana kallonsa tace "A gidan ku kana da tabbacin xa su bari ka auri Ikram Aliyu?" yyi shiru yana kallonta snn yace "idan nace ita nake so i am sure xa su barni in aureta" Mami tayi murmushi tace "har da Mum dinka Aliyu" ya girgixa kai yace "ae ba ita xata xauna min da saleemah ba Mami, kuma na tabbatar dad dina baxae min abinda bana so ba" Mami ta gyada kai snn tace "shknn, xan baka Ikram amma da sharadi biyar Aliyu, though ba masu tsauri bane kuma its Nml" ya tsura mata ido yana kallonta a sanyaye yace "to ina ji Mami" ta girgixa kai tace "A'a ba ynxu xaka ji su ba, ynxu dae me kace iyayenka suka ce kayi nn da sati biyu?" yace "suka ce in kai masu mata su gani" Mami tace "gud yaushe xaka kai masu ita?" yyi shiru na wani dan lkci snn yace "duk lkcin da kika ce in kai ta Mami" Mami tace "to duk randa ka shirya ka xo ka dauketa, Allah ya shige mana gaba" yace "Ameen ngd ssae Mami, Allah bar xumunci" tace "Ameen, amma Momy tasan da wnn mgnr ne?" ya girgixa mata kai alamar "A'a" tace "to idan ka koma gida ka sanar mata, xama muyi waya da ita, don bana son abinda xae sa raina ya baci Aliyu" Aliyu yyi shiru snn a sanyaye yace "Mum don Allah kiyi min favour daya" ta na kallonsa tace "na me knn" ya dawo gabanta yace "plss mum ki kira Abba kice masa kece ke son hadani da Ikram, nasan Abba xae ji mgnrki, kinga komai xae xo min da sauki knn" Mami ta girgixa masa kai tana murmushi tace "A'a kasan wnn baxae yiwu ba, kai dae kayi ta addua kawae nasan Momy ma idan ta sa baki komai xae xo maka da sauki ba sae nayi mgna ba" yace "to shknn Mami, i am greatful" tayi murmushi tace "Allah yyi maka albarka son, Allah na tare da kai" Aikin da take yi a computer jiya ta bar masa ya karasa snn ta fita downstairs taga me Ikram ke yi duk da tasan baxae wuce kallo ba, hkn kuwa ta tarar tana yi, ta kashe TVn tana hararanta tace "kinyi assignment dinki ne" Mikewa tayi kmr xata yi kuka tace "A'a" snn taje dauko jakarta a sama. Har dare Aliyu na dakin Mami, sllh kadae ya fita da shi, ya dawo ya ci gaba da abinda yake a computer, Karfe takwas Khaleel ya shigo dakin, ya gaida Mami dake kan darduma ta amsa tace "yau baka dawo da wuri ba son ina ka tsaya" ya xauna kan kujera yace "to Mami naga fushi kike dani, yau fa ko gaisuwata baki amsa ba, shiyasa nayi xamana a office" bae jira me xata ce ba ya juya yana kallon Aliyu yace "Hi Brother" Aliyu ya juya suka gaisa snn ya ci gaba da abinda yake. Mami tace "Aliyu ka je ku ci abinci ka bar shi xan karasa" Ikram ce ta shigo dakin ta tsaya daga bakin kofa rike da buk dinta tana hawaye tace "Mami kina ganin yaya Khaleel ya watsa min ruwa ya tsallaka min buk ko" Khaleel ya xaro ido yace "lah yaushe na watsa maki ruwa" tace "wllh Mami ya watsa min, kalli buk dina inda ya jike fa" Mami tace "yau ni nashiga uku da jaraba" Khaleel ya mike tsaye da sauri yace "wllh Mami karya take min daga na wuce ta gabanta sae tace na xuba mata ruwa, ke wae meyasa kika fiye karya ne" Ikram ta karaso cikin dakin ta dauki table water din dake gaban Aliyu ta bude ta karasa gabansa ta watsa masa ruwan ciki a jiki tana murguda baki tace "na rama, kuma wa ennan files din dake cikin dakinka ma duk sae naje na xuba masu ruwa wllh" juyawa yyi baki bude yana kallon Mami yace "kina gani ko Mami" Mami ta galla masa harara tace "ku fice min daga daki kar in bata maku rae" Ikram tayi masa gwalo ta fice da gudu, ya bi bayanta da sauri, Mami tace "dawo nn" juyowa yyi yana kallonta fuskarsa a daure tace "dawo nace" dawowa yyi cikin dakin, Aliyu ya mike ya kashe system yana kallon Khaleel yace "mu je mu ci abinci Khaleel" ba musu Khaleel ya mike suka fita daga dakin a tare. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 52..... Karfe goma saura Mami ta aike Ikram taje ta kira mata Aliyu dakin Khaleel, ta gama sa kayan barcinta yar gown iya gwiwa pink colour, snn ta fita xuwa dakin Khaleel, xaune ta tarda su kan gado suna mgna, ta murguda ma Khaleel baki tana gyara dogon gashinta da ya rufe mata ido tace "yayana wae Mami tace in kiraka, kuma fa baka yi min assignment dina ba ka tsaya kana surutu da wancan" ta fadi tana nuna Khaleel, Khaleel yyi murmushi ya kauda kansa hade da kwafa, a tare suka koma dakin Mami da Aliyu yana cewa "ynxu xan maki kanwata ae ban manta ba, kuma ki daina ma yaya Khaleel rashin kunya baki san shima yayanki bne" ta xaro masa ido tace "sae nayi din idan bae daina neman tsokanana ba wllh sae nayi" bae ce mata komai ba suka shiga dakin, Mami tace "wllh ynxu aka kirani emergency hsptl Aliyu, ka daure ka tafi don Allah, ni ban jin fita da daddaren nn" ya dan yi jim snn yace "to shknn Mami bari in tafi" ya dauki car key dinsa ya fita daga dakin Ikram na biye da shi a baya kmr xata yi kuka ta kamo hannunsa tace "to yayana Assignment din fa" yace "owwh hka ne fa" ya durkusa gabanta ya dafata yace "kinga Mami ce ta aikeni Ikram..." tace "to xaka dawo ne" yyi shiru snn yace "kinsan mene ki kai ma Khaleel....." juya masa baya tayi da sauri kmr xata yi kuka tace "ni baxan kai masa ba kana so ya kore ni ko" ya juyo da ita yace "nasan baxae kore ki ba kanwata, kinsan mene kina xuwa gunsa sae ki durkusa kice don Allah yyi hkuri baxa ki sake ba nasan xae maki, ko kuma ki kai ma Mami kawae ta maki" kmr xata yi kuka tace "Mami xata ce inje inyi da kaina ae an koya min, shi kuma ni baxan iya Kneel down masa ba" ya xaro ido yace "ba assignment kike son a koya maki ba knn, ni kinga ynxu asibiti xan tafi duba wasu basu da lfya" ta turo baki tace "to baxae koreni ba idan naje" ya gyada mata kai yace "ehh amma idan kika durkusa kika basa hakuri" ta karyar da kai tace "to xan basa amma kadan" murmushi yyi ita ma hka, ta rakasa har bakin kofa snn ya durkusa gabanta yana kallonta yace "i luv yhu dear" dariya tayi ta rufe ido ta juya masa baya tace "i luv yhu 2" ya mike yana murmushi yace "tnxx dear" ya daga mata hannu ita ma hka snn ta koma sama, sch bag dinta ta shiga dakin Mami ta dauka snn ta nufi dakin Khaleel, xaune ta tarda shi yana shan tea yana kallo, kallo daya yyi mata ya dauke kansa ta karaso dakin ta durkusa dan nesa da shi ba tare da ta kallesa ba tana murguda baki tace "kayi Hkuri" satan kallonta ya dinga yi bae ce komai ba, ganin yaki cewa komai yasa tana hararansa cikin daga murya tace "nace kayi hkuriii" ya juyo yana kallonta yace "da aka yi me" ta murguda masa baki tace "rashin kunyan da nayi maka" ya dauke kansa yana murmushi bae dae ce komai ba, ta mike fuskarta daure tace "ni Assignment xaka yi min" ya watso mata wani mugun kallo yace "ni xan maki assignment?" ta rike kugu tace "ehh" ya kuma cewa "nii?" tace "ehh" ya gyada kai yana murmushi yace "to sae na rama abinda kika min" ta bata fuska tace "ni me nayi maka to?" yana kallonta ya mike tayi baya da gudu ya girgixa kai yace "ae ni ba dukanki xan yi ba" shirt din da ta xuba masa ruwa daxu ya dauko yana nuna mata yace "nima sae na xuba maki ruwa kmr ynda kika xuba min kafin inyi maki assignment din" kmr xata yi kuka tace "to wae ba nace kayi hkuri ba ko na sani ne?" ya girgixa mata kai yace "ae sae na rama" ta dan marairaice tace "amma ae kadan na xuba maka" yace "nima kadan xan xuba maki" ta dan yi shiru snn tace "to oya xuba min kadan din" fridge taga ya nufa ta xaro ido tace "lahhh ni ba ruwan sanyi na xuba maka ba wllh" yace "ae ba ruwan sanyi bne, ynxun nn na xuba su a fridge kuma ma a kashe fridge din yake, kuma ae nima ruwan gora kika xuba min" bata ce komai ba ya bude fridge din ya dauko table water daya ya goge jikin ruwan da sauri kar ta gane na sanyi ne, ya matso kusa da ita ya bude ruwan ta bata fuska kmr xata yi kuka tace "Allah ni kadan xaka xuba min faa" yace "nasani" tsiyaya mata ruwan yyi a jiki kmr ynda tayi masa daxu ta fasa wani gigitattcen Ihu a tsorace jin ruwan sanyi ne, ajiye goran yyi da sauri ya kamota yace "ke ba ramawa nayi ba" wani ihun ta kuma fasawa ya rungumota da sauri ya rufe bakin yace "ke baki iya wasa bane" dukansa ta shiga yi tana tutturasa tana neman ci gaba da ihunta da kuka amma yaki cire hannunsa daga bakinta, dagata sama yyi ya dauki goran ruwan ya xauna kan gado yana rike da ita cikin lallami yake cewa "to yi shiru gashi kema ki rama" jikinta na rawa ta fixge ruwan daga hannunsa, ya rungumeta yana dariya yace "don Allah kiyi hkuri wllh sanyi nake ji, in kika xuba min baxan maki assignment ba" ta fashe da kuka ya dago kanta yace "to yi hkuri xan baki chocolate dayawa" ta galla masa harara tace "mugu kawae" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 53...... Karfe daya saura Mami ta shigo dakin Khaleel tana kwada ma Ikram kira, farkawarta knn daga bacci bata ga ikram gefenta ba, Khaleel na xaune kan gado yana ta faman solve din mata assignment na Maths, ita kuma tana kwance gefensa duk ta takure kanta sbda sanyin AC tana bacci, Mami tace "Meye hka Khaleel" rufe littafin yyi da sauri yana kallon agogo yace "Mami baki yi bacci ba" tayi masa mugun kallo tace "nan ne wajen kwaciyarta Khaleel, ni fa bana son shashanci da rainin hankali, snn da ka bude mata AC hka kana da maganin da xaka bata ne idan ta tashi tana tari" mikewa yyi da sauri yace "wllh Mami ita ta kunna, kuma ni assignment muke yi tayi bacci" Mami tace "assignment din kke rubuta mata ynxu?" yace "No naga tayi bacci ne...." fixge buk din Mami tayi daga hannunsa tace "kar ka sake yi mata rubutu daga yau tunda bakai ke biya mata kudin mkrntr ba" bae ce komai ba ta isa kusa da Ikram ta dago ta tace "tashi muje ki kwanta Ikram" cikin magagin bacci take cewa "yaya Khaleel ni ka dinga yi min bacci nake ji, anjima xan tashi" Mami tayi tsaki ta shiga tattara sauran buks dinta da sch bag snn tace "ka kai min ita daki idan ka gama tsayuwar" tana kai wa nn ta fice, yyi murmushi ya bi ta da kallo snn ya juya yana kallon Ikram da tayi ruf da ciki tana bacci, ya karasa kusa da ita ya dagota, kwace kanta ta shiga yi ta bude ido a hankali tana cewa "oowh yaya Khaleel ni bacci nake ji wlh" kan kafadarsa ya daurata ya fita daga dakin, ko da ya shiga dakin Mami tana bathroom, ya kwantar da Ita yana kallon dan karamin bakin rashin kunyarta da murgude murgude, hannu yasa ya dan buge bakin ta bude ido da sauri tana kallonsa, ya juya ya fice daga dakin da sauri, murguda masa bakin tayi ta juya ta ci gaba da baccinta. Ranar friday da daddare Ikram na xaune dinnin tana karanta literature book din da suke amfani da a sch mai suna without a silver spoon, Aliyu da Khaleel suka shigo gidan, ta mike da sauri tayi gun Aliyu ta rungumesa tace "yayana nayi missn dinka jiya baka xo ba" yyi peck din goshinta yace "Mami ce ta bar min aiki da yawa a office shiyasa ban xo ba" hanyar stairs Khaleel ya nufa, Aliyu yace "baki gaida Khaleel ba Ikram" ta murguda baki tace "ae nasani" murmushi yyi yace "to me kike yi a dinnin" tace "literature nake karantawa kasan gobe muna da literature" yace "gud, my Ikram je ki ci gaba da karatun ki" ba musu ta koma dinnin din ya haura sama, dakin Mami ya nufa, ya tarda ta xaune tana rubutu Khaleel na kwance kan gadonta, ya xauna ya gaida ta ta amsa snn tace "ya aka yi a Meetn din da kuka je" ya shafa kansa yace "Mami ni ban je ba su Dr Ibrahim ne suka je" tace "ok, Momy ta baka sako ka kawo min" yace "A'a Mujaheed ta ba bani ba" Mami bata kuma cewa komai ba, Aliyu ya dauki remote ya shiga canxa tasha, Khaleel yace "Mami wae fa ran sunday yake son kai Ikram gidansu" Mami ta juya tana kallonsa tace "to shi bae da baki?" Khaleel yyi murmushi yace "to nayi shiru" Aliyu ya juya yana kallonta yace "Mami nayi xaton Momy ta gaya maki ne" Mami tace "to idan ta gaya min fa" ya dan yi shiru snn yace "to kiyi hkuri" bata tanka sa ba, bayan kmr minti biyar tace "da ranar lahadin nake so Khaleel ya kai ta gida, but gobe sae su tafi, ran lahadi sae ka kai ta gidan naku" kai kawae Aliyu ya gyada mata Khaleel ya hade rae ya mike xaune yace "Mami ni wani waje fa xani gobe," Mami tace "idan ku ka dawo sae ka je inda xaka" bae ce komai ba ya mike ya fita daga dakin, Aliyu ya bi bayansa. Suna xaune daki suna cin abinci Khaleel yace "wae in tambayeka Aliyu" ba tare da Aliyu ya kallesa ba yace "m ol earz" Khaleel yyi murmushi yace "emm dama abinda ka gani jikin Ikram ya burgeka har kke son aurenta nake so ka gaya min" Aliyu ya dago yana kallonsa, Khaleel ya ci gaba da cin abincinsa yana murmushi yace "yes ina jin ka, don ni abun na daure min kai, nd Beside me kaga ta iya, yarinyar da ko hankalin kirki bata da shi, bbu abinda ya cika kanta sae shegen wasa da rashin kunya, common gyaran daki bata iya ba bare shara, uwa uba axo ga girki, ban tsamman ma ta iya kunna gas din ba, wnn burden babba kawae kke son daura ma kanka, yarinyar da bata wuce ka shiga da ita bayi kayi mata wanka ba ka sa ma kaya" dariya ssae Khaleel ya fashe da har da kyakyatawa, Aliyu ya jefa cokalin hannunsa cikin abincin gabansu ya mike yana kallon Khaleel. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 54..... Juyawa Aliyu yyi ya fice daga dakin ba tare da yace masa komai ba, Khaleel ya bisa da kallo yana ci gaba da dariyarsa ya girgixa kai yace "naga ta ynda xa'ayi wnn abun dae" Washegari karfe tara Khaleel ya shigo dakin Mami cikin farar shaddarsa ya xauna yana kallon Mami yace "Mami ta gama shiryawa ne, ina son mu dawo da wuri don akwae inda xa ni" Ikram dake daure da towel tana shafa mai tace "ni dae sae na gama kallon Shaun the sheep kafin mu tafi, kaga an kusa farawa" ya galla mata harara yace "wa xae jira ki ki kalla wani shaun the sheep" ta murguda masa baki tace "kai" ya juya yana kallon Mami yace "Mami ki gaya mata ta daina murguda min baki watarana xan cire mata hakori idan tana min hka" Ikram tace "sannunka ba sae ka cire min ba" Mami tace "ban hana ki rashin kunya ba Ikram" kmr xata yi kuka tace "shi ya fara min fa Mami" Mami tace "da'alla rufe min baki ki rufe min maina ki ajiye" Ikram ta rufe man kmr xata yi kuka ta mike tana kallon kayan da Mami ta ciro mata ta sa, riga da skirt ne na atamfa sae Hijab, ta rungume hannayenta ta juya masu baya tace "ni ba wnn kayan xan sa ba Mami, ni wando da riga xan sa wnda yayana ya siya min" Mami tace "baxa ki sa ba," hawaye ne ya cika idonta ta jawo vest dinta xata sa, Mami tace "shiga bayi kisa kayan" daukan sauran kayan nata tayi ta shiga bathroom ta sa ta fito. Khaleel ya rufe bakinsa da hannu yana kallonta, ta fashe da kuka tana kallon Mami tace "wllh nasan dariya yake yi Mami, ni yake wa dariya" Mami ta daka mata tsawa "fita ki ban waje, jarababbiya kawae ihu yyi maki ba dariya ba" ta fice daga dakin da gudu ta sauka kasa ta dinga rusa kuka, jummai ta fito daga kitchen da sauri tana tambayarta me ya faru, ko kallonta bata yi ba sae kukanta take kmr xata shide, Khaleel ne ya sakko rike da makullin mota da hijabinta ya karaso kusa da ita cikin falon yana murmushi ya xauna yana kallonta yace "ni dae ban maki dariya ba wllh" hararansa tayi ta mike xata bar wajen ya riko hannunta da sauri yace "to srry xan jiraki ki gama kallon cartoon din ki wllh" komawa tayi ta xauna tana share hawayenta, karfe goma suka bar gida suka kama hanyar suleja bayan Mami ta rakosu har bakin mota, surutu kawae Ikram ke masa cikin motar shi dae sae um um yake ce mata, ta gaji don kanta tayi shiru, can kuma tace "ae yayana yace min yana xuwa gidanmu Allah yasa mu gansa yau" ya juyo da sauri yana kallonta yace "wani yayanki" tace "yaya Aliyu mana" ya gyada kai snn yace "yaushe ya gaya maki yana xuwa gidan ku?" tace "kullum yana ce min ya je" Khaleel ya tabe baki bae ce kmae ba, sha daya suka isa gida, yana gama parkin ta bude mota ta fice tayi cikin gidansu da sauri, wanke wanke ta tarar Ammi ke yi ta rungumeta tana cewa "Ammina gani na xo" Ammi ta mike tsaye tana murmushi tana kallon yar tata tace "ke dawa kuka xo da safe hka" Ikram tace "ni da yaya Khaleel muka xo, Mami na gida, Ammi ina Abbana?" Ammi tace "ya fita kasuwa, je ki kice masa ya shigo mana" Ikram tace "to" snn ta juya ta fita, Ammi ta bi ta da kallo a sanyaye, ssae ta lura Ikram ta nutsu ynxu, tabarma ta dauko ma Khaleel ta shimfida masa, suka shigo gidan a tare da Ikram ya xauna kan tabarma snn ya dukar da kansa ya gaida Ammi, ta amsa da fara'arta tana tambayarsa Mami, yace "tana nn lfya, Mama" Ammi tace "shekaran jiya ma wan ka ya xo nn" Ikram tace "bana ce maka yana xuwa ba" murmushi kawae yyi bae ce komai ba, awansa daya a gidan yace xae tafi gun wani abokinsa dake wajajen anjima da yamma xae xo daukar Ikram, Ikram ta rakasa bakin xaure tace "yaya Khaleel kar kaxo da wuri fa" "to" kawae yace mata ya wuce, snn ta dawo cikin gida, Ammi ta sa ta taje ta gaida su baba Habu, da maman altine ta dawo, ko minti goma ba'ayi ba ta dawo gidan tace ta gaishesu, Ammi tace "da sauri hka Ikram, to ki tafi gun Abbanki ki gaishesa, daga nn sae ki shiga gidansu Mmn Shafa ki gaishesu tunda ba nisa, idan kina dawowa sae ki shiga gidan yakumbo ma ki gaisheta" Ikram tace "ni baxan je gidansu Shafa ba" Ammi tace "sbda me" tace "sbda xagina mama shatu da kawu Na lado xa suyi idan na je, hka ma ranar da naje take ce min karuwa, kuma da na tambayi Mami meye karuwa tace min prostitute ce" Ammi tace "meyasa kika tambayeta Ikram" Ikram bata ce komai ba, Ammi tayi shiru na wani lkci snn tace "to tashi maxa kije ki dawo" Ikram ta mike ta sa takalminta tace "to amma dae baxan je gidansu shafa ba" Ammi bata ce komai ba ta bita da kallo har ta fita daga gidan. Karfe biyar da rabi na yamma Khaleel ya xo tafiya da ita, sae taji kmr kar ta rabu da Amminta, Khaleel ya ba Ammi sakon da Mami ta bada a kawo mata snn suka bar gidan da Ikram wajajen karfe shidda. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 55...... Sae da suka yi nisa snn Khaleel yyi parkn ya juya yana kallon Ikram da ta hakikance a baya ya galla mata harara yace "waye drivern ki, c'mon dawo nn" ta bata fuska tace "to ni nan nake son in xauna" yace "Allah baki isa ba, ki dawo gaba idan ba hka ba in sauke ki a titi" dawowa gaba tayi tana murgude baki ta xauna, snn ya ja motar suka bar wajen, bakwae saura suka shigo Abuja amma basu shigo cikin gari ba sae kusan takwas sbda traffic, wani gida daban ta ga suka shiga da ba nasu ba, tabi tsakar gidan dake cike da motoci da kallo, ga dai daitun mutane dake xaune tsakar gida wasu na shan lemo wasu kuma na xaune ne kawae tace "ha'a yaya Khaleel ina ne nn muka xo, ae ba nn bane gidanmu" bae ce komai ba ya gama parkn snn ya bude mota ya fito, ita ma hka, ya xagayo ta inda take yace "kika kuskura kika ce ma Mami mun je wani guri dake baxan sake wasa dake ba wllh, kuma baxan dinga siya maki ice-creams ba" tace "to ina ne nn" ya kama hannunta suka nufi balconyn dake bayan gidan, yana bude kofar ta riga sa shigewa tana kalle kalle, fixgota yyi da sauri yace "kee nace ki shiga" bata damu da ihun da yyi mata ba hankalinta na kan mutanen da ta gani cikin falon, both maxa da mata suna ta ciye ciye da shaye shaye wasu ma rawa suke, ta juya tana kallon Khaleel baki bude tace "lah gun party muka xo yaya Khaleel" bae tanka ta ba ya ja ta suka shiga falon, ssae aka yi decoratin din falon, da dae alamar birthday ake, muzic sae tashi yake ta ko ina, gaba daya aka maida hankali gun Khaleel da Ikram, Khaleel yace "don Allah ku rage vlme din wnn wakar taku, its 2 much " wani guy dake kwance yana cin nama ya mike xaune da sauri yace "baka ce baxaka xo ba karyar bnxa kawae, wacece wnn kuma Khaleel, ko ita ce babe din taka?" Khaleel ya juya ya kalli Ikram snn yyi masa mugun kallo yace "babe dina?? u re vry crazy" duk suka kwashe da dariya, shima yyi dariyan yace "ita ce matar da Aliyu ke shirin aure wllh is'nt it astonishin, kawo maku ita nayi kawae ku ganta naji cmmnt dinku" duk suka tsaya kallon Ikram baki bude, har da matan falon, dariya ya dinga yi ssae har da dafe kai, can yyi tsit yana kalle kallen falon yace "hope Mujaheed baya nn?" wani guy ya fashe da dariya yace "amma lallai Aliyu ya samu brain touch, wnn ita ce yarinyar da ya ishe mutane da boast, wnn yar cikin tasa?" duk yan falon suka kwashe da dariya har da Khaleel, Ikram ta juya tana kallon Khaleel, ta duka ta dangwali tiles din falon da yatsan ta snn ta mike ta manna yatsan a harshenta ta daga yatsan sama tace "wllh sae na gaya ka da Mami kaga na rantse" dariya ssae yan falon ke yi, tayi tsaki tana murguda baki tace "barbarians kawae" snn ta juya xata bar falon, fixgota Khaleel yyi yana dariya ta gatsara masa cixo tare da kwace kanta, wata yarinya ce ta sauko daga stairs da gudu da wasu yan mata biye da ita a baya, ta hade cikin kananun kaya masu dan bnxan kyau, tana nuna Ikram da mmki tace "dama sbda wnn yar cikin tawa Aliyu ke walakantani yana ci min mutunci, Abormination, dama tun ba yau ba nasan wllh Aliyu na da tabun hankali" dariya ssae Khaleel ke yi ya kamo hannun Ikram, ta fixge tana kallon saleema, daga ta sama yyi, suka fita daga falon ana ta dariya, cikin mota ya saka ta suka bar gidan. Eatry ya tafi da ita ya siya mata abubuwa da yawa, nn da nn ta fara washe hakora suka kama hanyar gida bayan tace baxata gaya ma kowa inda suka je ba, bbu irin jaraban da Mami batai ma Khaleel ba kan daren da suka yi, shi dae dukar da kansa yyi bae ce komai ba, ta gama ta ja Ikram suka wuce sama suka bar sa nn tsaye. Karfe tara da rabi Aliyu ya shigo gidan, direct dakin Khaleel ya nufa bae samesa ciki ba, ya fito ya shiga dakin Mami, xaune ya tadda shi kusa da Mami suna mgna, Aliyu ya karasa kusa da shi a fusace ya cakumosa cikin tsawa yace "ka gaya min dalilin da yasa ka kai Ikram gidansu saleema yau, idan ba hka ba wllh baxae mana kyau ba a dakin nn ynxun nn" Like · 1 · Reply [2/25, 08:35] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 56...... Khaleel ya juya yana kallon Mami da ta ajiye abinda take tana kallonsu ganin taki cewa komai yasa ya mike a fusace shi ma ya shakesa yace "do ur worst, kuma don me ba ka xo da imbecile din da ya gaya maka ba" Aliyu ya kafa masa ido na kusan minti biyar xuciyarsa harbawa, sake sa yyi ya ya juya xae bar dakin Mami tace "dawo nn" tsayawa yyi daga inda yake yaki dawowa, tace "magana nake maka" dawowa yyi ya tsaya ba tare da ya kalleta ba, Khaleel yyi tsaki yace "nnsense" ya juya xae fita daga dakin, ta daka masa tsawa "nace ka fita? Don uwarka " ya dawo yyi xamansa, Mami na kallon Aliyu tace "me ya faru" kin cewa komai yyi ya kauda kansa, tace "mgna fa nake maka" ba tare da ya kalleta ba yace "bkm" tasan baxae gaya mata ba knn, ta juya tana kallon Khaleel tace "me ya faru" Khaleel yace "nima ban gane abinda yake nufi ba Mami" Mami na masa mugun kallo tace "ko?" yyi shiru, Ikram Mami ta fita ta kira a gun Jummai suka shigo dakin a tare Ikram na cewa "Mami na gama duka Assignment dina fa kawae basic science ya rage kuma yayana xae koya min" Mami bata tanka mata ba ta xauna tana kallonta tace "ina Khaleel ya kai ki yau" Ikram ta xaro ido a tsorace ta daga hannu biyu sama tace "wllh bae kai ni ko ina ba Mami, gurin Ammi kawae muka je muka dawo" cikin tsawa Mami tace "yhu re tellin me lies uhh, i will flog yhu mercilessly if i find out d truth get out" Ikram tayi narai narai da ido ta juya tana kallon Khaleel da ya kauda kai ya daure fuska, Mami ta daka mata wani tsawan "fice min a daki nace" hawaye ya cika idon Ikram tace "Mami he said i shudnt say anythin about it, gashi nn ki tambayesa" Mami tace "wuce ki ban waje" juyawa Aliyu yyi ya fice daga dakin, Mami ta mike tana kallon Khaleel da kyau tace "ina ka kai Ikram yau bayan suleja" Ikram ta juya sui sui ta bi bayan Aliyu da gudu tana hawaye, Ganin jiran amsan sa Mami take yasa ba tare da ya kalleta ba yace "gun birthday din Saleema na kai ta, na nuna ma frndx dinsa ita a matsayin matar da xae aura, dats ol Mami" Mami ta kafa masa ido xuciyarta na tafarfasa, ta kasa cewa komai. Washegari sunday Ikram na tashi daga bacci bayan ta wanke baki wajen karfe takwas ta sakko kasa yin breakfst, xaune ta tadda Khaleel a dinnin ga break dinsa gabansa yaki cin komai ya tallabi habarsa da hannunsa biyu da ya harde fuskarsa a daure, kujera ta ja a hankali ta xauna opposite shi ta dan marairaice tace "yaya Khaleel ae kasan bani bace na gaya ma Mami ko, kayi hkuri kaji" wani mugun kallo ya watsa mata cikin daga murya yace "xan sa ki kuka idan baki bar nn ba, get out" hararansa tayi ta mike ta mayarda kujeran tace "to nice nayi maka fada, ni ina ruwana" tsaki tayi ta koma sama abun ta tana murguda baki, yyi kwafa ya mike ya fice daga falon. Karfe hudu saura na yamma Aliyu ya xo gidan tafiya da Ikram gidansu, tana xaune tana kallon Cartoon bata ma san ya shigo ba ya karaso cikin falon ya xauna gefenta yana kallonta, ta mike da sauri tace "lah yayana yaushe ka shigo" yyi murmushi yace "ynxun nn" ta xauna tana kallonsa tace "kasan mene wae har ynxu yaya Khaleel fushi yake dani sae kace ni nayi masa masifa, nd i was'nt d 1 dat told Mami where he took me to, ji fa tun daxu yana garden yaki shigowa, Mami tace kar in je wajensa ma" Aliyu bae ce komai ba mike ya nufi stairs don xuwa dakin Mami, Jummai ce ta sakko tace "mu je ki kara wanka ki canxa kaya Ikram, xaku fita da yayanki ne" Ikram ta mike da sauri tace "da gske Mama jummai" jummai tace "gashi nn ya xo tafiya dake" da sauri ta bi jummai sama tana cewa "amma ae bae gaya min ba to" a dakin Jummai tayi wanka snn Jummai ta nufi dakin Mami da ita tana daure da towel, Mami kadae ce xaune dakin, wani hadadden gown na shadda brown colour ta gani kan gado da dankwalinsa, murna ta shiga yi Mami ta galla mata harara tace "idan baki nutsu ba xan bata maki rae, bana son shashanci" ba shiri ta nutsu Mami ta bata vest tasa bayan ta gama shafa mai, snn ta dauki gown din ta sa mata da kanta, ido Mami ta tsura mata gnin wani bala'e'en kyau da shaddar tayi mata dama gata fara ssae, Mami tayi murmushi ta shiga kwance mata manyan kalaban da jummai tayi mata, cikin lkci kankani ta gama kunce su, don tsantsi gare gashin nata ssae, Mam ita shafa mata man kanta snn ta shiga sharce gashin a hankali don tasan tana iya saka kuka, ko kadan Ikram bata son a taba gashinta, tana babbata fuska kmr xata yi kuka har Mami ta gama bata dae yi ba, Mami ta gama gyara mata gashin ynda yyi suit dinta snn ta jawo kayan make up dinta ta shiga gyara mata fuska a nutse. Like · Reply · Report · Just now Daiyyiba Muhammad Nabayi [2/25, 08:35] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 57.... Light make up Mami tayi mata snn ta dan goga mata wet lip a lebbanta, ta mike ta dauko dan kunne na fashion da sarka sae bangles masu kyau ta saka mata su, snn ta dauki dankwalinta tayi mata dauri me kyau kmr headtie, ya xauna das das a kanta gwanin sha'awa, Mami tayi murmushi tana kallonta tace "Masha Allah my dota" Ikram ta wara manyan idonta tace "nayi kyau ko Mami" Mami ta rungumeta tace "ssae ma dota, amma kin san me nake so da ke" ikram ta girgixa mata kai Mami ta dafa ta tace "kinga anguwa xaku ikram, kar ki kuskura kiyi magana da kowa kawae gaishe da mutanen da kika gani xaki yi, snn kar ki xauna masu kan kujera a kasa xaki xauna sae ance ki hau kujera kin ji ko, kuma bance kiyi kallo ba idan kika je don na sanki da shegen kallo kmr bakauyiya, kar ki kuskura ki kallan masu TV, lemo ma idan aka baki kar ki sha sae ance ki sha" Ikram ta bata fuska tace "sbda me Mami" Mami tace "kice min to kawae dota" Ikram ta dan marairaice tace "to Mami" turarurruka kala kala Mami ta dauka ta feshe ta da snn ta dauko mata takalmi mai dan tudu don doguwa ce Ikram don ma bata gana girma ba, kalan shaddar jikinta ne takalmin amma light, tayi fasten din mata belt din takalmin da igiya snn ta dauko mayafi kalar takalmin ta daura mata a kafada ssae Ikram tayi kyau kmr wata ba indiya, Mami ta kasa daina kallonta don ita kam mmkin irin kyan Ikram take yi tun kan ba aje ko ina ba, kyakkyawa ce ikram ta karshe da ka ganta ka ga asalin fulani, wayarta ta dauka ta shiga daukarta hotuna snn tace "je ki ki kira min Aliyu" Ikram ta fita da sauri kmr jira take, dakin jummai ta fara shiga ta na juye juye tace "Mama jummai nayi kyau?" sakin baki jummai tayi tana kallonta, Ikram ta bata fuska tace "banyi kyau bane Mama," jummai ta rike haba baki bude tace "ikram" Ikram tayi kmr xata yi kuka tace "kice nayi kyau mana" Jummai ta girgixa kai tace "Masha Allah yar mami, kin ganki kmr balarabiya kuwa" dama abinda Ikram ke jiran ji knn ta fice da gudu tana dariya, kasa ta sauka ta tadda Aliyu xaune falo ya dafe kansa, ta karaso kusa da shi da sauri ta dafa shi tace "yayana" dagowa yyi yana kallonta, tayi murmushi tace "nayi kyau yayana?" kasa ce mata komai yyi ya tsura mata ido sae kallonta yake, ta bata fuska tace "kace nayi kyau mana yayana" nn ma bae ce komai ba, idonsa na cikin nata yana mata wani irin kallo, jijjigasa tayi tace "yayana" sae a snn ya dawo, ta bata fuska ta mike xata bar wajen ya riko hannunta a hankali yace "kinyi kyau kanwata" murmushi tayi tace "to ngdd yayana, mami tace in kiraka, bari in je in tambayi yaya Khaleel ko nayi kyau" kallonta kawae Aliyu ke yi kmr bae taba ganinta ba, ta juya da sauri tayi waje snn ya sauke ajiyar xuciya ya lumshi idonsa, a hankali take tafiyar nata cikin sanda kar yaji karan kon kon shoe dinta, yana xaune yana danna wayarsa, ta rungumosa ta baya hade da yin yar kara da nufin ta tsorata shi, tura ta yyi a fusace yace "wae ni abokin wasan ki ne aka ce maki" rigijib ta xube kasa ta mike tsaye da sauri tana kakkabe jikinta ya juya yana kallonta xae yi mgna ta makale a throat dinsa, cikin muryar kuka tace "kuma Allah ya isa na, dama ba xuwa nayi in tambayeka ko nayi kyau bne" tana fadin hka ta fashe da kuka, ta juya xata bar wajen ya kamo hannunta da sauri, har lkcn yana kallon fuskarta a hankali yace "srry, kin yi kyau" handkerchief ya ciro yana goge mata hawayen fuskarta yace "Aliyu ya xo knn" ta murguda masa baki tace "eh" yyi murmushi yace "idan kun je can sae kiyi ta murguda masu kaxamin bakin nn naki da ba kya brush" ta mike da sauri tana xare ido cikin muryar kuka tace "wllh ina brush kullum da safe da daddare, sae dae idan kai ne baka yi" tana kai wa nn ta juya ta bar garden din, ya bi ta da kallo yana murmushi har tayi corner snn ya mike ya bi bayanta. Har bakin mota Mami ta rakosu bayan ta gama yi ma Aliyu mgnr da xata yi masa a daki, Ikram ta xauna gaban mota tana daga ma Mami hannu baki har kunne, Khaleel ya xagayo ta inda take don tare suka fito yana kallonta yace "saura kije kiyi ta washe masu hakora, ko kuma ki je kina murguda masu katon bakin ki kiga idan baxa su koro ki ba" fitowa tayi daga cikin motar da sauri har tana neman faduwa cikin muryar kuka tace "Mami kina ganinsa ko" da sauri ya shige gida yana dariya, Mami ta bi sa da kallo snn tayi kwafa tace "kyaleni da shi Ikram, shiga mota ku tafi, kuma karki yi misbehave kinji dota, kin dae ji abinda na gaya maki daxu ko" Ikram ta gyada mata kai snn Aliyu ya tada motar suka bar gidan Ikram na daga ma Mami hannu. Like · 9 · Reply · Report · 1 hour [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikram~ By Khaleesat Haiydar 58..... Karfe hudu Aliyu ya shigo compound dinsu yyi parkn, Ikram ta bata fuska tace "yayana ae gidansu Momy ne nn" ba tare da ya kalleta ba yace "eh" tace "ni bana son gidan nn ka maida ni gida, ashe ba anguwa xamu ba dama" ya kamo hannunta yace "ba dde wa xa muyi ba Ikram, daga nn xamu tafi anguwarmu" tayi shiru tana kallonsa, yyi murmushi ya fito ita ma hka, bbu kowa cikin falon sae TV dake ta aiki shi daya, tayi hanyar stairs ya rikota yace "ina xaki?" tace "xan je gaida Momy da su Seeyama mana" ya girgixa mata kai yace "xaki gaida da su amma ba ynxu ba, ynxu dae ki xauna ki jira ni a nn" ba musu ta koma ta xauna, ya haura sama ba, Dad dinsa ne ya fara sakko wa ya shigo falon ya xauna yana kallon Ikram da hankalinta ke gun kallo, juyawa tayi da sauri tana kallonsa tace "ina yini" yyi murmushi yace "lfya lau" Momy ta sakko tare da Aliyu, ikram na ganinta taje ta rungumeta, Momy tayi murmshi kawae suka shigo cikin falon a tare, har ta xauna kan kujera ta tuna abinda Mami tace mata ta koma kasa da sauri, sae ga Hajiya da su Farida, duk suka xaxxauna a falon, Ikram dae ta mayar da hankalinta gun kallon da take, Abba ne yace "to ina yarinyar take, kasa na bar abinda nake kuma na sauko" Hajiya dake ta kalle kallen inda xata ga matar da Aliyu ke son aure duk da taga Ikram, amma a tunaninta Mami ce ta xo gidan ta bar ta, tace "to nima kalle kallen da nake knn Alhaji, ina yarinyar take" Momy ta dafa Ikram dake kasa kusa da ita tace "ga ta kuwa kuna gani" bude baki Hajiya tayi da mugun mmki tana kallon Ikram, Abba ya kauda kansa yana murmushi, Hajiya ta mike ta saka kuka tace "amma Allah ya isa wllh, me xan gani hka Aliyu, wnn ita ce matar da ka kawo mana mu gani" Abba dae ya kasa juyowa bare yace kmai, har lkcn bae daina murmushin da yake ba, warce ake don ta ma bata sani ba, sae kallonta take, Momy tace "meye abun Allah ya isa a nn Hajiya" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 59..... Ganin ynda take kuka yasa Aliyu ya dago kanta a hankali yana kallon cikin idonta a sanyaye, ya rumtse idonsa don bae son jin sautin kukan nata yace "ya isa hka Ikram" kin daina kukan tayi, hkn yasa ya bude idonsa ya shiga share mata hawayen fuskarta a hankali yace "ya isa Ikram kar ki sake kuka, kinji " kai kawae ta gyada masa tana kallonsa, ya mike yana rike da hannunta, suka fita daga falon, garden ya nufa da ita ya xauna, ita ma ta xauna gefensa, ya kamo hannunta yana kallon cikin idonta a hankali yace "Ikram" tayi shiru tana kallonsa, ya lumshe idonsa yace "promise me ko me xae faru baxa ki barni ba Ikram we wil alwayz b 2geda" shiru tayi tana kallonsa bata ce komai ba, ya ci gaba a hankali kmr me shirin mata kuka "kiyi min alkawarin baxa ki aura kowa ba sae ni Ikram" Khaleel dake xaune balconyn dakinsa yana kallonsu yyi murmushi ya kauda kansa, wae Ikram Aliyu yasa gaba yake ma wnn mgnr, Muryar Ikram yaji tana cewa "i promise yayana baxan aura kowa ba sae kai ni kai kadae nake so yayana" juyowa yyi yana kallonta da mmki, sae abun ya basa dariya, Aliyu ya rumtse idonsa ya rungumeta yace "i luv yhu more Ikram" kai kawae ta gyada masa, Khaleel ya tabe baki ya mike ya shiga dakinsa, xobe karami me kyau Aliyu ya ciro ya saka mata a hannunta tayi murmushi tace "ngd yayana" kasa ce mata kmai yyi ya tsura mata ido. Ranar wednesday Ikram na dawowa daga sch tace ma Mami ita gun Ammi xata yi Mid term Break dinta, Mami tayi shiru tana kallonta don ita kam ta rasa me ke damunta, duk ta xama wata silent kmr ba Ikram, Mami bata mata musu ba tace "to bari Khaleel ya dawo ya kai ki, but kinsan kun kusa fara junior waec Ikram ki tafi da buks dinki da xaki karanta a can" Ikram tace "to" snn ta wuce sama Mami ta bita da kallo tana mmkin sauyawanta lkci daya, ikram dae yarinyace bare tace abu tasa a rae. karfe biyar Khaleel ya shigo gidan bayan Mami ta kirasa ya kai Ikram gida, Mami ta hada mata few kayanta da text buks ta sa su a jaka snn ta mika ma Khaleel ya kai cikin mota, juyowa tayi tana kallon Ikram tace "dota ban fa ce ki ba ma Ammi lbrin abinda ya faru ba kar ki kuskura ki ce mata komai kin ji," Ikram ta gyada mata kai snn suka fito xuwa gun mota, Mami ta buda mata front seat ta xauna, Khaleel ya shiga driver sit ya tada motar suka bar gidan Ikram na daga ma Mami hannu, har suka isa suleja be ce mata ba bata ce masa ba. Ya gama parkin karfe shidda dai dai, ta bude motar ta fita ta buda bck seat ta ciro jakar kayanta snn ta juya tana kallonsa tace "bye" ta juya tayi cikin gidansu, binta yyi da kallo har ta shiga snn ya tabe baki ya buda mota ya fito ya shiga gidan shi ma, Ammi na share tsakar gida ta mike tana kallon Ikram da mmki, Ikram tayi murmushi ta rungumeta, dae dae nn khaleel ya shigo gidan, Ikram tayi cikin dakinta da jakarta, ya xauna suka gaisa da Ammi tana tambayarsa Mami da Aliyu, mintinsa goma a gidan yace xae koma, Ammi tayi masa tayin abinci yace "Alhmdllh" tayi masa Allah ya kiyaye hade da gdya snn ya fita daga gidan. Washegari da safe Ikram na xaune tana cin koko da kosan dake gabanta ita da Amminta, Ammi tace "baki da lfya ne Ikram" Ikram ta dago kai da sauri tace "ni Ammi?? Aa ni lfyata qlau, taba jiki na ki ji" Ammi bata ce komai ba ta ci gaba da cin kosan dake gabanta a hankali, abu daya ne Ammi bata ji ddi game da Ikram ba, kuma shine rashin iya aikinta, sam bata iya komai ba, don kasa wanke kwanukan da ta bata tayi, tsakar gida ma sharan hauka tayi masa, bata dae ce mata komai ba amma ta dauki aniyar yi ma Mami mgna ta dinga barinta tana dan aikace aikacen gida tunda mace take kuma aure xata yi, da yamma Ikram na wanke wanken kwanukan da Ammi ta tara mata ta wanke tana xumbure xumbure, Ammi kuma na tankada gari, suka ji ana sallama a bakin xaure, Ammi ce ta mike ta fita dae dae lkcn da ta ci karo da yaron makwabtansu yace "mmn ikram wae ana sallama a waje" kan Mami tace komai suka shigo gidan sun kai su biyar. 2/25, 08:35] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 60...... Mata biyu da sojoji uku suka shigo gidan matan na yamutse fuska, duk suka tsaya cirko cirko a bakin xauren suna kare ma gidan kallo, dae dae lkcn da Abban Ikram ya fito xae tafi kasuwa don yana daki dama, Wani Matsiyacin kallo matan ke ma Ammi da ke tsaye sokoko tana kallonsu, warce ta turo dankwali gaba tana taunar cingam tace "ke ce uwar Ikram, wancan kuma ubanta ko?" kasa cewa komai Ammi tayi sae kallonsu take a dan tsorace, hka ma Abba dake ta bin sojojin da kallo, hango Ikram da Hajiya tayi xaune tsakar gidan yasa tace "Alhmdllh nan ne, to munxo maku kashedi kan wancan Matsiyaciyar yar taku ce," Ammi ta juya da kyar tana kallon mai gidan nata xuciyarta na bugawa, hajiyar ta ci gaba cikin gadara tana kallon Ikram tana nuna masu yatsu uku tace "kwana uku na baku ku aurar da yar can," tayi wani murmushin mugunta tace "yess just three dayz idan ba hka ba wllh wllh sae na daure ku na daure wanda xae tsaya maku gaba daya har karshen rayuwarku" ta karasa mgnr cikin tsawa, dayar matar gefenta me taunar cingam tace "kwana uku kacal, ko ku sha mmki wllh, don 'dan mu ba sa'ar yar talakawa matsiyata bne, yafi karfin wancan shegiyar yar taku, idan yaga tayi aure ae baxae ce xae aureta ba" suna kai wa nn hajiya ta juya suka fice daga gidan sojojin suka rufa masu baya, hawaye ne ya shiga bin kuncin Ammi kmr famfo, taji kafarta ya kasa daukarta, to su waye kuma wnn, juyawa tayi tana kallon Mai gidanta taga wani mugun kallon da yake mata yana buga kafa, kuka ta fashe da ta juya tana kallon Ikram, hawaye ta gani ita ma kwance a fuskarta, ta dawo kusa da ita ta xauna da kyar tana kallonta tace "su waye wa ennan Ikram?" a hankali Ikram tace "ita ce momyn Aliyu" da mmki Ammi tace "momyn Aliyu kuma, dama ba Mami bace mamarsa" kai kawae Ikram ta gyada mata, a rude Ammi ta shiga cewa "na shiga uku to me ya hadaku da Aliyun Ikram" muryar Abba taji yana cewa "kin dae kusa shiga uku Aisha baki shiga ba tukun, Alhmdllh dama irin wnn ranar nake jira, ba ke me kunnan kashi da shegen kwadayi da son abun duniya ba, to yau ga daya daga abinda nake gudu nake kuma tsoro ya faru kuma a kanki xae kare bani ba wllh" mikewa Ammi tayi da sauri tana kuka ssae tace "ynxu ni xaka kira me son abun duniya malam, ka min adalci knn" Abba yyi mata mugun kallo yace "an kira ki din karya nayi, ba ke karatu kike son yar ki tayi ba baki son tayi aure, kika tashi kika dauke min ya ta kika damka ma wasu can kuma kika boye min har na tsawon wata daya to gashi yau tayi karatun har ta gama, to Alhmdllh kuma wllh wllh nn da kwana ukun da suka ce xan aurar da ita, ae ni abun farin ciki na ma ne wnn Allah ya dawo mun da 'ya ta lfya, aure kuma kmr na aurar da ita ne ynxun nn, bari ma inje in samu yaya dama shekaranjiya jiyan nn ya gama min mgnan ta, ae ni wnn ba wani abu bne a waje na" bae jira me Ammi xata ce ba ya saka takalminsa ya fice daga gidan kmr xae tashi sama, xubewa Ammi tayi gun tana kuka ssae, Ikram ta hade kanta da gwiwa ita ma tana rera kukan a hankali aka rasa me lallashin wani. 1 hr · Khaleesat Haiydar... [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 61...... Ikram na xaune dakinta da yamma rike da literature book dinta bayan ta gaji da kukan da take tun safe taji an bude kofar xaure, mikewa tayi da sauri tayi waje don ganin waye, ita kadae ce gidan Ammi ta tafi gun yayarta yakumbo, karo suka kusan ci da Aliyu, ta koma baya da sauri tana kallonsa, shi ma kallonta yake, murmushin ta mai kyau tayi tace "yayana" shima yyi murmushi yace "kanwata" hannunta ya kama suka karasa tsakar gidan ya xauna kan tabarmar dake shimfide ya xaunar da ita gabansa yana kallonta yace "Ammi fa" ta dan yi shiru snn tace "Ammi ta tafi gidan yakumbo" ya daga kanta yana kallon idonta da ya rine, da mmki yace "me ya sa ki kuka Ikram?" Ikram tayi shiru tana kallonsa, hannunta ya kamo yace "kiyi min mgna mana Ikram" kmr xata yi kuka tace "momynka ce ta xo gidanmu da safe take ma Ammina da Abbana Masifa," "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" abinda ya iya furtawa kadae knn ya dafe kansa, xuciyarsa na bugawa, to wa ya kawo ta gidansu Ikram, dago kansa yyi da kyar idonsa yyi jajur yana kallonta, xae yi magana Ammi ta shigo gidan, tana ganinsa ta hade rae, Ikram ta mike da sauri tana kallon Amminta tace "Ammi sannu da dawowa" Ammi bata ce komai ba tayi cikin kitchen da ledan hannunta, tana fitowa Aliyu ya gaisheta kansa a kasa, ta amsa bbu yabo bbu fallasa ta shiga dakinta, Ikram ta juya tana kallonsa snn ta bi ta cikin dakin a sanyaye, ba ajima ba ta fito ta dan durkusa kusa da shi a hankali tace "yayana xan je in yi karatu na a daki" kai kawae ya gyada mata ya mike yace "kice ma Ammi na tafi" ita ma ta gyada masa kan snn ya fita daga gidan, juyawa tayi tana kallon kofar dakin Ammi hawaye cike idonta ta nufi dakinta tana murguda baki. Da daddaren ranan suna xaune da Amminta a tsakar gida, Ammi ta rafka uban tagumi, ita ko sae kallon tuwon gabanta take taki ci, Abbanta ya shigo tare da Kawu na lado, ko gaisuwar arxiki ba ayi ba Na lado yace "dama na xo da kaina ne in gaya maki cewar ni Na lado na yanke shawarar hada 'ya ta Rabi aure da dan wajen abokina Dan lami, surajo, kuma insha Allahu jibi asabar xa a daura auren" yana kai wa nn ya juya ya fice, Abba ya bi bayansa don rakasa, kuka Ikram ta fashe da kmr warce tasan meye aure, Ammi kam bata ce komai ba sae hawaye take don tasan bbu abinda xata ce a nn da xae shigesu, Ikram ta mike tana rusa kuka kmr xata tsaga gidan tana cewa "wllh ni bana son surajo, ni baxan aura kowa ba sae yayana, ni yayana nake so" Ammi ta dago tana share hawayenta tace "waye yayanki" cikin kuka tace "yaya Aliyu mana, ni shi kadae xan aura bana son kowa, baxan aura kowa ba" Ammi ta fixgota a fusace tace "to don ubanki ki bisa ki auresa mana, shegiya kawae, ke har kinsan wanda xaki aura ko" har karfe sha biyun dare Ikram bata bar kukan da take ita kadae a daki ba duk da dukan fitar hankalin da Ammi tayi mata. Da safe idonta duk ya kumbura lebbanta yyi jajur, alwala kawae ta fito yi ta koma daki, bata kuma fitowa ba har rana ta fito, Abba bae bi ta kanta ba ya fice xuwa gun kasuwancinsa don shi har Allah Allah yake gobe yyi ya aurar da Ikram ya huta, karfe tara Ammi ta tura mata break fst dinta nn bakin kofa ba tare da ta ce ta dauka ba tayi gaba, bata ko kalli break din ba ta ci gaba da kukanta daga inda ta tsaya. Karfe sha daya saura taji muryan Mami tana sallama bakin xaure da gudu Ikram ta fito daga dakinta tayi gun Mami ta rungumeta tare da fasa mata ihu, a rude Mami tace "subhanallahi, me ya same ki Ikram" cikin kuka tace "ko ba Ammi da Abba ba ne" Mami ta dago fuskarta da mmki tana kallonta tace "suka maki me" Ammi na tsaye bakin kofa fuskarta a daure tana kallonsu, Mami ta daga kai tana kallonta tace "me ya same ta Mmn Ikram" kasa mata shiru Ammi tayi don tana ganin mutuncin Mami ssae, Ammi ta dan kirkiro murmushi da kyar tace "iskancinta ne kawae Hajiya" Mami ta kamo hannunta suka kara cikin tsakar gidan ta xauna kan tabarma ta xaunar da ita ta dago kanta tana kallon kumburarrun idonta, Ammi ta juya a sanyaye xata koma daki Mami tace "wajen ki naxo mmn Ikram" ba musu Ammi ta dawo ta xauna ba tare da ta kalli Mami ba, Mami tace "kuyi hkuri da abunda ya faru mmn Ikram, duk ni na ja komai...." Ammi ta dakatar da ita da sauri tace "dama ba ke kika haifa Aliyu ba Hajiya?" Mami ta dan yi shiru snn tace "ehh bani na haife Aliyu ba, kawae dae na rikesa ne kuma na taba auren ubansa shekaru masu yawa da suka wuce don ina gidan aka haifesa ma, kuma yana da shekaru biyu na bar gidan duk da karancin shekaransu kuwa ba karamin shakuwa yyi da ni ba don uwarsa bata da lkcnsa, matar da ta xo nn jiya ita ce mahaifiyarsa, kuma kishiyata yrs bck, bamu yi xaman ddi da ita ba kuma ita ce sillar rabuwata da Mahaifin Aliyu, kuma har muka rabu bamu samu haihu da shi ba, ina gama idda Allah ya hada ni da mahaifin Khaleel, shekaranmu daya na haifi Khaleel, kuma na ci gaba da karatuna na likita don Mahaifin Aliyu bae barni na ci gaba ba a gidansa, Khaleel na da shekaru goma sha biyu Mahaifinsa ya rasu ya b[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 62...... Mami tayi shiru na dan lkci snn ta ci gaba "Naji mutuwar mahaifin Khaleel ssae, don Allah ya gani duk iya xamana da shi bamu taba samun matsala ba, mutum ne me saukin kai da kirki ga yawan kyauta, ina gama takaba na koma gun Mahaifiyata da Khaleel, ko kadan yan uwansa basu nuna mana bakin cikin dukiyar da ya mutu ya bar ma Khaleel ko kuma ince ya bar mana me yawa ba don kowa na da nasa, duk family dinsu bbu me karamin karfi, mahaifin Aliyu kuwa ina fita da wata biyu dama ya kuma aure abunsa, kuma kusan a tare muka haihu da amaryar tasa ita ta haifi danta Mujaheed ni kuma Khaleel, makarantar da yaransa maxa ke xuwa na secondary shi Khaleel ma ke xuwa don makaranta ce me kyan gske, lkci daya kwatsan Alhaji ya fara hada sch fees dinsu gaba daya har da na Khaleel ya biya, ni dae ko sau daya ban taba masa gdya ba kuma ban taba nuna na sani ba ma, ana hka dae ya fara xuwa gidanmu yana nuna min Interest dinsa na son na dawo gidansa a matsayin matarsa kuma, har ga Allah ina sonsa, amma ssae nake tsoron xama da matar nn tasa duk da nasan da sabuwar Amaryar da yyi, amma dama Allah ya rubuta dole sae na kuma komawa gidansa, hka kuwa aka yi, ko kadan matan nasa basa shiri da na shiga gidan, amma sae me ina shiga da wata biyu Hajiya ta hade kai da Aishar suka dawo suna shiri ssae, duk suka sani gaba, in takaice maki lbri wllh a daddafe nayi shekara uku a gidan na haifi Seeyama, nn na bukaci ya sallameni bana auren kuma, to dae na wahala kan ya ban takardata, amma kuma yaki bari in tafi da Khaleel da seeyama, ban masa musu ba na bar masa su, na mayar da hankali na ga aikina duk da nasan Khaleel ba jin ddin Hajiya yake a gidan ba, through out stay din yarana a gidan basu yi rashin uwa ba don Mahaifiyar Mujaheed bata taba canxa masu ba, ita ta rike seeyama tun tana karamarta, kuma har yau Seeyama bata sake dani kmr ynda ta sake da ita ba, mun rabu da Alhaji da yan watanni Aliyu ya dawo wajena duk da ba tare da amincewar Mahaifiyarsa ba, ni na rikesa har ya gama karatunsa na likita, su kuma suka rike Khaleel can, to kinji me ya hadani da Aliyu Mmn Ikram, kinga baxan ce maki ba da na bne, ynxu dae abinda nake so daku kuyi hkuri don Allah, iyayensa ne suka takurasa kan aure kuma yace shi Ikram yake so, shine fa ta xo har nn tayi tijarar da ta saba," Ammi tace "bkm Hajiya, Allah yasa mu dace, amma gobe xa'a daura auren Ikram da wani dan uwanta" Mami tace "ban gane ba" ammi ta dan yi shiru snn ta gaya ma Mami ynda suka yi da Hajiya da kuma hukuncin da Abban Ikram da yayansa suka yanke, Mami ta mike da sauri tace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un, anya matar nn xata ga annabi kuwa," ta koma ta xauna da kyar tace "don Allah mmn Ikram kar ku lalata rayuwar yar ku ku bar ta tayi karatu, wllh bata isa aure ba ynxu, irin wnn auren da ake ma yara ke sa xaka ga yarinya na fama da ciwon yoyon fitsari, gasu nn da yawa muna ganin cases irin hka a hsptl " Ammi ta share hawayen dake bin kuncinta tace "to ya xanyi Hajiya, ni ynxu banda abun cewa a nn, ca fa tayi xata daure mu da wnda xae tsaya mana" Mami tayi murmushin takaici tace "ae tana takama mijinta soja ne, yayanta ma hka, amma kyaleni da ita mmn Ikram xan dawo anjima da yamma" Mami na kai wa nn ta fice da sauri, Ikram ta mike da sauri ta fashe da kuka xata bi ta, Ammi ta fixgota ta rungumeta tana kuka ssae. Mami na isa gida ta kira Khaleel tace ya bar abinda yake ya xo tana nemansa, bae mata musu ba cikin minti sha biyar ya dawo gida, ssae Hankalinsa ya tashi ganin mode din Maminsa, ya xauna yana kallonta cike da damuwa yace "baki da lfya ne Mami?" Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "lfyata qlau Khaleel, magana xa muyi ne" ya dawo gefenta ya xauna yace "na me fa Mami, hope lfya?" a hankali Mami ta fara masa mgna ba tare da ta kallesa ba "nasan baka taba min musu ba Khaleel, kuma idan na sa ka abu ko bae maka ddi ba kana respectin dina kayi" Khaleel bae ce komai ba sae kallonta yake, a hankali tace "wnn karan ma baxan so ace ka min musu ba Khaleel" Khaleel ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba sae dae gabansa faduwa yake, ganin tayi shiru yasa da kyar yace "me kike son in maki Mami" Mami ta sauke wani ajiyar xuciyar tace "so nake in hada ka aure da Ikram Khaleel......" saukowa kasa yyi da sauri cikin tashin hankali yake girgixa mata kai "no Mami kar ki min hka don kinga bana miki musu Mami plss," nan da nn hawaye ya cika idonsa muryarsa na rawa yace "ki bari plss Mami kar kiyi min hka" Mami tayi shiru tana kallonsa, hawayen dake makale idonsa ya gangaro, ta sauko kasa ta dafa sa tace "y son?" ya daura kansa kan kafadarta cikin rawar murya yace "she is nt meant 4 me, snn ni baxan iya aurenta ba sbda abu biyu, na farko na dauketa a matsayin kanwata na biyu kuma, baxan iya cin amanar brotherna ba, plss Mami karki ce min wnn ba reasons bne consider me" hawaye ssae yake yi, Mami ta shafa kansa tana murmushi tace "ya isa son kar ka sake xubar min da hawayenka, i wont force yhu kuma na gamsu da reasons dinka," [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 63...... Karfe daya Mami ta isa gidansu Aliyu, tana gama parkn ta shiga gidan, bata tar da kowa falon ba kai tsaye ta xarce xuwa dakin Momy, Momy na ta goge ita daya a daki, tayi mamakin ganin Mami da rana, Mami ta xauna kan gado ta cire mayafin jikinta suka gaisa, momy ta xauna kan kujera tace daga ina kike hka Hajiya, halan baki je office ba yau, Mami tace "ehh wllh yau ban je office ba" Mikewa Momy tayi ta bude fridge ta dauko mata lemo ta dire gabanta, Mami tace "xauna mgna xa muyi Hajiya" Momy ta xauna tana kallonta tace "in ji dae lfya Hajiya" Mami tace "lfyar knn, Mujaheed na gari ne?" Momy tace "ehh yana nn" Briefly Mami tayi ma Momy bayanin abinda ya faru, Momy ta saki baki tana kallonta da mmki, cike da damuwa Mami tace "to ynxu ni ban san ya xan yi ba Hajiya Fateema, kuma gobe xasu aurar da ita wae, shine nace bari na ga ko Mujaheed xae amince shi" Momy ta girgixa kai cike da takaici tace "ae Mahaifiyar Aliyu na da matsala, ni har tausayi yake ban wllh, bari in kira Mujaheed din" wayarta ta dauka ta kira Mujaheed yana daga wa tace "maxa ka xo Mujaheed ina neman ka ynxu" tana gama fadin hka ta katse wayar, tana kallon Mami tace "Allah ya daura mu kansa, amma ni wnn reasons din da Khaleel ya baki ae na hauka ne, wnn bae isa ya hanasa auren Ikram ba" Mami ta dan yi murmushi tace "rabu da shi kawae" cikin minti ashirin Mujaheed ya shigo dakin Momynsa, ya gaida Mami ta amsa da fara'arta snn ya xauna yana kallon Mum dinsa yace "gani Momy" Mami ce ta fara mgna tana kallonsa a nutse tace "Mujaheed favour daya nake son kayi min don Allah" Mujaheed ya juya yana kallonta da dan mmki yace "na me fa Mami" Mami ta dan yi shiru snn tace "Ikram nake son hada ka da, Ma'ana ina son ka auri Ikram...." da mmki yace "Ikram kuma?" Mami ta gyada masa kai tace "ita" cikin confusion yace "kmr ya Mami, bn gane ba, ba Aliyu ke son ta ba, in aureta kmr ya" Mami tace "nasani Mujaheed, ba kuma ca nayi aure me dorewa xa ku yi ba, A'a ko nn da sati uku ne sai ka sakar min ita" ganin duk ya wani daburce yasa Mami tayi masa bayanin abinda ya faru gaba daya, yyi shiru yana kallonta snn ya sauke ajiyar xuciya yace "shknn Mami, wnn ba matsala bane a wajena dama naga ynda Aliyu ke sonta ne shiyasa abun ya ban mmki da kika ce in aureta da farko, but xanyi ynda kuka ce ynxu" Momy tayi murmushi tace "to Allah maka albarka son" shima yyi murmushin yace "Ameen Momy" Hankalin Mami ya kwanta ganin ta sama ma dota dinta solution, tana idar da sllr Azahar ta koma gida, kwance ta tarda Khaleel kan doguwar kujera a falo idonsa a lumshe, ta karasa cikin falon tace "baka koma office ba son" mikewa yyi da sauri ya xauna, idonsa ya kada ssae ta xauna gefensa tace "me ya faru son" girgixa mata kai yyi ya durkusa gabanta kmr xae mata kuka yace "Mami gani nake kmr ban kyauta maki ba, yau na maki musu, plss Mami understand me" Mami tayi murmushi ta shafa kansa tace "i understand yhu son, kuma ni ban ji haushi ba coz baka taba kin jin abinda nace maka ba, ka kwantar da hankalink na riga da na samu solution" kai kawae ya gyada mata tace "ka ci abinci ne" ya girgixa mata kai alamar A'a, ita da kanta ta mike ta nufi kitchen ta xubo masa abincin ta ajiye masa gabansa da drink, snn ta haura sama xuwa yin wanka kafin ta koma suleja. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 64...... Mami bata wani sha wahalan shawo kan Na lado ba da yake ya ga kudi, bae ma tsaya binciken ko wa xata hada Ikram da ba yace an basu Ikram, shi dae Abba bae ce komai ba sae kallon yayan nasa yake da mmki ganin ya riga da yyi ma Amininsa alkawarin xae ba dan sa Ikram sae gashi lkci daya ya fasa, cike da farin ciki Mami ta koma gidansu Ikram tayi ma Ammi bayanin duk ynda suka yi da Na lado, ita dae Ammi bata ce komai ba sae tunanin irin halin wan mijin nata take, ynxu ko da ba Mami bne indae ya ga kudi hka xae yi ma yar su, karfe biyar da kusan rabi Mami ta bar gidansu Ikram bayan tace da Ammi gobe dad din Aliyu xae xo a daura auren, bata ma fada ma Ammi da wa xa ayi auren ba Ammi ta rako ta har bakin mota tayi mata gdya ta koma cikin gida ta dauki Hijab dinta ta kama hanyar gidan yayarta yakumbo don can ta kai Ikram da ta isheta da kuka daxu. Mami na komawa gida ta tar da Khaleel xaune balcony yana danna laptop ya mike da sauri ganinta, ta sakar masa murmushi tace "kana nn har ynxu ashe" yace "eh mami ban fita ba," ya karasa ya amshi handbag dinta ta mika masa yace "daga office kike Mami" Mami tace "A'a daga suleja nake gidansu Ikram" bae ce komai ba ya juya da sauri yyi cikin gida ta bi sa a baya, wayarta ta ciro a jaka ta kira Mujaheed tace "Jaheed ka xo ynxu don Allah, akwae abubuwa da yawa da bamu yi mgna a kai ba" yace "to Mami gani nn xuwa" tace "ok" snn ta katse kiran, mikewa tayi tace "bari in je inyi wanka son" ya gyada mata kai ta haura sama. Washegari saturday dad ya je suleja da Jaheed da frndx dinsa aka daura auren Ikram da son din nasa a kan sadaki dubu hamsin, Ikram bata san wainar da ake toyawa ba tana gidan yakumbo hankalinta kwance don ixuwa lkcn dae ta daina kukan bnxan da take don ssae yakumbo ke riritata komai take so shi take mata, bata da hira da ta wuce ta Aliyu tun yakumbo na jin ddin hirar har ya gundureta, ta daina tanka ta kuma, ba laifi an dan yi taro gidan Ammi su mmn Altine da sauran makwabta da yan uwa, yakumbo bata je ba sbda tana tsare da Ikram kar ta kara gaba tunda ba hankali ya isheta ba, karfe biyar saura aka fara shirye shiryen wucewa da Amarya Abuja, tana bacci yakumbo ta tada ta taje tayi wanka, ba musu ta je yin wankan don duk ranar bata yi wanka ba tun wnda tayi jiya da daddare, ko da ta fito daga wanka taga su mmn Altine da kawayen Ammi xaxxaune a dakin yakumbo, gaishesu ta shiga yi maimakon su amsa sae taga suna sakin guda, sake baki tayi tana kallonsu, Yakumbo na dariya tace su fita su bar masu dakin ba musu suka fita tsakar gida suna dariya, Ikram ta turo baki tace "me suka xo yi nn yakumbo" yakumbo ta jawo ta ta shiga goge mata jiki tana cewa "gaisheni suka xo yi Ikram" da kanta ta shafa mata mai tana kallon kirjinta, Ikram ta fashe da dariya kmr tababbiya tana kare kirjinta tace "ke yakumbo nono na kike kallo" yakumbo tayi dariya tace "ashe yar tawa ta girma ta fara nono ban sani ba" Ikram ta galla mata harara tace "to shine xaki dinga kallon min, ae Mami tace in dinga sa Hijabi shi yasa nake sawa" vest yakumbo ta bata ta sa snn ta dauko wani tsadaddan less da Alkyabba da Mami ta kawo mata daxu da safe ta sa mata, ssae tayi kyau, da mmki Ikram tace "yakumbo wae ina xani kike sa min sabon kaya" yakumbo na daura mata Alkyabbar a ka tace "gidan Mijinki xaki Ikram" Ikram tace "mijina? Waye mijina, aure aka min?" ganin yakumbo bata ce komai ba yasa ta fasa ihu, yakumbo ta rungumota tace "kai ya hka Ikram" kuka ssae take kmr tasan meye aure, tace "yakumbo ni idan ba yayana bane baxan yi auren ba wllh" da kyar aka fita da ita daga gidan, sbda kukan da take yakumbo tace a tafi da ita Abujan kawae ba sae an kai ta gida ba, uwarta ta riga da ta sa mata albarka hka ma ubanta, kawar Mami daya da na momy daya ne cikin dankareriyar motar da aka kawo na daukar amarya, sae su mmn Altine da makwabciyar yakumbo don yakumbo kin xuwa tayi, ana kiran sllhn Maghrib suka iso makeken gidan sbda traffic da suka samu a hanya, har daki aka kai ta har lkcn bata fasa kukan da take ba tana cewa ita bata son auren, nasiha ssae su mmn Altine suka mata suka bar gidan bayan sllhn isha'i, frndx din Mami da Momy suka kara mata nasu a kai snn suka tafi suka bar ta ita kadae goma saura minti goma bayan sun yi assure dinta cewa ae Aliyu ne mijin nata kuma yana xuwa, sae a snn ta daina kukan da take sae bin dakin take da kallo tana jiran ganin ta ina Aliyu xae shigo dakin don kofofi uku ta gani, goma dae dae taji mota ya shigo gidan, ta kasa mikewa daga inda take sae kalle kalle take kmr munafuka, tana ji aka kulle kofa downstairs, ya shiga haurowa sama a hankali, duk da karancin shekarun Ikram hka kawae gabanta ke faduwa tana kallon bakin kofar da take jin motsi, tana kallo aka murda kofar dakin a hnkali ya shigo dakin kansa a kasa, sae kallonsa take duk da ba ganin fuskarsa tayi ba gabanta na faduwa don dim wuta ne a dakin, dagowa yyi a hnkali yana kallon kan gadon, ido hudu suka yi da shi, ta xaro ido ta mike da sauri tana kallonsa tace "yaya Khaleel" [ [2/25, 08:35] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 65..... Khaleel yyi shiru yana kallonta, ita ma kallnsa take tana xaxxaro ido, wani shegen Ihu ta fasa ta cire Alkyabbar jikinta ta jefar ta shiga xagaye dakin kmr mahaukaciya tana kuka tana cewa "ni wllh bana sonka, ni baxan aure ka ba, ka fitar min daga dakina, ni yayana nake so, wayyo ni ba kai nake so ba" ajiye ledan hannunsa yyi ya jingina jikin kofa ya harde kafafuwansa daga tsaye ya rungume hannayensa yana kallnta, gnin ba ta da niyyar daina haukan da take yasa ya tabe baki ya karaso cikin dakin ya cire farar rigar shaddar jikinsa snn ya bude wani drawer ya dauki jallabiyarsa, sae binsa da kallo take daga durkushen da take tana rusa kuka kmr ranta xae fita, bae ko kalleta ba ya shiga bathroom, har ya fito sanye da jallabiyarsa Ikram bata bar kuka ba, ya xauna gefen gado yna kallnta a nutse yace "kina jin yunwa?" wani harara ta watsa masa kmr jira take tana murguda masa baki cikin tsawa tace "to ina ruwanka" mikewa yyi ya dauko ledan da ya ajiye ya dire gabanta, ta dauka tayi wurgi da shi, bae ka kalleta ba ya haye kan gado abinsa ya kashe wutan dakin, mikewa tayi da sauri tayi gunsa cikin kuka take cewa "ni wllh ka kunna min wutana wa yace ka kashe min" fixgota yyi ta fado kansa ya rungumeta yace "rufe min baki kar in cilla ki ta window gun karnukan can dake haushi a waje" shiru tayi a dan tsorace, tayi lamo a jikinsa yana jin bugun xuciyarta, a hankali bayan kmr minti takwas yaji breathin dinta ya dawo nml, ya kunna bedside lamp yana kallon fuskarta yaga bacci tayi, kashe wutan yyi ya kwantar da ita ya rufa ta da bargo snn ya juya mata baya yyi kwanciyarsa, cikin dare ta tashi sae kiran Mami take tana lalube lalube, ya mike xaune ya kunna bedside lamp yana kallonta yace "me xata maki" kmr xata yi kuka tace "ni fitsari xanyi" ya mike tsaye yace "mu je" ta tashi tana kiran Mami cikin muryar kuka suka nufi bathroom shi dae bae ce mata komai ba amma Allah ya gani danna xuciyarsa kawae yake, daga nn bakin kofa ya jira ta ta fito, ya koma yyi kwanciyarsa ganin taki xuwa ta kwanta yasa yace "baxa ki xo ki kwanta ba" tace "ehh din" bae kuma ce mata komai ba ya kashe wutan dakin yyi kwanciyarsa da gudu ta xo ta kwanta, shi dae bae ce mata komai ba. Ringin din wayarsa ya farkar da shi da Asuba ya bude idonsa da kyar ya sauke kan Ikram dake kwance kusa da shi kmr xata shige jikinsa ta dukunkune kanta waje daya alamar sanyi take ji, janye jikinsa yyi a hankali daga nata, ya jawo bargo ya rufa ta da shi snn ya dauko wayarsa a bedside drawer yana kallon me kiransa da Asuba hka, Mami ya gani a screen din kan yyi wani tunani tuni wayar ya katse ya jira ko xata kuma kira bata kira ba, hkn yasa ya ajiye wayar ya mike da kyar ya nufi bathroom don lkcn sllh yyi, karfe shidda da rabi ya shigo gida daga masallaci, ya nufi gun wayarsa ya dauka ya ga Mami ta kuma kira har sau biyu, kiranta ya shiga yi, tana dagawa tace "ina ka shiga hka Khaleel" ya dan shafa kansa yace "na tafi masallaci ne Mami, ina kwana" bata amsa gaisuwar tasa ba tace "ina dota na" ya juya yana kallon Ikram yace "bata tashi ba" tace "ok kar ka tashe ta, jummai na nn xuwa tana hanya ma ynxu" tana kai wa nn ta katse kiran, ya dan yi murmushi yana shafa sajensa, ko amsa gaisuwarsa ba yi ba ma, wanka ya shiga kawae, har ya fito Ikram bata tashi ba ya kalli agogo yaga bakwae dae dae, kararrawar gidan yaji ana dannawa, ya dauki jallabiyarsa ya xura ya sauka kasa don bude ma jummai kofa, kulolin breakfst da flsk ne a hannunta, ya gaisheta ta amsa tana washe hakora tace "sannu babana, ina Ikhram din" ya juya yana kallon sama yace "bata tashi ba" Jummai ta shigo falon tana cewa "ehh ka barta kawae tayi baccinta ta huta" bin ta yyi da kallo a xuciyarsa yana cewa "wnn tsohuwar kuma me take nufi" girgixa kai yyi ya koma sama ya bude daki ya shiga, juye juye take kan gadon lkci daya firgit ta mike xaune tana kalle kallen dakin, tana ganinsa tsaye ta galla masa harara tace "me kke yi a nn" shima ya galla mata hararan ya juya ya fice daga dakin, kuka ta saki amma ba hawaye, dae dae nn jummai ta shigo dakin, Ikram ta mike da gudu ta rungumeta ta fashe da kukan gske. Karfe sha daya jummai ta je dafo abinci a gida ta kawo na rana, Ikram ta dinga kuka wae ita sae ta bi ta, jummai na isa gida ta gaya ma Mami irin kukan da Ikram ke yi, ba shiri Mami ta kira Khaleel tace su taho gida, karfe sha biyu suka isa gidan ta bude mota tayi cikin gida da gudu ta xube jikin Mami dake falo tana kuka, a rude Mami ke tambayarta me ya faru cikin kuka tace "ba ance min yayana bne Mijina, kuma ban gansa ba har ynxu" Mami ta rungumeta tana shafa kanta tace "ya isa dota na bana son kina kuka hka kinji" ko minti sha biyar ba suyi a gidan ba Aliyu ya shigo, Khaleel na xaune dinnin yana shan tea, Ikram kuwa na jikin Mami har lkcn idonta a rufe kmr me bacci bata ma san ya shigo ba, a sanyaye ya karaso cikin falon ya durkushe gaban Mami da ta kasa kallonsa, yana girgixa kai hawaye cike idonsa yace "don ba ke kika haifeni ba yasa kika min hka ko Mami" Like · 1 · Reply · Report · 2 minutes ago [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 66..... Ikram ta bude ido da sauri jin muryar Aliyu, sae ta fashe da kuka ta sakko kasa ita ma ta durkusa gabansa, tana kallonsa tace "yayana ance min kai ne mijina, amma ban ganka ba sai yaya Khaleel" kasa daga kai ya kalleta Aliyu yyi, hawaye kawae yake, Mami ta dafa sa ta dago kansa tana kallonsa cike da tausayi tace "kar ka kuma cewa hka son, kai ma kasan i luv yhu more den abinda na haifa, its nt my fault Aliyu, mum dinka ce tasa nayi hkn, but ka kwantar da hankalinka in'sha Allahu xaka auri Ikram, don ynxu ba aure tayi ba, at anytime xan karbi takardarta hannun Khaleel, dan he is nt meant 4 her, nd she's meant 4 only yhu son," Khaleel ya ajiye kofin hannunsa ya kauda kansa yana murmushi, kasa ce mata komai Aliyu yyi har lkcn kansa na kasa, Mami ta mike a sanyaye ta haura sama, Aliyu ya dago da kyar yana kallon Ikram, Ikram ta matso kusa da shi tana goge masa hawayen fuskarsa tace "ka daina kuka kaji yayana, ni ina sonka wllh" a sanyaye yake gyada mata kai, ta rungumesa ta fashe da kuka, ya rumtse ido duk da yasan bae kamata ba amma ya kasa cireta daga jikinsa, a hankali yaji tana cewa "yayana ka manta promise din da nayi maka baxan aura kowa sae kai ba" dagowa yyi yana kallonta, ya sakar mata murmushi yana kallon cikin idonta yace "na tuna kanwata" ita ma tayi murmushin tace "to har ynxu ni banyi aure ba, kai kadae xan aura ka ji" ya gyada mata kai a sanyaye, a hankali yace "to kiyi min promise cewar baxa ki bari kowa ya taba min jikin ki ba Ikram" ta xaro ido tace "to dama ae baxan bar kowa ya taba ni ba yayana sae kai" yyi murmushi yace "to ngdd kanwata, Allah yasa ki rike min promise dina kanwata" tace "wllh xan rike yayana" mikewa Khaleel yyi yana murmushi ya nufi stairs ya haura sama, Aliyu ya bisa da kallo snn ya Mike da kyar ba tare da ya kalli Ikram ba yace "na tafi kanwata" binsa tayi da kallo har ya isa bakin kofa snn tace "to ina xaka yayana" ba tare da Aliyu ya juyo ba yace "gidan xani" ya bude kofar ya fice ransa a dagule. Karfe takwas na dare Mami tace ma Khaleel ya dauki Ikram su tafi can gida Dad na son ganinsu, bayan ya gama shiryawa ya shigo dakin Mami yi mata sallama, mami tace "kar ka sake ka gaya ma dad dinka deal dinmu, ko me xae ce maka kaji kawae ka tashi, snn da seeyama xaku je can gidan" yace "to Mami" Mami ta juya tana kallon Ikram dake kallo tace "tashi ku je dota" Ikram ta bata fuska tace "ina xa mu Mami" Mami tace "can gidansu Momy xaku je, ku dauko seeyama" Ikram tace "amma ae gidan nn xamu dawo ko" Mami ta gyada mata kai, snn ta mike ta sa Hijab dinta ta fita, Khaleel ya dauki jakar uniform dinta da wasu kayanta da Mami ta shirya mata xae fita Mami tace "kar ka bar min yara su makara xasu makaranta gobe, da asuba jummai xata kawo maku breakfst, idan abubuwa suka dawo min nml, xata koma can ita ma jumman" yace "to sae da safe Mami, but sch bag dinta fa" Mami tace "jummai xata kawo gobe" ya juya ya fita daga dakin, bakin mota ya tar da Ikram, ya bude mota ya shiga ita ma ta bude ta shiga suka bar gidan, har suka isa gidansu Aliyu bae ce mata ba bata ce masa ba, yana gama parkin ta bude mota ta fice tayi cikin gidan, fitowa yyi ya bi bayanta, basu wani dde ba a gidan, Daddy yyi masu nasiha ssae ita dae Ikram bata ma san me yake cewa ba don hankalinta gaba daya na gun kallon da take, Khaleel ya mike ya nufi sama bayan Dady ya sallamesu ya shiga dakin Momy ya fadi mata sakon Mami na cewa ta basu seeyama, Momy tace "tab, seeyama ma bata nn wllh, tana can gidan kanwata kuma karatun fa" yace "ae daga can xata dinga xuwa" Momy tace "to sae ta dawo" tare suka fito da momy xata rakasu, suka hadu da Hajiya a corridor, Hajiya na yar murmushi tace "A'a ango ne a gidan namu yau, sannu ango ina Amaryar taka" dariya ta basa, ya dae yi murmushi ya gaisheta yyi gaba, Momy tayi tsaki ta sauka ita ma, har bakin mota ta rakosu snn suka bar gidan, sha daya saura suka isa gida, ya juya yana kallon Ikram yaga bacci take, bude motar yyi ya fito snn ya xagayo ta inda take ya bude motar yana kallonta, bakinta ya dan buge, ta farka a dan tsorace ta fito da sauri daga motar tana hararansa tace "meyasa xaka taba ni" tsaki tayi ta shiga kalle kallen inda suke, ta bata fuska xata yi kuka tace "meyasa ka kawo ni gidan nn kuma, ni wllh ka mayar dani gidan Mamina" rufe motar yyi, ya nufi hanyar shiga gidan, ta bisa da gudu tana kuka, suka shiga falon ya kunna wuta snn ya haura sama tana biye da shi a baya tana kiran Mami, yana shiga daki ya shiga bathroom ya canxa kayan jikinsa xuwa na bacci snn ya fito yyi kwanciyarsa don yyi wanka a gida, ta tsaya daga bakin kofa tana rera kuka tana kallonsa, kashe wutan dakin da yyi yasa tayi gunsa da gudu tana cewa "ni ka kunna min wuta in dinga ganin haske" fixgota yyi kmr jiya ta fado jikinsa, ya rungumeta, a hankali yace "shiiii" shiru tayi kmr jiya yana jin bugun xuciyarta, gashin kanta ya shiga gyarawa a hankali yaji ta xamo daga jikinsa bayan kmr minti biyar ta juya masa baya, ya juya yana kallonta. Like · 5 · Reply · R [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 67...... Ikram ce tsaye kitchen kusa da gas tana hawaye tana kallon talgin semo dake kan gas yana ta dahuwa, ita kam bata ji ddin gama junior waec da suka yi ba da ynxu tana sch duk da ba holiday aka basu ba kawae tana xaman gida ne tunda bbu abinda suke a sch ynxu, Jummai ce ta shigo kitchen din rike da ledan cefanen da taje tayi, tace "lah baki fara ba Ikram" cikin muryar kuka tace "to ni ban iya ba kona ni xae yi wllh" muryar Mami taji tana cewa "au tsayuwa kika yi a kitchen din dama, ae wllh sae kin tuka tuwon nn sae dae yyi ta kona kin, shashashar yarinya kawae, ni ban san irin yarinyar nn ba, da na kasa ne da kinsan ynda kika tuke shi kika kwashe, maxa bar mata kitchen din jummai ki fito, mate dinki a kauye har miya suna yi ba tuwo ba" jummai ta fito tana dariya, Khaleel dake kwance falo yana kallo yace "Mami kar ta bata maki gas, ta fito kawae, idan Allah yyi kwakwalwarta xae budu ta iya xata iya" Mami ta watsa masa mugun kallo bata ce kmai ba, ya dauke kansa yana murmushi, yau watanni biyar knn da hada auren Khaleel da Ikram, satinsu uku da xama a gidan Khaleel mami tace su dawo gida amma ba da sanin daddy ba don ta dinga koya ma Ikram abubuwan da ya kamata tun daga kan girki xuwa aikace aikacen gida don bbu abinda ta iya, ssae ta ba Khaleel wahala sati ukun da suka yi a tare don bbu abinda ta iya sae kallo da bacci, dawowarsu gida ya ba Aliyu damar xuwa yana ganinta kullum, ko kadan Mami bata hanasa ba sae dae bata cika son suna xama wuri daya tare ba, shakuwarsu da Aliyu ya karu fiye da na da don ssae take ji da shi, komae sae tace yayana, shi dae Khaleel ba ruwansa don dariya ma kawae suke basa, sae dae fa dawowansu gida ya daina toleratin rashin kunyar da Ikram ke yi masa don da tayi xae maketa sae dae Mami tayi fadan ta tayi shiru, hkn yasa dan shirin da suke yi da ma suka daina kwata kwata da ta gansa sae ta murguda masa baki tayi tsaki, lkci daya girma ya fara bayyana jikin Ikram, kirjinta ya dan ciko nml as a fifteen yr old gal, Mami jira kawae take Ikram ta kai ss2 ta karbi takardarta gun Khaleel ta ci gaba da karatunta kawae, don ranar ca tayi ma Aliyu sae ta shiga higher institution xata basa ita kafin nn ta xama mace sae ta ga ta inda Hajiyarsa xata rainata, shi dae bae ce komai ba amma hankalinsa ba a kwance yake ba har sae ya ga Khaleel ya bata takardarta, a watanni biyar din nn sau shidda suka je suleja gun Ammi, Mami kuma ta kawo Ammi nn gidanta sau uku, Muryar Mami Ikram taji daga bakin kofa cikin fada take cewa "ooh har ynxu a tsaye kike knn ko" Ikram ta dauki muciyar tuwon da sauri tana share hawayenta, ta saka cikin talgin Mami tayi kwafa ta fice daga kitchen din tayi hanyar stairs, ko minti uku ba'ayi da barin Mami wajen ba Ikram ta fasa wani shegen ihu, Khaleel dake kwance ya mike da sauri ya nufi kitchen din a rude, hka ma Mami da ta sakko kasa da sauri, tsaye ya ganta tana yarfe hannu, ya galla mata harara cikin tsawa yace "meye" ta bata fuska tace "abun yana tsalle sae ya taba ni a hannu" ya juya ya fice daga kitchen din Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "xo ki fita" da sauri ta fice daga kitchen din jummai na dariya. Ana saura sati biyu Ikram ta fara senior sch Mami tace Khaleel ya kaita su je gaida Daddy, bayan isha ya shigo dakin Mami don Ikram na ciki taki fitowa har lkcn, tana tsaye gaban Madubi daure da towel sae shafe shafe take don shegen son kwalliya ke gareta, ya rungume hannayensa yana kallonta daga sama xuwa kasa ta madubi, ta juya tana hararansa xata yi mgna yyi murmushi yana gyada kai ya fice daga dakin, garin da hadari ssae suka bar gidan bayan Mami tace kar su dde sbda hadarin, suna isa gidan aka fara ruwa, daddy yaji ddin ganinsu ssae don har lkcn bae san a gidan Mami suke ba, Hajiya dae sae hararar Ikram take, Ikram bata ma san tana yi ba sae waige waigen inda xata ga Aliyu take amma bata gnsa ba, shi ko yana daki yaki fitowa, karfe goma saura Mami ta kirasa tace "wae baku fito bane har ynxu Khaleel" yace "ynxu xa mu fito mami" momy tace "A'a ku kwana kawae a nn Khaleel ina xaku cikin ruwan nn" Khaleel yyi murmushi yace "bakomai Momy xamu tafi a hka" har daddy sae da yace su kwana amma Khaleel yaki, ita ma Ikram ba so take ba don hka seeyama ta rakaso su da umbrella xuwa mota suka shiga suka bar gidan snn ta koma ciki, Khaleel yasan Momy fushi tayi shi yasa bata rakosu ba, gidansa ya nufa direct, Ikram ta hade rae tace "ina xa ka kai ni" yyi bnxa da ita yana ta tafiya yana murmushi, kuka ta fashe da bae ko kalleta ba har suka isa gidan ya gama parkn dae dae nn kiran Mami ya shigo wayarsa ya dan yi jim snn ya fita don kar taji kukan Ikram ya daga kiran, a fusace tace "wae wnn wani irin wlknci ne Khaleel" yace "Mami mun taho nn gida ne, kinsan bana son drivin ana ruwa" shiru yyi yana sauraren masifar Mami, har ta gama snn yyi murmushi ya mayar da wayar cikin aljihunsa, ya bude motar yana kallon Ikram ya galla mata harara yace "baxa ki fito ba" cikin tsawa tace "ehh din" murmushi yyi yace "ae yau xnyi magnin wnn tsiwar taki" [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 68...... Ikram ta fashe da kuka tace "ni wllh baxan fito ba, ka kaini gidanmu" ya xaga ta inda take ya bude mota ya fixgota ta fito tana harararsa, rufe motarsa yyi snn ya ciro makullin gidan cikin aljihunsa ya nufi balcony ta bi baynsa da gudu tana kuka, yana bude gidan ya shiga ya kunna wutan falon ya juya ya gnta a bayansa yyi murmushi, hannunta ya kama suka kuma fitowa balcony suka xaga ta bayan gidan, ynxu kam ruwan ya dan tsaigaita sae yayyafi ssae, kusa da wani cage ya kai ta yana kallnta yce "kinga nn?" bata ce kmai ba sae lekan abnda ke cikin cage din take taga karnuka biyu, suna gninta suka fara haushi da gudu ta koma bayansa gabnta na faduwa tana xare ido, yace "to nn xaki kwana yau ki yi gadinsu baxa ki shigar min gida ba" yana kai wa nn ya juya yyi gaba ta bisa da gudu tana rusa kuka tana cewa "wayyo Mamina, wllh sae na gaya ka da ita" bae ko kalleta ba ya rufe karfen balcony tun kan ta karaso ya shige falo ya rufe kofa, kuka ssae take tana kiran sunansa ya bude mata kofa ga karnukan sae haushi suke da karfi, ruwa ya kuma sakkowa kmr daxu nn da nn ta jike, yana kwance falo yana jin ihunta tana yi tana basa hkri, bbu wnda bata kira ba tun daga kan yayanta mami seeyama, Momy har Amminta, duk yana jinta sae dariyar jin ddi yake, ta kai kusan minti talatin cikin ruwa tana kuka tana kiran sunansa, lkci daya tayi shiru, da sauri ya mike ya nufi kofar ya bude ya gnta xaune ta jingina da bango tana kukan a hnkali, duk ta jike jagab, komawa yyi ya dauko umbrella don baxae iya shiga ruwan ba, ya fito yana kallnta yana murmushi, ta hade kai da gwiwa tana rera kuka, ya karaso gabanta yace "xaki sake yi min rashin kunya" a fusace ta dago kanta cikin tsawa tace "ehh" yace "to" snn ya juya xae bar wajen, ta mike da sauri tayi kusa da shi tana kuka tace "wllh baxan sake ba yaya Khaleel don Allah kayi hkuri" ya juya yana kallnta yace "da gske" cikin kuka tace "ehh" yace "to Allah ya taimake ki" ya kama hannunta suka shiga cikin gidan, daki ya wuce da ita sae rawan sanyi take, ya bata towel ta shiga bathroom ta cire kayan jikinta, fuskarta a daure ta karba ta shiga bathroom din ta daura ta fito, ko da ta fito baya cikin dakin, ta rakube gefen gado tana rawan snyi tana hawaye, rike da kofin tea ya shigo dakin, ya xauna gefenta yana kallnta yace "ga tea kisha sae ki daina jin sanyi" kauda kai tayi cikin kuka tace "bana so" ya ajiye tean ya jawota jikinsa a hankali yace "sbda me baki so" turasa ta shiga yi da karfi, yyi mata mugun kallo yace "au rashin kunyar xaki fara min" girgixa masa kai tayi da sauri tayi lamo jikinsa tace "A'a, amma ka daina taba ni" yace "sbda me" tana kkrin kwace kanta tace "sbda kai ba mijina bne, yayana xan...." buge bakinta yyi ya turata yace "to ki auresa mu ga" ta koma baya tana kallnsa kmr xata yi kuka ba daman yi masa rashin kunya, kofin teansa ya dauka ya shanye snn ya ajiye kofin ya haye gado ya rufa da bargo, tana murguda baki tace "to ni ka tashi ka nemo min kayan da xan sa" kashe wutan dakin yyi, ta dan yi tsaki ta kwanta can karshen gadon don ynxu ta daina tsoro, a hankali ya birgino kusa da ita ya jawo ta jikinsa, ta turasa da karfi tace "ha'a meye hka yaya Khaleel, ni ka matsa..." hannu ya sa ya rufe bakinta yace "shiii, cire min towel dina ki bani na fasa ara maki " ta xaro ido cikin duhun xata yi mgna, taji yana kkrin cire mata towel din, ta fasa kuka tana cewa "don Allah ka bari ni ban sa kaya ba, wllh xan cire maka da kaina" wayarsa ya shiga ring ya turata da sauri ya fada kan gadon, da kyar ya mike xaune yana kallon wayar, nmbr Mami ya gani, ya rumtse ido yaki daga kiran har ya katse, ya mayar da wayar silent snn ya koma can side dinsa ya kwanta ya rufe da bargo ya barta nn xaune tana kuka, har karfe daya idonsa biyu yana jin Ikram ta gama kukanta ta kwanta bacci ya dauketa 30 mins ago, ya mike xaune da kyar ya kunna wutan dakin ya juya yana kallnta, tana kwance ta takure kanta sbda sanyi towel din jikinta ma na kwance gefenta, ya tsura mata ido yana kallnta na kusan minti goma snn ya sauke ajiyar xuciya ya koma kusa da ita ya rungumeta ya rufa masu bargo ya daura kansa a kirjinta, wajen karfe biyu da rabi Ikram ta farka tana juye juye, Khaleel ya mike xaune da sauri yna tambayrta menene, tace "cikina ne ya fara min ciwo" ya dagota yace "cikin ki" ta gyada masa kai kmr xata yi kuka, duk kwanan nn hka take fama da ciwon ciki dama kmr ynda ta kirasa, rungumeta yyi yace "kiyi hkuri xae daina kinji" shiru tayi bata ce kmai ba, bayan minti biyar ta saka masa kuka ssae, ya kunna wutan dakin yace "wae ssae yake maki ciwon" cikin kuka tace "ehh" lallashinta ya shiga yi tana ta juye juye, har kusan asuba basu yi bacci ba sae kuka take masa tana kiran Mami, duk ta daga masa hankali, jikinta yyi xafi, cikin kuka take ce masa ita amai take ji, ya mike yace yana xuwa ya fita xuwa dakinsa ya dauko mata paracetamol, ihu ta fasa ya dawo dakin da sauri yace "menene" kalln jikinta yaga tana yi, ya karaso da sauri ya ga jini jikinta da xanin gadon. [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 69...... Khaleel ya durkusa kusa da ita a hankali yana kallon jikinta, kuka ta fashe da tana kkrin mikewa tace "wayyo Mamina, na shiga uku don Allah ka taimake ni yaya khaleel" riketa yyi da yace "ina xa ki" ta girgixa masa kai tana hawaye a gigice tace "ka kaini wajen Mami" ya rungumeta yace "to xan kai ki, amma ki daina kukan nn in gyara maki jikin ki sae mu tafi" bathroom ya nufa don hada mata ruwan xafi, ko da ya fito durkushe ya ganta kasa taa kuka ssae tana murkushe murkushe, ya durkusa kusa da ita da sauri yace "meye" hannunsa ta kama tana girgixa kai cikin yana yi da ya basa tausayi tace "wayyo ciwo cikina yake min ssae yaya Khaleel, don Allah ka taimakeni" jini ya ga duk ya bata inda take a durkushe, hankalinsa ya tashi ya rasa abun yi, daukarta yyi ya nufi bathroom da ita, da kansa ya gyara mata jikinta snn ya fito da ita ya kwantar kan gado ya lulluba mata bargo, har lkcn bata daina kukan da take ba tana rike da mararta, wayarsa ya dauka yana kallon agogon dakin ya ga biyar saura kwata, ya dan yi jim snn ya girgixa kai yyi dailn nmbr Mami, bugu biyu ta daga, a sanyaye yace "Mami Ikram ce bata da lfya" cikin tsawa Mami tace "wat? Me ya sameta" ya juya yana kallon Ikram, a hankali yace "nima ban sani ba" cikin tsawa Mami tace "baka sani ba?" kan yace komai ta katse wayan, yyi jim snn ya mike ya koma kusa da Ikram dake faman kuka idonta har ya kumbura lebbenta yyi jajur don in tana kuka hka yake, rungumeta yyi yace "kiyi hkuri Mami tana xuwa ynxu" kayanta da ya shanya mata ya dauka ya shiga sa mata, biyar dae dae yaji horn din Mami ya fita bude mata gate don ba mai gadi a gidan, ko parkin din arxiki bata yi ba ta nufi inda yake tsaye ta cakumosa cikin tsawa tace "hka muka yi da kai khaleel? uban me kayi ma Ikram, ka gaya min me kayi mata" kasa ce mata komai Khaleel yyi sae kallonta yake da mmki, a fusace ta xuba masa mari tana jijjigasa tace "baxa ka min mgna ba kana ji na" a hankali ya sunkuyar da idonsa daga kallon da yake mata bae ce komai ba, ta turasa tayi cikin gidan da sauri, Ikram na xaune ta lullube da bargo sae rusa kuka take sbda axaban da take ji, Mami ta karaso da sauri a rude tana cewa "me ya same ki Ikram, me yyi maki" kasa cewa komai Ikram tayi, Mami ta dago kanta tana cewa "kiyi min mgna mana dota, yyi maki wani abu ne" cikin kuka tace "cikina ke min ciwo ssae Mami" Mami ta cire bargon jikinta da sauri tana kallonta xata daga ta taga jini karkashinta, Mami ta mayar da ita a hankali tana kallonta a sanyaye, ta dan dau lkci snn tace "ki fada min gskya khaleel yyi maki wani abu ne Ikram" Ikram ta girgixa mata kae tace "ni bae min komai ba" Mami tace "to ya isa ki daina kuka dota, kinsan jinin meye wnn ae ko" Ikram bata ce komai ba Mami tace "to bari muje gida in baki magani kinji" hijabinta Mami ta sa mata snn ta dagota suka fita daga dakin, da kyar take tafiya tana duddukawa har suka fito tsakar gidan Khaleel na jingine jikin bango a compound din, ba tare da Mami ta kallesa ba ta mika masa makullin mota tace "ka kai mu gida" yana kallonta yace "xan gyara dakin ne Mami" tace "muje, jummai xata xo ta gyara" ya karbi makullin motar daga hannunta duk suka shiga motar suka bar gidan, ssae Ikram ta wahala ranar ta dinga Amai, don duk magunguna da Mami ta bata da allurorin da tayi mata basu lafar mata da ciwon maran ba, kuka tayi har ta gode Allah, rana daya duk ta xabge ta kasa cin komai, Mami da jummai suka ji tausayinta ssae, Mami tace "chocolate chocolate, sweet, ice cream, to yau ga ranarsu kin gani ae" duk wnn wahalan da take Khaleel na gefenta sae dae baya cewa komai sae sannu da yake mata lkci lkci, tana rike da hannunsa yana lallashinta bacci mai nauyi ya kwasheta wajen la'asar, sae a snn ya bar dakin xuwa siyo mata abinda tace tana so. Biyar da rabi Aliyu ya shigo gidan Mami tace masa tana daki, ya haura sama ya shiga dakin ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta, ssae ta basa tausayi ya karasa kusa da ita a hankali ya durkusa yana kiran sunanta murya can kasa, mikewa tayi a dan tsorace tace "yaya Khaleel fitsari xanyi" shiru yyi yana kallonta, ta wara ido tana kallonsa xata yi magana Khaleel ya shigo dakin rike da leda a hannunsa, kallo daya yyi ma Aliyu ya karaso kusa da gadon yace "kin tashi" Ikram ta sunkuyar da kanta, ya xagayo ta inda take yace "to tashi na siyo maki Ayaban" ta fara kkrin mikewa ya dagota, ta fixge hannunta xata yi magana tayi shiru tana kallon inda yake kallo a jikinta, jini ta gani ta ja bargo da sauri, Aliyu ya mike ya fice daga dakin. Like · Reply ·[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 70...... Ikram ta galla ma Khaleel harara tace "ni ka fitan min daga dakin nn" ya xauna gefen gadon yace "baxan fita ba" da karfi ta shiga kwala ma Mami kira kmr xata yi kuka, ya mike da sauri yana hararanta ya fice daga dakin, ta murguda masa baki ta cire bargon jikinta ta mike tana kallon skirt din jikinta ta nufi bathroom da sauri, Aliyu na sakkowa downstairs ya karasa kusa da Mami a sanyaye ya durkushe gabanta yana girgixa mata kai cikin yanayi mai ban tausayi yace "mami plss ki cika min alkawarin da kika daukar min don Allah" hawaye ya cika idonsa yana kallonta, Mami ta ajiye Nail cutter din hannunta tace "wani Alkawarin son" yyi shiru ya kasa cewa komai, Mami tace "kayi shiru?" a hankali yace "Ikram" Mami bata ce komai ba ta ci gaba da yanke farcenta ba tare da ta kallesa ba. Khaleel ne xaune yana kallon Mami dake kan system tana aiki, ya dan rage volume din tv ganin ya kai minti kusan goma a xaune tun bayan da ta aika jummai ta kirasa yace "Mami baki ce komai ba kuma" Mami tayi shiru bata ce komai ba har lkcn tana ta aikinta, bayan kmr minti biyar ba tare da ta kallesa ba tace "takardar Ikram xaka bani ynxu son" ya daga kai yana kallonta snn ya mayar da dubansa ga tv yace "to Mami" yana fadin hka ya mike ya nufi kofa xae fita, ta bi sa da kallo har ya fita snn ta ci gaba da abinda take cikin rashin kuxari, yana fita Ikram ta shigo dakin, Mami ta bar abinda take ta juya tana kallonta tace "kinci abinci dota, cikin kuma ya daina ynxu ko" Ikram ta kwanta kan gadonta kmr xata yi kuka tace "kadan kadan yake min kuma ni bana so, ina son ya daina min duka" Mami tace "to ynxu Aliyu xae kawo maki wani magani, amma kinci abinci dae ko" ta gyada mata kai tace "ehh na sha tea" Mami tace "maxa ki wuce ki karbi abinci, bana son shashanci, tea abinci ne" Ikram ta mike ta fice daga dakin ba don ranta ya so ba ta nufi kitchen gun jummai, xaune ta ga Khaleel kan dinnin ga abincinsa gabansa ya tallabi chin dinsa da hannunsa biyu da ya harde idonsa a lumshe, ta karaso dinnin din a hankali da nufin basa tsoro, wani kara ta saki dai dai saitin kunnensa ya bude idonsa da sauri ta juya da gudu xata bar wajen tsantsin tiles ya kwasheta ta fasa ihu xata fadi ya mike a hanxarce ya kamota ta fado kan kirjinsa, tsit tayi idonta a kulle xuciyarta na bugawa don ta tsorata ssae, kmr xata yi kuka tace "wayyo kayi hkuri yaya Khaleel wllh wasa nake maka fa, kasan ae bani da lfya ko" yyi shiru yana kallonta har lkcn tana jikinsa, ta wara manyan idonta tana kallonsa xata yi magana aka bude kofar falon, Aliyu ne ya shigo rike da ledan Magunguna a hannunsa, tsayawa yyi yana kallonsu daga bakin kofar, Ikram ta kwace kanta daga jikin Khaleel da sauri tace "meyasa kke taba ni wae, ni ka daina taba ni" ta karashe maganr tana hararnsa, ya fixgota yana mata mugun kallo xae yi magana sae kuma ya fasa, ya turata ya nufi stairs, gun Aliyu ta tafi da sauri tace "yayana" ya dan yi murmushi bae ce komai ba, ta dan bata fuska tace "wllh xamewa nayi a tiles shine ya kama ni, da na fasa kaina ynxu, amma bae taba ni ba yayana" Aliyu ya xauna kan kujera ya jinginar da kansa jikin kujerar, ta xaune gefensa tace "ina yini yayana" ya gyada mata kai yace "lfya lau, cikin ya daina maki ciwo ynxu ko" ta rufe fuska da sauri tana yar dariya ta matso kusa da shi ta bude fuskarta tana kallon fuskarsa tace "wa yace maka bani da lfya yayana" ya dan matsa daga kusa da ita yace "Mami ce ta gaya min, kinga ma magani na kawo maki ynxu" ta yi shiru tana kallonsa. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 71..... Karfe sha biyun dare Khaleel ya shigo dakin Mami, Ikram na kwance kan gado tana bacci, Mami kuma na bathroom tana alwala xata kwanta ita ma, ya karasa kujera ya xauna har ta fito tana kallonsa da mmki tace "ba ka kwanta ba son" yace "ehh" ta karaso cikin dakin ta xauna kan gado tace "wae ma ina abinda nace ka ban daxu" yyi shiru kmr baxae ce komai ba snn ya dago yana kallonta a hankali yace "Mami ni baxan iya sakinta ba" Mami tae "mene? Baxa ka iya sakinta ba? Hka muka yi da kai?" ta watsa masa mugun kallo tace "yarinyar da yhu re nt meant 4 yhu xaka ce min baxa ka iya saki ba, ka ga bana son dogon surutu tun kan raina ya baci ka tashi kaje ka rubuto min takardarta ka ban ynxun nn" ya durkushe gabanta kansa a kasa, cikin yanayi mae ban tausayi yace "No plss Mami kar ki ce hka, wllh ina son xama da ikram" da mmki Mami tace "amma fa yaran nn kun raina ni da yawa" ya kasa dago kansa, cikin fushi tace "to duk na fasa ba kowa Ikram, tashi ka ban waje ka kawo min takardarta kar in saba maka, ba ma sonta kke ba kawae xama kke son yi da ita ko, maxa fice min a daki kayi gaggawan kawo min takardarta" mikewa yyi da kyar ya fice daga dakin. Washegari da safe Khaleel ya shigo dakin Mami cikin shirin fita office ya tarar tana bacci, Ikram ta leko dakin daga bathroom tana daure da tawul brush a hannunta tana wanke baki, tayi masa fari da ido tace "yaya Khaleel kar ka tasheta bacci take yi, nima tace kar in tasheta" ya harareta ya juya xae fita, da sauri tace "tsaya tsaya yaya Khaleel" ya kuma juyawa yana kallonta, tayi cikin bathroom da gudu ta kuskure bakinta ta wanke brush din hannunta ta ajiye snn ta fito da sauri, har lkcn yana tsaye, ta karaso kusa da shi tace "dama collar shirt dinka xan gyara maka, kalli fa ynda ka sa, kuma baka ma gama sa buttons din ba, meyasa baka sa tie yau ba" turata yyi daga gabansa ya juya xae fita ta fixgosa tace "wllh sae na gyara maka hka xaka fita to" bata jira me xae ce ba ta shiga button din masa farar shirt din nasa kafin ta gyara kwalar yana kallonta, a hankali ya sauke idonsa kan tawul din kirjinta dake kuncewa a hankali, har ya gama kuncewa gaba daya tawul din ya xame daga jikinta, ta xaro ido hade da fasa ihu ta durkushe wajen, ya juya da sauri yana murmushi ya fice daga dakin, Mami da ta farka ba shiri tace "me ya faru" ta dan wara ido tayi dariya tace "lah bakomai Mami" Mami ta galla mata harara tace "fita ki ban waje shashasha" ta mike da sauri tace "Mami wanka fa xanyi" bata jira me Mami xata ce ba ta shige bathroom da sauri. Daddy yyi shiru yana kallon Khaleel dake xaune kasa daga gefansa, kansa a kasa, can ya girgixa kai yace "Ikon Allah, wae me ke damun Amina ne ma dae tukun" Aliyu ne ya sakko kasa cikin shirin fita office, yyi mmkin gnin Khaleel da safe hka gidansu, dad ya juya yana kallonsa yace "xo nan Ali" a sanyaye Aliyu ya karaso cikin falon yana kallon dad din nasa snn ya durkusa wajen yace "gani Abba" dad yace "ashe kai mara tunani ne ban sani ba, kanin ka ya sakar maka mata don baka da kunya ka aura, to daga yau, i mean daga yau kar na sake jin hka, kuma na baka nn da sati biyu idan baka fidda mata ba wllh xabin mahaifiyarka xan hada ka da, just dare me kaga, tashi ka ban waje, mutumin bnxa kawae, ita kuma Aminar xan je in sameta" Mikewa Aliyu yyi da kyar idonsa ya kada ssae yana kalln Khaleel ya bar falon, Khaleel ya dan yi murmushi ya kauda kansa. Har office dad yaje ya sami Mami, lkcn ma suna tare da Aliyu yana sign din files, ko kadan bae gaya mata abinda ya faru daxu da safe, sae dae ta lura yana cikin damuwa kuma ta tambayesa yaki gaya mata ko meye, tayi mamkin ganin dad ssae, ko gaisawa basu yi ba ya ja kujera ya xauna yana kallonta yace "in dae da mutunci tsakani na da ke Amina ina son ki bar Khaleel ya tare da matarsa as soon as possible, ban yi tunanin xa ki dinga biye yaro kuna abubuwa kmr jahilae ba, dama ke kika hanasa fito da mata kina jiran Khaleel ya saki yarinya ya aura ban sani ba ko, to kin kyauta, kuma idan bae yi hankali ba wnn yarinyar da mahaifiyarsa ke shirin hada sa da xan aura masa vry soon" yana kai wa nn ya mike ya fice daga office din, Aliyu ya daura kansa kan table din office din, Mami ta bi dad da kallo na mugun mmaki, Aliyu ya mike ya fice daga office din Mami ta dafe kanta ta rasa tunanin da xata yi ma. Khaleel ne ya shigo dakin Mami kansa a kasa, bae yi gigin xama mata kan gado ba ko kujera ya xauna kasa kawae, Mami dake xaune tana jiran shigowarsa fuskarta a daure tana kallnsa a nutse ta fara mgna "ka dauki matar ka ku tafi ynxun nn ku bar min gidana, but idan Abu ya sami yarinyar nn har abada baxan taba yafe maka ba Khaleel, vry gud of yhu da ka kai kara na gun Alhaji, munafuki kawae mara imani kai ynxu abinda kayi ma dan uwanka ka kyauta knn, yarinyar da yhu re nt meant 4 xaka kasa saki, maxa ku bar min gidana Khaleel" Khaleel ya mike tsaye da kyar yace "kiyi hkuri Mami....." ta dakatar da shi a fusace tace "get out" a sanyaye ya fita daga dakin, ta mike ta shiga hada kayan Ikram. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 72...... Da kyar Ikram na kuka ta yrda ta bi Khaleel suka bar gidan wae ita bbu inda xata, Mami dae bata ko kallesu ba jummai ce ke ta lallashinta har suka bar gidan karfe goma saura, Eatry ya fara biyawa ya siya abinci don ya ga bata wani ci na kirki ba a gida, ita dae tana xaune cikin mota fuskarta a daure ta rungume hannunta a kirji bayan ta gama kukan nata, goma da rabi suka isa gida, yana gama parkin ta bude mota ta fice, ya fito ya kulle motar yana kallnta, tana rike da kugu sae ta juya masa baya, yyi murmushi yana gyada kai ya nufi kofar shiga gidan, ta bi bayansa da sauri, ya bude kofar ya shiga falon ya kunna wuta, ya nufi stairs, kmr xata yi kuka tana tsaye falon tace "yaya Khaleel ni bana son gidan nn wllh don Allah ka mayar dani gida" ya juya ya mata mugun kallo yace "nn ne gidanki ba can ba" kuka ta saki ta bisa da sauri gnin sama xae haura ya barta, tana xaune tana kallnsa yana gyare gyaren dakin har ya gama kusan sha daya, snn ya shiga wanka, ko da ya fito ya tarar tayi bacci daga xaunen da take, ya daga kafadarsa ya dauki ledan abincin da ya siyo masu ya fiffito da kayan ciki ya saka a fridge, snn ya shiga goge gashin kansa da karamin towel, ya gama shirin bacci ya fita xuwa kitchen don hado tea, sha biyu dae dae ya gama duk abinda xae yi, ya juya yana kalln Ikram da ta takure kanta kan kujera tana bacci, ya mike ya karasa kusa da ita ya durkusa gabanta yana kallonta, daga ta yyi xae kai ta gado ta fasa ihu a gigice ta bude ido tana kallnsa, ya galla mata harara yace "kika sake min ihu a gidana wllh sae na kai gun karnukan waje kin kwana da su" shiru tayi xuciyarta na bugawa tana kallonsa jin haushin karnukan, ya kama hannunta suka isa gado ya xauna yana kallonta snn ya cire Hijab din jikinta, ta wara ido xata yi magana ya daura yatsun sa biyu kan bakinta yace "kina magana xan yi waje da ke" bata fuska tayi amma bata ce komai ba, ya mike ya bude jakar kayanta ya ciro gown din bacci mara nauyi ya koma ya xauna kan gadon snn ya shiga cire rigar jikinta, kmr xata yi kuka take kallonsa amma bata ce kmai, har ya cire rigar snn ya cire skirt din jikinta ya bar mata inner wears ya dauki gown din ya sa mata, ya mike ya kashe wutan dakin yyi kwanciyarsa, hawaye ta shiga yi tana bin dakin da kallo, tana shessheka ta isa can karshe gadon ta kwanta, a hankali ya mirgino kusa da ita ya rungumota dae dae saitin kunnenta murya can kasa yake cewa "kukan me kike" ta girgixa masa kai bata ce komai ba, ya daura kanta a kirjinsa yace "to ya isa, kina jin yunwa ne" nan ma ta girgixa masa kai, yace "to me kike so?" a hankali tace "ina son ni ka daina taba ni" shiru yyi bae ce komai ba ya kwantar da ita kan gado daga kirjinsa ya mike yyi kofar fita, ta mike xaune da sauri tace "yaya Khaleel ina xaka" ba tare da ya kalleta ba yace "kwanciya xanje inyi" kmr xata yi kuka tace "to ni kadae xan kwana a nn" yace "A'a ke da wanda kike so ya taba jikin ki" yana kai wa nn ya fice daga dakin ta mike tsaye da sauri ta saka kuka ta bi bayansa amma tuni ya rufe kofar dakinsa da makulli kan ta iso kuka ssae ta shiga yi bakin kofar dakinsa amma yaki bude kofar, ta ci kukanta ta koshi xaune bakin kofar a hka bacci ya dauketa, sae a snn ya fito ya gama kare mata kallo snn ya dauketa ya nufi daki da ita, ko da ta bude ido ta ga shine bata ce komai ba ya kwantar da ita kan gado snn ya kwanta nesa da ita ya rufa da bargo. Da asuba karfe biyar ya tashi ya kunna wutan dakin ya ganta kusa da shi ta takure kanta, ya tsura mata ido yana kallonta, a hankali ya kai hannu kan cinyarta ta bude idonta da sauri a dan tsorace kmr jira take, Mikewa yyi har yana tuntube ya fada bathroom ya rufe kofar, ta mike xaune fuskarta a daure, ko da ya fito bae ka kalleta ba ya fice daga dakin da sauri. Da safe karfe takwas Khaleel ya shigo dakin da yake ran saturday ne ba aiki, yana kallonta yace "baxa ki je islamiyya bne tace " a takaice tace "ehh" yace "to ki tashi mu je mu hada break fst" ta galla masa harara tace "to ni na iya ne" yace "ae nima ba iyawa nayi ba" ganin yana ta tsaye yasa ta mike tana murguda baki tace "to me xamu dafa" yace "abinda ake dafawa a gida mana" a tare suka sauka kasa taga har ya siyo dankali da sauran abubuwa, da kyar suka fere dankalin duk suka yi kaca kaca da wurin, bae fi kwaya biyu Ikram ta fere cikin lodin dankalin da suka fere kmr na mutane goma ba, kuma ita ke ta cewa ya kara yyi kadan, suna gamawa suka wanke yace "to sae ayi yaya?" ta danyi shiru alamar tunani snn da sauri tace "sae mu xuba magi da gishiri da yaji a ciki" yana kallon dankalin da ke cikin ruwa yace "cikin ruwan?" tace "eh mana" ynda tace hka suka yi, snn yace "sae kuma me?" ta dauko fry pan tace sae mu xuba mai a nn mu barshi ya tafasa snn mu xuba dankalin hka naga jummai na yi, kunna gas din yyi, yyi yadda tace, snn ta dauki dan kwano ta kwaso dankalin da ruwa ta mika masa tace "xuba oya" ya karasa kusa da man mai xafi ya xuba dankalin da ruwa a ciki, daga ita har shi da gudu suka bar kitchen din. Like · 3 · Reply ·[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 73..... Ikram ta yo waje da ido tana kallon Khaleel a dan tsorace tace "me ka xuba a ciki yaya Khaleel" ya galla mata harara yace "ba gabanki na xuba abinda kika bani ba" tari suka shiga yi sbda yajin da tasa ya xuba, tana girgixa kai tace "A'a ka dae je ka duba abinda ka xuba ciki, ko ka sake kwanon ne a ciki" leka kitchen din ta shiga yi shima hka, yace "ohhw na tuna ko don an xuba da ruwa ne?" ta juya ta galla masa wani harara tace "to ba ruwan xae sa ya dahu ba, kai me ka sani?" a hankali ya shiga kitchen din tana biye da shi a baya, ya leka fryn pan din yaga dankalin na ta soyuwa da ruwa ciki, tace "lahh ba gashi ba to" ba su suka gama hada break din ba sae kusan sha daya, dankalin duk ya wani cabe kmr wanda aka dafa ba kyan gani, kwan kuwa sae aukin gishiri, ruwan tea kawae ya sha ya bar wajen tace "lahh wa xae cinyesu yaya Khaleel" ya watsa mata harara yace "ke mana" da rana xae fita siyo masu abinci tace "yaya Khaleel baxa mu dafa da kanmu ba" ko kallonta bae yi ba ya fice, kmr xata yi kuka ta bisa da sauri tace "to ba sae muje tare ba, sae kayi ta bari na ni kadae a wnn katon gidan" bae ce mata komai ba ya shiga mota ta shiga ita ma, snn suka bar gidan. Da daddare wajen karfe takwas da rabi Khaleel na xaune yana kallon Movie, ita kuma tana kwance kan kujera tana karanta nvl dinta na Jss3 da ta gama, olive twist, aka danna kararrawar gidan, ta juya da sauri tana kallonsa, shi ko har lkcin idonsa na kan Tv, sae da aka kuma dannawa har sau biyu snn ya mike yana kallonta yace "ki wuce sama" murguda masa baki tayi tace sbda me, bae ce komai ba ya nufi kofar ya bude, frndx dinsa ne har su uku, ya dan wara ido da mmki yace "daga ina hka" suka ce "mun xo ganin amaryarka ne, tunda kai baka da niyyar cewa mu xo" yyi musu mugun kallo yace "hka nace maku, ca xaku yi kun xo ganin kanwata" Muryar Ikram yaji a bayansa tana cewa "su waye yaya Khaleel," ya juya da sauri yana kallonta, frndx dinsa suka saka dariya, ya daka mata tsawa yana mata mugun kallo "bace a nn," ta hararesa tace "baxan bace ba," ssae frndx dinsa ke dariya, daya daga cikinsu yace "sae gashi ka buge da aurar yar da ka raina," rufe kofarsa yyi ya bar wajen da sauri ya haura sama, yana wucewa Ikram ta bude masu tace "ku shigo" suna dariya suka shigo, tana murmushi tace "ku xo ku xauna in kawo maku ruwa" ba musu suka shiga falon suka xauna ta je kitchen ta dauko masu ruwa da lemo ta ajiye snn ta xauna tace "gashi ban dafa abinci ba, sae dankali da kwan da nayi da safe, ko in kawo maku" suka ce "A'a ki bar shi kawae Amarya a koshe muke" ta dan yi murmushi tace "to" hira ssae suka dinga yi bbu lbrin da bata basu ba har na Khaleel da Aliyu da Hajiyarsa da ma irin auren da suka yi da Khaleel, da karyar da aka mata aka ce Aliyu ne, sae kuma ta dawo bangaren sch, ssae ta sa su dariya, basu suka bar gidan ba sae wajen karfe goma bayan sun cika ta da kudi ta rakasu bakin kofa tana cewa "idan na auri wanda nake so ku kawo min visit gida na don Allah," suna dariya suka bar falon ta rufo kofar, snn ta wuce sama da sauri don nuna ma Khaleel kudin da suka bata, yana tsaye a stairs na biyu ya hade kansa da bango, yana ganinta ya fixgota a fusace yana huci yace "wa ya baki ixinin bude masu kofa, kuma me nace maki kafin na bar falon nn" ta hararesa tace "to ba baki bane, sae in ki bude masu..." Mari ya kai mata, ta xaro ido tana kallonsa, yana mata wani mugun kallo yace "daga yau kika sake bude ma wani kofa ya shigo har kika tsaya basa lbri kmr dabba sae na...." hawaye ya gani a idonta, ya ja ta yyi hanyar dakinta da ita ya bude kofa ya turata ciki snn yyi hanyar dakinsa, ya xauna gefen gado ya dafe kansa, ya kai minti kusan goma a hka wayarsa yyi kara, ya dago kansa da kyar yana kallon wayar dake gefensa, Mami ya gani ya dan yi jim snn ya daga, yyi mata sallama murya kasa kasa, ta amsa a takaice, ya gaisheta bata amsa ba bbu yabo bbu fallasa tace "ka ba Ikram waya" yace "to" snn ya mike a sanyaye ya fita daga dakin, xaune ya ganta can karshen gado tana ta rusa kuka, ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta, ya karaso kusa da ita a hankali ya xauna gefenta ya kamo hannunta ta fixge, murmushi yyi ya rungumeta yace "to yi hkuri kanwata" sabon kukan ta kuma saki, ya dago kanta yana kallonta, goshinsa ya daura kan nasa a hankali yace "baxa ki hkura ba" cikin kuka tace "ehh" ya kuma yin murmshi ya daura lebbensa kan nata, xata dauke kanta ya fara kiss din lebban nata, turasa ta shiga yi a tsorace yaki sakinta, wayarsa yyi kara ya saketa da sauri, ta koma baya a tsorace tana kkrin mikewa ya rikota ya dauki wayar ya daga snn ya kara mata a kunne har lkcn bata gama recover ba don duk a tsorace take tace "Na'am Mami" ta gyada kai tace "lfya lau," hka ta dinga amsawa Mami a rikice, har Mami tace "wae menene Ikram" sae a snn tayi murmushi tace "bkm Mami" Mami tace "to gobe jummai xata kawo maki kinji" tace "to Mami" bata jira Mami ta katse wayar ba ta mike da sauri ya rikota, a tsorace tace "wayyo don Allah kayi hkuri yaya Khaleel ka bari" [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 74..... Satin Ikram biyu a gidan Khaleel aka yi resume din sch daga lng Holiday din da aka je, cikin sati biyun nn ssae ya wahala kanta don kullum kan ya fita office sae ya tabbatar tayi wanka ta wanke baki tayi shirin islamiyya, snn yaje siyo mata abincinta ya jira ta ci a gabansa kafin su fita tare ya ajiyeta a islamiyya shi kuma ya tafi office, snn da rana ma ya bar office yaje ya dauko ta ya siya mata abinci ya kai ta gida sae ya tabbatar ta ci snn ya koma office ya bar ta tayi ta kallo, ko ba wuta yana tada mata Engine, sae kuma yyi ta kiranta a waya yaji ko ba komai, da yamma Jummai ce ke kawo ma Ikram kadae abinci shi kam sae dae ya siya, yasan mami bata huce ba har lkcn duk da yaje can gida har sau uku, tun Ikram na hanasa abincinta in an kawo mata har ta daina sae dae su ci tare don ynxu kam fadan su da sauki, sae tsiwar da bata fasa yi masa ba, cikin sati biyun nn sau biyu suka je Suleja gun Ammi, suka je gidansu Aliyu sau daya shima ita ta takurasa tace suje, don bbu ranar da baxata kira masa Aliyu ba, bata da xance sae ta Aliyu da irin promises din da yyi mata, shi dae Khaleel baya tanka ta, har ca tayi ya bata nmbrsa ta kirasa da wayar da Mami ta ba Mama jummai ta kawo mata, sau daya ya sa mata nmbr ta kira Aliyun yana dagawa tayi sama da sauri cike da jin ddi take cewa "yayana kai ne" ta kusa minti talatin tana magna da shi, shi dae Khaleel bae bita sama ba bare yaji abinda take ce masa, har ta sauko don kanta tana murmshn jin ddi, ya karbe wayar ya goge nmbr da har tayi savin da yayana, masifa ssae ya sha ranar wae sae ya mayar mata da nmbrta, shi dae bae tanka ta ba, ta saka kuka ta shiga yi masa fitsararta tana rike da kugu, yana fixgota ta fado kansa ya matse ta jikinsa ta nutsu, tuni jikinta ya dau rawa tana basa hkuri kmr xata yi kuka, in kana son ganin nutsuwar Ikram to ka jira dare yyi, tsit xaka ji ta ta kasa sukuni duk ta xama abun tausayi, don ko kadan bata son abubuwan da Khaleel ke mata da daddare ssae yake tsorata ta in sun kwanta. Yau Monday Khaleel yaje yyi ma Ikram registratin na senior s sch a can makarantar da ta gama, nn take ya biya komai ya karban mata uniform da litattafenta, washegari ta fara makaranta, da daddare bayan isha yana kwance kan kujera ita kuma tana xaune tace "to ni yaushe xaka kaini gun Mami yaya Khaleel, gashi har na fara sch" yyi shiru bae ce komai ba ta dawo kusa da shi ta xauna kasa tace "kaji mana don Allah" ya mike xaune yace to je dauko Hijab din ki, gown din bacci ne mae tsantsi ja jikinta iyakar shi Ankle dinta, tayi sama da sauri ta dauko Hijab dinta ta sakko tace "na dauko" yace "to hka xa mu tafi," ta bata fuska tace "to hijab din ba dogo bne," ya daga kafada yace "ok je dauko min jallabiyata a daki" ta kuma komawa sama da sauri ta dauko snn ta dawo kasa ta mika masa tace "gashi" ya karba, snn yace "to je dauko makullin mota" da sauri ta kuma komawa sama ta dauko ta sauko ta mika masa, ya karba snn ya mike ya xura jallabiyar kan singlet da 3qtr din jikinsa, yana kallonta yace "to me xaki kai mata" tayi shiru kmr me tunani snn da sauri tace "mu siya mata apples da grapes kasan tana son su ssae" yace "to je dauko Atm card dina a daki" ta juya da sauri taje ta dauko ta sakko ta mika masa snn suka bar gidan, sae da suka gama siyan abubuwan da xa su kai mata snn suka kama hanyar gidan tara saura. Ssae Mami taji ddin gnin Ikram dinta, hka ma Ikram da ta makalkale jikinta cike da jin ddi, shi dae Khaleel da ko amsawar arxiki ba ayi ba gaisuwarsa ba ya juya a hankali ya bar dakin, tambayoyi Mami ta shiga yi ma Ikram kan xamansu, bata boye mata komai sae shasshafatan da yake, amma duk ihu da masifar da yyi mata da kuma akan me yyi mata hkn sae da ta tsara ma Mami, ssae ta sha furar da jummai ta dama masu suna ta hira da Mami tace "Mami yayana fa yana xuwa" Mami tace "ehh yana xuwa, nn ma yake kwana wani lkcn, amma ynxu yaje asibiti aiki kila ya dawo anjima" Ikram ta wara ido tace "to ni dae sae na jirasa ya dawo mu gaisa wllh" shi dae Khaleel na xaune falo sae kallon agogo yake ganin sha daya ya gota, gashi ba daman yyi mgna, Jummae ce taje tayi ma Mami mgna cewar ta barta su tafi dare nayi, ikram ta bata fuska tace "ni nn xan kwana, ina son in ga yayana kuma" Mami tace "baxa su bi hanya ynxu ba dare yyi jummai" Jummae tace gskya kam Mami, bari inje in gaya masa, ko da ta gaya ma Khaleel bae ce komai ba ya mike a hankali ya nufi sama don xuwa dakinsa, karfe sha biyu da rabi Mami tace ma Ikram "Khaleel ya sha tea ne" Ikram ta girgixa kai tace "kmr bae sha ba" Mami tace "to je ki karba gun jummae ki kai masa kiyi masa sae da safe ki xo mu kwanta" Ikram ta fita da sauri ta je ta karba tea gun Jummai ta kai masa, yana kwance dakin Aliyu don nasa ba a gyare yake ba, idonsa a lumshe kmr me bacci ta shigo dakin ta rufe kofar snn ta karaso kusa da gadon tace "ya Khaleel ga tea na maka" ya bude ido a hnkli yana kallnta, ajiye tean tayi tace sae da safe, ta juya xata fita ya jawo ta ta fado kansa ya juyar da ita yana kallonta. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 75...... A tsorace Ikram ke turasa tana cewa "ni wllh ka kyaleni kar in kira maka Mamina" ya tsura mata idonsa cikin nata yana murmushi, a hankali yace "to kirata mu ga" kuka ta sakar masa tana kkrin xamewa, ya cire Hijab din jikinta ya kwantar da ita ya tura bakinsa cikin nata, nan ta fara kokuwa da shi amma yaki sakinta, abin dae da take tsoro kuma bata so ya shiga yi mata, tun tana yan koke koke tana kiran Mami can kasa, har ta gaji ta daina ta rufe idonta don dama shi iyakarsa light romance, bude kofar dakin aka yi, Khaleel ya jawo bargo da sauri xae rufa mata amma tuni Aliyu ya shigo dakin, Ikram ta xaro ido tace "wayyo Mamina" da sauri ta shige cikin bargo ta rufe har fuskarta, Khaleel ya mike da kyar ya shige bathroom, Aliyu da komai nasa ya tsaya a lkcn, ya juya da sauri ya bar dakin tare da rufo masu kofar. Ikram ta cire bargon jikinta ta fashe da kuka ssae, Khaleel ya fito daga bathroom ya xauna gefenta yana kallonta yace "me ya faru, ae kece baki rufe kofar ba da kika shigo" cikin tsawa tace "ni wllh idan ka sake taba ni Allah ya isa, tunda ni bana sonka, kai ba mijina bne, kar ka sake taba jikina" ta karashe maganar cikin kuka, yyi murmushi ya mike ya rufe kofar da makulli ya kashe wutan dakin ya dawo kan gadon yyi kwanciyarsa, sae da tayi kuka me isarta snn ta kwanta can nesa da shi ta juya masa baya, yana jin ta fara bacci ya birgina can kusa da ita ya shige jikinta. Washegari da asuba bayan yyi sllh ya tafi gida dauko mata kayan makarantar ta, shidda da rabi ta farka da yake ta saba tashi da wuri can gida, mikewa tayi da sauri tana kalle kallen dakin ganin bata ga Khaleel ba, tuno abinda ya faru jiya yasa tayi tsaki ta mike ta shiga bathroom sae da ta fara wanka snn tayi alwala, tana idar da sllh ta mike ta bude kofa ta nufi dakin Mami, Mami na xaune kan darduma har lkcn cazbi na hannunta, Ikram ta xauna kasa tace "Mami ina kwana" Mami na kallonta tace "lfya lau, shine kika ki dawo jiya ko" Ikram ta bata fuska tace "Mami ko ba yaya Khaleel bane sae ya dinga....." tsit tayi da sauri sae kuma tayi maxa tace "bacci dama nayi a can, ya Khaleel bae barni in dawo ba" Mami bata ce komai ba sae murmushin da tayi ta mike tace "to yyi kyau, kin yi wanka ne ko yau baxa ki sch din bne" tace "nima ban sani ba, amma nayi wanka, ae uniform dina yana can gida, kuma da na tashi ban ga yaya Khaleel ba" Mami bata ce komai ba ta shiga bathroom, Ikram ta mike ta fita don xuwa kasa gun jummai, dae dae corridor suka ci karo da Aliyu ya dawo daga Masallaci, kallo daya yyi mata ya dauke kansa yyi gaba, a dan sanyaye tana binsa da kallo tace "yayana" ya juya yyi murmushi ba tare da ya tsaya ba ya daga mata hannu ya shige daki. Ta dde tsaye wajen tana kallon kofar dakin da ya shiga sae kuma ta nufi kofar xata shiga, Muryar Khaleel taji a stairs yace "ina xaki?" ta juya tana hararansa tace "wajen yayana" karasowa yyi ya fixgota ya bude dakinsa ya turata ciki snn shima ya shiga. Ranar saturday da safe Ikram ta kuma saka Khaleel gaba wae sae sun je gida tunda gobe ba sch, ya galla mata harara yace "bbu inda xamu, an ce maki bnda aikin yi ne" kuka ssae ta shiga rusa masa, sae da tayi na kusan awa daya snn yace ta dauko hijab dinta su tafi, Mami na gida ranar bata je aiki ba, Khaleel dae na gaida ta ya fita ya bar masu dakin, ya sauka kasa gun jummai ya gaida ta snn ya bar gidan. Karfe uku na yamma Ikram na xaune kmr xata yi kuka Mami na mata kalaba fuskarta a daure don ko kadan bata son kitso, aka bude kofar dakin Aliyu ya shigo da sallamarsa ya tsaya daga bakin kofar, Mami ta amsa, snn ya gaida ta, tace "daga ina hka son" yace "magana xa muyi Mami" Mami tace "to in taso ne" yace "ehh Mami" Mami ta mike, Ikram dake ta kallonsa tace "ina yini yayana" yace "lfya lau" snn suka fita da Mami ta bisu da kallo kmr xata yi kuka, be ma kalleta ba. Suna fita yace "but Mami da bakuwa muke" Mami tace "bakuwa," yace "ehh" tace "to bari in dauko hijab" yarinya ce da baxata wuce shekaru ashirin ba, kyakkyawa ce ta karshe, tana xaune a dan takure kan kujera, she looks vry innocent, hijab ne milk colour da ya wuce gwiwa jikinta, da mmki kan su karaso falon murya can kasa Mami tace "wnn fa Aliyu" ba tare da ya kalleta ba yace "ita ce matar da xan aura Mami" Mami tayi shiru tana kallonsa a sanyaye, suka karaso falon ta kirkiro murmushi ta xauna, ta amsa gaisuwar yarinyar da fara'arta tace "Allah sarki, ya sunanki yan mata" yarinyar da kanta ke kasa bayan ta gaida Mami tace "Rukayya" Mami tayi murmushi tace "Masha Allah, to Allah ya sanya alkhairi" jummai ce ta dauko mata drinks da yan kayan ciye ciye, basu wani dde ba Aliyu yace "xa su tafi" Mami tace "da wuri hka son, ba yini xata min ba" ya dan yi murmushi yace "gida xan kai ta daga nn" Mami ta gyada masa kai kawae, don duk a sanyaye take, abun arxiki ta hada ma rukayyar ssae, snn ta rakosu har mota suka bar gidan. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 76..... Ko da Mami ta koma sama, duk bata da sukuni ta karasa ma Ikram kalabar da take mata, sae a snn Ikram ta saki ranta tunda an gama kitson, tace "Mami me yayana yace maki, kinga ynxu baya son kulani" kmr xata yi kuka ta karashe maganar, Mami ta kirkiro murmushi tace "sauri yake ne shiyasa, ki je gun jummai ta shafa maki mai a kitson," Mami ta mika mata man ta fita xuwa gun jummai, a stairs suka hadu da Khaleel ta cire ribbon din kanta da sauri tana murmushi tace "nayi kyau yaya Khaleel?" yace "kadan ba" bae jira me xata ce ba yyi gaba, tayi tsaki ta sakko kasa, Khaleel na shiga dakin Mami ya xauna kujera snn ya gaisheta ta amsa tace "daga ina kke" ya dan yi shiru snn yace "can gida na tafi gun Momy" Mami tayi shiru kmr baxata ce komai ba sae kuma tace "kaga yarinyar da Aliyu xae aura?" ba tare da Khaleel ya kalleta ba yace "ehh" washegari da daddare karfe goma saura suka bar gidan Mami suka koma gida, sae kuka ikram take wae ita baxata bi sa ba, shi dae har ya isa gida bae ce mata komai ba suna shiga gidan taji haushin kare ba shiri tayi tsit, kwanciya kawae Khaleel yyi don sun yi komai can gida, ta gama tsayuwarta a dakin duk da ya kashe wuta, snn taje ta kwanta can nisa da shi ta rufa da bargo, ya birgino kusa da ita ya rungumeta xata yi magana ya saka bakinsa cikin nata. Bayan kwana biyu da dawowarsu gida suna xaune falo da daddare ta ishesa da cewa ita cikinta na damunta, gashi shi dae bae ga alamar hkn ba don sae kallon movie suke a Mbc action, da an tafi break sae tace cikin ya fara, a hka har bacci ya dauketa ya kai ta daki, washegari da safe suka fita gidan a tare ya ajiyeta sch snn ya wuce office, da kyar ta jira aka tashi ranan sbda mugun ciwon da mararta ya dinga yi mata, har magani sae da aka bata a makarantar, hudu dae dae Khaleel ya xo daukarta yaga duk ta xama wata iri, yace "me ya faru Ikram" ta bude bayan mota ta shiga da kyar kmr xata yi kuka take nuna masa mararta, sannu yyi mata suka wuce gida, kin cin abincin da ya siyo mata tayi sae faman murkushe murkushe take, gashi tace ita ba period take ba, lallabata yyi tayi bacci, bata farka ba sae kusan shidda shima ciwon marar me tsanani ne ya tada ta, kuka ta saki ya dawo gefenta da sauri yace "me ya faru" ta shiga nuna masa mararta, dagota yyi ya ga jini kasanta, kuka ssae take ta daura kanta jikinsa, ya shiga bathroom da ita ya gyara mata jikinta snn ya dawo daki ya kwantar da ita, Mami ya kira ya gaya ma, tace xata ba jummai magani ta kawo masu, ba a dau lkci ba jummai ta kawo maganin, ya hada mata tea tasha snn ya bata maganin, daren ranar basu yi bacci ba, don kuka Ikram ta dinga masa cikinta na ciwo, duk jikinta yyi xafi ga amai da take tayi kmr me juna biyu kafin safiya duk ta wani xabge, duk ta basa tausayi ssae, da safe ya wuce da ita gida, da mmki Mami tace "cikin bae mata sauki bne" allurori tayi mata bayan ta tilasta ta ta sha tea, snn ta bata magunguna amma duk kmr a bnxa, Mami tayi jigum tana kallonta ita kuma irin nata knn, don da tayi tunanin ko don first tym dinta ne shiyasa ta sha wahala lst mnth, sae ga wnn watan ma hka, tasan cure din laluran nn nata daya ne. Da daddare Ikram na kwance Mami ta lullubeta bayan ta gama kuka da murkushe murkushenta bacci ya dauketa, Khaleel kuma na xaune gefenta Mami na kan computern ta, Aliyu ya bude dakin ya shigo, duk ya wani rame, suka gaisa da Mami dake bin sa da ido, snn ya juya suka gaisa da Khaleel, ya xauna kusa da Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "daga ina hka" ya kauda kansa yace "daga gidansu Rukayya nake....." farkawan da Ikram tayi a gigice ya katse sa, ta sauka daga kan gadon da sauri tayi bathroom ta xube nn bakin kofa tana kwarara amae, da sauri Khaleel ya karasa kusa da ita ya kamata yana mata sannu, Mami ta mike ita ma ta karasa wajen tana mata sannu, ta fada jikin Khaleel tana mayar da numfashi, ta fashe kuka tana rike da cikinta, ya rungumeta yana mata sannu, Aliyu dake kallonsu ya kauda kansa da kyar ya mike, idonsa ya kada ssae kmr xae yi hawaye ya fita daga dakin, bbu wanda ya lura da fitar tasa, Mami ta mayar da Ikram kan gado bayan Khaleel ya gyara mata jikinta tana mata sannu, sae da Ikram tayi kwana biyar tana wahala ssae kmr xata mutu snn al'adar ta ya dauke, washegarin ranar lahadi aka daura auren Aliyu da Rukayya, duk Ikram bata sani ba, dat same day da daddare Mami ta kira Khaleel dakinta, Ikram na xaune kasa tana gyara mata gashi har ta gama, snn tace "tashi kije gun Jummai downstairs, xata maki magana Ikram" ba musu Ikram ta mike ta fita xuwa gun Jummai, Mami ta juya tana kallon Khaleel a hankali tace "ga matarka nn Khaleel ka tafi da ita, ka rike min ita amana, ku xauna as husband nd wife, xaman sunna, Allah yyi maku albarka," kasa dago kai ya kalleta yyi, ta dauki Hijab din Ikram ta mika masa tace "gashi ka tashi ku tafi dare na yi, idan jummai ta gama da ita kawae ku tafi ba sai kun dawo sama ba" ya karbi Hijab din da take mika masa ya mike da kyar ba tare da ya kalleta ba yyi mata sae da safe ya fita daga dakin. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 77...... Ko da Khaleel ya sakko kasa Ikram bata fito daga dakin jummai ba har lkcn, ya nemi guri ya xauna ya dafe kansa, yana nn a hka har na kusan minti goma snn Jummai ta fito Ikram na biye a bayanta sae xumbure xumbure take, ya mike yyi ma Jummai sae da safe, Ikram ta bi bayansa, jummai na masu Allah ya kiyaye, yna kkrin bude kofa aka riga sa budewa Aliyu ya shigo falon sanye da farar shadda, suka gaisa da Khaleel snn ya daga ma Ikram hannu, ta bisa da kallo har ya isa stairs, snn ta bi bayan Khaleel a sanyaye. Suna isa gida bayan ya gama parkin ya juya yana kallonta yace "ba ki jin yunwa ko" bude kofar tayi ta fice daga motar kmr xata tashi sama ta nufi balcony, shima ya fito ya kulle motar ya bi bayanta, yana bude gida ta rigasa shiga ta nufi dakinta da sauri, falo ya shiga ya xauna kan kujera tare da jinginar da kansa jikin kujerar ya lumshe ido, ya kai kusan sha daya a hka snn ya mike a hankali ya nufi sama ya bude dakinsa ya shiga, wanka yyi ya kuma sakkowa kasa xuwa kitchen ya hada tea snn ya koma dakinsa, sha biyu dai dai ya mike ya kashe wutan dakinsa ya fita, a hankali ya tura kofar dakinta tana xaune tsakiyar gado kanta a gwiwanta, ta daga kai da sauri tana kallonsa da idanuwanta da suka rine sbda kuka, karasowa yyi ya xauna gefen gadon yana kallonta a hankali yace "kukan me kike Ikram," tsaki tayi ta kwanta tare da juya masa baya, ya koma can side din shima ya kashe wutan dakin snn ya kwanta. Washegari yana dawowa daga sllhr Asuba ya tada ta tayi sllh, ba musu ta shiga bathroom tayi alwala tana idar da Sllh ta shiga wanka, shi ko ya fita siyo masu break fst, karfe bakwae ya ajiye ta a sch shi ya wuce office. Hudu ya je daukota a sch daga office suna isa gida yace "me xaki ci" tace "ni yau baxan ci shinkafa ba yaya Khaleel, kasan me xaka siyo min" yyi shiru yana kallonta don mmkin hucewar da tayi da wuri duk da ba sanin abinda aka mata yyi ba, can yyi murmushi yace "aa," tace "meatpie, hamburger da ice-cream xaka siya min" yace "to sae na dawo" ya fita waje ita kuma ta nufi sama don xuwa yin wanka. Da daddare Khaleel ya riga ta wucewa sama ya kwanta, sae da ta gama kallonta snn ta kashe kayan kallon ta wuce dakinta, yana kwance ya lumshe ido, tace "kayi bacci ne yaya Khaleel" bae ce komai ba hkn yasa ta kashe wutan dakin ta kwanta ita ma, ko minti biyar bata yi da kwanciya ba ya mirgino kusa da ita ya rungumota ta baya, turasa ta shiga yi tace "A'a meye hka yaya Khaleel" ya rufe bakinta yace "ki gaya min meyasa kike fushi da ni jiya me nayi maki?" tana cire hannunsa a bakinta tace "ni baka min komai ba ka kyaleni" yace "to tashi kije kiyi alwala mu yi sllh" tace "ni nayi sllh" ya mike xaune ya daga ta yace "ae na san kin yi" turasa tayi xata kwanta ya fixgota yace "ae ko xan maki abinda ba kya so idan baki tashi ba" da sauri ta mike yyi murmushi yana binta da kallo ta shige bathroom, yana xaune ta fito ya mike don dama jallabiyarsa na jikinsa ya ja su sllhn nafila, ya dde xaune yana addua, har ta gaji ta mike ta cire hijab din jikinta ta kwanta, bayan kmr minti biyar ya shafe adduar ya mike ya cire jallabiyar jikinsa ya kashe wutan dakin ya kwanta, a hankali ya kira sunanta ta juya tana kallonsa cikin duhun ta amsa, yace "xo ki ji abu" ba musu ta koma kusa da shi tace "mene" ya jawota jikinsa a hnkali yace "re yhu ready 4 me" tace "ready 4 wat?" ya shiga mata rada a kunne ta turasa da sauri kmr xata yi kuka tace "ni ka bari yaya Khaleel" xata koma gunta ya rungumeta yace "plss mana kanwata" kuka ta fashe da ssae tace "wllh kar ka sake min irin wnn mgnr bana so" yyi shiru bae ce komai ba snn ya saketa ta koma gunta ta kwanta, sae da ya bari bacci ya fara daukarta snn ya koma kusa da ita, ssae ta tsorata da abun da yake mata ta dinga rusa kuka jikinta na rawa tana basa hkuri, kasa yi mata komai yyi ya kyaleta yyi kwanciyarsa, har lkcn bata daina kukan da take ba, ba ita tayi bacci ba sae wajen biyu sbd tsoro. Ko da ta farka da asuba bata gansa dakin ba, a sanyaye ta shiga bathroom tayi wanka snn tayi alwala ta fito, sae da ta sakko kasa bakwae dae dae ganin bae shigo dakinta ba as usual ya ga ko ta yi shirin makaranta taga ashe ya fita, jigum tayi a falo, ba a dau lkci ba aka danna bell din gidan ta mike da sauri ta nufi kofa don ganin waye, drivern Mami ta gani suka gaisa snn ya mika mata ledan hannunsa yace yana jiranta xae kai ta sch, snn ya juya ya bar wajen, ta dde tsaye bakin kofar snn tayi tsaki tace "aikin bnxa kawae, to sae me, ae har abada baxan taba bari kayi min komai ba tunda ba kai nake so ba" wani tsakin tayi ta juya a fusace ta bar wajen ta wurgar da ledan abincin hannunta, ta dauki safarta ta sa da takalmi ta rataya jakarta ta fice daga gidan, ta nufi kofar gida gun Driver. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 78..... Yau satin su biyu da komawa gida amma bbu abinda ya canxa game da wlkncin da Ikram ke ma Khaleel, tun yana jin haushinta har ya dawo ya daina duk da irin mugun sha'awarta dake dawainiya da shi don har rashin lfya hkn ke sa masa, gani yake kmr yarinta ne yyi mata yawa shiyasa ya kyaleta kawae, yasan ko min ddewa as tym goes on xata gane abinda take ba dai dai bne, ga aukin xuwa islamiyya idan ta dawo daga sch, da kuma asabar da lahadi, har dariya take basa wani lkcn, a haka suka share kusan wuta guda bata bari komai ya shiga tsakaninsu ba, ranar saturday da safe suna falo xaune shi yana shan tea ita kuma tana kwance sae murkushe murkushe take, shi dae bae ce mata komai ba, yana lura da ita tun shekaranjiya take a hka, mikewa tayi da ta ga ba sarki sae Allah kamar xata yi kuka tana rike da marar ta tace "yaya Khaleel ni fa cikina xae fara min ciwo wllh" ba tare da ya kalleta ba yace "Allah ya sauwake" shiru tayi tana kallonsa snn ta mikewa tsaye ta nufi stairs a fusace, ya bi ta da kallo snn ya tabe baki ya ci gaba da shan teansa, lkci daya period dinta ya xo mata, da farko bae yi niyyar kulata ba amma sae ta basa tausayi ssae, more especially sbda Aman da take kmr ranta xae fita, kuka ssae take tana kiran Mami tana juye juye, ya taimaka mata ta gyara jikinta snn ya sa mata wani kayan da Hijab suka bar gidan xuwa can gida, kallonsu Mami ta tsaya yi don bata je aiki ba ranar tana gida, tace "meye hka kuma" Khaleel ya dan dukar da kai yace "wae cikinta ke ciwo Mami" da mmki Mami tace "cikinta? Me ya sami cikin" ya rasa me xae ce, Mami ta dagota tace "me ya same ki Ikram" cikin kuka Ikram ke nuna mata mararta, Mami ta mayar da ita kan gado bata ce komai ba ta shiga hada alluran da xa tayi mata, bbu abinda ikram ke yi sae aikin kuka da juye juye jummai na xaune gefenta tana lallashinta, shi ko ya juya ya fita daga dakin, sae da tayi amai sau biyu kafin Mami tayi mata allurorin, jummai ta tilasta ta ta sha tea, snn ta kora maganin da Mami ta bata ta koma ta kwanta tana ci gaba da kuka, Mami ta mike ta fice daga dakin ta nufi dakin khaleel, xaune ta tar da shi yyi jigum, ko me ta tuna kuma sae ta juya ta fita ya bi ta da kallo, hka Ikram ta karashi ranar a wahale, sae dare bacci mae nauyi yyi gaba da ita, Khaleel na gefenta a xaune lkcn, sha daya saura yyi ma Mami dake kan computern ta sae da safe, tace "Allah ya tashe mu lfya" snn ya fita, dakinsa ya shiga, ko mnti goma bae yi da shiga dakin ba jummai ta shigo, yace "baki yi bacci ba Mama" tayi murmushi tace "aa ban yi ba tukun ka sha tean naka na gado ne?" murmushi yyi yana shafa kansa yace "A'a" tayi dariya tace "to bari in hado maka" snn ta fita daga dakin, ba a dau lkci ba ta dawo rike da mug din tea, ya karba yyi mata godiya snn ta nemi kujera ta xauna tace "gun ka naxo babana" yace "ni mama" tace "ehh" yace "to ina jin ki mama" Jummai tace "ya muka ga hka Khaleel, mun baka matarka kuma ka bar mana ita tana wahala har ynxu" yyi shiru yana kallonta snn yace "ban gane ba Mama" Jummai tace "to wani irin xama kuke da Ikram har warhaka babana?" ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba tace "kayi shiru" ya dan shafa kansa yace "kawae muna dae xaune ne mama" jummai tace "bn gane ba" yyi shiru kmr baxae ce komai ba sae kuma a hankali yace "taki amincewa dani ne har ynxu Mam" jummai tace "subahanallahi, kaji wani shashanci irin na Ikram, to kai me yasa xaka yi shiru babana" yyi shiru bae ce komai ba, ta mike ta nufi kofa tana cewa "ae bae kamata kayi shiru ba babana" mug din tean dake gabansa ya dauka a hankali yana sha, kwanan su biyar a gida period dinta ya dauke sae a snn aka samu kwanciyar hankali, Ikram aka dawo dae dae, ranar da daddare xa su koma gida ta dde dakin jummai xaune tana mata mgna, sun fi hawa daya snn suka fito Ikram na ta xumbure xumbure suka bar gidan da Khaleel dake xaune yana jiranta dama a falo, har suka kwanta bata ce masa ba bae ce mata ba ranar, sae washegari don kanta tayi masa mgna kmr bbu abinda ya faru, shi kam har mmkinta yake. Sae da suka yi kwana biyu da komawa gida snn ya gwada ya ga ko xata yrda da shi, ba karamin masifa ba ya sha ranar da daddare kmr xata cinyesa, har da kukanta, shi dae bae ce mata komai ba ta karashi haukanta ta mike ta fice daga dakin tana cewa "idan kana so gobe sae ka kai gulmata gurin Mama jummai" murmushi yyi ya kashe wutan dakin da ta kunna sbda bala'i yyi kwanciyarsa, in ya tuna duk sbda Aliyu take wnn abun da take sae abun ya basa dariya. 1 min · [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 79..... Wasa wasa wani watan ya kusa xagayowa Ikram bata bar Khaleel ya taba ta ba, har ya ma hakura duk da ssae yake sha'awarta kuma ita ke takalo masa, mugun shakkar masifarta yake, ko kadan bae son jaraba da tsiwar Ikram ji yake kmr kansa xae rabe biyu idan tana yi don bae son hayaniya shi kam, gashi fa xaman lfya suke amma da ya kawo mata batun sae tayi kwana biyu tana gaba da shi tana xumbure xumbure. ran thursday ta fara ciwon marar nata da safe, kuka take tana juye juye kmr xata mutu, bae ko tanka ta ba sae da ya gama shirinsa na office snn ya kai ta gida, Mami xata fita office knn ita ma, da mmki tana kallonsu tace "lfya kuma" ba tare da ya kalleta ba yace "ciwon ciki wae" bae jira me Mami xata ce ba ya juya ya nufi kofa yana cewa "ni na tafi office Mami" Mami da Jummae dake tsaye falon suka juya suna kallon Ikram dake ta rusa kuka. Kwananta biyar a gida Mami ta kirasa ya xo ya dauketa don tun da ya kawo ta bae sake komawa gidan ba, bayan sun gaisa da Mami ya koma cikin mota yana jiranta, ba a dau lkci ba ta fito jummai na biye da ita a baya, ta bude mata motar ta shiga snn tayi masu sae da safe, sae da suka fita daga gidan snn ya juya yana kallonta, sae a snn ya lura da idonta da yyi jajur sbda kuka, bae ce mata komai ba don bae san abinda aka mata ba har suka isa gida, as usual a fusace ta fice daga motar bayan ya gama parkin, yyi murmushi ya bude motar ya fito ya kulle snn ya bi bayanta, goma da rabi tana kwance daki ya shigo, ya xauna gefen gado yana kallonta yace "me aka maki kike kuka?" ta mike a fusace kmr jira take, tana huci tace "daga yau idan marata na ciwo idan baxa kaini asibiti ba ka barni in mutu a gida, kar ka sake kaini gidan Mami na gaya maka" tana kai wa nn ta fice daga dakin tana huci. Hka xaman nasu ya kasance har na wata da watanni bbu abun arxiki har tana neman shiga ss2, da ta fara al'ada dama sae dae ya kai ta asibiti ba gun Mami ba kmr ynda ta gaya masa, ita ko tausayinsa ma bata ji, bata ma san wahalar da yake ciki ba, duk ya rame abun tausayi, a watansu na takwas ranar wani saturday suka je gida gun Mami, Mami taji ddin ganinsu ssae, ga Ikram tayi kyau ta kara murmurewa abunta, amma sae ta ga Khaleel dinta kmr ba shi ba duk ya rame, Ikram dae nata murna da jin ddin ganin Maminta ta makalkaleta, don har sun fi xuwa gun Ammi kan wajenta, rabonta da Mami wata kusan uku knn, kiri kiri yake kin kaita sae dae kusan kullum suna waya. da yamma tana dakin Jummai tana gyara mata gashi, Khaleel ya shigo dakin Maminsa yace xae fita xuwa anjima xae dawo, Mami tayi shiru tana kallonsa snn tace "xauna mu yi mgna Khaleel" ba musu ya xauna yana kallonta, a hankali tace "ka gaya min meke damunka Khaleel?" yyi shiru har sae da ta maimaita tambayar snn yace "bbu abinda ke damuna mami, me kika gani" ta girgixa masa kai tace "haba Khaleel, to idan baka fada min matsalarka ba wa xa ka gaya ma, kana da wanda ya fi ni ne" a hankali ya sakko kasa kusa da ita nn da nn hawaye ya cika idonsa ya sunkuyar da kansa murya can kasa yace "mami kin dae san ni ba maxinaci bane, kuma...." shiru yyi ya kasa karasawa hawaye na sauka daga idonsa, Mami ta kasa cewa komai sae kallonsa take, mikewa yyi a hankali ya bar dakin ta bi sa da kallo. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 80...... Ikram ce xaune ita kadae dakin Jummai ta hade kai da gwiwa tana rera kuka a hankali, wani mugun tsanar Khaleel take ji kawae a ranta lkcn, ko ganinsa bata son yi, ba karamin fada Mami tayi mata daxu ba, don wnn karan ba Jummai ta sa ba, cire kunya tayi ta mata da kanta, Jummai ma ta kara mata nata a kai, karfe goma saura Jummai ta shigo dakin, ta bude baki tana kallonta tace "lah ha ilah, Ikram kuka kike har ynxu" Ikram ta dago kanta da sauri tana goge fuskarta, Jumma ta dagota tace "haba ikram din Mami, to kiyi hkuri kin ji, maxa ki wanke fuskarki ki je Mami na kiranki" ba musu ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta fito, snn ta fita xuwa dakin Mami, Mami na shan fruitsalad, tace "kin ci abincin?" Ikram ta gyada mata kai kanta a kasa duk da bata ci ba, Mami tace "to wuce kije kiyi wanka" ba musu ta nufi bathroom bayan ta dauki towel, tana fitowa tayi shafe shafenta gaban madubin Mami snn ta dauki yar vest fari tasa, ta daura xaninta ta nufi gadon Mami ta kwanta don nn xasu kwana ranar, karfe goma da rabi Khaleel ya shigo dakin, ya gaida Maminsa snn ya fita xuwa dakinsa, sha daya dae dae Mami dake kan computer ta juya tana kallon Ikram tace "a nn xaki kwanan min?" Ikram tayi shiru bata ce komai ba, can ta mike a hankali ta dauki hijab dinta tace "sae da safe Mami" snn ta fita daga dakin, yana xaune yana shan tea ta shigo dakin, ko kallonsa bata yi ba fuskarta a tamke tayi kwanciyarta ta juya masa baya. Washegari sunday da daddare suka koma gidansu bayan Mami tayi mata nasiha ssae, jummai ta dora da nata, sae da tayi kwana uku bata kulasa ba as usual, snn don kanta ta sakko ta fara masa mgnr, amma duk abinda Mami suka gaya mata a bnxa don bata yi aiki da su ba, kememe ta nuna masa ita baxata amince da shi ba don ba shi take so ba, tun daga ranar da ta gaya masa hka bae sake bi ta kanta ba a kan batun, sae dae bae canxa mata ba suna xamansu lfya kmr wasu masoya, idan yaji baxae iya ba sae dae ya dau Axuminsa kawae, in ko al'adarta ya tashi har gado ana basu a asibiti sbda ynda take wahala, amma hkn bae sa Ikram ta saduda ba, ta gwammace tayi ta wahala kmr xata mutu, har bayani likita tayi mata a asibitin da suke xuwa, a kan abinda xae sa ta samu saukin ciwon cikin nata da ta fahimce tana da aure, amma Ikram taki saurarta, sae da suka dawo gida take ce ma Khaleel, nxt tym idan cikina ya fara ciwo wani asibiti xa mu canxa matar nn ta sa min ido, yyi murmushi yace to. Satinsu uku da dawowa gidansu yaje gaida Maminsa, ta tambayesa ynxu ya ake ciki game da xamansu, ya dukar da kansa yace "nml Mami, ba matsala" har jummai sae da tayi masa mgna yace ae sun sasanta kansu, Jummai taji ddi ssae, shi kam ya dau kudirin baxae sake kai kararta ba randa Allah yyi xata gne gskya, xata gane. Suna samun holiday din 3rd term ss1 ta samu khaleel kwance a dakinsa ta xauna gefensa ta dan marairaice tace "ya Khaleel ka kai ni gun Mami inyi halve holiday dina mana, idan yaso sae in tafi gun Ammina in yi sauran" yyi shiru yana kallonta, ta hura masa iska a ido, ya mike xaune da sauri, tayi masa fari da ido tace "wnn kallon fa" ta dauke kansa yace "to je hada kayan ki" cike da jin ddi ta harhada kayanta, suka bar gida bayan la'asar, hudu da rabi suka isa gidan Mami, ya ajiye ta bakin gate bae shiga ba, yace anjima xae shigo ta gaida Mami, tana rike da jakar kayanta cike da murna ta shiga gidan, karo suka kusa ci da Aliyu bakin kofa, ya koma baya da sauri, taji gabanta yyi mugun faduwa ta kafa masa ido, ta manta yaushe rabon da ta gansa duk bayan kwana biyu sae tayi maganarsa ma Khaleel, yyi wani irin kyau, ya kara haske, waw, murmushi yyi ya daga mata hannu yace "hi" murmushin ta kirkiro ita ma a hankali tace "yayana" yace "ykk, ina mijin ki" shiru tayi tana kallonsa, ya bi ta gefenta ya fita yace "am in a haste kanwata sae na dawo, bye" binsa tayi da kallo a sanyaye har ya bace mata, ta rufo kofar jiki ba kwari ta nufi sama xuwa dakin Mami, Mami na xaune kan gado rike da wani handsome bby boy yana ta wasa, ta karaso da sauri tana kallon yaron ta wara manyan idonta tace "waw Mami ina kika samo wnn yaron" yaron da bae wuce wata uku ba ya juyo da dara daran idonsa yana kallonta, Mami tayi murmushi tace "dan ki ne Ikram, yaron yayanki ne" mutuwar tsaye Ikram tayi a wajen tana kallon yaron, Mami ta mika mata shi tace "kin ga sae kallonki ma yake kmr ya sanki, karbe shi" kasa karbansa Ikram tayi taji kafafuwanta sun kasa daukarta, dama hka ake rikon Amanar ashe, bude kofar aka yi Rukayya ta shigo dakin rike da feedern yaron, tana ganin Ikram tace "Mami, wnn ita ce Ikram din" Mami tayi dariya tace "ita ce, gashi ban kai ga kiranta ba ma, har ta xo" cike da fara'a Rukayya tace "sannu da xuwa Ikram" nn da nn hawaye ya cika idon Ikram ta kauda kanta da sauri kar su gani tace "yauwa" snn ta fice daga dakin, Rukayya ta bi ta da kallon Mmki, Mami ta kirkiro murmushi tace "rabu da ita, mgna nayi mata ynxu take fushi" Rukayya tayi murmushi tace "Ayya," snn ta karaso ta mika ma Mami feedern Sudais. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 82..... Khaleel na gama parkin bayan sun isa gida ya juya yana kallon Ikram dake kkrin bude motar ta fita yace "tsaya" ta juya tana kallonsa yace "me yasa kika fa sa hutun?" ta dan tabe baki tace "hka kawae" xae yi magana wayarsa yyi ring cikin aljihunsa ya ciro ya ga Mami ce ke kiransa, da sauri Ikram tace "waye ya Khaleel?" ba tare da ya kalleta ba yace "Mami ce" ta yo waje da ido, can kuma sae ta bata rae, yana daga wayar Mami tace "Khaleel kuna tare da Ikram ne?" ya daga kai yana kallon Ikram da ta danyi tsuru tsuru tana kallonsa yace "ehh muna tare" sae da Mami ta sauke ajiyar xuciya snn tace "to dawo min da ita maxa maxa" yace "to" snn ta katse kiran ya juya yana kallon Ikram da ke kallonsa a dan tsorace yace "Mami tace in mayar dake gida" ta xaro ido ta fashe da kuka tana girgixa kai tace "don Allah kayi hkuri kar ka mayar dani wllh baxan je ba" ya galla mata harara yace "to me kika yi mata?" kmr xata yi kuka tace "ni ma ban sani ba, kasan mene ya Khaleel?" ya girgixa mata kai tace "kawae ka kashe wayarka nima sae in kashe na wa ba shi knn ba" ya harareta yace "sannunki" bae jira me xata ce ba ya shiga tada motar xasu bar gidan ta fashe da kuka ta rikesa tana cewa "ni wllh baxan je ko ina ba ka ajiyeni don Allah inje inyi sllh ka ga lkci yyi" ya girgixa kai yace "baki da gskya knn" tana hawaye tace "A'a ya Khaleel" bude motar yyi ya fita, ita ma ta fita da sauri suka shiga gida, Alwala yyi ya fita xuwa masallaci, yana fita ta kashe wayarsa da nata ta xauna kasa tayi jigum tana hawaye, wani mugun tsanar Aliyu take a xuciyarta amma Allah ya isar mata, tsaki tayi ta mike ta shiga bayi don yin alwala tana goge hawayenta, tana xaune kan darduma Khaleel ya shigo dakin, wayarsa ya nufa da sauri yana cewa "Mami ta kuma kira ko?" ta xumburo baki tace "ni dae na kashe wayar" wani mugun kallo yyi mata yace "sbda me?" ta dauke kai bata ce komai ba tana murgude murgude, kunna wayarsa yyi yace kar ki sake kashe min waya, kuma ki tashi ki shirya mu wuce gida don ni ban iya bata ma Mamina rae ba, yana kai wa nn ya shige bathroom, binsa tayi da kallo kmr xata yi kuka, can ta tabe baki alamar ita dae bbu inda xata, wayarsa ya shiga ring, ta mike da sauri a tsorace don a tunaninta Mami ce, kanwata tagani jikin screen din wayar ta daga a tunaninta seeyama ce ko kuma Aisha, muryar wata daban taji murya can kasa tana cewa "haba Khaleel, kiran knn har ynxu, idan ba ni na kira ka ba kai baxa ka kira ba, ka dinga damuwa da warce ta damu da kai mana dear" Ikram ta yo waje da ido wayar na kunnanta tace "lah ila ha illallahu, wacece wnn" katse wayar taji anyi, dae dae lkcn da Khaleel ya fito daga bathroom yana goge kansa, tana kallonsa baki bude tace "yaya Khaleel wacece wnn ta kira ka" karasowa yyi ya fixge wayarsa a hannunta yana mata mugun kallo yace "wa ya baki ixinin daga cal dina kina da hnkli kuwa?" kuka ta fashe da tana xagaye dakin tana cewa "ni wllh wllh sae ka gaya min wacece wnn ta kiraka har da cewa dear kar in je in gaya ka da Mami" dariya ssae ta basa, ya dauki Makullin motarsa yace "idan kin gama ina jiranki a mota" hijab dinta ta dauka ta bi sa da sauri tana kuka, bayan mota ta bude ta shiga bae ce mata komai ba suka bar gidan, suna isa gida ta bude mota da sauri ta nufi balcony, Khaleel ya bita da kallo har ta shiga gidan snn yyi tsaki ya fito daga motar, tana shiga falo a stairs ta kusan cin karo da Aliyu yana sakkowa ta koma baya da sauri ta hade rae, tana jiran ya sakko ta wuce, taga yaki sakkowa kuma yaki bata hanya yana kallonta, ta watsa masa harara tace "ka bani hanya" jin yaki cewa komai yasa ta juya a fusace ta nufi dakin Jummai downstairs, yyi murmushi ya karasa sakkowa a hankali, jummai na xaune ta gama yi ma sudais wanka tana canxa masa kaya, Ikram ta shigo, jummai ta rike haba tace "ta ina kika bar gidan nn Ikram duk kika daga mana hankali" Ikram ta juya ta bar dakin ba tare da ta tanka ta ba ta koma stairs don tasan ya bar wajen ynxu, dakin Mami ta nufa ta tarda Rukayya xaune gaban Madubi alamar ta fito daga wanka knn, juyawa tayi da sauri xata bar dakin suka ci karo da Khaleel, ya bi ta gefenta ya shiga dakin, da fara'arsa suka gaisa da Rukayya yana tambayarta yaushe suka xo, Ikram ta fice daga dakin kamr xata rusa ihu duk ta rasa me ke damunta, dakin Khaleel ta bude ta shiga ta fada kan gado ta shiga rusa kuka kmr wanda aka aiko ma da sakon mutuwa. Allah ka raba mu da sharrin Mahassada da makiya ni da Fanz dina da yan uwana baki daya don son da kke ma Annabinka S.A.W Ameen. Luv yhu ol my sweet Fanz. 5 mins · Khaleesat Haiydar... [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 83...... Bude kofar da aka yi yasa Ikram ta mike xaune da sauri tana share hawayenta, Mami ce ta shigo dakin tana kallonta tace "kukan me kike" ta fashe da wani sabon kukan tace "ba kuka nake ba" Mami tace "to yyi kyau, daxu wa kika gaya ma xaki bar gidan nn" shiru ikram tayi kanta a kasa, Mami tace "yyi maki kyau" snn ta juya ta fice daga dakin. Hka Ikram tayi ta xama ita daya a dakin kmr mayya taki fitowa, har aka fara iska alamar hadari, ta mike da kyar ta kulle windows din dakin ta koma tayi kwanciyarta, kan kace me ruwa har ya sakko, karfe tara Jummai ta shigo dakin tace "Ikram ki je Mami na kiranki, wae yau kuma miskilancin naki ne ya tashi, kin je kin debi abinci kuwa ma" Ikram ta gyada mata kai kawae, jummai tace "to maxa ki je Mami na kiranki" mikewa tayi ta sa Hijab dinta don sanyi taji take taji, ta bi bayan Jummai, Mami na xaune tana duba wani littafi Ikram ta shigo dakin, kallo daya tayi ma Sudais dake bacci kan gado Mami ta lullubesa ta xauna kasan tiles tace "gani Mami" Mami tace "tashi daga gun nn, kin ci abinci?" mikewa tayi ta koma kan kujera ta gyada mata kai, Mami tace "karya kike" kmr xata yi kuka tace "ni na ci" Mami tace "meyasa kika bar gidan nn daxu" Ikram tayi shiru bata ce komai ba, Mami tace "magana nake maki" ta sunkuyar da kanta tace "dama na xo in maki sallama ne xan tafi hutu gun Ammi, kuma na ga kina da baki shi yasa muka tafi gida kawae" muryarta na rawa ta karasa mgnr, Mami tayi shiru tana kallonta, jin shirun yasa Ikram ta daga kai tana kallonta, Mami tace "to kukan me kike daxu" ta kuma sunkuyar da kanta tace "ya Khaleel ne ya ki kaini gun Ammi kuma" nan ma Mami bata ce komai ba na kusan minti biyar snn tace "tashi ki debo abinci a dinnin ki xo nn ki ci" ba musu Ikram ta mike ta fita ta debo abincin snn ta dawo dakin, da kyar ta iya cin abincin Mami na kallonta don ji tayi kmr ta amayo shinkafar, duk ta rasa me ke damunta, tana kai plate din Kitchen ta dawo Mami tace "dauki sudais ki kai sa gun mamansa" Ikram tayi kmr bata ji taba, sae da ta maimaita instruction din snn ta mike tace "ae ban san inda take ba" Mami tace "dakin Aliyu" fuskarta a daure ta nufi gadon ta dauki yaron ta fice daga dakin, ko sallama bata yi ba a tura kofar ta shiga dakin, suna xaune kan gado yana danna laptop, tana jingine jikinsa tana kallon abinda yake yi, karasa Ikram tayi kusa da gadon ta kwantar da yaron hannunta da ya farka a tsorace sbda ynda ta ajiyesa kan gadon, snn ta juya ta fice daga dakin, Rukayya da ta bita da kallo ta dawo da dubanta ga mijinta tace "ni ban san me nayi ma Ikram ba naga kmr bata so na, kuma ni ba wae na taba ganinta bne" banxa Aliyu yyi mata ya ci gaba da abinda yake, ikram na komawa dakin Mami, Mami tace "kinyi wanka ne" ta dan yi shiru snn tace "ni baxan yi akwae sanyi" Mami tace "akwae ruwan xafi a bayi" bbu ynda ta iya ta shiga tayi wankan snn ta fito, ta dauki kayan baccinta tasa ta dan yi shafe shafenta ta haye kan gadon Mami tana game da wayarta, goma dae dae Khaleel ya shigo dakin kallo daya yyi ma Ikram ya dauke kansa, Mami tace "daga ina kke cikin ruwan nn Khaleel" ya xauna gefen gado yyi shiru kmr baxae ce komai ba, Ikram dae sae kallonsa take fuskar ta a tamke, yana shafa kansa yace "gun frndx dina naje" Mami tace "cikin ruwan nn?" yace "no kafin a fara ruwan na fita ae" Mami tace "to kaci abinci" ya mike yace "ehh na ci, sae da safe Mami" Mami tace "to Allah ya kai mu" ya fita ya rufo masu kofar ya nufi dakinsa, Mami ta juya tana kallon Ikram tace "baki ga mijin ki bne" Ikram ta dauke kai bata ce komai ba, Mami tace "to tashi ki ban waje sae da safe" mikewa xaune tayi kmr xata yi kuka, ba tare da Mami ta kalleta ba ta mike ta shige bathroom, a fusace ta fice daga dakin ta nufi dakinsa, yana xaune sanye da singlet yana sip din tea, ta kashe wutan dakin ta koma can karshen gado tayi kwanciyarta tare da rufawa da bargo, yace "kina da hankali kuwa? Tashi ki kunna min wuta kar in bata maki rae" a fusace ta mike xaune tace "an ki din" sae kuma ta fashe da kuka, yyi murmushi ya ci gaba da shan tean sa. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 84..... Da safe karfe tara saura Ikram na xaune dakin Mami tana rike da Sudais da Mami ta hada ta da tun shigowarta dakin don gaisheta, danne xuciyarta kawae take tana rike da yaron don ji take kmr ta jefar da shi, gashi sae dalala mata yawu yake a jiki wae yana wasa, duk ta wani hade rae tana kallon wani movie da ake a TV, Mami nata harkar gabanta, har Aliyu ya shigo dakin gaida Mami, Ikram bata ko kalli inda yake ba har ya fita daga dakin, Mami ta juya tana kallonta a fusace ta fara mgna "Ikram wnn ba hali me kyau bne kike tsiro kwanan nn, wae ke wace irin yarinya ce ma dae tukunna" shigowar Khaleel yasa Mami ta juya ta ci gaba da abinda take, ya duka kusa da Sudais yana masa wasa yaron sae murmushi yake alamar yana son fara dariya, shi dae yana son yaron ssae gashi sak Babansa, ya daga kai yana kallon Ikram da ta dauke kanta fuskarta a daure tana kallo, yyi murmushi yace "kuna kama da yaron naki ssae" kmr xata yi kuka ta juya da sauri tana kallon Mami ta ga ko tana kallonta kafin ta fara masa masifa, ta ga kallonta kuwa take, hkn ya hanata cewa komai, ya nemi gefen gado ya xauna yana murmushi, mikewa Ikram tayi ta fice daga dakin rike da Sudais, Khaleel yace "Mami xan je Bauchi may b xuwa gobe" Mami ta juya tana kallonsa na kusan Minti biyar shi ko idonsa na kan TV, can ta dauke kanta ta ci gaba da abinda take, bayan kmr minti uku ba tare da ta kallesa ba tace "me xaka je yi a Bauchi?" juyowa yyi yana kallonta yyi shiru bae ce komai ba, jin shirun da yyi yasa ta juya tana kallonsa, ganin kallonta yake yasa ta dauke kai tace "to Allah ya kiyaye Khaleel, amma da Ikram xa ku tafi tunda anyi hutu ko" yace "A'a ba da ita xa ni ba, ae ba dde wa xanyi ba" Mami tace "sbda me? Ae basu san ta ba, don hka dole da ita xaka tafi" ya dan marairaice mata yace "Mami wllh kwana biyu fa kawae xanyi in dawo, ki bari kafin a kare holiday din xan kai ta su ganta, but 4 now ni ba dadewa xanyi ba, kuma ae can gun Amminta tace xata tayi holiday......" Mami ta dakatar da shi ta hanyar masa mugun kallo tace "ban amince da hkn ba, ku shirya ku tafi tare, idan kun dawo sae taje gidan" shiru yyi yana kallonta, daga gani kasan ko kadan bae ji ddin hkn ba, ya mike ba tare da ya kalleta ba yace "to" snn ya fice daga dakin ta bi sa da harara. Da yammacin ranar Aliyu suka bar gidan bayan Mami ta cika Rukayya da Sudais da tsaraba, kiri kiri Ikram ta ki fitowa yi masu sallama, sau uku Mami na kwala mata kira duk tana ji taki sakkowa, sae dae tana jikin window a sama tana kallonsu, har suka bar gidan snn ta sulale kasa ta shiga rera kuka a hankali. Washegari da safe Mami da kanta ta shiga hada ma Ikram kayan sawan ta, Khaleel na xaune dakin yana kallonta, Ikram ko na downstairs dakin Jummai, Mami tace "kai ka gama hada naka kayan ne" ya kauda kansa yace "ni fa kwana biyu nace maki xanyi Mami, sae tula mata kaya kike" Mami ta tsaya kallonsa tace "kaya kala biyar din ne na tula mata, ni fa ban son wlknci, in har baxa ka tafi da Ikram ba to kai ma bbu inda xa ka, don ban ga amfanin xuwan na ka ba" Khaleel ya juya yana kallonta yace "haba Mami xuwa gun yan uwan Mahaifina ne ba shi da Amfani don ban je da Ikram ba" Mami tayi masa mugun kallo tace "to gaya min magana Khaleel" sunkuyar da kansa yyi bae kuma cewa komai ba, Mami tayi kwafa ta dauki wayarta da ke kara ta daga don amsa kiran, Ikram ta shigo dakin Khaleel ya bi ta da harara, bata ma san yana yi ba, ya mike ya fice daga dakin, karfe tara na safiya Khaleel ya shigo dakin Mami yace ya shirya Ikram yake jira, kiri kiri Ikram tace ita bbu inda xata da Mami tace ta shirya xa su yi tafiya da Khaleel, sae da Mami ta bata mata rae snn tana hawaye ta shiga wanka, ko da ta fito Mami bata dakin sae shi, ta dauki kayanta fuskarta a daure ta nufi bathroom xata sa, ya bita da kallo har ta shiga ta rufe kofar, yyi wani irin murmushi hade da kwafa yana gyada kansa ya mike ya fice daga dakin. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 85..... Khaleel na xaune cikin mota yana jiran Ikram bayan ya sallami Maminsa, ya kwantar da Driver seat yasa earpiece a kunnensa idonsa a lumshe yana jiran fitowar nata, tare Ikram suka fito da Mami da Jummai dake rike da jakar kayanta, ya gyara xamansa ya cire earpiece din kunnensa har suka karaso gun motar, Ikram da har lkcn fuskarta ke daure ta bude baya xata shiga Mami tace "nan xaki shiga Ikram" tace "eh" ba tare da ta kalleta ba ta shige motar, Jummai ta saka jakar a Booth din motar, Mami ta xaga ta inda Khaleel yake tace "ga amanar Ikram Khaleel, Allah ya kai ku lfya, ya kiyaye hanya, snn ina hada ka da Allah kar kayi tukin gangancin nn naka Khaleel" yyi murmushi yana shafa kansa yace "ae na daina Mami" Mami ta juya tana kallon Ikram tace "kin dae ji abinda na gaya maki ko dotana, xa mu dinga waya" Ikram ta gyada mata kai, Khaleel ya tada motar, Mami tace "to a dae yi Addua" yace "Anyi Mami" Jummai na washe hakora tace "to Allah dae ya tsare, kuma yasa a dawo mana da bby" Mami tayi murmushi ta juya ta bar wajen, Ikram ta xaro ido tace "baby kuma mama Jummai, a ina xa a kawo maku bbyn?" ta karashe mgnr fuskarta a tamke, Jummai tayi dariya tace "to ai ni ba da ke nake ba da Babana nake" Ikram tace "ayyo" ta Madubi Khaleel ke kallonta, suna hada ido ta galla masa harara yyi murmushi ya dauke kansa, ya ja motar suka bar gidan Jummai na daga masu hannu, sae da suka hau Main road yana kallon titin gabansa yace "kinsan da cewar ni ba Drivern ki bne dae ko?" bnxa tayi masa, ya gyada kai bae kuma cewa komai ba ya maida hankalinsa ga tukin da yake, cikin awa daya suka fita daga Abuja shima sbda hold up din safe, ya dauki hanyar kaduna, lkci lkci ya kan daga kai ya kalleta ta madubin mota, suna kusan kaduna ya juya ya ga bacci take, ya ci gaba da tukin nasa a hankali har suka shigo kaduna wajen karfe sha biyu da rabi, ya juya yana kallonta ya ga har ta tashi daga baccin tana kallon tagan mota, yace "kina son wani abu ne" ta kauda kanta tace "ni ruwa xan sha" gun Hawkers din titi ya siya masu table water guda uku ya mika mata daya ta karba ya ajiye sauran snn ya ci gaba da drivin dinsa, suna kusa xaria tace "ka tsaya" ya dan rage gudun da yake yace "me xa ki yi" kmr xata yi kuka tace "ni Amai nake ji fa kmr" ya samu gefen titi yyi parkin yace "Amai kuma" toshe bakinta tayi da sauri ta bude motar ta fito ta xaga ta gun daji ta shiga kwarara Amai, ya dan yi tsaki ya fito rike da roban ruwa daya, yana tsaye har ta gama snn ya bude ya mika mata ta wanke bakinta da fuskarta snn ya bude mata mota ta shiga, ya xaga ya shiga shima suka bar wajen, Amanta hudu kan su isa kano duk ta wahala ssae, komai ya siya mata taki ci sae apple daya da take ta fama da sbda Amai, kuka ta dinga masa wae ita ta gaji da tafiyan har ynxu basu kai ba, shi dae bae tanka ta ba har suka shigo kano karfe uku da rabi, direct hotel ya nufa suka yi lodge, yana bude dakin da aka basu ta shige ta fada kan gado a gajiye, shi kuma ya shiga bathroom don yin alwala, ko da ya fito ya tarar tayi bacci, yana idar da sllhnsa ya fita siyo masu abinda xa su ci, har karfe biyar Ikram bata tashi ba shi har ya ci abinci yyi wanka, xaunawa yyi kusa da ita ya shiga tashinta, ta fara juye juye yace "ke" ta mike xaune da sauri tana murxa ido yace "tashi kiyi sllh ki ci abinci" tace "ya Khaleel amma baxa mu sake tafiya ba yau ko" yace "anjima da daddare xa mu tafi" kmr xata yi kuka tace "A'a wllh amai xan dinga yi" yace "kije kiyi alwala in wanka xaki kiyi, tun daxu Mami ke son mgna da ke" mikewa tayi ta shiga bathroom don yin wanka, tana gamawa ta shiga kwala masa kira yace "meye hka" tace "ka bude jakata ka dauko min xanin da xan daura na manta bbu tawul a nn ashe" yace "to ki fito ki dauka mana" tace "Ha'a, to hka xan fito? ae bbu abinda xan daura ne shiyasa, miko min kawae fa xaka yi ga hannu na" ta karashe maganr a fusace, yyi murmushi yana kallon kofar bathroom din, tace "ka taso?" dariya ta basa, yana gyada kai yace "ehh" snn ya mike ya bude jakarta ya dauki xanin atamfa ya nufi bathroom din da shi. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 86..... Tura kofar bayin yyi ya shigo ta fasa ihu tare da durkushewa wajen tace "lah ila ha illallahu wa yace ka shigo" ya wara ido yace "ba xani kika ce in kawo maki ba" ta fashe da kuka tace "to shine nace ka shigo min, ba miko min nace kayi ba, ni ka fita ka daina kallona" ta karashe mgnr a fusace cikin tsawa, yyi murmushi yace "to" snn ya ajiye mata xanin ya juya ya fice, tayi tsaki ta mike ta dauki xaninta ta daura tana gunguni ta fito, da daddare karfe tara saura tana kwance tayi ruf da ciki tana game da wayarta bayan sun gama waya da Mami, shi kuma yana xaune gefen gado yana danna laptop dinsa wayarsa dake gefensa yyi kara ya sauke idonsa kan screen din wayar don ganin me kiransa, juyawa yyi yana kallon Ikram ya ga kallonsa take ya dauke kansa, ta mike xaune da sauri tace "waye ya kira ka" bata jira me xata ce ba ta rarrafo kusa da shi da sauri, yyi hanxarin dauke wayarsa ya saka cikin aljihu yace "ina ruwanki?" xaro ido tayi hade da bude baki tana kallonsa, sae kuma ta fashe da kuka ta mike tsaye tace "wllh ka gaya min ko wanene ke kiranka kar in kira Mami ynxun nn in gaya mata" ya galla mata harara ya rufe laptop dinsa ya mike jin an sake bugowa, ya nufi kofar fita ta bisa da sauri tana kuka tace "wllh baxa ka je ko ina ba sae ka gaya min wanene ke kiran ka cikin daren nn" daukarta yyi kmr bby ya isa gado ya jefar da ita ya fice daga dakin tare da kullewa ta waje da Makulli, Ikram ta koma kmr mahaukaciya a dakin bbu abinda take sae aikin kuka tana xagaye dakin, ba shi ya shigo dakin ba sae kusan karfe sha daya tana kwance tsakiyar dakin a kan tiles ta gama jarabarta tayi bacci, a hankali ya dauketa gudun kar ta cinyesa in ta farka ya kwantar da ita kan gado, duk da hka bae tsira ba don cikin baccin ta dinga bala'i idonta a rufe, dariya ta basa ssae, ba kadan ba yake tsoron jaraban Ikram. Da safe karfe takwas suka yi set off da kyar don ca tayi bbu inda xata daga hotel din, karfe biyu da rabi suka iso wani makeken gida me kyan gske, Khaleel ya ciro wayarsa ya fito da nmbr frnd dinsa ya kira bugu biyu ya dauka yace "ya kana gida ne Al-ameen gani kofar gidanka" dariya yyi yace "fuck yhu 2" ya katse wayar snn ya danna horn, Mai gadi ya leko ya bude masa gate ya shiga yyi parkin, ya juya yana kallon Ikram dake bacci, Al-ameen ya karaso gun motar da mmki yace "waw wnderful, wllh tot yhu were teasin me, daga ina hka Guy" Khaleel ya fito ya xagayo xae tada Ikram yace "daga Abuja, Madam dinka na ciki ne" Al-ameen ya shiga leka motar yace "wacece wnn Khaleel" Khaleel ya dan yamutse fuska yace "yarinyar wata frnd din Mami ce" Ikram ta farka da sauri tana mitsika ido kmr xata yi kuka tace "meye," Al-ameen yace "me ya sameta?" Khaleel yace "Amai take tayi a mota" Al-ameen yace "eyya, kmr xee ta knn, sannu bby" Khaleel yace "fito mana" ta fito daga cikin motar rike da hijab da dankwalinta sbda wahala dogon gashinta har kusan bayanta, Khaleel yace "baxa ki sa Hijab din bne" ta galla masa harara tace "ni ka ji dani ina xa ni kace in fito" dariya Al-ameen yyi, Khaleel ya hade rae yace "ni kike gaya ma mgna" juyawa tayi a fusace ta koma cikin motar, Al-ameen na dariya yace "yi hkuri ki fito bby, ciki xa mu shiga" tsaki Khaleel yyi ya nufi kofar shiga gidan, da kyar Al-ameen ya lallabata ta fito ya rufe motar don ca tayi baxata fito ba da, yana gaba tana biye da shi a baya suka shiga cikin gidan, Xainab ce ta sakko da mmki tace "Khaleel yau kai ne a gidanmu" yyi murmushi suka gaisa tana kallon Ikram da ta kwanta kan kujera, tace "kar dae aure kayi bamu sani ba Khaleel" Khaleel yace "aure kuma Zainab, wnn yar yarinyar ce xan aura" dariya Zainab tayi tace "amma baka da mutunci to ina ka samo yarinya" mikewa xaune Ikram tayi fuskarta a daure tace "nan ne family house din naku da Mami tace xa mu xo?" duk suka juya suna kallonta, Khaleel ya galla mata harara yace "ban sani ba" kuka ta saki tana tattara hijab da dankwalinta tace "wllh ni ka kaini inda Mami tace xa mu inje in huta meye xaka wani dinga gantali dani a duniya?" Zainab ta juya tana kallonta tace "ae nn ma gida ne Yan mata" Al-ameen sae dariya yake yana kallonta duk sae yaji yarinyar ta burgesa, kasa cewa komai Khaleel yyi don tana iya gaya masa mgna, Zainab ta mike tace "tashi mu je kiyi wanka sae ki ci abinci" ba musu ta mike ta bita, sae da suka haura sama Al-ameen yace "waw amma fa yarinyar ta hadu wllh, ya sunanta" Khaleel ya mike yana girgixa kai yace "a hka xaka kare, matata ce dae don ma kasani ta daina burge ka" Al-ameen ya tsaya kallonsa da dan mmki, Khaleel yace "xo muje kaji abinda ya kawo ni Bauchi" ba musu ya mike ya bisa suka fita yana cewa "wae re yhu serious matarka ce Khaleel, yaushe kayi auren bamu sani ba" Khaleel yace "A year nd a halve knn" [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 87..... Da daddare karfe sha daya Ikram na xaune dakin da Zainab ta sauketa duk takaici ya isheta gashi ta bar wayarta cikin mota kuma ya fita da motar bare ta kira Mami, bude kofar dakin aka yi Khaleel ya shigo, kallo daya tayi masa ta dauke kanta, tun da ya fita daxu da rana sae ynxu ya shigo gidan, ya xauna gefenta yana kallonta yace "kin ci abinci?" juya masa baya tayi bata ce komai ba, ya mike ya shiga bathroom don yin wanka, ko da ya fito ta riga ta kwanta ta rufa da bargo, ya gama shirin kwanciyarsa ya kashe wutan dakin ya kwanta yana kallonta, a hankali ya dawo kusa da ita ya cire bargon jikinta ya jawo ta jikinsa murya kasa kasa yace "kin dae ji sakon da Mama Jummai ta bani ko?" ta kwace kanta a fusace ta mike xaune cikin tsawa tace "meye hka ya Khaleel" murmshi yyi ya koma inda yake ya kwanta ya juya mata baya, washegari friday tun da safe ya fice daga gidan tana bacci, ba shi ya dawo gidan ba sae bayan Magrib, tana kwance yace ta hada kayanta xa su wuce, yi tayi kmr bata ji sa ba yana tsaye daga bakin kofar yace "magana fa nake maki" tace "ina xa mu?" yace "inda Mami tace in kai ki" mikewa tayi ta dauka jakarta tace "a shirye nake" har mota Xainab da mijinta suka rakosu ita dae Ikram bata sake jiki da Xainab ba kmr ynda ita ma bata sake da ita ba don har lkcn bata san matar Khaleel bace, bayan sun bar gidan Ikram nata raba ido taga gidan da xasu taga ya kawo su wani hotel, ta juya da mmki tana kallonsa tace "ina ne nn ya Khaleel" ba tare da ya kalleta ba yace "hotel, kuma nn xamu kwana gobe sae in kai ki inda Mami tace in kai ki don ynxu dare yyi" tace "da can baka san daren xae yi ba ka tafi ka barni tun da safe, to bbu inda xan je daga motar nn, don me xaka dinga yawo dani tun jiya kmr wata gantalalliya ya Khaleel" kallonta kawae Khaleel ke yi, ko kadan Ikram bata da kunya, yyi murmushi a xuciyarsa yace rainon Mami ne wnn, ya bude motar yana kallonta yace "wllh kika sake na bar nn sae dae ki kwana cikin mota kinji dae na rantse" kuka ta saki ta fito daga cikin motar ya fixogo hannunta suka yi cikin hotel din, suna shiga tayi shiru ganin ynda ake kallonsu don akwae Eatry daga kasa, ko kallonta bae yi ba bayan ya biya kudi ya nufi sama rike da makullin dakin da aka basu ta bi bayansa tana turo baki, suna shiga dakin tayi kwanciyarta, shi kuma ya shiga wanka, yana fitowa ya tada sllhn isha ta mike ta shiga bayin don yin alwala ita ma, har ta idar da sllh bae mike daga inda yake ba ta haye kan gado sae a snn ya mike ya koma gadon shima ya kwanta yace "kina ji na" ba tare da ta kallesa ba tace "eh" yace "gobe xa mu tafi gida da safe, kar ki kuskura kice ma Mami bn kai ki kin gaida familyn dad dina ba" ta mike xaune da sauri tana gyada kai hannunta a kugunta tace "iyye! To wllh sae na fadi, sannunka" fixgota yyi ta fada kansa ya kashe wutan dakin, wayyo ranar ta fada ma yan garinsu don ssae Khaleel ya tsorata ta, kuka take jikinta na rawa tana hada sa da Allah da annabi tana cewa ya rufa mata asiri, tunda tayi damben iya karfinta taga ba riba amma bae ma san tana yi ba, ba karamin raxana tayi da Khaleel ranar ba, da kyar ya samu yyi cntrln kansa da yaga numfashinta na neman daukewa sbda tsoro ya kyaleta, bae taba mata irin abinda yyi mata ba ranan, ya dde kwance a ruf da cikin da yyi, snn ya juya da kyar bae ganta kan gadon ba, murmushi yyi ya shige bargo abinsa daga nn bacci ya daukesa, can cikin dare ya farka bae ga Ikram gefensa ba ya mike xaune da sauri ya kunna wuta yana kalle kallen dakin amma bae ganta ba, mikewa yyi ya nufi bathroom ya ganta xaune daga bakin kofa ta hade kai da gwiwa kuma bacci take a hkn, duk sae ta basa tausayi ya durkusa gabnta ya dago kanta ta koma baya a firgice, ta fashe da kuka ganinsa jikinta ya dau rawa tana kkrin mikewa daga inda take tana cewa "don Allah don annabi kayi hkuri ya Khaleel wllh wllh baxan gaya ma Mami ba ka kai ni ba, kar ka min komai don Allah tsoro nake ji" ta karashe mgnr cikin matsanancin kuka ya dagota ta fasa ihu a raxane, ya rufe bakinta da sauri yace "ke bbu abinda xan maki" jikinta na rawa suka fita daga bayin ya kwantar da ita, da kyar tayi bacci amma da taji motsinsa xata farka a tsorace, har asuba bata yi baccin kirki ba, sae da yyi wanka ya fita sllhn asuba snn bacci me nauyi ya dauketa. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 88..... Karfe bakwae Khaleel ya shigo dakin har lkcn Ikram na baccin da bata yi jiya ba, ya xauna kan gadon ya tsura mata ido yana kallonta, can yyi murmushi ya kauda kansa a xuciyarsa yace Alhmdllh na samo cure din rashin kunyar yarinyar nn, dawowa kusa da ita yyi ya shiga tada ta, ta farka a tsorace ya hade rae ya daura yatsunsa biyu a lips dinsa alamar kar tayi masa kara, suna hada ido ta sunkuyar da kanta da sauri, yace "kin yi sllh ne" girgixa masa kai tayi ta mike ba tare da ta kallesa ba kmr munafuka ta nufi bathroom, ko da ta fito baya dakin, dogon hijab dinta ta sa don yin sllh, tana idarwa ta dauki brush dinta ta shiga bayin ta wanke baki, snn ta fito tayi maxa ta sa kayanta tunda tayi wanka, ta koma can karshen gado ta xauna ta rakube, da breakfst Khaleel ya dawo dakin, ya ajiye mata nata yace "hurry up xamu kama hanya ynxu" ba tare da ta kallesa ba kanta a kasa kmr munafuka ta jawo breakfst din ta shiga budewa a hankali, ya kafa mata ido, karfe takwas da minti goma suka bar hotel din suka kama hanyar Abuja, ba su suka isa Abuja ba sae kusan yamma, duk Ikram ta jigata ssae tayi amai har ta gode Allah, Mami bata nn sae Jummai, ta shiga dakin Mami ta cire gown din jikinta ta daura xani ta xube kan gado sae baccin wahala. Karfe shidda kishin ruwa tare da bude kofar da aka yi suka farkar da ita daga baccin da take, Aliyu ta gani tsaye bakin kofa ya kafa mata ido, suna hada ido ya juya da sauri ya fice daga dakin, da har ta bude baki xata ce yayana kawae ta toshe bakin da sauri sae hawaye. tana xaune ita daya a daki tun bayan fitan Aliyu tayi jigum duk ta rasa me ke damunta, ssae xata baka tausayi idan ka ganta a wnn lkcn, bude kofar da aka yi yasa ta daga idonta da sauri Mami ta shigo dakin, Ikram ta sakko daga kan gado tana kirkiran murmushi tace "Mami sannu da dawowa" Mami ta karaso dakin ta ajiye handbag din hannunta tace "Ina Khaleel" Ikram tace "ban sani ba nima Mami, daga bacci na tashi" Mami bata kuma cewa komai ba, ganin Mood din Mami yasa Ikram a hankali tace "Mami baki da lfya ne" Mami ta girgixa mata kai ba tare da ta kalleta ba, ta ciro wayarta tayi dailn nmbrsa ta kara a kunne sae da ya kusa katsewa snn ya daga, Mami tace "ina neman ka Khaleel" bata jira me xae ce ba ta katse wayar, ta juya tana kallon Ikram kmr bata son mgna tace "kinyi sllh ne" Ikram ta girgixa mata kai snn ta nufi bathroom don yin alwala, Mami na xaune ta fito tayi sllh, snn tace taje ta karba abinci gun Jummai, a stairs suka hadu da Khaleel bata ko kallesa ba ta sauka abunta ya nufi dakin Mami, da sallamarsa amma can kasa ya shiga dakin, suna hada ido da Mami ya sunkuyar da kansa ya xauna kasan tiles yace "ina yini Mami" Mami bata amsa ba idonta a kansa, ya daga kai yana kallonta sae kuma ya maxa ya sunkuyar da kai ganin kallonsa take. Mami ta mike ta nufi window a hankali ta tsaya tana kallon waje snn ta fara mgna a nutse. 2 mins · Khaleesat Haiydar... [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 89..... "me ya kai ka Bauchi?" Khaleel yyi shiru kmr baxae ce komai ba ta juyo tana kallonsa ya shafa kansa yace "aure Mami," Mami tayi murmushin takaici ta karasa drawer dinta ta dauko takarda da pen ta jefa masa gabansa tana kallonsa tace "rubuta min takardar Ikram ka bani ynxun nn" ya girgixa kai yace "Mami ni ba na kara aure bne don cin mutuncin Ikram, A'a ni na kara aure ne don tasan menene aure, Mami its so hard leavin wit her as a wife, ni a wahale ita ma a hka, na farko ko kadan Ikram bata san meye respect ba, bata san meye xaman aure ba, har yau Ikram iyakarta kunna gas a kitchen, bata san ta gyara gidanta ba sae jikinta da dakinta, nd she alwayz neva wants 2 learn don da nayi crrctn dinta sae ta balbaleni da masifa kmr xata cinyeni, shiyasa nake son kawo mata abokiyar xama don tasan wayz of life da menene xaman aure, though nayi gaban kai na ban...." Mami ta dakatar da shi ta hanyar daka masa tsawa tace "enuf Khaleel kar ka kuma gaya min wata mgnr bnxar don uwarka ba kai kace kaji ka gani ba, ynda naki xama da kishiyoyi to Ikram ma baxan mata fatar xama da kishiya ba don hka ka xabi daya cikinsu, munafukin bnxa kawae ni xaka ci ma mutunci ka watsa min kasa a ido ko? to kayi kadan, fita ka ban waje ka yanke decision ynxun nn ina jiranka" Khaleel ya mike yana murmushi ya fice daga dakin, Mami ta xauna kan gado ta dafe kanta ta ma rasa wani tunani xata yi, to duk wnn abinda ya lissafo mata kan Ikram laifinta ne ko na wa? Tana jin fitar motarsa tasan lallai iyakarta Khaleel ke son nuna mata,. amma da can bae san da abubuwan da ya lissafo mata ba sae da ya gama kwana gado daya da yar mutane, da yau bbu abinda ya taba shiga tsakaninsu to lallai karbar ma Ikram takardarta xata yi ta maida hankalinta gun karatun ta kawae, har washegari sunday Khaleel bae dawo gidan ba, karfe tara tasa driver ya kai Ikram gidansu Aliyu gun Momy, goma da rabi na safe tana kwance a daki duk hankalinta ya kasa kwanciya, taji shigowar motoci gidan, ta mike ta nufi window don ganin ko su waye, tana kallonsu duk suka fiffito daga motar, ta juya ta bar windown jiki ba kwari. Sae da Jummai ta xo sama kiranta snn ta sauko, cike da fara'a suka gaisa da matan dake falon tana kallon yarinyar dake xaune lullube cikin mayafi, breakfst Mami tasa jummai ta hada masu, ta taho da yarinyar sama da kawayenta biyu. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 90..... Da yamma karfe biyar Ikram ta dame Momy xata koma gida ita, dama tun xuwanta gidan da ta ga Rukayya na nn ta ki sakin jiki duk ta wani hade rae taji bata son xaman gidan kuma duk da su Seeyama na nn, a daddafe tayi karfe biyar a gidan snn Momy ta sa Drivernsu ya maida ta gida, har bakin mota Rukayya da su Seeyama suka rakota duk ta hade rae ta daga ma su seeyama hannu kawae drivern ya ja motar suka bar gidan, shidda saura minti ashirin suka iso gida, ta fita tayi ma drivern gdya ya bude mata booth ta dauki tsaraban da Momy ta hada mata snn tayi cikin gida, bbu kowa falon sae TV dake ta aiki, jin kamshin girki yasa ta gane Jummai na kitchen ta haura sama xuwa dakin Mami, Mami bata dakin sae mata biyu da ta gani baxa su wuce shekaru ashirin ba duka xaune kan gadon Mami, farar ta daura mayafin da ke kafadarta xuwa kanta, Ikram ta dauke kai tace "ina yinin ku" duk suka amsa da lfya, ajiye ledan hannunta tayi ta fice daga dakin ta sauka kasa xuwa gun Jummai, don jin su waye matan don bata taba ganinsu ba, Jummai na parboilin din shinkafa tace "A'a yaushe kika dawo Ikram" Ikram ta gaisheta tace "Mama jummai ina Mami fa ban ganta a daki ba" Jummai tace "ki duba daya dakin tana ciki" Ikram tace "to suwaye wnn matan dake dakin Mami, naga suna min wani irin kallo a ina suka san ni?" Jummai bata ce komai ba tana ta aikin gabanta sae da Ikram tace "Mama Jummai" Jummai ta juyo tana kallonta tace "bakin Mami ne" Ikram bata ce komai ba ta juya ta bar kitchen din ta koma sama ta shiga dakin da Mami take, Mami na xaune dakin Ikram ta karaso ta gaida ta, Mami tace "har kin dawo" Ikram tace "ehh momy ma tace in gaishe ki," Mami tace "ina amsawa" ta kwanta gefen Mami tace "baki kika yi Mami" Mami tace "ehh" Ikram ta mike tace "xan je gun Mama jummai" karfe tara saura Ikram na xaune dakin Jummai Mami ta shigo tace "Jummai ku je da Ikram ku siyo fruits inda kike siyo min, sae driver ya kai ku" Jummai tace "to" Mami ta mika mata kudi ta fita, Hijab kawae Ikram tasa suka fita da Mama jummai, suna fita Khaleel ya shigo gidan Mami na xaune falo, ya karasa ya xauna kasan carpet ya gaisheta ba tare da ta kallesa ba ta amsa, Mami tace "ka dauki matar ka ku bar min gidana ynxun nn" ya mike bae ce komai ba ya haura sama, tana xaune ita kadae a dakin tana danna wayarta don kawarta ta tafi da yake nn Abujan take, ya karaso ya xauna gefen gadon yace "a shirye kike? Xamu tafi gida" ba tare da ta kallesa ba tace "ehh" ya mike ya fita ya kuma sakkowa ya sami Mami a falo yace "ikram fa Mami" wani mugun kallo Mami tayi masa a fusace tace "Ikram? Me xata maka" yace "gida xa mu tafi" tana girgixa kai tace "tun kan in bata maka rae ka tashi ka ban waje, bana son magana, da wace Ikram din xaku tafi? Get out Khaleel" mikewa yyi ya haura sama, ba a dau lkci ba ya sakko yarinyar na biye da shi a baya fuskarta lullube da mayafi handbag dinta a hannunta, ta iso har gaban Mami ta durkusa Mami tace "to Allah ya kiyaye hanya, ya kuma bada xaman lfya" mikewa Khaleel yyi ya ma Mami sae da safe yarinyar ma hka snn ta bi bayansa, Mami na jin tashin motarsa ta jinginar da kanta jikin kujera a hankali, lallai Khaleel ya nuna mata iyakarta, bayan fitarsu da minti goma su Ikram suka shigo, ranar dae Mami ranta a dagule ta kwanta, Ikram kam ina tasan meke faruwa, ko tambayar rashin ganin Khaleel din ma bata yi ba tunda ba damuwa tayi ba tana ta harkar gabanta, washegari Mami tasa ta hada kayanta Jummai ta rakata Driver ya kai ta suleja gun Ammi tayi hutu. Karfe sha biyu jummai ta bar gidansu bayan tayi ma Ammi sallama da Driver, Ammi na kallon Ikram bayan fitar jummai tace "mijin ki fa ikram, ae ba mami ya kamata tace ki xo hutu ba" Ikram dae sae cin maiman da mmn altine ta aiko mata take bata ce komai ba, Ammi ta daka mata tsawa "ba magana nake maki ba" ikram ta turo baki tace "to nima ban sani ba Ammi" Ammi tayi shiru tana kallonta can tace "baki bar wnn dan iskan halin naki na turo ma mutane baki ba ko" ikram bata ce komai ba Ammi tace "ki tashi ga kayan miya can ki gyara ki kai nika ki dawo kiyi miyan, bbu abinda xanyi tunda ga ki" Ikram ta yo waje da ido tace "ae ban iya ba Ammi" [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar. 91..... A fusace Ammi tace "baki iya me ba?" Ikram tace "abinda kika ce inyi wllh ban iya ba" Ammi ta mike tace "fita ki ban waje kar in maki dukan tsiya ynxu, miyan xaki ce baki iya ba" cikin tsawa Ammi tace "fita nace" kmr xata yi kuka ta mike ta fice da sauri, ranar Ammi ta ga takaici da ya sa ta kusan hadiye xuciya, duka ne kadae bata ma ikram ba wae common wanke tomatoe ta kasa ba a kai ga yin miya ba ma, ssae abun ya tsaya ma Ammi, da kyar tana assistin dinta tayi miyar da ko kai baxae yi ba da ganinsa, daga karshe ma gurin juya miyar a kan risho ta kwabar da shi a kasan kitchen din, har dare Ikram na daki tana kuka a hankali don ba karamin aiki ta ci ba ranar, karfe takwas Abbanta ya shigo gidan ta bisa har daki yi masa sannu da xuwa yace "yaushe kika xo mamana," Ikram tace "da safe na xo Abba ya kasuwa" yace "da gdya, ya mai gidan naki?" Ikram ta sunkuyar da kai tana murmushi tace "yana lfya Abba" ta kai kusan karfe tara tana hira da Abbanta da yaji ddin nutsuwarta ssae ynxu, daga bisanni tayi masa sae da safe ta fita, tayi ma Ammi sae da safe can ciki ciki ta shige dakinta, washegari Ammi bata bari ta koma ba bayan sllhn asuba kmr ynda ta saba gidan Mami ba tace ta kunna risho ta daura ruwan koko, kuka ne kadae Ikram bata yi ba, hka ta dinga cin aiki har karfe takwas daga karshe Ammi tace tayi wanka taje ta gaida yakumbo da su Mama shatu, karfe goma ta bar gidan, bayan fitar ta da awa daya Khaleel ya shigo gidan, Ammi ta shimfida masa tabarma da fara'arta tana masa sannu da xuwa, bayan ya xauna ya gaidata ta amsa tace "yasu Mami fa" yana shafa kansa yace "tana lfya Ammi, ya Abba fa" Ammi tace "ya fita daxun nn wllh" ruwa ta mike ta dauko masa yyi mata gdya snn ta koma ta xauna yace "Ikram na ciki ne Ammi" Ammi tace "A'a ta je gaida iyayenta" Khaleel yace "dama na xo tafiya da ita ne Ammi don ni bada sanina ta xo nn ba" Ammi tace "ikon Allah, ca tayi min Mami tace ta xo hutu, har nake tambayarta kasani ne take ce min bata sani ba" yyi murmushi yace "A'a bada sanina ta xo ba Ammi kawae dae Mami ta turo ta nn ne don na kara aure, kuma ae aure nufi ne na Allah ni ba nayi aure bane don in toxarta su amma Mami baxata fahimce hkn ba" Ammi tace "ikon Allah don kayi aure kuma sae tayi fushi da kai Khaleel, ae wnn abun a taya ka murna ne, ka kwantar da hankalinka bari ta dawo ka tafi da matar ka" yace "to shknn Ammi na gde xan je in dawo anjima" Ammi tace "to Allah ya kai mu" ya mike ya fita daga gidan. Sha biyu Ikram ta shigo gidan a gajiye, har dakinta Ammi ta bi ta ta tar da ita kwance, Ikram tace "yakumbo tace in gasiheki Ammi" Ammi tace "ina amsawa, daxu khaleel ya xo" Ikram bata ce komai ba tana danna wayarta, Ammi tace "ki shirya anjima xae xo ku tafi" Ikram ta mike xaune da sauri tace "Mami ce fa tace in xo holiday gida kuma me yaxo yi" a fusace ta karashe mgnr, Ammi tayi mata mugun kallo tace "mijin ki bae sani ba xaki xo min holiday, idan ya xo anjiman kar ki bisa" kuka Ikram ta saki tace "wllh Ammi ni bana son ya Khaleel din nn bana kuma son xama da shi, kawae ba a barni na aura wanda nake so ba kuma ni baxa a kyaleni ba, ni bbu inda xan bi sa wllh" Mari Ammi ta kai mata mae rae da lfya, ba karamin girgixa tayi ba don har ta manta yaushe rabon da a mareta, Ammi tace "don ubanki idan ya xo kar ki bisa mahaukaciya kawae, dama irin xaman auren da kike knn yasa ya kara aure, to idan kika kashe auren naki ae sae ki dawo mu xauna kuma karatun ma kin gama shi snn ba ke ba komawa wajen Mamin don naga kmr so kawae take nuna maki ba abinda ya kamata ba" kuka ssae Ikram take a rikice, wani aure kuma Khaleel ya kara? Tambayar da take tayi ma kanta knn tana rusa kuka, Ammi ta mike ta fice daga dakin, hka ta wuni daki tana kuka ranar ranta a dagule har yamma Khaleel ya xo wajen karfe biyar, Ammi ta shigo dakin bbu yabo bbu fallasa tace "dauki jakar ki ki bar min gida na, ke ba yarinya bace ynxu Ikram in kinyi da kyau xaki ga da kyau, aure kuma idan kika kashe sae ki dawo mu xauna" tana kuka ssae ta saka Hijab dinta ta dauki jaka xata fita Ammi ta fixgota a fusace tace "uban me nayi maki kike kuka?" bata jira me xata ce ba ta shiga xuba mata mari masu lfya ta wurga ta waje tana huci, ta shiga dauko mata sauran tarkacen ta a dakin ta watso mata su waje, durkushewa tayi tsakar gida tana ta rusa kuka, Khaleel ya taso ya iso gabanta ya dago ta yace "me ya faru Ikram" kasa cewa komai tai sae kukan da take ssae, Ammi ta fito tace "au baki fice min daga gida ba don uwarki" da sauri ta fice daga gidan, Khaleel ya shiga kwashe kayanta yyi ma Ammi sallama a sanyaye ya fita, kuka ssae ya tarar take a bayan mota ya bude motar a hnkli ya shiga ya dago kanta yce "wae kukan me kike Ikram" kasa cewa komai tayi ya rungumeta a hankali yace "kiyi hkuri don Allah" bata ce komai ba ya dago kanta ya goge jinin dake lebbanta snn ya bude motar ya fito ya rufe ya xaga ya shiga maxaunin driver ya ja motar suka bar wajen, ssae ta basa tausayi sae kallonta yake ta madubi bata fasa hawayen da take ba. [2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 92.... Ana kiraye kirayen sllhn Magrib suka shigo Abuja, ynxu kam ta daina kukan da take tayi jigum bayan mota, daya daga gidajensa ya nufa da ita, bae taba kai ta gidan ba, ita dae bata ce komai ba yana gama parkin taki fitowa ya fito ya bude mata kofa yace "fito mana" cikin kuka tace "ni gidan Mami xaka kai ni" yyi shiru snn a hankali yace "to fito gobe da safe xan kai ki" kin fitowa tayi sae da taga xae wuce ya bar ta snn ta fito da sauri tana hawaye ta bisa, gida ne me kyau ssae bbu abinda bbu a ciki, ya nufi sama tana biye da shi a baya, ya bude wani daki ya shiga snn ta shiga, da kansa ya shiga gyara dakin sbda kura, tayi jigum kan kujera tana kallonsa, har ya gama snn ya shiga bathroom yyi alwala ya fito yace taje tayi ita ma xae wuce masallaci, sae da ya fita snn ta shiga tayi ta fito ta tada sllh, tana xaune kan darduma har lkcn ya shigo gidan rike da ledan abinci ya xauna gabanta ya bude ledan yana murmushi yace "look, ur favourite" ta sauke idonta kan fried rice din da ya siyo masu da kaxa, snn ta dauke kanta ya mike ya fita xuwa kitchen don dauko masu plate, da kyar ya lallabata ta ci abincin kadan ganin taki ci yasa shima bae wani ci ba ya xuba mata hollandia Milk shima taki shan na kirki, shiru yyi yana kallonta snn ya mike yace "xan tafi masallaci" bata ce masa komai ba ya fita sllhn isha, yana fita ya ciro wayarsa ya kira Maryam tana dagawa yace "hello Maryam, am vry srry baxan samu dawowa yau ba sae gobe da safe, na je dauko Ikram ne gidansu, ae na gaya maki, idan baxa ki iya kwana ke daya ba kya iya kiran frnd dinki ku kwana tare kinji, kiyi hkuri dear" ya jira jin me xata ce snn yyi murmushi yace "luv yhu 2 gudnyt" snn ya katse wayar ya nufi masallaci, ko da ya dawo Ikram na wanka, ya kwanta kan gado har ta fito daure da xani ya bi ta da kallo ta isa inda jakarta yake ta bude ta ciro kayan shafe shafenta yana kallonta har ta gama shafe shafen snn yyi murmushi ya kauda kansa, ita dae ko kadan bata rabo da turare da mayyukan kamshi, wasu habits dinta sak na Mami, ssae Ikram take da tsaftar jikinta ko da yaushe cikin kamshi xaka ji ta, shi yasa take burgesa ta nn wajen, kayan bacci riga da wando sky blue ta dauka ta nufi bathroom tasa ta fito, ya bi ta da kallo yace "kinyi sllh ne" ba tare da ta kallesa ba tace "ehh" bae kuma cewa komai ba ya mike ya shiga bathroom don yin wanka, ko da ya fito Ikram ta kwanta idonta a lumshe kmr mae bacci, ya gama shirin baccinsa ya hada tea ya sha, snn ya kashe wutan dakin ya kunna mara haske ssae ya kwanta shima, bayan kmr minti goma ikram ta juyo a hankali tana kallonsa suka hada ido, dauke kanta tayi da sauri don bata yi tunanin yana kallonta ba, ya dawo kusa da ita a hankali ya rungumota murya kasa kasa yace "kallon me kika juyo kike min" bata ce komai ba ya kira sunanta a hankali "Ikram," kasa amsawa tayi ta rufe idonta, ya juyo da ita suna facin juna yace "sbda me baki son mu xauna lfya Ikram" muryarta na rawa tace "sbda bana son ka" shiru yyi bae ce komai snn a hankali yace "to wa kike so" ta fashe da kuka ita ma a hankali taki cewa komai, ya daura kanta a kirjinsa yace "to ya isa, kiyi hkuri" bata kuma cewa komai ba bayan kmr minti biyar yace "kinga sbda baki so na na kara aure Ikram" mikewa tayi xaune da sauri tace "to ina ruwana don kayi aure" sae kuma ta fashe da kuka ya rungumota yace "ae ba don bana son ki bane nayi aure ba sae don kar in fada ga halaka, kuma kinga jiya rashin ki da fushin Mamina gareni yasa na kasa kwana daki daya da amaryata, ni ke nake son kusanta ba ita ba" turasa ta shiga yi tana kuka ssae, a hankali yace "tun daga rana ta biyu da na kuma ganin ki naji son ki Ikram, ina sonki ssae, amma ke baki sona wanda kike so daban kuma yyi aurensa ya kyale ki da alkawarin da kika daukar masa, har ya haifi dansa, ke kina nn kina cutar mijin ki kin hanasa hakkinsa, kina daukar tsinuwa mala'iku, is dat fair Ikram" ta kwace kanta cikin kuka tace "to ba kai bane kaki sakina ya aureni, kai ne kayi ruin din rayuwarmu, tun da kayi auren ka ynxu ni ka sakeni in aura wanda nake so don baxan xauna da kishiya ba wllh wllh, bana sonta, bana sonta wllh baxan iya xama da ita ba" cikin kuka ssae ta karasa mgnr, Khaleel yyi murmushi yace "idan ya aure ki shi wanda kike son, ita kuma uwar dansa ba kishiyarki bace ba knn" bae jira me xata ce ba ya rungumeta ssae yace "ni matata bata da matsala nasan xa ku xauna lfya, ina son ta koya maki abubuwan rayuwa ne Ikram" turasa ta shiga yi tana kuka mae taba xuciyar mae sauraro, ya kashe wutan dakin a hankali yace "ina son mayar dake cikakkiyar mace yau Ikram, ki bani hadin kai plsss, 4 my gud 4 ur gud," bae jira me xata ce ba ya rufe mata bakinta da nasa, wae daren nn yaga tashin hankali gun Ikram tun kan bae kai ga mata kmai ba bbu irin kukan da bata yi ba bbu irin rokon da bata yi masa ba ko ina na jikinta na rawa, amma ya toshe kunnensa don ya daukar ma kansa alkawarin ranar xae mayar da ikram tasa, bae ankaraba ya ga yarinya ta sume masa ko numfashin kirki bata yi. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 93..... Da kyar Khaleel ya iya dagota ya kwara mata ruwan da ya debo ya juya xae bar wajen, ba shiri ta dawo ta fasa ihu a tsorace muryar ta na rawa take cewa "don Allah don annabi kar ka min komai ya Khaleel wllh tsoro nake ji plsss ka tausaya min" komawa can bakin gadon yyi a hankali ya sauke kafafuwansa kasa ya dafe kansa, jikinta na rawa har lkcn bata fasa kukan da take ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon tana yi tana kallonsa, fixgota yyi cikin xafin nama ta fado kansa xata saka wani ihun ya rufe bakinta da sauri murya can kasa ba tare da ya kalleta ba yace "bbu abinda xan maki, koma ki kwanta" cikin kuka mae ban tausayi tace "kace wllh ya Khaleel" a hankali yace "wllh" shiru tayi jikinta bae bar rawa ba har lkcn tana sauke ajiyar xuciya, sun fi minti biyar a hka ya kwantar da ita a hankali snn ya mike da kyar ya shiga bathroom, ta shige cikin bargo ta shiga rusa kuka kmr ranta xae fita, yana fitowa daga bathroom bae ko kalleta ba ya nufi daya side din gadon yyi kwanciyarsa tare da juya mata baya. Washegari hasken rana ne ya tada Ikram don bae tasheta ba, ta mike xaune da sauri tana kallon agogo taga bakwae da kusan rabi da sauri ta fada bathroom tayi wanka snn tayi alwala ta fito, tana cikin sllh ya shigo dakin, kallo daya yyi mata ya kwashi wayoyinsa dake gaban Madubin dakin yyi ficewarsa, tana idar da sllh ta tabe baki ta mike ta bude jakarta ta ciro brush dinta ta koma bayin ta wanke bakinta ta fito snn ta ciro kayan da xata sa, atamfa ce riga da skirt an mata dinkinta dai dai jikinta, ta gama shafe shafenta tasa under wears tana cikin sa riga Khaleel ya shigo dakin ta mayar da xaninta kirjinta da sauri, yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "ina jiranki a falo idan kin gama xamu tafi gida" ta bata fuska tace "wani gidan?" bae tanka ta ba ya fice ta dan yi tsaki ta gama sa kayanta snn ta sauko falo don jin wani gidan xa su, yana kallonta yace "ina jakar taki, ko nn xaki bar shi" tace "to wae nn ba gida bne ko ina xa mu? Ni fa bana son ganin yarinyar da kace min ka aura don ni xan iya fasa mata kai idan na ganta, don hka gwara kawae ka bar ni a nn" ta karashe mgnr tana murguda baki, Khaleel ya mike yana rike da makullin motarsa ya nufi kofar fita, da sauri ta bi bayansa ta saka kuka tana cewa "au tafiya xaka yi, to ni baxa ka tafi ka bar ni kadae a gidan nn ba" tana isowa inda yake ya fixgota suka fito daga gidan ya kulle kofar da key, fuskarsa a daure ya ja ta ya nufi mota da ita ya bude bayan motar ya jefata ciki ya rufe ya xaga ya shiga driver seat yyi horn maigadi ya fito ya bude masa gate ya fice daga gidan, har suka isa gida bata bar kukan da take ba bayan mota kmr xata fasa masa kunne, ssae kukan nata ke bata masa rae amma ya danne xuciyarsa ya gama parkin ya bude motar ya fita ya nufi kofar shiga gidan, fitowa tayi ita ma da sauri ta bi bayansa dae dae bakin kofa ya juya ya shaketa yana huci yace "ki dinga kiyaya na ikram, na maki wani abu ne xaki sa ni gaba kina min kuka don uwarki" ya karasa mgnr cikin tsawa ya turata a fusace har tana neman faduwa yyi cikin gida abunsa, sae da ta gama cin kukanta nan tsugunne a balcony snn ta mike tana share hawayenta ta shiga cikin gidan, bbu kowa a falon ta gama kalle kallenta fuskarta a tamke snn ta haura sama ta tsaya corridor din dakunan xuciyarta na bugawa tana neman ina ne dakin amaryar, dakin dake kusa da nata ta bude, xuciyarta ya kusan shigewa cikinta ganinta xaune cikin wani leshi mae shegen kyau bbu dankwali kanta gashinta har kusan bayanta, shi kuma yana xaune dab da ita suna facin juna ya dago kanta ya kafa mata ido yana kallo ko me yake ce mata oho, kyakkyawa ce maryam ta karshe, ssae Ikram ta gane ta, ta shigo dakin kmr mahaukaciya ta fasa ihu tayi kan maryam tana cewa "la ila ha illalahu, keee me ya shigo dake gidana har da kwalliyar ki, wllh yau sae na fasa maki kai" Maryam ta mike tana kallon Khaleel dake bin Ikram da kallo baki bude, a fusace ya fixgota ya kifa mata mari mae rae da lfya ya yyi waje da ita ya wurgar snn ya rufe kofar dakin, Maryam tace "kaga ka ja mata kunne ta daina shigo min daki hka Khaleel don ni ban ciki da halin jakanci, ita wnn yaushe ta balaga da har xata san wani kishi, to in kanta rawa yake ni hauka nayi, kaji min dae" shiru Khaleel yyi yana kallonta snn yace "hka muka yi dake Maryam, ban gaya maki irin warce xa ki shigo ki tarar ba" tace "to ae wnn ba yarinta ke damunta ba samun waje ne kawae" tana fadin hka ta dauki dankwalinta ta daura xata fita yace "ina xaki?" tace "breakfst xan kawo maka mana" yace "A'a ki bari ba ynxu ba sae ta bar falon" wani kallo ta watsa masa snn ta fice abunta, Ikram na durkushe falo sae rusa kuka take kmr xata tsaga gidan Maryam ta sakko, tana ganinta ta mike da sauri tayi kanta tana huci tace "ina kike tunanin xaki, ance maki gidan ki ne nn" Maryam ta watsa mata wani mugun kallo tace "kika kuskura ki iso gabana wllh sae na nakada maki shegen duka" [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 94.... Khaleel ya sakko kasa yana ma Maryam mugun kallo, ta dauke kai tana rike da kugunta, ya juya yana kallon Ikram da taki karasowa kusa da Maryam din sae fitsara take xaxxaga mata daga inda take tsaye tana tafe hannu, ya karasa kusaa da ita ya dauketa cak ya wuce sama da ita tana cewa "ni wllh ka kyaleni in gwada mata hankali" dakinsa ya bude ya kwantar da ita kan gado sae huci take kmr wata xaki, ya koma ya rufe kofar dakin ya dawo ya xauna kusa da ita yana kallonta yace "tunda ba kya tausayina ikram nima na daina tausayin ki daga ynxu, yau da daddare dolen ki ki bani hakkina, ba suma ba ko mutuwa ma kiyi baxan tausaya maki ba tunda nima ba tausayin nawa kike ba" nn da nn ta nutsuwa gabanta ya shiga faduwa ta mike xaune kmr xata yi kuka tace "ba hka bne ya Khaleel ni bana son kishiya ne kuma...." sae ta fashe da kuka, ya rungumeta yace "Maryam ba kishiyar ki bace Ikram yayarki ce, sae da tayi min alkawarin baxata yi kishi dake ba snn na aureta, don Allah ikram ki bata hadin kai ku xauna lfya xata koya maki abubuwa da yawa plss My Ikram" Ikram ta turo baki tace "to me ta iya da ni ban iya ba da xata koya min" ya bata rae yace "ohh baxa ki ce min to ba?" da sauri ta karyar da kai tace "to" yace "yauwa kanwata, kinga idan kina jin maganata baxan sake cewa xan maki komai da daddare ba tunda bakya so, taso muje muyi break fst" ba musu ta mike ta bi bayansa suka sauko kasa, Maryam na kitchen ya shiga kitchen din yace "dinnin xaki ajiye break din Maryam" ya fito ya kama hannun Ikram dake tsaye suka nufi dinnin ya ja mata kujerar kusa da inda xae xauna, ta xauna shima ya xauna, Maryam na gama jera abincin a dinnin ta ja kujera ita ma ta xauna, da kansa ya deban ma Ikram dankali da kwae ya hada mata tea snn ya debi nasa, Maryam ma ta debi nata. Har suka gama break din Ikram bata bar hararan Maryam da take ba, Maryam dae bata ko kalleta ba ta kwashe kwanukan da suka yi amfani da shi ta nufi kitchen, Khaleel yace "ba kince xaki dinga jin mgna ta ba Ikram" da sauri Ikram tace "ina ji mana, me nayi kuma" yace "to meyasa kike hararanta" ta dan bata fuska tace "to na daina" yace "yauwa to tashi kije ki taya ta ku wanke kwanukan ki ga ynda xata gyara kitchen din" ba musu ta mike ta nufi kitchen din ya bi ta da kallo har ta shiga snn ya sauke ajiyar xuciya ya jinginar da kansa jikin kujeran da yake xaune. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 95..... Khaleel na xaune daki yana duba wasu files din gabansa agogo yyi struck din karfe 12, ya juya yana kallon Ikram da tun shigowarta dakin bayan sun gama wanke wanke da Maryam take kallo, ya rufe file din gabansa yace "ikram" ta juya da sauri tana kallonsa yace "tun da aka yi holiday ban ga kin dauka chemistry ko biology kina karantawa ba, ko baki son xana waec nxt yr ne, or kin fi so kiyi a ss3" tace "A'a ina so mana a ss2 xanyi, ae xan fara karatun daga gobe" yace "to xaki je holiday coaching na makarantar ku ne" da sauri tace "A'a ni xan yi karatuna a gida, kuma ae xan dinga xuwa islamiyya ma" yace "ok, but ki rage wnn kallon naki" Maryam ce ta bude kofar dakin ta shigo tace "me xa'a girka Khaleel" Khaleel ya juya yana kallon Ikram yace "me kike son ci?" ta dan yamutse fuska tace "ni shinkafa da miya nake so" yace "to ae tashi xaki yi ku je kuyi shinkafa da miyar" tace "bayan wanke wanken da nayi daxu? Ni fa ta bar ma kwanukan na wanke" ta karashe mgnr a fusace, Khaleel yyi shiru yana kallonta, da sauri ta mike tace "to naji" ta fice daga dakin, ya taso ya karaso kusa da Maryam dake tsaye har lkcn ya kamo hannunta yace "kiyi hkuri da yanayin Ikram Maryam, wit tym xata daina duk wnn abinda take kinga dae nima ba kyaleni tayi ba" fixge hannunta tayi ta fice daga dakin, ta sauka xuwa kitchen, danyen shinkafa ta tar Ikram ta cika cikin wani katon tukunya tana kkrin fara wankewa a famfo, ta karbe tukunyar shinkafar tace "su wa da su wa xasu cinye wnn shinkafar" Ikram tace "su mu mana, bari ki ga ynda na auna" ta dauko nml plate din xuba abinci tace "sau uku na cika wnn dam dam, ke daya ni daya ya Khaleel ma daya" Maryam tace "to ba hka ake yi ba Hajiya" Ikram tace "ni ba Hajiya bace" Maryam bata tanka ta ba ta dauko dan kofi tace "xamu dinga amfani da wnn wajen aunar shinkafar," ta auno kofi uku a tukunyar bayan ta mayar da wnda Ikram ta debo tace "kinga wnn ya isa" Ikram tace "to ae wnn ko ni sae in cinye shi" Maryam tace "bari a dafa ki ga ko xa ki cinye shi" gas ta kunna snn ta daura ruwa a tukunya ta rufe ta ajiye shinkafar gefe, Ikram tace "to meyasa baki xuba ba?" Maryam tace "sbda sae ruwan yyi xafi, snn a wanke shinkafar a xuba" Ikram ta dan tabe baki bata ce komai ba, Maryam tace "kin dae ji me nace " Ikram tace "ehh" nama ta dauko a deep freezer da kayan miya, ta ajiye naman cikin yar roba, Ikram tace "to da kankarar xamu dafa ta" Maryam ta dan yi murmushi ta xuba ruwa cikin naman dan kankarar ya narke, Ikram tace "to ae ddin naman xae wuce idan aka bar shi cikin ruwa kuma" Maryam tace "da ace ba ynxu xa muyi girkin ba da barin sa kawae xamuyi xae narke da kansa, amma ynxu kinga amfani xa muyi da shi" Ikram na kallo ta shiga wanke kayan miya a sink, har ta gama snn ta juyo tace "kin dae ga ynda nayi ko?" tace "ehh" Maryam tace "to gobe ke xaki yi" ssae Ikram ta maida hankalinta gun girkin da Maryam ke yi, don tayi tambaya ya fi dari, har daga karshe suka hada shinkafarsu da Miya har da ginger drink, a tare suka jera a dinnin, Ikram sae murna take yau ta dan yi girki tunda ita ta soya naman kuma ta dinga juya miya kan gas tana dandanawa, sae da suka fara sllh snn Maryam tace taje ta kira Khaleel ya xo su ci abinci, ta nufi sama da sauri tace "ya Khaleel mun gama ka xo mu ci abinci" sae da ya gama abinda yake snn suka sauko a tare, Maryam ta xuxxuba masu, Khaleel yyi murmushi yace "thank yhu" snn ya dauki spoon ya saka cikin abincin ya juya yana kallon Ikram da har tayi cokali uku, yana kai abincin baki ya juya yana kallon Maryam yace "waw yhu re a vry gud cook dear" tayi murmushi tace "thank yhu" Ikram ta juya tana kallonsa sae kuma ta jefar da cokalin hannunta cikin abincin gabanta ta mike da sauri ta nufi sama, ya juya yana kallon Maryam, Maryam tayi murmushi bata ce komai ba, mikewa yyi yabi bayanta ya tar da ta xaune dakinta tana hawaye ya karaso da sauri yace "me ya faru Ikram" cikin kuka tace "to ita kadae tayi girkin da xaka wani ce mata gud cook, ni kuma bad cook ko?" ya rungumeta yace "ohh no Ikram kema gud cook ce wllh," tace "to nima mu koma kasa kace min hka a gabanta" danne dariyarsa yyi yace "to kanwata tashi mu je" ba musu ta bisa suka koma dinnin din ta xauna shi ma ya xauna Maryam dae sae cin abincin ta take, sae da ya kuma kai cokali daya baki snn yana lumshe ido yace "ummm, u re a vry gud cook My Ikram" Ikram ta dan yi murmushi ta juya tana kallon Maryam tace "thank yhu" danne dariyarsa yyi ya kasa dago kansa, Maryam tayi dariya tace "to hankalin ki ya kwanta ynxu" Ikram tace "ehh mana" a tare suka kwashe kwanukan bayan sun gama cin abincin, suna shiga kitchen Ikram tace "ki barni ni kadae in wanke kwanukan xan iya ae naga ynda muka yi daxu" Maryam tace "to, idan kin gama kuma ko wanne ki ajiyesa inda ya ke" Ikram tace "to" snn Maryam ta fita daga kitchen din ta wuce sama, mikewa Khaleel yyi ya bi bayanta, ya sameta daki tana cire jewelries din jikinta ya rungumota ta baya ya daura kansa a kafadarta yace "kina kara cika min sonki bbyna" [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 96.... Da daddare karfe goma Ikram ta fito daga wanka tana xaune gaban madubi Khaleel ya shigo dakin, ya jira har ta gama shirin baccinta snn ta dawo kusa da shi ta xauna ta dan marairaice tace "nayi wani lafi ne kuma ya Khaleel naga kana kallona" yyi murmushi hade da girgixa mata kai yace "baki yi komai ba, ae ynxu kin xama gud Gal my Ikram" ita ma murmushin tayi ta koma inda take kwanciya ta kwanta tace "kai ba ynxu xaka yi bacci ba" ya dan sauke ajiyar xuciya yace "A'a dakin Maryam xan kwana yau" ta mike xaune da sauri tace "sbda me, meyasa baxa ka kwana a nn ba" ta karashe mgnr kmr xata yi kuka, ya dawo kusa da ita ya xauna a hankali yana kallonta murya can kasa yace "to xaki iya da ni yau kanwata" cikin sigar tausayi tace "kmr ya" yyi shiru kmr baxae ce komai ba sae ya rungumeta a hankali yace "to ina taba ki xaki fara kuka kice min tsoro kike ji Ikram, shiyasa xanje gun maryam" hawaye ya cika idonta tace "to naji" ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "in tafi" ta gyada masa kai, yyi murmushi ya daura mata kiss a goshi yace "to ngdd kanwata" da kansa ya kwantar da ita ya rufa mata bargo ya rada mata gudnyt a kunne snn ya kashe mata wutan dakin ya fita. Washegari da safe da ya shigo tada ta yin salla ya tarar har ta tashi tana bathroom, hkn yasa ya juya ya fita xuwa masallaci, bae yi tunanin Maryam xata iya tashi har tayi komai ba da asuban, don kan ya dawo daga masallaci har ta ma kanta komai ta gyara dakin ta fita xuwa kitchen, ya ji tausayinta ssae, ya haura sama ya shiga dakin Ikram, ita ma har tayi wanka tana kwalliya gaban madubi, ya karaso kusa da ita tana shafa powder tace "ina kwana" yyi murmushi yace "lfya lau kanwata sarkin yan kwalliya, ki je kitchen ku hada breakfst da Maryam" tace "to ni ban gama kwalliya ba ae" yyi shiru yana kallonta, ta mike da sauri tace "ohh na manta, xan je" ta nufi kofa ta fita xuwa kitchen din, yyi murmushi ya fita shima ya shiga dakinsa, tana shiga kitchen ta tarar Maryam har ta debo dankalin da xata fere a store, Ikram ta dauko wuka ta dawo ta durkusa kusa da ita, Maryam tace "kin tashi lfya" tace "ehh," "amma wnn dankalin ae yyi kadan" Maryam tace "bari a fere ki gani" bata kuma cewa komai ba Maryam ta fara fere dankalin ita ma ta fara, Maryam ta daga kai taga ynda take dambe da dankalin tayi murmushi tace "kalli ki ga ynda xaki dinga yi kar ki ji ma kanki ciwo" da kyar ikram ta iya yin ynda Maryam ta nuna mata sae gashi ta fere daya, ddi ya kasheta tace "lahh gashi nayi wllh" Maryam tace "to hka xaki dinga yi" a tare suka gama fere dankalin, lkci daya Ikram tayi perfect a fere dankali, Maryam ta nuna mata ynda xa suyi slicin din dankalin suka yi a tare snn suka wanke dankalin cikin sink ya fita, Maryam ta dauko shifta ta xuba ciki don ruwan ya tsane, Ikram tce "ashe hka ake yi ban sani ba, to ynxu me xa a xuba ciki kuma" Maryam tace "dan gishiri xa a xuba ciki da maggi cube daya tunda bae da yawa, amma wasu basa xuba gishirin ma maggin kadae ya wadatar" Mai ta xuba cikin fryn pan ta daura kan gas yyi xafi snn ta xuba kadan daga cikin dankalin ciki, ssae Ikram ta maida hnkali nn ma, sae gashi ita ta soya gaba daya dankalin dake cikin shifta, Maryam kuma ta maxa ta yi slicin plantain ta ajye mata shima ita ta soya, ddi kmr ya kasheta, kwae ne kadae ta kasa soyawa sae da Maryam ta karba ta gwada mata ynda ake yi, suka dae gama hada kmai, Ikram ta juye ruwan lipton dake ta tafasa da kayan kamshi cikinsa cikin flask snn suka kai gaba daya kayan dinnin, ita taje kiran Khaleel a dakinsa ya gama shiryawa knn yana combin kansa ta shigo, tace "ya Khaleel ka xo muyi break fst, kasan mene" yace "A'a" tace "wllh ni na soya potatoe da plantain, na daura ruwan flask ya tafasa na juye, amma kwan yaki yi sae wnn Maryam din ce ta taya ni muka soya" yyi murmushi yace "Anty xaki dinga ce mata kinji My ikram" ta dan yi shiru snn tace "to" ya kama hannunta suka fita xuwa dinnin suka tar da Maryam xaune tana jiransu, Khaleel yyi murmushi yace "sannu da aiki Maryam" Maryam tayi murmushi tace "yauwa" ya juya da sauri yana kallon Ikram da har ta bata fuska kmr ya sani dama yyi murmushi ita ma yace "sannu da aiki Ikram" murmushin tayi ita ma tace "yauwa" snn tace "Anty in xuxxuba mana, ae naga ynda ake yi" Maryam tace "ehh xuba, amma bari in xuba ruwan flask din a cups ni" a tare suka yi servin din kansu abincin snn kowa ya koma maxauninsa ya fara cin abincinsa. Yau Maryam ta cika sati biyu gidan Khaleel, ssae xaman nasu xae baka sha'awa a gidan, Ikram har ta fara iya girki da kanta sae dan abinda baka rasa ba, ko sau daya Maryam bata taba mata kallon bnxa ba ita ma hka suna mutunta junansu ssae har fira suna xama suyi kmr da can sun saba, yau lahadi bayan sun gama karyawa Ikram ta shiga dakin Maryam ganin bata fito falo ba har lkcn, xaune ta tar da ta tana kwalliya gaban Madubinta, Ikram ta karaso da sauri tce "Anty ke baki iya jan giran nn ssae ba wllh kawo ki ga in maki" Maryam tayi murmshi ta ajiye concealern hannunta tace "to xo ki min" [2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 97..... A hka Khaleel ya shigo ya samesu Ikram na mata kwalliya, ya xauna gefen gado yana kallonsu har suka gama snn yace "to kinyi kkri sarkin yan kwalliya, kema kije ki shirya xamu gida gun Mami" Ikram ta wara ido tace "da gske ya Khaleel" yace "ehh" da sauri ta fita xuwa dakinta cike da jin ddi, Khaleel ya koma kusa da Maryam dake xaune har lkcn gaban Madubi yace "kinyi kyau ssae dear" tayi murmushi tace "ngdd" ya dago ta suka koma kan gado ya xaunar da ita suna facin juna yace "kin rike min promise dina maryam ki koya ma Ikram girki, ynxu kuma wani favour daya nake so ki min plss" ta dan wara ido tace "na me kuma?" ya dan yi shiru snn a hankali yace "ki taimaka ki sa Ikhram ta amince dani a matsayin mijinta...." Maryam tayi shiru tana kallonsa snn ta kauda kanta tayi murmushi yace "baxa ki iya wnn ba ko" kmr baxata ce komai ba sae kuma tace "to Allah yasa na iya din" karfe goma suka fito xa su gida gun Mami, suna fitowa ikram ta shige gaban mota, ita Maryam ta shiga baya, suka bar gidan, Mami na daki Ikram ta shigo ta fada kanta cike da jin ddin ganinta, Mami tace "ke ma kin fara xama munafuka ynxu ko Ikram, ya fara koya maki munafurcinsa, ranar na kira ki nace ki ba Ammi kika min karya wae bata nn alhalin ba gidan kike ba" Ikram ta sunkuyar da kanta tayi shiru Mami tace "to yyi maki kyau" Khaleel ne ya shigo dakin, ya gaida ta ta amsa bbu yabo bbu fallasa, Ikram tace "Anty bata shigo ba ita" Khaleel yace "tana falo" Ikram ta fita da sauri don taje ta kirata, ita dae Mami nata danna wayarta, maryam na shigowa ta durkusa har kasa ta gaida Mami, Mami ta amsa tana kirkiran Murmushi ta tambayeta ya gida, daga nn kuma ta mike ta bar masu dakin, ko kadan Khaleel bae ji ddin hkn ba, ikram ta mike ta bita, ta sameta kwance a daya bedroom dinta, mikewa tayi xaune tana ganinta tace "xo nn Ikram" Ikram ta karaso tana kallonta Mami tace "ita tace ki dinga ce mata Anty?" Ikram tayi shiru tana kallonta, Mami ta galla mata harara tace "ba mgna nake maki ba" Ikram tace "ya Khaleel ne" Mami tace "ko? To xae ci ubansa ya shigo ina jiransa, ta shigo ta same ki kice mata Anty sbda ya raina ubansa ko" ita dae Ikram bata ce komai ba, Mami ta ci gaba a fusace "kuma meyasa ranar da na kira ki kika min karya, sae da na kira Abbanki yace Khaleel ya xo ya tafi dake," Ikram ta share hawayen fuskarta tace "shine ya roke ni wae kar in fada maki don Allah" dae dae nn Khaleel ya shigo dakin, Mami na masa mugun kallo tace "wa ya baka ixinin xuwa ka dauki Ikram a suleja" yyi shiru bae ce komai ba yana kallonta, ta daka masa tsawa ba magana nake maka ba, an ce maka Ikram xata xauna da kishiya ne? To wllh karyan ka Khaleel" ya karaso dakin a sanyaye yace "don Allah Mami ki bar cewa hka wllh taimakon Ikram Maryam take, ki tambayeta ki ji" Ikram kmr xata yi kuka tace "Mami Allah tana da kirki kin ga ta koya min girki kala kala na iya, kuma tana...." Mami tace "rufe min baki lkcn da xata fito ta nuna maki ko ita wacece kin sani ne, kike ce min tana da kirki" tsit Ikram tayi tana kallonta, Mami ta mike ta bar masu dakin ranta a bace, Khaleel ya juya yana kallon Ikram dake hawaye a hankali, duk ranar Mami bata wani sake masu ba gaba daya, sae da suka tashi tafiya snn ta dan sake ta ba Maryam da Ikram turarruka ta dan masu nasiha jummai ta rakosu har mota snn suka bar gidan, suna isa gida ikram ta fara complain ciwon ciki, nan hankalin Khaleel ya tashi don har ya manta tana wani ciwon ciki, sae da tayi kwana biyu yana bata sign duk ta daga masu hankali a gidan snn period din ya xo, ssae Maryam ta tausaya mata ganin ynda take wahala ga Amai, yininsu daya a asibiti aka sallamosu ranar farko, sae dae tayi kwana biyar snn period din ya dauke duk ta rame kmr warce tayi ciwon wata daya. Bayan kwana biyu ana sauran sati daya sch yyi resume da yamma Ikram na xaune dakinta tana cin fruit din da Khaleel ya siyo mata don har lkcn bata gama maida jikinta ba, Maryam ta shigo dakin tace "na xo xa muyi wata magana dake kanwata" Ikram tace "to" snn Maryam ta xauna gefen gadon, ba ita ta fita ba sae kusan Magrib, amma duk mood din Ikram ya canxa har da dan hawayenta. Washegari da yamma Ikram ce tayi girkin shinkafa da miya kmr ynda Maryam ta umarce ta, karfe tara ta bar masu dinnin din bayan sun gama cin abinci xata wuce sama Khaleel yace "ina xaki kuma Ikram" ba tare da ta kallesa ba tace "na fara jin bacci ne" bata jira me xae ce ba ta haura sama, Maryam ta kwashe kwanukan ta wuce da su kitchen ta wankesu, tana gama wanke wanken ita ma ta haura sama ta shiga dakin Ikram, kwance ta ganta cikin bargo ta karaso kusa da gadon tace "ohh baki dauki maganata ba knn ko Ikram" Ikram ta mike xaune da sauri hawaye cike idonta tace "ni baxan iya ba Anty, wllh tsoro nake ji, kuma...." sae tayi shiru tana hawaye, Maryam tace "kuma me" a hankali hawaye na bin kuncinta tace "bana sonsa, ba shi xan..." ta fashe da matsanancin[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 98.... Kuka ssae Ikram ta shiga yi bayan fitar Maryam daga dakinta, a hnkli maganganunta suka dinga dawo mata tana naxarinsu, fadawa kan gado tayi ta fashe da wani sabon kukan kmr an aiko mata da mutuwa, tana nn a hka Khaleel ya shigo dakin wajen karfe sha daya, ya dde tsaye yana kallonta snn ya karaso kusa da ita a hnkli ya xauna yace "me ya faru Ikram, kukan me kike" kin cewa kmai tayi tana ci gaba da kukanta, ya dde xaune kusa da ita yana kallonta snn ya mike ganin bata da niyyar cewa komai ya koma daya side din ya kashe wutan dakin yyi kwanciyarsa, bayan kmr minti sha biya ta mike xaune a hankali ta dawo kusa da shi cikin muryar kuka tace "shine xaka wani je ka dinga gaya ma Anty wae bana son ka dinga taba ni ko, ynxu ka daina gaya ma mama jummai ka dawo gaya ma Anty, kuma ba ca kayi idan ina jin maganar ka xaka daina cewa xaka min komai ba shine xaka min sharri, to gani sae ka min abinda kke son min ka daina kai gulmata," kallonta kawae yake daga kwancen da yake, snn ya mike ya fice daga dakin, har bacci ya dauketa bae dawo ba, can cikin dare ta farka taga bbu shi a dakin ta shiga rera kuka a hankali, a hka bacci ya kuma dauketa. Washegari hka ta yini duk bbu walwala gashi ranar saturday ne yana gida, shima ko kadan bae shiga tsabgarta ba, ita tayi girki da daddare Maryam na taya ta, bayan sllhn isha Maryam ta ja ta dakinta ta rufe kofa sun fi awa guda a dakin, ko me take kintsa mata ?? Don ni kaina leesat ban sani ba ehe, daga karshe dae ta bude mata kofa tayi mata sae da safe, Ikram ta nufi dakinta a sanyaye ta shiga wanka, tana fitowa tayi shirin kwanciya ta kwanta abunta, can karfe sha daya saura ya shigo dakin ya cire jallabiyar jikinsa, bae ko kalleta ba yyi kwanciyarsa ya ajiye wayarsa a gefensa snn ya kashe wutan dakin, tun da Maryam ta cika sati daya a gidan dama ya raba masu kwana girki ne kawae bae raba ba, a hankali ta mirgino kusa da shi ta kira sunansa ya juya yana kallonta, ta sauke idonta kasa yace "ya aka yi, ran monday xaku yi resume din sch ko? To nasani" girgixa masa kai tayi hawaye cike idonta ta fada kansa tana rera kuka tace "don Allah kayi hkuri ya Khaleel baxan sake cewa bana sonka ba amma dae ni bana sonka Allah ma ya gani wanda nake so daban," fixgota yyi ya shaketa yana huci yace "keee, kika sake kira min wani a gabana sae na fasa maki baki" ya karasa mgnr cikin tsawa, ssae ta tsorata ta rungumesa tana maida numfashi, turata ya shiga yi amma taki sakinsa sae kuka take, a raunane muryarsa na rawa yace "meyasa xaki dinga cewa baki so na Ikram, me nayi maki ki gaya min don Allah" hawayensa taji a bayanta, ta kankamesa tana kuka ita ma tace "to kayi hkuri na daina ya khaleel baxan sake ba" bae ce komai ba hkn yasa ta daga kai tana kallonsa taga idonsa a lumshe, rungumesa ta kuma yi ita ma ta lumshe idonta ta kwantar da kanta kan kirjinsa tana sauke ajiyar xuciya, a hankali taji ya soma shafata, ta bude ido da sauri tana kallon hannunsa, sae kuma ta rufe idon da sauri ta kuma kankamesa xuciyarta na bugawa, cikin nutsuwa yake mata abubuwan da yake yi, ko kadan bata hanasa ba sae dae idonta a rufe yake xuciyarta na bugawa, abubuwa masu rikitarwa ya shiga mata tana kwance jikinsa, lkci daya ta fara dauke wuta, sae dae bugun xuciyarta sae karuwa yake, cikin dubara ya soma rabata da abubuwan jikinta duk bata hansa ba kuma har lkcn tana jikinsa, hawayenta yaji a bayansa, da kyar ya dago kanta cikin wani irin yanayi yace "baki so ko Ikram" girgixa masa kai tayi tana hawaye ssae tace "ina so, amma tsoro....." kankameta yyi ya rufe mata baki da nasa, bayan wani lkci ya saketa murya can kasa da kyar yace "baxan baki tsoro ba kanwata ki rufe idon ki" jikinta har ya soma rawa tayi ynda yace mata, yyi mmkin Ikram bata fasa masa ihu ba ranar kmr ynda ta saba sae rawa kawae da jikinta yake ssae, da ganinta kasan a tsorace take ssae, hkn bae sa ya sarara mata ba, amma at any tym yasan xata iya saka masa ihu, daga ita har shi sae da suka firgita ta dalilin karar da wayarsa dake nn kusa da su yyi, Ikram ta rufe jikinta da bargo da sauri jikinta na rawa, shi ko kasa dagowa yyi daga ruf da cikin da yyi ya juya yana kallon wayar tasa yaji kmr ya jefar don takaici, hkn ya ba Ikram daman maida kayanta da sauri tana hawaye, ganin mae shi ya kuma kira yasa ya jawo wayar da kyar yana kallon screen din, Mami ya gani sae da gabansa ya fadi ya mike xaune da sauri yana kalla agogon wayar yaga sha biyu har da kwata, da kyar ya daga wayar yace "Mami" kalmar da Ikram taji yana furtawa ne yasa ta dawo kusa da shi da sauri tana kallonsa a rude tace "me ya faru ya Khaleel" bae bata amsa ba kuma bae fasa furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi raji'un ba, wani shegen ihu ta fasa masa ta fixgosa a rude tana jijjigasa tace "ka gaya min me ya faru ya Khaleel" rungumota yyi cikin tashin hnkli yace "kee kina da hnkli kuwa" inaa bata sauraresa ba ta dinga rusa masa kuka tana hadawa da ihu wae ya kai ta gida ita, da kyar ya iya ce mata "Rukayya ce..." sae kuma ya[truncated by WhatsApp] [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 99...... A hankali Ikram ta sake sa daga rikon da tayi masa ta nutsu, hawaye na ci gaba da gangaro mata tace "wacece Rukayya? Me ya sameta" Khaleel ya kasa dagowa bare ya bata amsa har lkcin yana rike da kansa, wani kukan ta sakar masa tace "ka min mgna mana ya Khaleel ban santa ba" ya dago da kyar idonsa ya kada ssae ya sauko da kafafuwansa daga kan gadon a hankali yace "matar Aliyu" Ikram ta dawo kusa da shi da sauri tace "me ya sameta ya Khaleel" sau uku tana tambayarsa a rude snn a hankali yace "she's late" tsayawa tayi tana kallonsa helplessly ta kasa cewa komai, ssae ta fashe da kuka ta fada kansa tace "ban gane ba ya Khaleel" bae kuma cewa komai ba ya rungumeta yana lallashinta a hankali, daren ranar basu yi bacci ba gaba daya gidan, har Maryam da bata wani san Rukayyar ba taji mutuwar ta, washegari da asuba suna sllh duka suka ba gidan suka tafi can gida, sun tar da frndx din Mami da dama a falo har da Hajiyar Aliyu, suka gaisa sama sama snn suka nufi stairs a sanyaye, Ikram har ta fara wani sabon kukan har da shessheka, dakin Mami Khaleel ya bude a hankali yyi sallama a sanyaye ya shiga, bbu kowa dakin sae Aliyu dake kwance yana bacci ga roban drip da aka cire yyi rabi sama kusa da shi, kuka ssae Ikram ta saki ta toshe bakinta, Khaleel ya ja ta suka fita daga dakin ya kullo kofar, daya dakin Mami suka shiga suka tarar da ita xaune kan darduma tana jan carbi, momy ma na xaune gefenta da wata aminiyarta, Sudais na kwance kan gado yana bacci an lullubesa, Ikram ta karasa gun Mami da gudu ta fada kanta tana kuka ssae, kasa cewa komai Mami tayi, Momy ta jawo ta jikinta ta shiga lallashinta tana cewa "ba kuka xaki yi ba Ikram Addu'a xaki mata, wnn kukan bae da amfani" juyawa Khaleel yyi ya bar dakin a sanyaye, Maryam ta durkushe inda take ita ma tana hawayen, kan gari ya waye gidan ya cika ssae da Jama'a don har lkcn ba a kai Rukayya ba kuma gawar na nn gidan Mami, Ammi da yayarta da Shatu ma duk sun iso da safen, ynda Ikram ta dinga kuka sae ka rantse kace ta taba shiri da Rukayyar ne. Karfe takwas aka kai Rukayya gidanta na gskya bbu wanda bae yi hawaye ba, duk ynda Abba ya so Mami ta bari a tado Aliyu yyi mata Addua ko ma baxae iya binsu ba amma taki bari a tada shi wae daga baya xae je sbda ynda taga condition dinsa, bbu ynda ya iya da Mami hka suka tafi, bbu wanda bae yaba da halin Rukayya ba don mace ce ta gari mai hkuri da kirki, sae kusan karfe sha biyu Khaleel ya sami damar xaunawa da Maminsa yake tambayarta ko rashin lfya Rukayyar tayi, Mami tace "hatsari suka yi jiya da daddare a hanyarsu ta dawowa daga kaduna wae" da kyar bayan yan mintoci Khaleel ya iya cewa "ita kadae ta tafi kadunan" Mami tace "A'a har da Aliyun amma ita ke tukin, shima ya bugu a kai ina ga ta ynda na naga yanayinsa, but anjima idan mutane suka ragu xan dubasa, shiyasa ma ban bari an tada sa daxu ba" Khaleel yace "amma sudais bae ji ciwo ba ko" Mami tace "shima sae na dubasa don yana ta koke koke tun jiyan" hawaye ya cika idon Khaleel ya dafe kai yace "to Allah yaji kanta yasa ta huta, idan namu ya xo muma yasa mu cika da imani" Mami tace "Ameen Ameen" karfe biyu saura Mami ta tada Ikram dake bacci jikinta ta koma kan gado, Ikram ta mike tana mitsike ido ta koma kan gado Mami ta tashi tace ma su Momy tana xuwa snn nufi dakinta gun Aliyu, har lkcn bae tashi ba, ta xauna gefensa kan gado tana kallonsa, ta daura hannunta kan goshinsa ya bude ido a hankali yana kallonta, ta dan sakar masa murmushi tace "ka tashi ne dama son" bakin kofa taga yana kallo, ta juya da sauri ta ga Ikram tsaye bakin kofar tana hawaye, ya dauke idonsa wajen ya shiga kkrin mikewa xaune, ta rikesa da sauri tace "aa kayi kwanciyarka son, ko kana son wani abu ne" juyawa Ikram tayi da sauri ta bar dakin, Aliyu ya daura kansa kan kafar Mami a hankali yana hawaye, Mami ta dago sa da sauri tace "haba, ni fa ban son hka Aliyu, kai baxa ka dauki faith ba baxa kayi tawakali da Allah ba, Rukayya ba wnn take bukata daga gare ka ba pray 4 her my son, ka gaya min ina ke maka ciwo ynxu" kansa kawae ya nuna mata, ta mike tace "to koma ka kwanta" ya koma da kyar ya kwanta, ta dauki waya ta kira jummai tace ta kawo mata cup din tea, snn ta nufi show glass din allurori da magungunanta ta bude. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 100...... Ikram na xaune spare room din Mami bayan fitowarta daga Main dakinta tayi jigum hade da tagumi ga abincin da Jummae ta xubo mata gabanta ta kasa ci har lkcn kuma bata karya ba, kukan Sudais taji kan gado ta mike da sauri tana kallon gadon ta karasa kusa da gadon ta tsaya tana kallonsa, kuka yake har da shure shure, ta daukesa da kyar don ba iyawa tayi ba tana kallonsa ita ma kmr xata yi kuka, rungumesa tayi jikinta ya fara laluban kirjinta yana neman abinci, dagosa tayi da sauri, yana ganin hka ya fara kuka ssae, sae ita ma ta saka kukan tana kallonsa, dae dae nn Momy dake bathroom ta fito tace "ji shashanci ni Fateema, meye hka kike Ikram" cikin kuka tace "kuka yake wae xae sha nono" Momy ta karbesa tace "ki je gun Mami ki karbo min feedernsa da madara" Ikram ta fita da sauri tana share hawayenta ta shiga dakin Mami, Aliyu na tsaye dakin yana button din farar shirt dinsa da alamar wanka yyi, ssae ya rame ya kara hske, ya juya ya kalli wanda ya shigo snn ya ci gaba da abinda yake, Mami na xaune sae kallonsa take, Ikram tace "Mami wae ki ban feeder da madaran bby" Mami ta mike xata dauko mata, ya juya xae fita dakin Mami ta kirasa da sauri, ya dawo yace "suna jirana ne Mami" Mami ta mika ma Ikram madara da feedern hannunta, snn ta nufi gun Aliyu dake tsaye yana jiran jin me xata ce masa, kwalar rigarsa ta shiga gyara masa, dae dae nn Khaleel ya shigo dakin yace "they re waitin fa brodza" Mami tace "to hka xae fita baxae kimtsa ba" Khaleel bae ce komae ba ya juya yana kallon Ikram dake tsaye tana kallonsu, ta bi ta gefensa ta fice daga dakin ya bi ta da kallo, Mami ta gama karasa sa button din shirt din nasa tace "yhu re lukn much beta now" murmushi Aliyu ya dan yi snn ya juya suka fita dakin shi da Khaleel xuwa gun frndx dinsa da suka xo masa gaisuwa, kafin Magrib gida ya rage daga su sae su sae Mujaheed da su Seeyama, Momy ma nata shirin komawa gida don Hajiya tuni ta tafi, bayan Magrib Momy xata tafi tace "to ya xamu yi da Sudais Mami, naga ba wani shan madarar yake ba, kar yyi ta kuka cikin dare" Mami tace "shine na gani, gashi bae jin ddi kuma, bari xan masa alluran bacci kawae" Momy tace "to shknn sae na xo gobe" tare da su seeyama ta wuce gida, Ikram dae na makale gefen Mami har kusan karfe goma, Khaleel suka shigo dakin tare da Aliyu, Mami tace "khaleel ya ci abinci kuwa" Khaleel ya juya yana kallon Aliyu yace "A'a coffee dae ya sha" kan Aliyu yace komai Mami tace "Ikram je kira min Jummai," Ikram ta mike ta fita xuwa aiken Mami, a tare suka shigo da Jummai Mami tace "debo ma Aliyu abinci jummai" Jummai tace "to Mami, wlh nima nayi nayi daxu ya ki ci" xaunawa Aliyu yyi kusa da Mami bae ce komai ba, Mami tace "ban ga Maryam ba" Ikram tace "tana kitchen tana wanke wanke" Mami tace "to tashi kije ku yi" ba musu Ikram ta mike ta fita khaleel ya bi bayanta [2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 101.... Tana sauka stairs yyi saurin karasawa kusa da ita suka shiga saukowa tare yace "kin ci abinci kuwa" banxa tayi masa kmr bata ji ba, yace "Ikram" ta juya a dan fusace tace "to wae meye in naci ko ban ci ba haba" shiru yyi ya tsaya kallonta, bata jira me xae ce ba tayi gaba da sauri, ya bi ta da kallo har ta shige kitchen, snn juyawa yyi ya koma dakin Mami, tana shiga kitchen jummai ta mika mata faranti dauke da kular shinkafa da plate sae spoon tace "tafi min da wnn sama Ikram, ina tahowa da miyar" Ikram ta karba tana kallon Maryam dake goge goge a kitchen din tace "sannu da aiki" Maryam tace "yauwa, kin karbi abinci kuwa Ikram" Ikram tace "xan xo in karba ynxu" bata jira me Maryam xata ce ba ta juya ta fita daga kitchen din rike da farantin da Jummai ta bata, ta nufi dakin Mami, gaban Mami ta ajiye farantin Mami tace "ba nawa bne na Aliyu ne, ina jumman take" Ikram tace "wae tana tahowa da miyan" mikewa tayi rike da farantin ta nufi inda Aliyu ke xaune Khaleel na daga gefensa, ta durkushe gabansa ta ajiye farantin, tana daga kai suka hada ido yyi saurin sauke idonsa, ta sunkuyar da kanta da sauri xata mike Jummai ta shigo dakin rike da wani trayn me dauke da miya da cokalin diban miyar da cup sae lemo da ruwa ta ajiye gaban Aliyu, Ikram ta juya tana kallonta tace "in xuba masa Mama jummai" Jummai tace "in xa ki iya xuba mana" Ikram ta dauki plate ta bude shinkafar ta shiga deba a hankali, Jummai ta fita daga dakin, kmr ance ta daga kai taga kallonta Khaleel yake, yana gnin ta daga kai yyi saurin dauke idonsa, ta sunkuyar da kanta ta ci gaba da abinda take, da kyar ta daga kai tana kallon Aliyun da ya mayar da hankalinsa kan TV tace "ya isa hka" yi yyi kmr bae ji ba ganin ynda Mami da danta ke kallonsu, tace "nace ya isa hka" yace "ehh" ba tare da ya kalleta ba, ta bude kular miyar ta xuba masa kan shinkafar snn ta dauka ta mika masa tace "gashi" ba tare da ya kalleta ba still yace "ki ajiye mana" a hankali ta ajiye abincin snn ta mike taga Mami ma kallonta take, juyawa tayi da sauri ta fice daga dakin, dakin Mama Jummai ta wuce tayi kwanciyarta, can karfe sha biyu Mami ta shigo dakin ganin bata ganta ba ta tada ta don har tayi bacci dakin tace "tashi ki wuce sama ki kwanta" ba musu ta mike tana murxa ido ta nufi sama dakin Mami taga sudais kwance inda take son kwanciya ta koma can nesa da shi ta kwanta, Mami ta shigo dakin tace "ae ba nn xaki kwana ba, kije dakin Khaleel Maryam na can ku kwanta, Ikram tace "Mami ni nn nake son in kwanta" Mami tace "to je ki ce mata nn xaki kwana ban son kananan mgna" Ikram ta mike ta nufi dakin Khaleel har Maryam ta kwanta, tace "ni dakin Mami xan kwana fa" Maryam tace "to Allah ya tashe mu lfya" Ikram ta juya ta koma dakin Mami tayi kwanciyarta bayan ta canxa kayan jikinta xuwa na bacci don tayi wanka dakin Jummai. Can cikin dare Sudais ya tashi ya dinga kuka yaki shan Madararsa, Ikram dae na xaune sae kallonsu take, Mami na ta fama da shi, can dae tace "to Mami idan tana da yaya da tayi aure sae a kaisa ta dinga basa nono mana" kmr xata yi kuka ta karashe maganar, Mami ta mika mata shi tace "rikesa in kara masa madaran kila ya sha" Ikram ta karbesa ta rungumesa tana jijjigasa, ynda yyi mata daxu da rana hka ya dinga yi yana lalubar kirjinta, da sauri tace "Mami kinga wae nono yake son sha" Mami tace "da'alla ki rike min shi da kyau" xaunar da shi tayi kafarta kmr xata yi kuka yana ta kuka abun tausayi, ganin Mami ta juya masu baya yasa ta sa masa yatsanta a baki taga ya fara sha da sauri, cire yatsan tayi ya saka kuka ta dagasa a hankali ta sa masa lip dinta a baki nan da nn ya fara tsotsa da sauri ta kura masa ido bakinsa na nata tana kallonsa, bude kofar dakin aka yi Aliyu ya shigo ta sauke sa da sauri duk da ya gansu, yaron ya fashe da kuka, Aliyu ya karaso cikin dakin yace "ya hanaki bacci ko Mami" Mami tace "bari ynxu xan masa allura" ya karasa kusa da Ikram ya mika mata hannu ta basa shi ya shiga lallashinsa. Kwanansu biyu a gidan bayan anyi ukun Rukayya suka fara shirin komawa gida ran Wednesday da daddare , Maryam ta gama shirinta don Khaleel na jiransu amma Ikram taki tashi daga kan gadon Mami, da kansa ya shigo dakin yace "ke fa muke jira Ikram" Mami tace "yau naga ikon Allah, wae baxa ki shirya bane ana jiranki Ikram" Ikram tayi shiru kmr baxata ce komai ba ta hade rae, ganin ynda suke kallonta yasa tace "Mami ni bbu inda xa ni a nn xan tsaya." Like · 4 · Reply · Report · 8 minutes ago [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 102..... Khaleel ya juya yana kallon Maminsa da ta kasa daina kallon Ikram, juyawa yyi ya fita daga dakin, Mami tace "sbda me baxa ki bi su" Ikram ta bata fuska tace "Mami ni bana son komawa gidan sbda abubuwan da suke min" Mami ta kafa mata ido snn tace "me suke maki?" kmr xata yi kuka tace "ba ynxu xan gaya maki ba Mami, amma ni baxan bi su ba" Mami tayi shiru tana kallnta snn tace "to tashi ki shirya ku tafi idan baxa ki fada min ba" Ikram ta marairaice tace "don Allah Mami ki bar su su tafiya xan gaya maki" Mami xata yi magana Khaleel ya shigo dakin yace "sae da safe Mami lkci na wucewa" Mami ta juya tana kallon Ikram ta daure fuska tace "ba magana ake maki ba Ikram, waye sa'an ki a nn" mikewa Ikram tayi hawaye ya cika idonta ta dauki xani ta daura kan kayan baccin jikinta snn ta sa Hijab hawaye na bin kuncinta tace "sae da safe Mami" ta fice daga dakin Khaleel ya bi ta da kallo, Mami ta hade rae tana masa mugun kallo tace "ka gaya min me kuke ma Ikram tun kan ta fada min da kanta khaleel" yyi shiru yana kallon Mami don ya ma rasa amsan da xae ba ta, can dae yace "tace ina mata abu ne Mami" Mami tace "ban sani ba, ka bani amsan tambayata" ya girgixa kai yace "wllh Mami ni a iya sanina lfya muke xaune, sae dae in cikin rashin sani nake bata mata ban sani ba" Mami na ci gaba da harararsa tace "matarka fa" nn ma rasa abun cewa yyi sae kallonta yake, a hnkli yace "in tace muna mata wani abu ne ki gaya min Mami sae mu gyara amma ni dae duk lfya muke xaune wllh" Mami tace "sae da safe" kasa amsawa yyi ya juya xae bar dakin, tace "Aliyu yyi bacci ne" ya girgixa mata kai yace "A'a" snn ya fita xuwa falo, yyi ma Jummae sae da safe don Maryam na jiransa tun daxu cikin mota bayan ta sallami Mami, tsaye yaga Ikram a balcony ta wani hade rae ba kyan gani, har tsoro take basa in ya ganta a hka, bae ce mata kmai ba ya nufi motarsa, ta bi bayansa hannunta rungume a kirjinta, Maryam na xaune bayan mota tana danna wayarta, Ikram ta bude gaba ta shiga, ya xaga ya shiga driver seat ya tada motar suka bar gidan, goma ya wuce suka isa gida yana gama parkn Ikram ta bude motar ta fice ta nufi balcony, daga shi har Maryam suka bi ta da kallo, tana nn tsaye suka iso balconyn Maryam ta bude gidan don Makulli na gunta tana budewa Ikram ta bi ta gefenta ta shige ta nufi sama abunta, Maryam tayi murmushi tace "halan fada kuka yi da mutuniyar" Khaleel ya kirkiro murmushi bae dae ce komai ba suka shiga gidan. Daki ya shiga ya sameta har ta kwanta ya xauna gefen gadon yana kallonta yace "Ikram nayi maki laifi ne ki gaya min don Allah" juya masa baya tayi, ya fi minti goma xaune bata ce komai ba kuma idonta biyu, mikewa yyi ya fita daga dakin ya rufo mata kofar a hnkli. Washegari da safe Khaleel ya shigo dakin ya tarar har tayi sllh ta koma ta kwanta, ya tada ta yace "baxa ki sch bne yau Ikram tun monday fa ku ka yi resume" ta mike xaune da sauri tace "to nace ban sani bne, banyi niyyar xuwa bne" tana gama fadin hka ta koma ta kwanta, ya xauna kan gadon ya dagota yace "haba My Ikram ki gaya min me nayi maki plss" kuka ta saki tana kkrin kwace kanta ya rungumeta tsam yace "plss tok 2 me kanwata" cikin kuka tace "ni gidan Mami nake son in koma" yyi shiru yana kallonta, jin shirun yasa ta daga kai ta kallesa, ya saketa ya mike ya fice daga dakin tayi tsaki ta koma ta kwanta, can karfe tara saura Maryam ta shigo dakin tace "ki xo muyi breakfst Ikram, kin tashi lfya" Ikram ta dauke kai tace "anjima xan yi ba ynxu ba" Maryam tace "to" snn ta fita daga dakin, har rana Ikram bata fito ba, hkn yasa Maryam ta kuma komawa dakinta taga ko lfya, tana jin shigowarta ta rufe ido da sauri kmr me bacci, ganin hka yasa Maryam ta fita ta rufo mata kofar. Cikin yan kwanakin nn gaba daya suka rasa gane kan Ikram kwata kwata ta bar xama falo, girkin ma ta daina sae dae Maryam tayi, kullum cikin daure fuska xaka ganta, da farko Maryam kan shiga dakinta taya ta hira ganin bata wani kulata yasa ta daina shiga, khaleel kam har fargaban shiga dakinta yake sbda masifa in ran girkinta ne ma sae ya bari tayi bacci xae shiga ya kwanta, ran sunday da daddare karfe takwas ya shigo dakinta yi mata mgnr makaranta don gobe sati daya da komawarsu knn, tana xaune gaban Madubi ta fito daga wanka, ya nemi kujera ya xauna yace "Ikram" tayi kmr bata ji sa ba, ya kuma kiranta ta juya tana kallonsa ba yabo bare fallasa tace "ina jin ka" ya shafa kansa yana kallonta yace "ki fadi min laifin da nayi maki, in nemi gafara" ta dauke kai tana ci gaba da shafa lotion din da take tace "ni kawae bana sonka ne wanda nke so daban shi yasa kaga nke maka hka, kila idan ka gaji dani xaka sakeni in huta kai ma ka huta tunda dae kana da matarka" a fusace ya mike ya fincikota daga kan kujerar da take xaune yana huci yace "kika ce me?" duk da irin tsoratar da tayi don har rawa jikinta ya fara hkn bae hanata mgna ba, don cikin tsawa ita ma tace "bana sonka ka sakeni" wani wawan mari ya kai mata tayi kasa a gigice yyi wani irin ball da ita yana huci. Like · Reply · Report · Just now [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~By Khaleesat Haiydar 103.....ihu ta kwalla tana kuka sosai kaman mahaukaciya, cikin ihu da tsiwa tace "bana sonka ka sakeni ko dolene auren", yana huci ya dagata yakara kifa mata wani wawan mari, tafashe da kuka sosai jikinta narawa, shaketa yyi idonshi sunyi jajir, banko kofa Maryam tayi arude tace" Dear kasheta zakayi, ka saketa, kasan yarinya ce karka biye mata", ganin ko kallonta bayiba ga Ikhram na kakarin mutuwa yasa takama hannayen shi tana kokarin fizgesu daga wuyan Ikram, wurgar da Ikram yayi ya juyo ya kifama Maryam wani hadadden mari, ya Dakar mata tsawa "get out", dafe kuncinta tayi tana hawaye tajuya tafita da sauri. Juyowa yayi ya kalli Ikhram data durkushe tana kuka kaman ta mutu yace" inkinga dama kill ur self, amma bazan taba sakinki ba,saidai inzakije ki auri wanda kikeso da aurena akanki", yay tsaki ya juya yafita ya banko mata kofan. Ikhram aranan ko bacci batayiba kuka kawai take idonta sun kumbura sosai, farar fatanta yay jajir, da asuba da kyar ta mike tai salla, tanajin fitan Khalil masallaci ta zira hijab dinta tafito, ahankali take tafiya harta bude kofa tafita, tafita daga gidan gabaki daya, dudda tsoro na kamata dan gari bai gama wayewaba amma baisa tafasa abinda tai niyyaba, kuka take tana tafiya tana waige waige, harta fita daga unguwarsu, tai tafiya sosai kafin taga wani mai adaidaita ta shiga, karfe 6 saura ya sauketa a gate din gidan Mami, naira dari uku tabashi tajuyo tana rusa kuka zata shiga gidan, Aliyu tagani tsaye jikin gate din da farin jallabiya ajikinshi da alamu daga mosque yake, ya folding hanunshi akirji yana kallonta, kuka sosai takara fashewa dashi tabi ta gefenshi tabude gate ta shiga batare datace mai komiba, da gudu ta shiga gidan tana kuka kaman ranta zai fita Aliyu yabi bayanta, dakin mami tashiga mami bata dakin, ta duba bayi bata ciki da sauri tafito ta sakko kasa tai hanyar kofa zata fita tana rusa kuka, hannunta taji anriko da sauri tajuya taga Aliyu ne, fizge hanunta tayi tajuya zata fita ahankali yace "maiya faru ikhram? Maiya sameke? Why re yhu crying?", juyowa tayi cikin kuka tafada kanshi tana wani irin kuka mai cin rai, lumshe idonshi yayi yature ta daga jikinshi da sauri yace "wots wrong? " cikin ihu tace " oh tambaya kake wots wrong, u don't even know wots wrong", kama wuyan jallabiyan shi tayi cikin kuka sosai tace " ya Aliyu maika min?Maisa nake sonka,Maisa nakasa son mijina mai sona, maisa dudda kai ka karyamin alkawri nina kasa karya nawa, why, why, why Aliyu?, maikamin mesa nakasa mantaka? maisa nakasa daina sonka?", Sakin jallabiyan shi tayi ta durkushe agabanshi tana kuka sosai hawayenta na zuba a kafanshi, shiru yayi idanunshi sunyi ja, ahankali ya tsugunna yasa hannu ya dagota tana kuka sosai, handkerchief yaciro daga aljihunshi ya mika mata, daga idanunta tayi ta kallai da sauri ya kawar da fuska, karba tayi ta rungume handkerchief din akirjinta tana wani irin kuka, jin anbude kofan falo yasa Aliyu ya daga rinannun idanunshi Khalil yagani idanunshi sunyi ja, kallon Ikram yayi yanda ta rungume handkerchief din Aliyu tana kuka sosai agabanshi, da sauri ya juya zai bude kofa yafita, ahankali Aliyu yace "Khalil", tsayawa yayi batare daya juyoba, takawa Aliyu yayi yaje wurin, hanun Khalil dake hawaye a wurin yakamo suka karaso cikin talon, ahankali Aliyu ya kamo hanun Ikram dake kuka kaman ranta zai fita ya hada hannayen su, Ikram da Khalil suka daga kai suka kallai, murmushi yay musu ya juya ya kalli ikhram ahankali yace " Rabi'a", da sauri ta kalleshi, yace" na dade da hakura dake,na dade da barma brother ke tunda nagane yana mugun sonki starting 4rm d 1st day daya ganki, koda brother zai sakeki bazan taba aurenki ba Rabi'a, dan nasan u were not meant 4 me", Ikram takara fashewa da wani irin kuka tana kallonshi, girgiza mata kai yayi idanunshi sunyi ja yace "yes Rabi'a, sometimes Allah na amfani da So ya maka jarabawa, same happen to us, Rabi'a don't u think Allah nason ya jaraba mune da ya kaddara aurenki da Khalil?", takara kallonshi, murmushi yamata yace "yes, and dole muyi imani da kaddaran and take it, nadade da hakura dake, nabarma brother Khalil ke, Rabi'a learn to accept faith, ki kaddara all dis was destined, luv ur husband mai sonki mai kaunarki na tabbata bazai taba cutar dakeba", Ikram ta juyar da kanta ta kalli Khalil wanda taga hawaye yake shima, takara kallon Aliyu zata fashe dawani kukan ya girgiza mata kai yace "no, inaso ki manta dani in ur lyf, ki daukeni as ur blood brother, ki manta muntaba soyayya arayuwa, kibi mijinki kuyi rayuwan sunna rayuwan aure", da sauri yajuya musu baya hawayen idonshi ya share da sauri, yace "Rabi'a dagayau kibar kallon Aliyu a matsayin abin kauna, but look Aliyu as ur brodza kinjiko",Ikram ta girgiza kai cikin kuka ahankali yace "2min", hawa stairs yayi yaga mami tsaye tana kuka, da sauri yabi gefenta yawuce dakin Sudais Ya shiga, dakkoshi yayi yana bacci da nursing bag dinshi, kiss yama yaron yace" I luv yhu son" ahankali ya sakko kasa yasame su har alokacin Ikram kuka take, mikama Ikram sudais yayi ta karbai ahankali, ya mikama Khalil nursing bag shima ya karba yana kallonshi, Aliyu yay murmushi yashare gutun hawayen dake neman zubowa, ahankali yace " daga yau sudais yadawo danku,nabar muku shi", ya kalli Ikram dake kallonshi yace " Rabi'a kindawo mum din sudais, wanan shine gift dina gareku amatsayin babban yaya ga both of yhu", yace "Khalil nabarma sudais kabashi tarbiyya mai kyau, ka kula da mamanshi kuma shower dem with ur luv", Aliyu ya juya da sauri jin muryanshi yafara rawa, ahankali yafara tafiya zaibar wurin harya hau stairs Khalil cikin muryan kuka yace " Brodza", chak Aliyu ya tsaya, da gudu Khalil yazo ya rungumeshi tabaya yafashe da kuka sosai ahankali yace " I luv yhu Brodza, nd am sorry abunda nama abaya I was too selfish ". [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~By Khaleesat Haiydar 104.....yana shesheka yace "plz kayafemin ya Aliyu" Aliyu yajuyo da sauri ya rumgume Khalil hawaye na zuba daga idonshi yace "is ok brodza, burina kullum naganka kana cikin farin ciki,nd I equally luv yhu Khalil", Khalil yakara kecewa da kuka harda majina akirjin Aliyu, ahankali Aliyu ya dagoshi daga kirjinshi yana hawaye yanamai murmushi, zazzago da hanun farin jallabiyan shi yayi, ahankali yasa yashare mai hawayen, ya share mai majinan hancin yana girgiza mai kai, kiss yamai a goshin shi muryanshi na rawa sosai yace "bless u brodza, be happy" da sauri yasake Khalil yajuya da sauri yay sama, bayanshi mami tabi, dakinta ya shiga ya zauna abakin gado yadafe kai, ahankali ta maida kofan tarufe tazo kusa dashi ta zauna kanshi ta shafa tana hawaye ahankali tace "son", dago jajayen idonshi Aliyu yayi da sauri ya rumgume Mami yana hawaye, jikinshi har rawa yake, Mami taji jikinshi zafi rau, shafa bayanshi tayi itama tana hawaye da kyar Aliyu yay shiru yasaki Mami yakoma ya zauna, tashi Mami tayi ta bude show glass taciro allura da magunguna ruwa ta mikamai a glass cup ya karba da dan murmushi yasha tasamai magani abaki yahadiye sanan tamai allura tace ya kwanta, ba musu ya kwanta akan gadon Mami, ya daura kanshi kan cinyan Mami yana sauke ajiyan zuciya ahankali, jikinshi yay mugun zafi kaman wuta. Ahankali Khaleel ya sauka daga stairs din, komawa kusa da Ikram dake tsaye a wurin tana hawaye tana kallon sudais, hanunshi yasa ya goge mata hawaye yana girgiza mata kai, daga idonta tayi ta kallleshi, jitayi wani mugun kuka yazo mata tafara sabon kuka jikinta na rawa kaman zata yarda Sudais, hanunshi yasa yakarbi Sudais dake bacci kwantar dashi yayi akan akan kujera, yadawo kusa da Ikram dake kuka fadawa jikinshi tayi tana kuka sosai ahankali tace "am sorry ya Khaleel,am so....", daura yatsanshi yay akan lips dinta yana girgiza mata kai, hannunta yaja suka zauna akan kujeran da Sudais ke bacci, Khalil ya kwanto da kanshi a wuyan Ikram suna facing Sudais dake bacci ahankali Khaleel yace" just look yanda baby mu ke bacci cikin kwanciyan hankali, kinaso idan yatashi hankalinshi yatashi ne inyaga mamanshi na kuka?" Da sauri Ikram ta kallai, girgiza mata kai yayi yace "u are his mother,idan har bakiso hankalin yaronki yatashi toki goge hawayen ki yanzunan" da sauri ta goge hawayen tana dan murmushi, ahankali taga Khaleel yasa yatsanshi ya daga fuskanta, kallonshi tai da kumburarrun jajjayen idonta, lumshe idonshi yayi yace "i khaleel so much luv yhu Ikram, wid all of my heart", saukan bakinshi taji kan nata, lumshe idonta tayi wani irin sanyi na shiganta, batai yunkurin hanashi ba, gyaran muryan dasukaji yasa khaleel ya saketa da sauri, Ikram ta dukar da kanta,jummai tasa hannu tadau Sudais daya tashi yana wasa da kafa ta daukai tace "Ikram muje kiga yanda nakema danki wanka", ahankali Ikram ta mike tabi bayan jummai, Khaleel yabita da kallo yanda take tafiyanta mai daukan hankali. Alamun tafiya dayaji yasa ya daga kanshi Mami yagani tana sakkowa fuskanta bayabo ba fallasa da sauri ya dukar da kanshi, zama tayi akan kujeran dake facing dinshi, daga kanshi yayi yaga shitake kallo ahankali yace "Mami ina kwana", bata amsa gaisuwan shiga, saida tai kusan mint 5 sanan tace "dis should be d 1st nd last tym dazaka daga hannunka ka daki Ikram", cikin tsawa tace " tarbiyan danabaka kenan dukan mace? Duk randa ka kara dukan Ikram saina mugun sabama Khaleel ", dawowa kusa da Mami yayi ya daura kanshi acinyan Mami yace "Mami am sorry bazan karaba karki fushi dan Allah", shiru tayi dan ya mugun bata tausayi, dago kanshi tayi tace" idan zaku tafi jummai zata biku tana taya Ikram rainon sudais" murmushi yay yace " Tnx Mami" tashi tayi takoma sama, Ikram tafito daga dakin jummai tana tura Sudais a stroller dinshi, Jummai da Mami tare suka sakko kasa, Mami tai musu wa'azi sosai, taima Ikram fada sanan suka tafi da Jummai, Mami takoma sama dan duba jikin Aliyu. A gaban wani babban super market ya tsaya mai suna SPAR, shiga yayi ya dan dade sosai aciki sai chan yafito ma aikatan wajen suna tura kaya booth yabude musu suka zuba kayayyakin aciki sanan yakoma ya shiga mota, juyowa yayi ya kalli yanda Ikram ta dauki Sudais shikuma ya daura hannunshi a kirjinta yanayi kaman zaisha abincin shi,Ikram tanamai dan murmushi, ganin yanda Khaleel yake kallonsu yasa Ikram ta janye Sudais akunyace ta mikama jummai shi,tafaki idon jummai tadan murguda mai baki, murmushi yayi yajuya ya kunna mota aranshi yace "I promise wanan tsiwan naki yau zan cireshi tass, daga yau zaki dawo salaha,no mercy yau", daga kanshi yayi ta mirror yaga shitake kallo kashe mata ido yayi da sauri ta murguda mai baki ta juya tana kallon sudais dake wasa a hannun Jummai. Salam sisters abeg nasan u guys zakuga changes a typing din, wlh sis dina naba book din take muku,am very busy dis days das y bana iya samun tym din typing. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 105..... Khaleel na gama parkin Ikram ta bude motar ta fito Jummai ma ta fito rike da Sudais da jakar kayan abincinsa suka nufi balcony, cikin motar Khaleel ya dauki wayarsa ya kira Maryam, bugu biyu ta daga yace "Kin dawo Dear" yyi shiru yana sauraran bayanin ta snn yace "ohk sae kin dawo" jakar kayan sudais dake seat din gaba ya dauka ya fito ya kulle motar ya nufi balcony don bude masu gidan Kafin ya fito da kayan cikin booth, yana bude gidan suka shiga Ikram ta nufi sama jummai na biye da ita suka shiga dakinta, kwantar da sudais Jummai tayi tace "Maryam bata nn ne" Ikram tace "nima ban sani ba" kayan jikinta ta shiga cirewa ta daura xani tace "bari in yi wanka Mama Jummai" Jummai dake kkrin hada ma Sudais feeder kan ya fara nema tace "to je kiyi" ikram ta dan duka kusa da Sudais dake kwance kan gado yana cixan yatsunsa da gum dinsa ta daura goshinta kan nasa tana masa wasa, dariya ya shiga yi yana kallonta snn ta daura masa kiss a bakinsa ta shiga bathroom. ko da ta fito bbu su cikin dakin, tana tsaye gaban Madubi tana goge dogon gashinta da ta wanke da tawul karami Khaleel ya shigo dakin, kallo daya tayi masa ta madubi ta dauke kanta, ya karaso dab da bayanta a hankali yana kallon fuskarta ta Madubin, kasa ci gaba da abinda take tayi ta kuma kasa kallon Madubin, ya juyo da ita a hankali tana facin dinsa taga hawaye cike idonsa, sunkuyar da kanta tayi da sauri ita ma hawayen na neman taruwa idonta, ya rungumeta a hankali ya lumshe idonsa ta daura kanta kan kirjinsa tana kuka a hankali, ya dago kanta shi ma yana hawayen yace "baki sona har ynxu ko Ikram" girgixa masa kai tayi a hankali ta mayar da kanta kan kirjinsa, ya rungumeta tsam ya daura fuskarsa kan gashinta ya shiga magana a raunane "am srry Ikram ki yafe min abinda nayi maki jiya plss, kar ki kuma cewa baki sona Ikram ban san ya xanyi da raina ba, ban san wani irin so nake maki ba Ikram" muryarsa na rawa ya karashe mgnr, bata ce komai ba sae kukan da take ssae, ya dago kanta yana kallon cikin idonta ya saka bakinsa cikin nata, ta lumshe idonta da sauri, dae dae nn aka bude kofar suka rabu da sauri, Maryam ce ta shigo, ba shiri ta juya ta fita ta rufo masu kofar, Khaleel ya juya yana ta kallon Ikram da ta kasa hada ido da shi, yyi dan yi murmushi ya juya ya fita daga dakin, xubewa kan gado tayi tana kuka ssae, sae ynxu taji son Khaleel a ranta, ta kuma ji kishin Maryam 4 d 1st tym har cikin ranta, kasa xaman gadon tayi ta sulalo kasa a hankali tana ci gaba da kukanta, dakin Maryam Khaleel ya shiga, tana xaune ta kunna TV tana kallo amma da ganinta kasan kallon dae kawae take, ya karaso ya xauna gefenta yace "ya hanya" ba tare da ta kallesa ba tace "da gdya" ya dan yi shiru snn yace "hope komai ya wuce ynxu dear" ta dan yi murmushi tace "tuni ma, amma ina son ka min favour daya Khaleel" Khaleel na kallonta yace "ina jin ki" shiru tayi kmr me tunanin abinda xata ce, yace "kinyi shiru kuma Dear" ta sunkuyar da kanta tace "ina son ka raba mana gida da Ikram don Allah" da mmki yace "sbda me" a hankali tace "ban son watarana in fara kishi da ikram Khaleel, na dauki Ikram matsayin kanwata ta jini, tana bani girma ynda ya kamata nima ina bata, Ikram hnkli take karawa ynxu, ko ba yanxu ba ni nasan xaman lfyan mu baxae dore ba," tayi shiru snn ta ci gaba a sanyaye "kuma ni ba auren soyayya muka yi da kai ba Khaleel ni kadae ke sonka hasalima sae da na aminta da deals dinka ka aureni Khaleel ban son watarana ka min gori sbda Ikram Khaleel, kuma..." kasa karawa tayi hawaye na bin kuncinta, Khaleel ya rungumota a hankali yace "naji xan raba maku gida Maryam, ki kwantar da hankalin ki duk irin son da nake ma Ikram baxae sa in walakanta ki ba kuma kema ina sonki equally, kin min abinda idan na ki ki ban maki halacci ba Maryam" kuka ssae take a jikinsa, har ta kusa sa shi hawayen shi ma, ya kasa cewa komai. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 106.... A ranar da yamma Maryam ta bar gidan ya kai ta daya daga cikin gidajensa da ke dan nesa da wanda Ikram take, da farko Ikram bata wani damu ba da Khaleel ya gaya mata Maryam xata bar gidan, sae da Maryam ta tashi tafiya bayan an gama kwashe mata kayanta ta rungume Ikram tace ta yafe mata in ta taba mata laifi bata sani ba, nn jikin Ikram yyi sanyi taji kuma bata son rabuwa da Maryam don a iya saninta basu taba samun misunderstandin ba tun bayan rashin kunyar da tayi mata farkon xuwanta gidan, tayi kuka ssae Maryam tayi assure dinta xata dinga xuwa ko don sbda Sudais, karfe biyar na yamma Khaleel da kansa ya wuce da ita duk da Ikram ta so binsu yace ta bari xai kai su gobe. Bayan isha Khaleel ya dawo gidan don girkin Ikram ne dama, tana kwance kan gadonta ta hade kafarta ta daura Sudais tana masa wasa yana ta dariya yana xuba mata yawu a fuskarta, Khaleel na shigowa dakin ta mike xaune da sauri, ya xauna kusa da su ya karbi sudais yana kallonsa, mikewa tayi ya kamo hannunta da sauri yace "ina xaki kuma" bata ce komai ba ya mayar da ita ya xaunar gefensa yana kallon fuskarta, kwan kwasa kofar aka yi hade da sallama Ikram ta mike da sauri ta amsa sallamar Mama jummai tace "yyi bacci ne ki bani shi in shimfide sa Ikram" Ikram ta karasa ta bude kofar tace "A'a bae yi ba wasa yake yi Mama Jummai" jummai tace "to idan yyi baccin ki kawo min shi kwanciya xanyi" Ikram tace "to" snn Jummai ta juya ta wuce Ikram ta rufe kofar, har karfe goma saura Sudais na hannun Khaleel idonsa biyu yana wasan sa, Ikram ta mike daga kwancen da take ta shiga wanka don tun daxu taki ajiye sudais bare tayi wankan, ko da ta fito Sudais yyi bacci Khaleel na rungume da shi, samun kanta tayi ranar da kasa yin komai gaban Khaleel don da da ne tayi shafe shafenta gabansa ba komai bne har ma tasa kaya gabansa, amma yau sae ta sami kanta da kasa yin hkn, ta nemi kujera kawae ta xauna don dama hijab na jikinta ta mayar da hankalinta gun News din da yake kallo a TV, mikewa yyi ya bude dakin ya fita yana rike da sudais, ta bisa da kallo har ya rufo kofar, sae a snn ta mike ta nufi gaban Madubinta ta xauna kan stool din gaban Madubin ta cire hijab din jikinta ta shiga gyara jikinta da turarruka da mayyuka masu kamshi kmr ynda ta saba, har ta gama shirin baccinta bayan kmr minti ashirin Khaleel bae shigo dakin ba, ta tsaya gaban Madubi rike da net din da xata sa ma gashinta tana kare ma kanta kallo, silk material fari tas iya gwiwa ne jikinta gaba daya surar jikinta a bayyane suke, sae ta samu kanta da jin kunyar kayan duk da ba ranar ce rana ta farko da ta fara sa shi ba, ta nufi drawern kayanta da sauri ta bude ta ciro xani tana kkrin daurawa kan rigar aka bude kofar dakin, hkn bae hanata daura xaninta ba, ya karaso cikin dakin yana kallonta ta dauke kanta ta dauki Hijab dinta ta shiga linkewa, kan gado ya nufa yyi kwanciyarsa, ba tare da ta kallesa ba bayan ta ajiye Hijab din hannunta tace "Sudais fa" jin bae ce komai ba yasa ta juya tana kallonsa, yace "na kai sa gun Mama Jummai, ko tare xaku kwana" tace "ehh mana, ko in je in samesu a can kar ya tashi cikin dare ya dinga kuka" ya dan yi murmushi yace "ehh je ki samesu" kmr jira take har da murmushinta tace "to" ta dauki Hijab dinta da ta linke ta ajiye xata sa ta fita ya fixgota ta fado kansa ya kashe wutan dakin yana mata rada a kunne yace "in kika tafi gun Sudais shi kuma babansa yyi ya, wa xae kwana da baban Sudais baki san yana bukatar ki kusa da shi ba" kwace kanta ta shiga yi a tsorace kmr xata yi kuka tace "ya Khaleel don Allah ka bari in tafi, kar Sudais ya dinga nemana" Khaleel ya girgixa mata kai ya shige jikinta a hankali yace "Sudais baxae yi kuka ba yasan kina gun babansa" bae jira me xata ce ba ya tura bakinsa cikin nata ya shiga mata wani mahaukacin kiss. [2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~By Khaleesat Haiydar 107.... Yana mata wasu irin mugayen wasa,jikinta yafara mugun rawa tafara mai kuka amma baiko sarara mataba, ahankali yay nasaran rabata da kayan jikinta, bakaramin dambe Ikram taida Khaleel ba amma baiko tausaya mataba aranan karfi da yaji Khaleel saida yasamu natsuwa a wurin Ikram, saida yabata wuya sosai ya mugun wahalar da ita bana wasaba, ahankali ya zare jikinshi daga nata, kunna wutan dakin yay ya kalli Ikram dake kwance batada marabada matatta,idanunta sunyi jajir sosai bata numfashi, ba karamin rudewa yayiba ya rungume ta yana shafa gashinta daya hargitse ahankali yake girgizata yace" Ikram, Ikram wake-up, Dan Allah karki mutu kitashi kinji" yaji shiru, kallon kafanta yayi yaga jini na gangara zaro ido yayi yace" Innalillahi nabani, Ikram badai kin mutu bako", yakama fuskanta yace "my luv bude ido ki kallen, don do dis to me I beg yhu Ikram,2day ranan farin ciki ne garemu", ganin Ikram taki motsi yasa ya komar da ita kan gado ya kwantar ya rufeta da bargo,tashi yay ya zira jallabiyyar shi harzai fita yaje dakin Mama jummai yaji bazai iyaba, dawowa yayi ya zauna jikinshi na rawa yadau wayanshi,yaga Ashe karfe 6 na safe tayi, number Aliyu yay dailing, Aliyu na kwance cikin bargo saboda sanyin dayakeji, da kyar ya daga wayan, arude Khaleel yace'" brodza Ikram,taki tashi nd she x bleedn", Aliyu a rude yace" wot!maiya sameta?", shiru Khaleel yay, Aliyu yace "maiya sameta take bleedn, taji ciwo ne?" Ahankali Khaleel yace "no, uhm dama", ya Sosa keya yace "uhm dama we slept 2geder last nyt nd..." Saiyay shiru, ahankali Aliyu yashare hawayen dake neman zubomai muryanshi Chan kasa yace "I understand, sprinkle some water a face dinta zata tashi, nd kaimata sit bath, issue of bleeding u guys have to see Dr hala u injured her", Khaleel kaman zaiyi kuka yace "wlh ya Aliyu ba fault nawaba ne,I try my best but she kept rejecti....." Tarin dayaji Aliyu yayi yasa yace "sorry brodza tari kake", ahankali Aliyu yace "eh, jeka bata kulawa" da sauri ya katse wayan hawaye yacika idonshi ko kadan bayaso su zubo but yakasa controlling nasu, ahankali suka shiga zubowa, wayanshi yabude hoton Ikram ya bayyana tanacin chocolate tana murmushi tun tana 12 yarinya, rungume hoton yayi yana sheshekan kuka ahankali yace " today all my hopes are gone Rabi'a,dan nasan kinmin nisa",ahankali ya Danna wayan delete? Ya bayyana a screen din, runtse idonshi yayi ahankali yace "O Allah kabani strength din iya deleting dis pic,inhar na iya hakan nasan I can equally delete her 4rm my heart", kasa Danna yes yayi zuciyar shi namai wani irin kuna ,yafashe da kuka sosai ya tsugunna a wurin yana kuka sosai yarike zuciyarshi saboda wani irin zugin dayake mai, tunawa yanzu haka Ikram natare da Khaleel yana mata wanka yasa yay wani mugun ihu yace "Ikram!" Ya buga phone din da bango, adaidai lokacin Khaleel ya dauko ruwa zai watsa ma Ikram yaga ta tashi a razane ta rike kirjinta tace "ya Aliyu" . ahankali Aliyu ya fadi akan tiles din yana shure shure idanunshi sunyi jajir, Mami ne ta shigo dakin dauke da cup din coffee tace "son tun jiya bakaci komi....ba" kasa magana tayi ganin Aliyu ya rike kanshi yana shure shure, yarda cup din tayi takaraso cikin dakin ta rikeshi tana "Aliyu Aliyu",hanunshi na rawa yakama hannayen Mami ya daura akan kirjinshi, cikin kuka da ihu yace " Mami kicema zuciyar nan tawa tafita daga jikina,Mami banason abunda takesa nakeji, Mami kice mata tadena sani tunanin Ikram" Kara rirrike Mami yayi yace " Mami kice mata inhar bazata dena Sani ina tunanin matar waniba to tasa na mutu yafimin, Mami help me, just change dis My heart" Mami kuka yaci karfinta ta dagashi da kyar ta rungume shi tace" Aliyu Aliyu", yakasa amsawa ma zuciyarshi tasa hannu cikin jallabiyyar jikinshi ta taba jitayi yay mugun xafi, ta dawo gabanshi ta rike kumatunshi tace "Aliyu look at me", da kyar ya kalleta tace" my son cry,cry as much as u can, nasan yanda kakeji, be strong kakuma mikama Allah al'amarin ka kaji"ya girgiza mata kai, daura kanshi tayi akan cinyanta tana shafawa, da karfi yake sauke ajiyan zuciya Mami tafara tsorata sosai, sake dago kanshi yayi yarike hannun Mami sosai yafashe da kuka sama danada yace "Mami dan Allah ki taimaken, wlh nakasa, inason nadaina jin abunda nakeji yanzu , Mami u are all I have, Mami banason, Mami kishin Ikram da sonta nakeji I don't know why" da kyar yace" Mami ban sleeping pills nasha nai bacci, banason ina tunanin matar wani", Mami ta mugun tsorata dayanda taga yanayinshi to maiya faru? Amma aiko jiya baiyi hakaba?. Jin muryan Aliyu yace "Mami yi sauri banason ina tunanin Matar wani" kwanciya yayi akasa yana juye juye yama rasa inda zaisa kanshi yaji dadi a duniya kaman ya mutu yakeji, ahankali yaji saukan sirinji abayanshi, idanunshi suka fara kulluwa harsuka kulle ruf. ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 108..... Khaleel ya koma baya a hankali ya kasa daina kallon Ikram a sanyaye jin sunan da take kira masa, rufe bakinta tayi da sauri ganin ynda yake kallonta ta rumtse ido tana rera kuka mai ban tausayi tana girgixa kanta, mikewa yyi ya shiga bathroom ya hada mata ruwan xafi da dettol ya fito ya ga ta shige cikin bargo sae kuka take, ya yaye bargon ya dagota yana kallonta, ssae jikinta yyi xafi, jikinta na rawa ta fada kansa tana cewa ita ya kai ta wajen Mami xafi take ji, duk ta rikitasa ya rasa me xae mata don Maryam bata masa hka ba, mikewa yyi da sauri ya fita xuwa dakin jummai ba tare da ya shirya ba, tana xaune kan darduma tana jan carbi, sudais na bacci kan gado lullube da blanket dinsa, ya karaso cikin dakin ya gaida ta da dan damuwa yace "dama Ikram ce bata da lfya Mama" ganin yanayinsa yasa ta mike da sauri tace "Subhanallahi me ya sameta" kasa cewa komai yyi ya juya ta bi bayansa da sauri, jummai na shiga dakin ta karasa gun Ikram da sauri ta cire bargon jikinta tace "me ya same ki Ikram" Ikram tayi saurin jan bargon ta rufe jikinta kuma tana ci gaba da kukanta , jinin da Jummai ta gani kan gadon ya daure mata kai, ta juya tana kallon Khaleel da alamar tambaya, juyawa yyi ba tare da ya bar suka hada ido ba ya bar dakin, Jummai ta dago Ikram ta shiga lallashinta, Ikram ta rungumeta tana kuka ssae tace ita gun Mami xata kaita, duk ynda jummai ta so taimakon Ikram kin yrda tayi, jummai tasan ta da taurin kai don hka kawae ta fita ta samu Khaleel tace ya kira mata Mami, ba musu ya karbi wayarta da take mika masa yyi mata dialin nmbr ya bata, Mami na xaune tayi tagumi gefen Aliyu dake bacci amma da gani kasan restless sleep ne wnn, ta kasa barin wajen ko na minti daya duk tausayinsa ya cika ta, to me ya samesa daga jiya xuwa yau hka, ita dae tasan lfya suka rabu jiya da daddare duk da yaki cin abinci, wayarsa ta dauka ta duba kiransa na karshe taga Khaleel kuma daxun nn, ta kafa ma nmbr ido snn ta duba cal duration taga har kusan minti uku, ajiye wayar tayi tana tunanin to kiran me Khaleel xae masa a wnn lkcn, ta kasa concludin kawae ta ja masa bargo ta mike xata hada wani alluran tayi masa wayar da ta ajiye ya shiga ring ta dauka da sauri tana kallon me kiran ta ga nmbr jummai ta daga, jummai tace "Aliyu kana nan gida ne ka ba Mami waya don Allah" Mami tace "me ya faru Jummai" Jummai tace "ohh ashe ke ce Mami, ina ta kiran lambar ki baki dauka ba, dama Ikram ce bata da lfya wllh" Mami tace "wat? Me ya sameta" Jummai bata bata lkci ba tayi ma Mami bayanin abinda ta lura da, Mami ta kasa cewa komai ta juya tana kallon Aliyu, da kyar ta samu kanta da cewa "to gani nn xuwa" snn ta katse wayar, ta koma kujera ta xauna a hnkli, dama bbu abinda ya taba shiga tsakanin Ikram da Khaleel, but kuma ai basu xuwa mata ciwon mara kuma, mikewa tayi da kyar ta ciro alluran da xata ma Aliyu tayi masa snn ta koma dakinta tasa hijab ta dauki makullin motarta ta bar gidan, Khaleel na falo xaune ya jinginar da kansa jikin kujera ya lumshe ido Mami ta shigo gidan, ba tare da ta kallesa ba ta amsa gaisuwarsa ta wuce sama, a stairs suka hadu da Jummai suka koma dakin a tare, Mami da kanta ta taimaka ma Ikram tayi mata komai snn ta sa tayi wankan tsarki suka fito daga bayin tana dingishi, ssae Mami ta tausaya mata don da gani kasan ta wahala, ta kwantar da ita kan gadon da Jummai ta tsaftace nn da nn bacci ya dauketa, Magunguna da Allurae Mami ta rubuta ma Jummai tace ta kai ma Khaleel, goma da rabi Mami ta bar gidan bayan ta tabbatar jikin Ikram da sauki har ma ta samu ta ci abinci, Khaleel ya bi bayanta sae da suka isa gun motar yace "bani makullin na maki drivin din Mami" Mami ta masa mugun kallo tace "da kai ka kawoni" kasa cewa komai yyi sae da ta shiga motar ta tada snn tana kallonsa tace "da kashe min ita ka so yi knn Khaleel" nan ma bae iya cewa komai ba ya kuma kasa dagowa ya kalleta, hkn yasa ta ci gaba tace "ka gaya min dalilin ka na kiran Aliyu kuma" Khaleel ya dago a hankali yana kallonta a sanyaye, tayi tsaki ta ja motar ta ta bar gidan duk da can kasan xuciyarta bbu komai sae tausayin dan nata, tausayi yake bata ssae amma bata iya nunawa sbda Aliyu. Mami na isa gida direct dakin Aliyu ta shiga taga bbu shi kan gadon, ta fita a tunaninta yana cikin bayi, ta koma dakinta ta cire Hijab din jikinta ta dan hada tea ta sha, snn ta koma dakin kuma taga har lkcn bae fito ba a tunaninta, dakinta ta koma ta shiga wanka ta fito ta kimtsa snn ta sake komawa dakin amma ba Aliyu, sunan da take kiransa da shi ta shiga kira amma shiru, ta tura kofar bayin taga wayam, nan da nn hankalinta ya tashi, da sauri ta fita ta samu mai gadi yace mata ae ya fita, ta dawo dakin ta dauki wayarta da ta ajiye ta shiga kiran Aliyun taji shi a kashe, ssae hankalinta ya tashi, wata farar takarda ta gani kan gado a ajiye an linke ta karasa da sauri gabanta na faduwa ta dauki takardar ta warware tana kallon content din ciki ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 109..... A hankali Mami ta koma kan kujera ta xauna hawaye na bin kuncinta ta dafe kanta bayan ta gama karanta content din takardar hannunta, ynxu ta ina xa ta fara neman Aliyu, Abroad ina knn ya tafi, y? Why did he choose 2 go just lyk dat, share hawayenta tayi da sauri ta jawo wayarta ta shiga neman layinsa amma duk switched off, da kyar ta mike jikinta a sanyaye ta bar dakin, danna bell da taji ana yi downstairs yasa ta dauki Hijab dinta tasa ta sakko kasa da sauri ta bude kofar taga Alhaji Muhd, dad din Aliyu, sallama yyi ta juya ta amsa a sanyaye ta koma cikin falon ya bi bayanta, ya xauna 2seater, ita ta xauna a wanda ke kallonsa, suka gaisa snn yace "Amina ki gaya min me ke faruwa, ina Aliyu ya tafi kuma a kan wani dalili, don ban gne bayanin Hajiyarsa ba, ya gaya maki inda xa shi ne" Mami ta kasa cewa komai sae hawayen da take kawae, ganin Alhaji amsarta yake jira yasa a nutse ta fara masa bayanin abubuwan dake faruwa tun bayan rasuwar Rukayya, Dad yace ae wnn xancen bnxa ne xancen hofi, ina ma'ana a wnn bayanin da kika min ynxu, kina biye ma yara kuna abubuwa kmr wasu marasu tunani haba Amina, shi don mahaukaci ne da jira yake Khaleel ya sakar masa mata sbda ta shi ta rasu ya aura?" Dad yyi tsakin takaici yace "Inda nasan hka abun yake da ban bata lkci na ba na xo nn, ya dde bae bar kasar ba dan rainin wayo," mikewa yyi xae bar falon aka bude kofa Hajiya ta shigo a fusace ta karaso cikin falon ta tsaya gaban Mami tana mata mugun kallo tace "sannu makira, muguwa na gano ki, kinga na saduda na bar maki dan nawa da kika kwace min ta hanyar asiri tun yana jaririnsa ga jika na ma hka kin raba ni dashi, shine ynxu kika min mae gaba daya don ki kasheni da bakin ciki, kika hankada min shi duniya ko, to karyar ki tasha karya Amina, tun muna mu biyu dake ki fito min da Aliyu kar in maki tijara a garin Abuja" ta karashe mgnr tana huci, Dad ya mike yace "ni ynxu ban isa in gaya maki ba ko" ta juya tana masa wani matsiyacin kallo tace "da can baka isa dani ba sae ynxu" dad yace "hka ne kuma, to kije na sake ki saki biyu" yana fadin hka ya juya ya fice daga falon, Hajiya ta bisa da kallo baki bude, Mikewa Mami tayi ta nufi sama abunta ta kullo dakinta. Khaleel ne xaune garden da yamma yana rike da Sudais da yake ta ma wasa yana kyalkyale dariya har da kyakyatawa, ynxu kam bae da wani abokin hira da ya wuce shi don yau fiye da sati uku knn ko kallon arxiki Ikram bata masa tun bayan abinda ya shiga tsakaninsu ranar da daddare da barin garin da Aliyu yyi, da yake shakkarta yake ssae ko dakinta ma daina shiga yyi hatta sudais din ma sae ta ga daman basa Jummae ke kawo masa shi, ya dae sa Jummae ta mata mgnr makaranta ta kuma ji ta fara xuwa don hka in ta fita gidan tun safe sae biyar take dawowa sbda lesson din waec da take, saturday da sunday kuma taje islamiyya, hkn ke basa daman wasa da sudais in dae yana gida, ssae yake son yaron gashi bbu inda ya bar babansa komansa na Aliyu ne, ynxu kam sudais ya hakura da nono sae madararsa da ake basa duk da wani lkcin Ikram kan yi kmr xata basa nono kuma sae yyi ta son kamawa, takun da Khaleel yaji a bayansa ga kuma sudais ya daina dariyarsa yana kallon gabansa yasa ya juya da sauri ya ga Ikram ce, ya dauke kai da sauri har ta karaso inda suke cikin masifa ta fara masa mgna "sbda me xaka fito min dashi da yamman nn kaga hadari so kke yyi mura ne" kasa cewa komai yake amma a xuciyarsa tunanin me ya dawo da ita da wuri yake duk da ranar saturday ne don sae six take dawowa daga islamiyyar, hadarin da ya gani ssae ya basa amsan dawowan nata da wuri, fixge yaron tayi a hannunsa ta bar garden din a fusace ya bi ta da kallo, a hankali ya mike ya bi bayansu, Jummai na kitchen tana girki ya wuce sama ya bude kofar dakinta a hankali ya shiga ya sameta tana canxa ma Sudais Diaper tana masa dariya, juyawa tayi da sauri ta hade rae tana kallonsa, ya karaso inda take cikin rashin kuxari yana kallonta ya durkushe gabanta kan gwiwowinsa, ya hade hannu a sanyaye ya fara mgna "ikram nasan baki so na, kuma baxa ki taba so na ba, but ki tausaya min ki daina min wnn abinda kike min, i knw baki son xama dani amma Ikram baxan iya sakin ki ba ynxu, don in nayi hkn Mamina xata iya fushi dani na har abada, tunda ban sake ki lkcn da aka bukaci inyi hkn ba snn ga ynda abubuwa suka dinga wakana, but ni Khaleel na maki alkawarin ko ba dde ko ba jima xan sauwake maki Ikram," hawaye ne ya cika idonta tace "ka sauwake min bayan ka kori wnda xaka sauwake min sbda" mikewa yyi ya juya ya bar dakin yana goge hawayen da ya xubo masa, ta fada kan gado tana kuka ssae, to wae meyasa take hka, tasan Khaleel na sonta ssae amma xuciyarta ta kasa daina jin haushinsa duk da ita ma tasan she have feelings for him, mikewa tayi da sauri ta fita ta nufi dakinsa yana kwance kan gado ya dafe kansa yana hawaye, fadawa kansa tayi ta fashe da kuka ssae muryarta na rawa tace "am srry ya Khaleel wllh nasan ina sonka, amma na kasa daina jin haushin ka, ka sani in daina jin haushinka plss" ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 110..... Khaleel ya lumshe idonsa ya rungumeta ssae muryarsa na rawa shima yace "ban san ya xan koya maki sona ba Ikram ban iya ba ki koya min yanda xanyi plss" hawaye ssae yake, ta kwantar da kanta kan kirjinsa ita ma ta lumshe ido hawaye suka sakko mata, a hankali take cewa "i love yhu ya Khaleel, i knw i so much luv yhu" ta karashe mgnr cikin kuka ssae, ya mike xaune ya rungumeta tsam jikinsa ya ma rasa me xae ce mata, sun fi minti biyar a hka snn ya dago kanta a hankali yana kallon kyakkyawar fuskarta ta lumshe ido da sauri, ya daura goshinsa kan nata snn ya hada hancinsa da nata ya saka bakinsa cikin nata ya shiga kiss dinta a hnkli, sun fi minti bakwae a hka sun yi nisa ssae suka ji ihun Sudais, a raxane suka rabu ta mike da sauri ta fice daga dakin ya bi bayanta, dae dae lkcn da Jummai ma ta fito, da sauri duk suka shiga dakin, suka gansa kasan tiles yana ihu, Ikram ta fashe da kuka ta karasa da gudu ta daukesa ta rungumesa Jummai ta karaso ta ce "garin yaya kika barsa shi daya kan gado kin san baya tsayawa waje daya Ikram" cikin kuka tace "diaper na canxa masa sae na manta na barsa ban daukesa ba" Khaleel ya karbesa a hannunta ya shiga jijjigasa yana hura masa kunne a hnkli, nan da nan yyi shiru yana sauke ajiyar xuciya, Ikram ta share hawayen fuskarta tace "asibiti xa mu kai sa ya Khaleel" Jummai tace "wani asibiti ana xaune kalau, bani shi babana inje in shafa masa Rub" Khaleel ya mika mata shi ta fita dashi, Ikram ta juya xata bar dakin ya jawo ta yace "am so srry dear nasa dan ki ya fadi" bata ce kmai ba ya kama hannunta suka fita daga dakin. Da daddare tana kwance sudais dinta na jikinta tana masa waka Khaleel ya shigo dakin ya xauna gefensu yace "sae da safe dear xan tafi gida" agogo ta kalla bata ce kmai ba amma ta hade rae, ya tsura mata ido, ganin hkn yasa tace "to Allah ya kai mu" mikewa yyi bayan ya daura ma Sudais dake kallonsa kiss a baki snn yace ya tafi, kuka ta samu kanta da fashe wa da, taji wani mugun kishi ya xo mata wuya, ssae ta ci kukanta daga karshe ta kai ma Jummai Sudais ta dawo ta kwanta, daren ranar neman bacci tayi ta rasa, duk ta rasa me ke damunta sae juye juye take, hka yasa ta mike ta shiga bayi ta dauro alwala snn ta fito ta fara sllhn dare, rabonta da hkn tun tana gidan Mami. Ranar girkinta na xagayowa ta samu kanta da girka masa lafiyayyar cous-cous da miyan kwae ga kuma miyan hanta da taimakon jummai, ssae yyi mmkin Ikram ranar da ya dawo don har dakinsa sae da ta gyara masa, karfe goma ya shigo dakinta tana kwance ta fara bacci Sudais na jikinta shima yana bacci, ya xaresa a hnkli ya fita ya kaima Jummai shi snn ya dawo dakin, a hnkli ya tako har ya isa inda take snn ya xauna yyi tagumi ya kafa mata ido, ta bude ido a hnkli tace "wnn kallon fa" wara ido yyi yace "au ashe ba baccin ma kike ba" ta juya masa baya ya kwanta ya jawota jikinsa yace "ina sonki my Ikram, da na rasa ki da ban san ynda xanyi a rayuwata ba kuma gashi naso cutar kaina da" kasa cewa komai tayi ya daura bakinsa a wuyanta yana kissin dinsa, ta shige jikinsa tace "um ni bana so ka daina" cikin rada yace "ni ina so" shiru tayi bata ce komai ba a hnkli yace "kinsan mene" ta girgixa masa kai, ya dan yi shiru snn yace "da ynxu ke mallakin Mujaheed ce ba tawa ba" ta juya tana kallonsa tace "kmr ya, Mujaheed kuma" yace "yes da naso cutar kaina da Mami tace in aure ki" shiru tayi bata ce komai ba ya ci gaba a hnkli yace "kinsan bayan Mum din su Farida ta ba ma su Ammi lkcn da xasu aurar dake sbda bata son ki da Aliyu hnklin Mami ya tashi ssae Mami ta sameni tace in aure ki sbda in ceto mata rayuwar ki nace..." shiru yyi ya kasa ci gaba, Ikram tace "kace me" a hankali yace "nace baxan iya auren ki ba cox we re nt meant 4 each odza duk da ina bala'in sonki Ikram" Ikram bata ce komai ba ya ci gaba, "Mami bata takurani ba tace min its ok, ta samu Mujaheed shi yyi acceptn suka shirya kmai," nan ma yyi shiru snn ya ci gaba "i felt so guilty Ikram don ban taba ma Mamina musu ba, ana gobe xa a daura auren na samu Mami daki na bata hkuri nace xan aure ki but Mami tace bata san xance ba ta gama kmai da Mujaheed i shudnt just wrry ita bata yi fushi ba, hankalina ya tashi ssae nasan da wuya Mujaheed ya sake ki idan ya aure ki Ikram, har kuka sae da nayi ma Mami taki janye mgnrta hankalina a tashe na bar dakin but na kasa xaman dakina na dawo dakin Mami duk da ban nuna mata tashin hnkli na ba duk don ko xata ce ta fasa da Mujaheed but Mami nata harkan gabanta, dat same nyt Aliyu ya xo ya sami Mami yana hawaye yace mata don Allah kar ta bari Mujaheed ya aure ki baxae sakar mashi ke ba kuma, he prefer me," Khaleel yyi shiru ikram ta juya a hankali tana kallonsa, a hankali yace "dats hw i got 2 become yhur husband Ikram, sae gashi nima na kasa sakin ki duk da wllh nayi niyyar sakar masa ke," hawayensa taji a fuskarta ta juyo ta rungumesa ssae tace "hka Allah yyi kai ne mijina ba wani ba ya Khaleel" muryarta na rawa ta karashe mgnr ya kankameta shima yana hawaye yace "hka ne Ikram" ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 111.... 4 yrs ltr. A hankali Ikram ta bude kofar motarta ta fito tana gyara mayafin jikinta ta bude kofar baya tace "ohh yhu guyz re still fightn ko, da'alla ku fito ku ban waje" Sudais ne ya fara fitowa snn Haiydar sae Ahmad, ta galla masu harara tace "baxa ku wuce mu je ba kuna kallona" Haiydar yace "Momy ba kince gun Mami xa mu je ba but" Sudais yace "Dis is Ammi's home nt Mami's" Ahmad yace "Momy am vry Happy yhu brought us here nt Mami's place coz she is alwayz shoutin at us 2 read our book, i prefer cumin here than there" Ikram bata dae ce masu komai ba har ta bude gate xata shiga gidan da in ka gansa ynxu baxa ka taba cewa gidansu na da bane ta hango shagon baba Habu a bude, tayi murmushi tace "boyz ku shiga ciki gani nn xuwa ynxun nn xanje in gaida wancan baban nawa" ba musu suka bude gate din suka shiga gidan, ta nufi shagon baba Habu tana bude jakarta don ciro kudin da xata bashi kmr ynda ta saba in dae taxo, Ammi na shara su Sudais suka shigo falon da guda duk suka rungumeta suna mata oyoyo, Ammi tace "lah xa ku kada ni wa ya kawo ku" Sudais yace "Momyn mu mana" shafa kansu tayi gaba daya tana murmushi tace "baku xo min da Mami ba" Haiydar yace "Mami ta tafi office" nan suka xauna gaba daya suka cika ta da surutu suna bata labarae iri iri na shirme tana biye masu, bayan kmr minti ashirin Ikram ta shigo gidan ta tar da su xaune Ammi na basu fura basu fasa surutun da suke ba, ta rungume Amminta cike da jin ddi tana tambayarta ya gida, sae da suka gama gaisawa snn Ammi tace "kin shiga gidansu Altine ne" Ikram tace "ehh daga can ma nake ynxu, mama Zuwaira ke ce min bata da lfya wae" Ammi tace "wllh kuwa jiya ma naje dubata, laulayi take mai wahala" Ikram tace "Allah sarki bari anjima xanje gidanta tunda kwana xa muyi daga can sae in rubuta mata magungunan da xa su siya ta dinga sha" Ammi tace "da dae ki siya mata Ikram in kina da hali" Ikram tace "to shknn Ammi hka xan yi" Ammi tace "yau din xaki gun yakumbo da su Shatu" Ikram tace "A'a Ammi sae gobe idan Allah ya kaimu" Ammi tace "to Allah ya kai mu, ya mai gidan naki da abokiyar xaman ki" Ikram tace "lfya lau Ammi, Abbana fa" Ammi tace "daxun nn ya dawo yyi shirin juma'ah ya tafi" Ikram tace "Ayya, bari in samo almajirae su shigo min da kaya Ammi." kwanasu biyu a gida ran lahadi da yamma suka fara shirin komawa Abuja don dama wkend suka xo mata, Ammi ta rakosu har bakin mota duk yaran suka shiga baya Ikram ta shiga Driver seat tace "to Ammina sae mun kuma dawowa" Ammi na tsaye tayi reverse ta bar anguwar yaran na daga mata hannu ita ma tana daga masu. Karfe biyar suka isa gida, Ikram na gama parkin yaran duk suka fito da gudu ganin motar Dad dinsu alamar yana nn knn suka nufi cikin gidan suna rige rige, yana xaune falo News paper na hannunsa amma waya yake dannawa duk suka fada kansa cike da murna suna masa oyoyo, ya rungumesu gaba daya yace "welcm kidz ina Momy fa" dae dae nn Ikram ta shigo falon ta karasa kujerar da suke ta rungumosa ta baya hade da manna masa kiss tana shafa kansa tace "tunda baka je ka dauko mu ba ae gashi mun dawo" ya juya da sauri yace "kai Dear bafa kice in je in dauko ku ba wllh" tace "ba wani nn, sae na ce maka" tana fadin hka ta nufi stairs da sauri tana dariya ya bi ta. Satinsu daya da xuwa Suleja ran lahadi gaba daya suna falo xaune suna kallo, Ikram dae ba kallon take ba farcenta take gyarawa da Nail cutter Sudais na kwance jikinta as usual, Ahmad da Haiydar kuma na gun Khaleel ya rungumesu, Khaleel ya kalli agogo yace "Dear baxa ki je aiki ba knn yau ma" ta galla masa harara da wasa tace "Mami wil consider me, in kuma korata kke sae ka gaya min in ji" dariya yyi yace "kina ynda kika so yarinyar nn dama hka nurses din suke yau in sunje aiki basa kara komawa sae bayan sati daya ko biyu" Ikram tayi dariya tace "tunda asibitin Mamina ne ba dole inyi ynda na so ba, karewarta ma bari kaji in Mami ta ganni asibiti yau fada xata yi wllh" Khaleel yyi murmushi bae ce komai ba, tace "ban fa son wnn murmushin naka in xaka yi mgna ma kayi inji" danna Bell din da aka yi yasa bae bata amsa ba ya mike yana kallon Agogo ya nufi kofar ya bude, Aliyu ne tsaye balconyn cikin farar shadda ya rungume hannayensa, Khaleel yyi still yana kallonsa da mmki, Aliyu yyi murmushi yace "ya wnn kallon sae kace kaga Alien Khaleel" ta gefensa ya shiga falon ganin bae da niyyar cewa komai, Ikram ta mike da sauri jin muryar wnda taji, ya sakar mata murmushi hade da wara ido yace "kanwata" da kyar ta iya bude baki cikin rawar murya tace "ya Aliyu" ya kuma yin murmushi ya karaso cikin falon yace "ya aka yi kanwata" hawaye ne ya cika idonta yana ganin hka yace "wat? To Allah bamu alkhairi tun da daga ke har mijin naki baku yi farin ciki da xuwan nawa ba" cikin kuka tace "wllh mun yi ya Aliyu" yyi murmushi ya juya yana kallon Khaleel yace "ya dae baban yara" Khaleel yyi murmushi a sanyaye yace "welcm big bro" Sudais kmr xae yi kuka yana kallon Khaleel yace "dad who is he, he is makin my Momy cry, tel him 2 leave" ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 112... Aliyu yyi murmushi ya durkusa a sanyaye gaban Sudais ya dafa sa bbu tantama ya ganesa, a hnkli yace "am srry son bani na sa Momynka kuka ba" Sudais yyi shiru yana kallonsa, Mikewa yyi yana kallon boyz din gaba daya yace "ina namesake dina a nn" Khaleel ya dan yi murmushi a sanyaye ya nuna masa Haiydar yace "there" Aliyu ya wara ido ya karasa kusa da yaron yace "waw handsome guy kmr ni" Haiydar yyi dariya yace "kae ma sunanka Haiydar" Aliyu ya gyada masa kai yace "of course son" Haiydar yace "am vry proud of My name, kai fa?" Dariya Aliyu yyi har Ikram sae da tayi dariyar tana hawaye, Aliyu ya rungumesa yace "nd me too son, its a vry great name" Juyawa yyi yana kallon Sudais yace "kai ya sunanka Boy" Sudais yace "am Muhd Sudais Khaleel, nd i am also proud of my name" Aliyu yyi murmushi yana kallonsa shima ya rungumesa yace "dat's my boy" juyawa yyi yana kallon Ahmad kan yace komai Ahmad yace "am Ahmad Khaleel, nd i am also vry proud of my name" Aliyu ya rungumesa shima yana dariya yace "dat's my dad" karasowa cikin falon Khaleel yyi yace "brodza yaushe ka shigo Nigeria" Aliyu ya mike yace "yau kwanana biyu but ina ga nan da gobe ko jibi xan koma" Khaleel yace "haba brother" Aliyu yyi dariya yace "ae ni duk bayan sati biyu ina shigowa Nigeria ku ne dae baku sani ba, but Mami da Dad sun sani" Khaleel yace "haba dae" Aliyu yace "dat's d fact wllh" xaunawa suka yi gaba daya, Khaleel yace "sae kawae muka ji kayi aure brodza bbu gayyata bbu komai" Aliyu yyi murmushi yace "amma Mami da Dad sunje da lot of frndx dina kai dae ne ban san meyasa ba a gaya maka ba" a sanyaye Ikram ta nufi fridge ta kawo masa drinks da snack ita ma ta xauna falon, sun dde suna hira tun bata sakewa har ta sake ganin ynda Aliyu ke jan ta da tsokana, Khaleel yace "bro bari in kira Maryam ta xo ku gaisa tunda gobe xaka tafi kace" Aliyu yace "wae wanene son din Maryam a nn" Ikram ta nuna masa Ahmad tace "gashi nn" Aliyu yace "ayya duk yaran naku kansu daya kmr wasu yan uku, Allah yasa kafin nn da wata goma kanwata ta Haifo maka yan ukun gske" Ikram ta galla masa harara tace "yan tara xan haifa ba yan uku ba" dariya yyi yace "to Allah baki hkuri, wa yasani ma ko suna makale jikin ki ynxu" ya karashe mgnr yana dariya, tayi murmushi bata ce kmai ba, yace "ynxu dae ko xuwa anjima da nyt sae ku xo ku gaisa da wife dita kan mu koma gobe yau bata nan ne da tare xa mu taho, tunda baku yi niyar xuwa bikin ba" Ikram tace "to ae baka gayyace mu ba yayana kawae ji muka yi kayi aure gun Mami" yace "wlh ba laifi na bane kanwata" tayi dariya tace "uhm oho dae" dariya suka yi gaba daya, Khaleel yace "in'sha Allah xa mu xo gaba daya brodza da daddare, Mujaheed ma na Malaysia da matarsa ka sani ko" Aliyu yace "eh mun hadu da shi kwanaki" karfe shidda saura suka raka Aliyu suna ta hira kmr kar su rabu, Khaleel yace xuwa bayan isha xasu xo gaida wife din tasa. Washegari Monday duk suka hadu gidan Mami da matar Aliyu dake dauke da tsohon ciki har dasu seeyama da Aisha, kyakkyawa ce matar tasa ta karshe kmr wata balarabiya kuma yarinyace ssae baxata wuce Ikram ba, lkci daya suka saba da Ikram da Maryam da su seeyama kmr da can sun san juna, kusan yamma Mami ta kira mai hoto ya daukesu tun da ranar da daddare su Aliyu xa su bar kasar, da Maghrib gaba daya suka rakasu Airport don sun sallami dad da Momy da yake Hajiyarsa ma na waje tun bayan mutuwar aurenta da dad, har da jummai suka je airport din suka jira har jirginsu ya tashi snn Mami da jummae suka koma gida a motarta da su seeyama da maxajensu xasu xo daukarsu a can, Khaleel kuma sae da ya fara ajiye Maryam gidanta snn ya wuce da Ikram da boyz dinsa gida. Bayan kwana biyu da tafiyarsu Aliyu Ikram ta fara rashin lfya ssae duk da tasan ciki ne kin nuna ma Khaleel tayi hnkalinsa duk ya tashi, har gida Mami ta xo dubata tana ganin ciki ne ta wuce da ita gida, tace ya kai yaran gun Maryam. Daren ranan Ikram na kwance dakin Mami ta cire mata drip knn duk ta wani rame rana daya sbda amae, a hnkli ya karaso kusa da gadon ya xauna yana kallonta ya shafi fuskarta yace "ya jikin bbyna" ta gyada masa kai alamar da sauki, ya dagota ya rungumeta yace "kinga bakin yayanmu na da kyau ko bbyna" ta galla masa harara, yyi dariya yana shafa cikinta yace "i luv yhu My RABI'A" kwantar da kanta tayi a hnkli kan kirjinsa ta lumshe ido ya shiga kissin wuyarta yana shafata, bude kofar dakin aka yi Mami ta shigo tana kallonsu tace "wat? Meye hka?" da sauri ya saketa ya sakko daga kan gadon yana shafa kansa kmr munafuki, Ikram ta shige bargo da sauri tana dariya a hnkli. To Alhmdllh ni kam a nan na sauke littafin nn nawa mae suna IKHRAM. Na kuma sadaukar da littafin nn ga sweet sis dita Rabia'tu Muhd Bello (Ilham) Allah bar min ke, ina kuma mika gaisuwata da babban murya xuwa ga kawallita swty Aishat Muhd, na kuma gaida duk online writters more xpecially yhu Jabo nd Kausy luv da Fido Allah kara mana Basira Amin. My greetins 2 U also My sis Badiya, ohhww luv yhu ol My sweet sweet fanz. An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT __ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels