Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels _✨UNCLE NE...!!✨_ _✍🏼NIMCYLUV_ *1* Allahamdulillah Allahamdulillah Thanks to almighty Allah (swt) for giving me opportunity to start this book, Ma sha Allah nasan You have been waiting for me so long,to NIMCYLUV is back sai a KAKKAƁE zani a gyara zama, special greeting to Maimuna Abdullah(heroine) love you wix all my hrt, secondly Hafsat Rano alkairin Allah ya kai maki,Queen Nasmer my sturbbon friend love you,How can I forget my lovely fans...? kuna raina kamar yadda kuke saka ran ganin littafaina thanks for the love and care hrt You all😍 here is my new book UNCLE NE am sorry to say na ajjiye maganar TUGGU BIYU i have a big issues da nayi hakan so guys follow my pen...love my story, dedicated to my papa ALAHAJI SULAIMAN DAGACIN JA'OJI. wanda bai karanta book ɗin nan ba,bazan ce an barshi a baya ba domin a koda yaushe yana iya karantawa,amma idan ba'a fara dakai ba..it is going to be a hit that i promise You,nayi wannan littafin ne from The very depth of my heart,wani time ɗin nai dry wani lokacin nai hawaye,wani tym ɗin ina jin waƙa. officially welcome You to the very frist chapter of UNCLE NE.. _Bisimillah_ IBADAN is the the capital and most populous city of Oyo state in Nigeria. SANGO AREA Unguwar Masu kuɗi ce,Unguwa ce da babu wanda ya damu da rayuwar wani,Unguwa ce mai cike da Attajirai,Malamai,haɗi da ƴan boko,Haka kuma Unguwa ce mai cike da ƴan duniya wanda idanunsu suke a buɗe,basa jin wa'azi balle faɗa,haka nan babu wanda ya isa ya tunkaresu da niyyar gaya masu kuskurensu. Dugun layine wanda yake shimfiɗe da lafiyayyan titi wanda ya ƙara fito da ƙyan unguwar. Wasu jajaye fitilone sukaiwa titin unguwar ƙawanya,wanda a kullum suke haska unguwar musamman cikin dare,gefe da gefen titin wasu green flowers ne masu ƙyau wanda suke fidda wani daddaɗan ƙamshi. Can kusan ƙarshen layin wani haɗaɗɗan gidane ginin zamani,tun daga jikin tafkeken get ɗin zaka san tabbas wannan gidan bana ƙana nan mutane bane,ajikin get ɗin anyi rubutu inda aka rubuta hause no 133. Sosai harabar gidan taƙawatu da kurayan furanni na zamani masu ƙyau da tsari,Compound ɗin gidan cike yake da manyan motoci na zamani irinsu,boggatti,ferari,da sauransu. Yanayin ginin gidan irin mai sama da ƙasa ɗinanne ma'ana dai ginin bene mai hawa biyu. Side ɗin parko na gidan wanda ya kasance hawan farko na gidan,babban parlour zaka fara tararwa gefen parlour'n kuma ɗakuna ne masu ɗan yawa kusan bedroom ɗin shida,left hand ɗina nayi domin shine yafi jan hankalina fiye da sauran part ɗin, Tun daga ƙaramin parlour'n dake cikin part ɗin na fara jiyo fitar numfashi mai kama dana zaucewa a hankali na tura kaina cikin bedroom ɗin kasancewar a buɗe yake,saurin tsayawa nayi sabida ganin wata ƙyaƙƙyawar matashiyar mata wacce aƙalla ba zata huce shekara ashirin da biyar ba zuwa shida. Tana durƙoshe gaban bed ɗin dake ɗakin yayinda hannunta ke riƙe da gadon gaba ɗaya jikinta rawa yake,banda nishi da gurnanin wahala babu abinda ke fita a bakinta,yayinda turtsetsen cikinta ya sauka zuwa mararta banda juyawa da motsi babu abinda “ƊAN” cikin nata yake,da alamu shima ya ƙago yazo duniya,karkarwar jikin tane ya tsananta gaba ɗaya ta jigata ta fita haiyacinta banda kiran sunan Allah babu abinda bakinta yake ke faɗi,Can ƙasan zuciyarta kowa maganar data keson furtawa a saman bakinta tane ta kasa,burinta bai huce bakinta ya buɗe ta samu damar faɗin abinda ke damunta cikin rai da kuma zuciyarta,Runtsa idanunta tayi da ƙarfin sabida wani juyi da abin cikinta yay tare da naushin mararta nan take jini ya ɓalle mata ya soma zuba,cikin yanayin na fitar hayyaci tare da zaucewa haɗi da fidda rai ta ɓude baki da ƙyar tace. "Ya hayyuu ya ƙayyumuu ya kaliƙu ya zul arshidd majidd,ya fa'alulluma yurid biraha matika astagisuuu" Takai ƙarshen addu'ar tana sakin wani fitinanan nishi wanda ya kusa ta fiya da numfashinta ya rabbi nan take wani.. Kamar amafarki Mameey dake ƙwance bisa tangamemen royal bed ɗinta ta jiyo sautin numfashin Zulfa cikin kunnuwanta lumshe idanu tayi tana jin kamar a magagin barci take, da sauri ta miƙe zaune daga ƙwancen da take wani irin hantsilawa Mameey tayi daga gadon zuwa ƙasan gadon,a gigice ta fara gyara ɗaurin zaninta dake kuncewa sabida fargaba,tabbas idan bata manta ba yaune E.D.D Zulfa ya cika gaba ɗaya ta manta,cikin tsoro fargaba kiɗima tashin hankali ta fara sakkowa daga stairs ɗin benen. Tun a babban parlour ta fahimci aƙwai matsala kuma ta ƙara tabbatarwa kanta Zulfa naƙoda take da sassarfa ta ƙarasa shiga cikin part ɗin Zulfa,cikin sauri Mameey ta ƙarasa shiga cikin bedroom ɗin,tana shiga ta samu Zulfa durƙoshe cikin jinin wanda ya ɓata jikinta gaba ɗaya,da sauri ta ƙarasa wajanta tana salati tare da faɗin. "Zulfa mene zan gani haka?kika zauna cikin ciwo kin san illar duguwar naƙuda kowa?ohhh ni Salamatu yau naga abinda yafi ƙarfina wannan wanne irin jinine haka?mun shiga uku", Ta faɗi hakan tana sakin kukan tausayi halin da Zulfan ke ciki,sabida ganin jinin dake zuba ta jikinta ga kuma yadda numfashinta ke sarƙewa jikinta banda rawa babu abinda yake,da hanzari ta ƙarasa matsawa inda take sabida kan babyn da taga yana fitowa,wata jijjiga Zulfa ta fara idanunta na kafewa. Ganin hakan yasa Mameey sakinta tare da ficewa da gudu tana tafe tana ƙwala kiran sunan Alhaji!! Alhaji!! Alhaji!!! Alhaji Kabeer na kishin giɗe saman wata lafiyayyiyar sofa,hannunsa dafe da saitin zuciyarsa,yana jin yadda take buga masa da ƙarfi,ga wani raɗaɗi da ɗaci daya keji a cikin maƙoshinsa,gefe guda kuma yana jin tsoro da fargaba haɗi da zullumi wanda bai san kona menene ba. Ya rasa dalilin daya sanya yake mafalki mara ƙyau akan Zulfansa mace mafi soyuwa a cikin ransa,tabbas bazai jure ganinsa cikin wannan halin mafalkinba,kamar yadda bazai jure ganin Zulfa cikin wani hali ba. Saurin buɗe idanunsa yay jin muryar uwar gidansa na kiran sunansa,da sauri ya dira daga kan sofar yana fita sukaci karo da Salmerh a birgice ya kalli Salmerh tare da faɗin.. "Salmerh mene ya sami Zulfa?..kada ki sake bakinki ya faɗi babban kalamai dazai sanya zuciyata bugawa.." Bakinta na rawa tace "Zulfa haihuwa inajin.."bai bari ta ƙarasa maganar ba ya ƙwasa da gudu zuwa part ɗin Zulfa. da gudu Mameey ta mara masa baya,suna zuwa tana haihuwa ganin zata danne jaririn ya sanya Alhaji Kabeer saurin isa gareta,yana zuwa ya saka hannu ya gyara mata zama,tare da amsar rezar hannun Mameey ya yanke cibiya,cikin ikon Allah a lkcn mahaifa ta faɗo,yana ganin haka ya saka hannu ya miƙar da ita tsaye cikin murna da farin ciki ya rungometa a jikinsa yana shafa sumar kanta idanunsa fal hawayen farin ciki,bai taɓa tunanin zai samu haihuwa nan kusa ba,sai gashi ubangiji ya azurtashi da ita a lkcn dabai taɓa tunanin samunta ba,tabbas ya yarda da wannan kalmar da ake cewa inda rai da rabo,haka kuma mutum baya fidda rai da samun rahamar ubangiji,domin shine mai bayarwa a lkcn da yaso haka kuma shine mai hanawa a lkcn dayaso,wasu hawayene suka fito daga cikin idanunsa cikin muryar farin ciki yace. "Thank you soo much my Anuuu,Allah yay maki albarka nagode sosai da ƙyautarki nagode Allah ina sonki Allah ya baki lafiya" Mameey janye jaririn tayi jin yana tsala kuka a wani zani mai ƙyauta ta ɗaukesa,kana ta zaune bakin bed,catton da zaitun ta fara goge masa jiki da ita,murmushi tayi ganin yadda yake ƙoƙarin sanya hannu a baki da alama da yunwa yazo,sai tsala kuka yake,a cikin ranta take jinjina ƙyan yaron da kuma baiwar da ubangiji yay masa,domin ƙwayar idanunsa ta kasance blue ce,kamarta turawa,ga wani ɗan cindo a gefe yatsanshi. A sanyaye Zulfa ta rungome mijinta Alhaji Kabeer idanunta na zubar da ƙwalla tace "Yaa rahamanu"murmushi yay tare da sumbatar goshinta,kamar an tsikareta ta sanya hannu ta ture Alhaji Kabeer daga jikinta,a hankali ta fara yin baya ganin hakan ya ƙara matsuwa kusa da ita yana shirin kamata yaji ta fasa wata uwar ƙara,a gigice ya ƙarasa wajanta kafin ya riƙeta tasa hannu ta hankaɗesa tare dayin waje da gudu jinin haihuwa nabin jikinta.... Idan kun bazashi ya amsu wajan mutane za kujine 08119237616 _✨ UNCLE NE ✨_ _✍🏼 NIMCYLUV_ *2* Duk inda ta taka sai jini ya zuba hakan ya tabbatar masa da cewa ba ƙaramin jini ke zuba a jikinta ba,gudu take sosai tamkar ba mara lafiya wacce ta haihu ba, Yadda take indai ba ficewa tayi daga hankalinta ba babu shakka zai iya cewa aljanunta ne suka ƙara mata gudu ganin yadda take gudun ko joyowa ba tayi, Duk yadda yaso yacim mata kasawa yay sai nisa take masa,kasan cewar harabar gidan nada girma sosai yasa tun daga nesa yake ƙwalawa mai gadi kira,amma ya makara sabida Malam Habu yana ɗakinsa yana sharara bacci kamar matacce,ganin harta isa bakin ƙofar wajan gate tana shirin buɗewa yasa Alhaji Kabeer buɗe murya iya ƙarfinsa jikinsa duk rawa yake cikin kiɗima da firgici yace, "No!! Zulfa stop kada ki fita bakki ganin halin da kike ciki ne?zoga babbynmu na kuka ke kaɗai yake buƙata,ke ya keso yaji ɗumin jikinki come back please my dear innalillahi wa'inna ilaihir raji'un meke shirin faruwa da Zulfana menene hakan?wanne irin gudu ne haka?ya rabbi ka kawomin ɗauki" ya faɗa idanunsa na kawo hawaye,ina Zulfa kam sam bata cikin hayyacinta balle taji abinda yake faɗa,domin da zarar tayi niyyar juyawa sai taji ihu da gurnani sun cika mara kunne,can gabanta kuma wata inuwa da kuma tarin bishiyo haɗi da furanni masu ƙyau take ganuwa,abin mamakin idan ta kusa da bishiyoyin sai taga sun ƙara yi mata nisan gaske,hakan tasa take ƙara gudu domin ta isa garesu cikin sauri tasa hannu ta buɗe ƙofar dake jikin gate ɗin,tana buɗe ƙofar ta fice da gudu. Layine irinna masu kuɗi babu kowa duk suna cikin gida jensu hakan ya bawa Zulfa damar damar gudu a tsakiyar layin a haka harta isa babban titi inda manyan motoci suke shigewa. Ɓan garan Alhaji Kabeer duk yadda yaso ya buɗe ƙofar gate ɗin kasawa yayi sabida cijewa da ƙofar tayi sakamaƙon rufewar da Zulfa tayi mata da ƙarfi wajan fita,cikin zafin nama yasa ƙafa ya daki ƙofar nan take ƙofar ya buɗe hakan yay dai-dai da lokacin Malam Habu mai gadi ya fito daga cikin ɗakinsa hannunsa ɗauke da gora yana shirin kaiwa Alhaji Kabeer duka a tunaninsa wanine ya shigo gidan kasan cewar bacci yake shiyasa bai gane waye a bakin gate ɗin ba,cikin sauri haɗi da jarumta Alhaji Kabeer ya fice daga cikin gidan tare da soma ke waye layin yana faman ƙwalla kiran sunanta Zulfa!! Zulfa!! Zulfa!! amma babu ita babu labarinta,Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ya fara ambata a fili,ina zashi?ina zai ganta?wazai tambaya?shin mene ma ya fiti da ita a halin da take ciki?menene ya sameta?wannne irin firgicine haka wanda har zai saka ta manta da “ƊAN” data haifa,ya rabbi ka kawomin ɗauke wannan wanne irin abune haka?meke shirin faruwa ne damu baki ɗaya,zubewa yay a tsakiyar layin tare da kifa kansa a tsakanin cinyoyinsa duk yadda yaso ya daure kasawa yay,cikin raunin zuciya ya fashe da kuka,ya ɗauki a ƙalla kusan 30minutes yana durƙoshe kafin ya miƙe da sauri tare da ɗaukan wayarsa dake cikin aljihu ya fara dailing wata number,ringing ɗin farko akai picking call daga can ɓangaren Acp Anwar ya gyara tsaiwarsa tare da saurin ɗaga hannu ya buga ƙafa yace. "Evening sir fatan lafiya? domin na daɗe banga miss call naka ba" Numfashi Alhaji Kabeer ya sauke mai ƙarfi tare dasa hannu ya share zufar dake bin saman ƙoshinsa,gaba ɗaya jikinsa rawa yake kallo guda zakai masa kasan cewa baya cikin hayya cinsa,ga kuma tsantsar tashin hankalin dake yawo cikin ƙwayar idanunsa,lokaci guda duk ya sosoce tamkar ba Alhaji Kabeer Mai atile ba,ga yadda narkakkun idanunsa suka sauya kala daga fari zuwa jaa jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa-raɗa,jin yay shuru babu alamun zai magana yasa Acp Anwar ƙara kamewa waje guda haɗi girgiza kai cikin kiɗima shima ya ƙara faɗin. "Sir are you okey?komai dai-dai ne ko?" Ya ƙara faɗa cikin hausar shi wanda baya fita sosai,ajjjiyar zuciya Alhaji Kabeer ya sauke tare da fesar da iska daga cikin bakinsa murya na rawa yace. "Acp munyi missed Zulfa yanzu,ka yaɗa photonta da ba yananta a kafafen sada labarai redio,t.v,social media,gaba ɗaya a baza rahotanni kota ina,wannan ya zama breaking news kada kayimin wasa Anwar rayuwata na rasa,ina tabbatar maka idan har Zulfa tayimin nisa tabbas zan iya shiga wani hali,zuciyata ba zata jura ba,ina gaya maka hakanne domin ina maka kallon ɗa a wajena bana da kowa wanda zai shigemin gaba,ka tabbatar duk inda tashoshin mota,jirgi,suke kasa an rufesu duk da mana da tabbacin zatai nan wajan" zubewa Acp Anwar yay akan sofarsa dake makeken office ɗinsa,Aunty Zulfa missed?wannan shine tambayar daya kewa kansa amma babu amsa,shi kansa rayuwarsa tana cikin wani hali indai ba aga Zulfa ba,domin itace shedar kawai data rage masa akan damuwarsa itace garkuwarsa wacce zata tseratar dashi tayaya wannan abun zai faro,anya ba sanya hannun wasu akan wannan labarin,numfashi ya sauke tare da faɗin. "Amma baka ganin aƙwai sa hannun wasu cikin wannan abun?tayaya mace zata gudu a lokacin data haihu lokacin daya dace ta zauna ta huta a kuma kula da ita,tayaya uwa zata gudu tabar ɗanta gaskiya nidai ina shakku akan wannan matsalar" Cikin ɓacin rai da kuma takaicin abinda Acp Anwar ya faɗa,Alhaji Kabeer yay sauri daga masa tsawa ta hanyar faɗin. "Kai!! banson zancan banza,shikenan Ubangiji bazai taɓa jarabtar bawansa ba sai ace wanine dalili ko kuma wani yay asiri,babu ruwana da wannan shirman kabarni da abinda na keji kada ka ɗuramin hakkin wasu akaina haka kurum,Allah shi kaɗai yasan abinda yake ɓoye,kafin nan da awa guda ina son na sami labari akan Zulfata" Yana faɗin hakan ya kashe kiran kana ya juya ya nufi gidansa,yana zuwa ya shige cikin part ɗin Zulfa inda Mameey ke zauna tana faman jijjiga babbyn daya keta faman tsala kuka duk ya cika gidan. Ganinsa cikin tashin hankali wanda bata taɓa ganin irinsa ba,a duk tsayin shekarun da suka ƙwashe tare da juna,jiki a sanyaye ta sanya hannu ta ɗauki babyn tare da ƙara sawa inda yake tsaye ya sunkuyar da kansa ƙasa,babyn ta rungome a ƙirjinta tare dasa hannu guda ta taɓa kafaɗar Alhaji Kabeer,still bai ɗago ba hakan tasa tayi sauri ƙarasawa gabansa,abinda ta gani yay mugun bata mamaki,zata iya cewa wannan shine karo na biyu da taga hawaye na bin fuskar mijin nata,da lokacin da aka ɗaura masa aure da Zulfa sai kuma wannan ranar,cikin tashin hankalin daya sameta itama tace. "Dan farin ciki yaywa mutum bai dace yay kuka ba,zaifi ƙyau ace al'wala kayi tare dayin sallah domin miƙawa Allah godiyarka bisa wannan ni'ima da yay maka ta baka ƙyautar mutum mai tarin baiwa,amma kuka sam bai dace da fuskar ƙwarzon namiji kamar ABBOU ba,idan kayi kuka ita Zulfan tayi me?" Sunan Zulfa data faɗa ya sashi saurin ɗago kansa tare da saka hannu ya amshi babyn ya manna a ƙirjinsa,wata sassayiyar ajjiyar zuciya ya sauke lokaci guda kuma wasu zafafan hawaye suka ƙara fituwa ta cikin idanunsa,so yake yay kuka irin kukan nan mai yawa wanda yake tafiya da ƙunci da kuma zafin zuciya amma sam ya kasa,sai ajjiyar zuciya da yake saukewa a jajjere,ganin yanayinsa gaba ɗaya ya sauya kamar ba mijinta wanda ta sani da dauriya da kuma jarumta ba,mai tsayawa akan ra'ayinsa,mutum ne shi kaifi guda babu wani wanda ya isa ya sauya masa abinda yay niya,cikin muryar tashin hankali Mameey ta ƙara taɓashi tare da faɗin. "Wai lafiya naga gaba ɗaya ka sauya make faruwa ina Zulfa take?tana ina ya kamata ace tayi wanka yanzu sabida jikinta ɗanye ne babu ƙwari" Sai a lokacin ya ɗaga kai ya kalleta da jajayen idanunsa cikin wata iriyar murya mara sauti wacce kuka yaci ƙarfinta yace.. "Rayuwata data babynmu tana ciki matsala,zamu shiga cikin ƙunci da baƙin ciki haɗi kuma da kaɗaici,mun rasa farin cikinmu,walwalarmu,jin daɗinmu,uwa uba garkuwanmu,Zulfa tayi mana nisa Mameey nisa mai yawan gaske,ban san ina take ba ban san inda zan sameta ba,aljanu sun hauƙatamin uwar yarona Zulfa ta haukace..." Cikin wani sabon tashin hankali Mameey ta tari numfashinci ta hanyar faɗin. "What! hauka fa?tayaya hankan zai kasance tayaya Zulfa zata haukace,nasan cewa naƙuda nasa mutum yay jijjiga amma man taɓa ganin inda ta haukata mutum ba,nasan cewa Zulfa nada mutanan ɓoye amma ban taɓa jin inda aljanu suka haukata mutum ba,mun shiga uku innalillahi wa'inna illaihir raji'un,Allahumma ajirni fil musibati wa'aklifni kairan minha,Ubangiji ka bai yana mana Zulfa cikin ganggawa" Ta ƙare maganar tana saka wani kuka mai tsuma zuciya,kukan data daɗe batai kamarsa,soyayya dan Allah ta kewa Zulfa,bata taɓa ɗaukanta matsayin kishiya ba,akoda yaushe kallo ƙanwa take mata,hatta lokacin data samu ciki ji take tamkar ita ta samu cikin,haka kuma yanzu kallon babyn take tamkar wanda ta tsuguna ta haifa. Alhaji Kabeer ƙyawawan idanunsa ya zubawa jaririn ganin yadda yay shuru a ƙirjinsa sannu a hankali kuma bacci yay gaba dashi,halittar jaririn ya kalla,musamman yadda yaga suna muguwar kama da Zulfansa,farine tas irin farinnan na shuwa arab,ga wani dugun siririn hancin daya kawo har wajan bakinsa,uwa uba tulin sumar kan jaririn wacce tai ƙwance abinta baƙa siɗik sai shegeƙi take,ga wani ƙaramin bakinsa wanda yake ɗauke da jajayen laɓɓansa sai sharning suke,kallonsa ya sakko zuwa ga yatsun hannunsa a hankali yasa hannu ya taɓa ɗan cindon dake gefen ƙaramin yatsanshi. wata zafaffiyar ƙaunar yaronce ta gama ratsa duk wani jini da tsokar dake yawo a jinin jikinsa,a hankali ya sunkuyar da kansa zuwa kunnan yaron,cikin nutsuwa ya manna bakinsa a kunan babyn,kiran sallah ya farayi masa kana yay masa kalmar shada tare dayi masa huɗuba da sunan daya faɗo masa a lokacin dan bazai taɓa tuna inda yasan sunan ba,da kuma kusancinsa dame sunan,kawai dai yana yawan samun kansa da kewar sunan,ba tare da yayi magana ba ya danƙawa Mameey yaron wacce har yanzu dake zaune tana rera kuka,ganin yana bacci yasa ta goyashi a bayanta tare da lulluba masa wani farin showel mai taushi. wajan wardrope ɗin Zulfa ya nufa tare da ɗaukan wani Album ya zare wani babban photonta yay waje,direct babban compound ɗin gidan ya nufa yana zuwa ya shige cikin wata ash ɗin ferari ya murza mata key yay waje da gudu kasan cewar tuni Malam Habu ya buɗe gate ɗin. Zulfa tafiya kawai takai a tsakiyan titin,ba tare data fahimci inda take sanya ƙafafuwanta ba,babu abinda yake ƙara hargitsa mata ƙwaƙwalwa wanda yake tunzurata ga gudun take irin kuka da gurnanin haɗi da wani ƙara da take jiyowa a bayanta,a duk sanda tayi niyar juyawa sai taji wani abu ya daki tsakiyan kanta hakan yasa cikin ƙaramin lokaci ta fice a hayyacinta gudu kawai take babu tsayawa,yayinda gaba ɗaya jijin hauhuwar ya gama jiƙa faffaɗar guduwar rigan dake jikinta,gaba ɗaya ta fice a hankali ta zama mahaukaciyar ƙarfi da yaji,musamman idan kayi duba da yadda yalwatacciyar sumar kanta ta hargitse ta bazo a bayanta tare da rufe mata gefen fuskarta,yadda gashin ya rufe mata fuska ne kuma babu tunanin ta gyarashi domin taga hanyar tafiya kai tsaye ta nufi tsakiyar makeken titin a kuma dai-dai wannan lokacinne wata tsaleliyar mota mai shegen ƙyau da kuma tsari ta kunnu kai,innalillahi wa'inna ilaihir raji'un duk yadda drever'n motar yaso taka birki kasawa yayi,ƙyaƙƙyauwan magidancin dake bayan motar wanda dukkan alamu shiɗin babban mutumne ya fara salati cikin ransa kasan cewar bai fiya magana ba,amma tabbas ya shiga tashin hankali ba kaɗan ba,cikin dauriya da kuma zafin nama ya fara ƙoƙarin wara laɓɓansa wani zazzafan numfashi ya fesar tare da runtsa idanunaa da ƙarfin cikin daɗɗan muryarsa mai sauti yace "Ya subuhanallah!!" a kuma dai-dai wannan lokacinne drever'n yay gaba da Zulfa... _Wannan labarin direct ta farkonsa muka fara, zai iya yi maku daɗi a haka wasu kuma ba lallai ba,amma tabbas wannan salon daban yake,cikin nutsuwa zaku fahimci wanene UNCLE ɗin mene yayi ko kuma mene aka aikata masa,na san in sha Allah za kuyi alfahari dani a Wannan littafin kamar yadda kukai a THE NEW EMIR,babu abinda nake buƙata irin *comments* sai share dan Allah dukkan wanda ya karanta ya share zuwa wasu grps koda ɗaya sabida suma su amfana da littafin😍just imagine over 300 messaged on one day masu yimin magana kuyi hqr in sha Allah zan duba ga dai number ta Whasapp 08119237616 a duk inda kuke zaku samu littafin UNCLE NE,masu wattpad kuma kuyi searching NIMCYLUV Thank you guys share share Please🤲🏻 _✨ UNCLE NE ✨_ https://www.wattpad.com/1073694982?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=mevhPm7g3%2BBY6kjjW3lOcQab3cIv8D8nHmvVnjCDrhHk4t0XwF3ur1azv66d8V7BkCArOE5%2B3aQTAlH2%2BAXmY880JYZZRpZ2qCzrs%2F2ICX5nfNsNsgZ5M%2BazzcuVa2VZ _✍🏼 NIMCYLUV_ *3-4* Ƙarar taka birkin motar da kuma ihun da Zulfa tayi shine yaja hankalinsa zuwa gareta,hannu yasa ya dafe saman goshinsa tare da runtsa idanunsa,cikin kuzari haɗi da sassarfa yasa hannu ya buɗe murfin motar,gaba ɗaya ƙafafunsa ya fito dasu waje tare da zuro da sauran jikinsa,lokacin har mutane sun cika a wajan sun yiwa motar ƙawanya,cikin natsuwa ya fara takawa har wajan da Zulfa ke ƙwance cikin jini,da dukkan alamu tayi muguwar buguwa a kanta domin shike tsiyayar da jini,ɗan tsaki yaja ganin tarin mutane amma babu wanda yay ƙoƙarin taimakonta. Numfashi ya sauke tare da kallon drevernsa mai suna Joseph cikin jarumtar data rage masa yace "ɗauketa zuwa mota mana" yana faɗin hakan ya juya tare da nufar side ɗin baya ya buɗe,ɗan ja da baya ya bawa Joseph waje domin ya sanya ta a mota, bayan an ƙwantar da ita shi kuma ya kuma mazaunin mai zaman banza ya zauna Joseph kuma ya zauna mazaunin drever. "Yallaɓai ina muka nufa ne?nasan dai babu maganar wani meeting yanzu saboda condition ɗin da wannan matar ke ciki,Nina gama kamar mahaukaciyace" Tunda ya fara magana har zuwa lokacin da yay shuru mutumin daya kira da sunan YALLAƁAI baiyi magana ba,zuciyarsa ta tafi wani tunani nada ban,lallai mutum da yana sanin ƙaddarar da za ta samesa tabbas da yayi ƙoƙarin kujewa faruwarta,abinda ya kawo shi wannan garin da ban,amma abinda ya samesa da ban,wannan wanne irin abune. Mene ya fito da ita? ina zata je?wanne jini kebin jikin?wannan sune tarin tambayoyin da suke zuciyarsa amma ya gagara furtasu sabida nauyin da labɓansa sukai masa. cikin ƙosawa da maganar Joseph yace "muje UNITY MEDICAL CENTRE HOSPITAL dake nan IBADAN" Cikin sauri Joseph ya joya motar da taimako map suka samu suka isa asibitin kasan cewarsu baƙi ne a garin. Suna zuwa asibitin kai tsaye emagency aka shigar da ita,likitoci suka rufu a kanta,bin kican farko suka gano haihuwar da tayi da kuma ƙaruwa da tayi wajan haihuwar,hakan tasa suka yi mata ɗinki tare dayi mata allurar haɗi da sanya mata drip,suna gamayin komai suka fito daga cikin room ɗin da aka sanyata ciki,da sauri drever'n ya miƙe tsaye ya fuskanci babban likitan cikin sonjin abinda ke damun matar yace. "Dr yaya jikin nata?ta samu lafiya dai?" Jinjina kai likitan yay tare da juya ƙwayar idanunsa zuwa ga mutumin dake can gefe yana leƙa window,sosai yake mamakin mutumin domin ya hangu zallar damuwa da kuma tashin hankalin dake ƙwance a saman fuskarsa,yana ɓoyewa ne kawai sabida jarumtarsa, murmushi likitan yay kana ya kalli Joseph yace. "Kada ka damu komai zaiyi dai-dai tasha wahala wajan haihuwa ne,ga kuma ƙaruwar da tayi, amma da yardar ALLAH zata samu lafiya amma ina babyn data haifa?kuma yana da ƙyau ace macace a wajan ta ba maza ba" Sai a lokacin Mutumin ya juyo zuwa gare su tafiya kaɗan yay yace "Kace haihuwa ce ko?amma macen data haihu mai zai fito da ita kan titi? tabbas bayan haihu aƙwai wani ɓoyayyan tuggu a ƙasa.." "kana nufin kace baka santa ba?kuma baka san asalin wacece ita ba?" Dr ya tambaya shima cike da tashin hankali domin shima abin ya fara rikitashi "Amma yallaɓai mai zai hana idan ta farka ka tambaye ta sabida gujewar masu haihuwar cikin shege kuma su yadda shi,jinjina kai yay cikin gamsuwa da maganar Dr yace "ok amma sunana JABIR ba yallaɓai ba,zuwa yaushe zamu dawo muganta domin a gobe nakeson komawa birninmu" jin abinda Jabir yace ya sanya Dr yin murmushi yace "babu damuwa Jabir zuwa dare saika dawo ko?"da haka sukai sallama kai tsaye suka nufi Golden tulip hotel ɗin da suka sauka a cikinsa. To abuba kamar wasa tun Alhaji Kabeer na ganin abun ƙarami harya shallake tunanin sa,duk inda zai bincika akan ɓatan Zulfan yayi amma babu labari,tun a hanyarsa ta zuwa wani gidan redio ya kira gidansu Zulfan ya shaida masu abinda yake faruwa,sai wajan magriba ya ƙarasa gidansa dake unguwar sango. a babban parlour ya iske Mama wato mahaifiyar Zulfa da kuma Jawad ƙanwar Zulfa sai kuma Lamir yayan Zulfa daman su uku ne wajan Mahaifiyarsu,mahifinsu kuma ya daɗe da rasuwa. cikin ɓacin rai Lamir ya kalli Alhaji Kabeer sannan yay tsaki tare da faɗin. "Tabbas munyi kuskuren bawa ɗan kwararo auran tsatsanmu,amma wannan kuskuren na kine Mama da kuka nace a bawa Zulfa shi bayan koda wasa baku taɓa ganin danginsa ba, baku san waye shi ba, kawai kun ɗauki yarinya kun bashi,wama ya sani ko ɗan yan kan kaine,ko kuma masu kidnapping banda haka tayaya zai kalli ƙwayar idanunmu yace mana an rasa Zulfa kamar wata allura kai aƙwai wata a ƙasa.!!" Lamir ya ƙarasa maganar cikin ɗaga murya haɗi da yiwa Alhaji Kabeer tsawa. Mama da hanyar yanzu ta kasa cewa komai sai tasbihi take da salatin Annabi a cikin zuciyarta ta ɗago kai ta kalli Lamir tace. "idan hankali ta gushe nutsuwa ce ke nemushi Lamir amma wannan abinda kake babu abinda zai sauya daga ƙudirar Ubangijin" "Ohh! yanzu Mama kina nufin muyarda da maganarsa kenan ko?tayaya zai kawo mana zancen da bazai taɓa yiyuwa ba,tabbas wannan abun tuggu ne kawai,amma wallahi saika fito mana da Zulfa" duk yadda Alhaji Kabeer yaso danne abinda ke ransa kasawa yay,tabbas yana da hakuri da kuma juriya da dukkan wani wulaƙancin da mutum zai nuna masa,amma a wannan karan ya kasa danne abinda ya keji yay,tabbas Lamir baiyi karya ba,shi kansa bai san wanene shi ba,ya wayi gari kawai ya gansa a wannan garin na ibadan,daga ina yake?wanene shi?mene Asalinsa?ina danginsa suke?duk babu abinda ya sani shi dai yasan yana rayuwa farin ciki ne kawai da iyalansa da burin ganin jininsa a duniya, amma wata rana yana tashi da kewa da kuma raɗaɗi a zuciyarsa, ƙwaƙwalwarsa nason tuna masa wani abu daya faru dashi a baya wanda bai san ko menene shi ba. "Lamir yana da ƙyau kayimin kyakkyawan zato, wallahi ina son Zulfa fiye da kai da kake wannan maganar,ina son Zulfa fiye da yadda na keson nasan wanene ni,dan ALLAH kayi hakuri ka barni da abinda na keji a raina,ka barni da kuncin da kuma kewar farin cikina..." "Kai malam nika isheni da wannan surutun na banza kawai kace ka tsaface mani ƙanwa ..." marin da yaji an sauke masa ne yasa yay saurin dafe fuskarsa tare da haɗiye sauran maganar da bata samu damar fitowa ba,cikin takaici ya kalli Mama yace "Mama akan wannan mutumin kika mareni? ƴar uwata yaje ya saida fa" cikin faɗa faɗa da kuma saurin maganar da take dashi ta fara magana "wallahi Lamir ka fita a idanuna tun kafin na bashi auren Zulfa na yarda da shi,tun kafin akai Zulfa gidansa nayi istihara akansa,na yarda da shi fiye da tunaninka har abada bazan taɓa yarda shine ya salwantarmin da ƴar ba,dan haka ba kinka ya kiyayi aibata mutum domin wata rana zakayi ladama" baki ya buɗe da niyar yin magana babyn dake bayan Mameey ya fara kuka,cikin sauri ta sakkoshi daga bayanta ganin yana ƙoƙarin sanya yatsansa a baki yasa ta ɗauki dabino da zam zam ɗin data jiƙa masa ɗazo,a hankali ta sanya masa a ƙaramin bakinsa bisa mamakin ta sosai yasha,yana gamawa ta goge masa bakinsa tare da ɗora shi a kafaɗarta har sai da yay gyatsa,luf yay a ƙirjinta yana maida numfashi,Mama data zubawa babyn idanu tana hango zallar kamaninsa da Zulfanta tayi saurin goge hawayen idanunta tace "da wanne suna kayi masa huɗuba?" kansa a sunkuye dan baya so kuwa yasan kuka yake ya saki ajjiyar zuciya yace "MUHAMMAD JALAL" ma sha Allah Ubangijin ya rayasa bisa tafarkin addini,Mameey ce tace "Ameen" shuru ne ya ziyarci parlour'n kowa da abinda yake saƙawa cikin ransa inda Lamir yake cike da kunci da baƙin cikin marin Mama tayi masa akan Alhaji Kabeer hakan yasa ya ƙara jin tsanarsa fiye da ko yaushe, Mama kam abubuwa da yawa ne sukai mata cunkoshe a zuciya domin rashin Zulfa a rayuwarta babban giɓine tana dannewa ne kawai sabida Lamir domin tasan halinsa,Jamal da tun ɗazo take kukan rashin yayarta ta tace "Mama yanzu shikenan mun rasa adda Zulfa?"shafa kanta Mama tayi tace "kiyi hakuri Auta muci gaba da addu'a Ubangiji ya kaita hannu na gari in sha Allah ba zata wulaƙanta ba"gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "in sha Allah" Misalin 8 na dare Jabir da Joseph suka ƙarasu hospital ɗin direct office ɗin Dr suka nufa,sallama ɗauke a bakinsa ya shiga ciki da murmushi Dr ya amsa sallamar tare da bashi waje ya zauna,bayan sun gaisa ne Jabir ya kalli Dr yace "yaya jikin nata?"shuru Dr yay kafin ya numfasa yace "aƙwai matsala wallahi"lumshe idanu Jabir yay kafin yaja numfashi yace "tame kenan?"cikin nutsuwa Dr ya zare farin glass ɗin dake manne a idanunsa numfashi ya sauke kafin ya samu damar faɗin "bayan halin da take ciki na haihuwa da kuma jinjigar da yasu kamata Allah bai yi ba,a fahimtar kda nayi mata ɗazo na fahimci aƙwai juyewar tunani a tare da ita,ma'ana dai ta samu taɓin ƙwaƙwalwa,babban tashin hankalin bata magana sannan kuma taƙi yadda kowa ya taɓa ta,da kayar akai mata wanka aka sauya mata kayan jikinta"wani gumi ne ya fara karyowa Jabir gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa, cikin Hausar sa da baya fita sosai yace "innalillahi ya subuhanallah meke nan hakan?" Joseph ne ya amshi zan can ta hanyar faɗin "yallaɓai kawai mu sallami Dr muyi tafiyarmu mene za muyi da mahaukaciya wacce bamu san a salinta ba"ɗan tsaki Jabir yaja cikin tashin hankalin da yake ciki yace "Dr mene matsalar daya haukata ta? jinjina kai Dr yay tare da faɗin "shine abinda har yanzu bamu gano ba,duk abinda muka bincika a jikinta yana nuna komai normal only God know what happen to her" miƙewa Jabir yay kana yay waje abinsa ganin hakan yasa Joseph da Dr suka mara masa baya,kai tsaye room 12 ya nufa inda aka ƙwantar da ita,a sanyaye ya ɗura hannunsa a saman handle ɗin ƙofar tare da ɗan turawa kaɗan tura kansa yay cikin ɗakin haka kawai ya samu kansa da faɗuwar gaba,runtsa idanunsa yay kana ya fara karatu addu'ar da yazo masa,a ƙwance ya sameta ta rufe idanunta gaba ɗaya tulin sumar dake ganta ya baje saman pillow'n da aka ɗura mata kanta "ka ganta ko? tun ɗazo a haka take ko tea taƙi sha" jinjina kai Jabir yay kana yace "tafiya zamuyi" jin haka yasa Joseph zaro idanu cikin halshan turanci yace "tayaya ne zamu shiga BIRNIN NUFAR da MUSULMA bayan kaima kasan ba zaman daɗi kake ba sabida musuluntar da kayi" wata harara Jabir ya watsawa Joseph hakan tasa yay shuru bai ƙara faɗin komai ba "Dr tashe ta"cikin dabara Dr ya fara bubbuga pillow'n da take kai a zabure ta miƙe zaune tare da ƙanƙame pillow'n a ƙirjinta haɗi da jijjigashi,gaba ɗaya zuba mata idanu sukai suna kallon ikon ALLAH,a hankali kuma ta tura hannunta cikin riga ta fara ƙoƙarin fito da Nonon ta da duk alamu a tunaninta wannan pillow'n kallon babynta take masa,ganin hakan yasa Jabir yay saurin faɗin "keee mene haka"duk da irin tsawar da yake mata amma ko a jikinta,ganin da gske fito da nonon take sonyi yasa yay saurin ƙarawa inda take zaune,yana zuwa yasa hannu ya fincikota zuwa gabansa hakan kuma yay dai-dai da fitowar... free pages dai babu😝😝 yawa domin da wuri na keson mu fara shiga cikin labarin na ko dako ɗaya ba muyi ba 08119237616 _✨ UNCLE NE ✨_ _✍🏼 NIMCYLUV_ *5-6* Wani baƙin hayaƙi daga cikin bakinta zuwa sama,few minutes jikinta ya saki numfashi ta ya tsaya cak kamar ɗaukewar ruwan sama,numfashi Jabir yaja and he trying to control his self, tabbas abinda yake tunani ya zama gsky she lost her mine,numfashi yaja tare da ƙare mata kallo musamman yadda ta ƙwanta jikinsa,cikin ƙasa da murya yace "i most go with her definitely" ganin har yanzu haƙin yaƙi daina fita daga bakinta yasa ya kalli Dr yace "do something Please" dan bai san mene zaice mata haka kuma bai san ta ina zai fara ba,gaba ɗaya yaushe ya rabauta da shiga musulunci, ya ilahi help me,what should i do? jin Dr ya fara yi mata addu'a tare da Tofa mata a kunne yasa shima yay shuru yana sauraransa haka nan yaji karatun yay masa daɗi,sosai yay mata har aka samu hayaƙin ta tsaya nan da nan wani zufa ya fara feso mata a saman forehead nata,kallon Jabir Dr yay kana yace "sai dai a tafi da ita haka,dan indai idanunta biyu babu wanda ya isa ya fiddata daga cikin room ɗin nan bare hospital ɗin,jin jina kai Jabir yay alamar gamsuwa gaba ɗaya yay abinda ya dace na biyan kuɗi da kuma kuɗin nurse ɗin data kula da ita, and they give them her medicine,rasa yadda zaiyi ya ɗauketa zuwa mota yay hakan yasa ya kalli Joseph yace " take her into the car"sosai Joseph lamarin uban gidan nasa ke bashi mamaki ba tare da yace komai ba ya ƙarasa inda take ƙwance flat like corps,harya kai hannu zai ɗauke ta yaji ance "No!! stop" cikin nutsuwa Jabir ya ƙarasu inda take ƙwance kana ya naɗa hannu suit ɗinsa, bisimillah yay kana ya lumshe idanunsa sosai yay mamakin rashin nauyinta,cikin nutsuwa ya ƙarasa da ita zuwa compund na hospital ɗin tare da sanya ta a back side ya ƙwantar da ita, Joseph shima mazaunin drever ya zauna tare da yiwa motar key yana jin Jabir ya shiga, Jabir side ɗin mai zaiman banza ya zauna yana zama Joseph yaja motar da gudu suka nufi hotel ɗin da suka sauka a cikinsa,gaba ɗaya hankalinsa ya gama yin gida ga ɓangare na zuciyarsa yana fargabar shiga da Zulfa cikin birninsu,dawa zata zauna?wane zai yarda da ita? tayaya zata zauna a cikin mutumane irin na birninsu, Joseph ne ya tari numfashinsa yace "oga You need to think,amma aƙwai haɗari a zuwanta birnin NUFAR hatta shugaba ba zai yadda ba,kai zai iya kasheta fa akan dai ya zauna da mai saɓanin addininsa"jinjina kai Jabir yay yace "i knew,but he is my father dole nasan weakness nasa,dan haka you don't have to worry, a cikin wannan daren suka gama komai na tafiyarsu yadda gari na wayewa zasu ɗauki hanya, Zulfa kam hanyar yanzu bata san a duniyar da take ciki ba,duk irin a.c'n dake kaɗawa a ɗakin hakan bai yana jikinta zubar da wata zufa mai yawan gaske ba,fita sukai daga ɗakin suka kama na kusa dashi domin he never sleep with a women in the same room ba hakan tasa yabar mata ɗakin ba tare da sanin abinda zai iya faruwa cikin dare ba. Bayan tafiyar su Mama Alhaji Kabeer miƙewa yay tare da nufar upstairs har yaje last tsep sai kuma ya dawo da baya zuwa inda Mameey ke zaune tare da Jalal,ba tare da yay magana ba yace "bani JALAL" kallonsa tayi tace "tayaya zaka iya kula dashi bayan kasa a koda yaushe zai iya neman a abinci?"ganin tana wasting time ɗinsa kawai ya sanya hannu ya amshi JALAL dake ƙwance cikin showel yana bacci,a haka ya nufi saman bene dashi yana zuwa ya nufi part ɗinsa dake farcing part ɗin Mameey, direct can bedroom ɗinsa ya shige yana zuwa ya ƙwantar da Jalal a saman bed ɗin kana shi kuma ya shige bathroom,taken shower yay tare da ɗaura al'wala domin sai lokacin ya tuna bai sallar isha'i ba,cikin saurin daya rage masa yay shirya cikin farar jallabiya tare da fesa parfume ɗin da yake fesawa yayin sallah,paryer mat ya shimfiɗa ya gabatar da salla sosai yay addu'a tare da roƙan Ubangijin Allah ya bai yana masa Zulfa cikin kwanciyar hankali da kuma ishasshiyar lafiya,lumshe idanunsa yay hakan ya bawa hawayen dake maƙale a cikinsu damar fitowa,abubuwa da yawa sun haɗe masa ba tare ɗaya san menene silar faruwarsu ba,tabbas a ace yasan wanene shi babu shakka da a yau zaije ga danginsa amma rashin sani ya zauna al'umma na jifansa da kalamar marasa daɗi da kuma ma'ana,sai a yanzu ya fahimci kuɗi baya siyan farin ciki, kuɗi baya siyan ƙwanciyar hankali,da ace ya nayi da a yau kuɗi sai yay masa maganin damuwarsa,wata zuciyarsa ke faɗa masa anya Zulfa ba tana sane ta gudu ba,da sauri ya girgiza kansa tare dasa hannu ya share hawayen dake bin saman fuskarsa,yasan zuciyace kawai ke gaya masa hakan amma babu yadda za'ai Zulfa ta tafi ta barsa yay amana da irin soyayyar dake tsakaninsu,sosai ya ɓata time yana tunanin akan abinda baya da mafita wajan 3:00 na dare yaji kukan Jalal da sauri ya miƙe ya isa garesa,tarwai yaga ya buɗe idanunsa sai juyasu yake musamman idanun nasa da suka kasance manya masu blue ɗin balls,hannu yasa ya ɗauke sa cikin sanyin murya ya fara yi masa wata daddaɗar waƙar "uwa tana da daɗi mahaifiya tayi mana komai" shuru Jalal yay tare da tura ƙaramin yatsarsa (kinsar) a ƙaramin bakinsa cikin nutsuwa ya fara tsotsar yatsantsar tamkar ana feeding nasa,wasu sabbin hawayenne ya kara fitowa daga idanun Alhaji Kabeer sabida tausayi ɗan nasa cikin wata narkakkiyar murya yace "Bobona haka rayuwa tayi dakai tun kana baby ko,don't worry everthing will be fine in sha Allah,dole aƙwai ƙalubale cikin rayuwarka Bobona Am so sorry my love" ya faɗi hakan yana kai bakinsa saman goshin Jalal ya sumbata da sauri ya miƙe tsaye tare dayin waje da gudu,yana zuwa parlour'n sama ya fara laluban inda Zulfa ta saba ɓoye masa idan tayi laifi,yayi hakan a tunaninsa ko tana nan,haka yayta dubawa amma ko alamunta babu a gidan, Jalal har yanzu idanunsa biyu da alama irin yaran nanne da basa bacci da dare,jin ana jijjigashi yasa ya fara kuka "inyaaaaa yaaaaa" cikin sauri Alhaji Kabeer ya fara jijjigashi amma ina sam baya ganewa,hakan tasa ya nufi part ɗin Mameey cikin Sa'a yaga part ɗin a buɗe da sallama ya shiga sosai yay mamakin ganin glass cup a saman ƙaramin table, girgiza kai kawai yay har juya zai ya hangi fidar da aka Jiƙawa bobo zam-zam da dabino ɗauka yay ya bashi bayan yasha ya jijjigashi cikin ƙaramin lokaci yay bacci a kuma lokacin aka fara kiraye-kiraye sallar asuba ganin daren Lahadi ne washegari ya tashi Litinin ya ƙarasa fridge ya ɗauki gorar ruwan swn ya ɓalle murfin yasha sosai, kana ya ɗauki niyar a zumi, bedroom ɗin Mameey ya nufa sabida jiyo nishi da yay sama-sama handle ɗin ƙofar ya murɗa tare da tura kansa ciki saurin ja baya yay sabida abinda yaga Mameey nayi... free pages dai babu yawa ahhha😝 08119237616 _✨ UNCLE NE ✨_ _✍🏼 NIMCYLUV_ *7-8* Juyi take sosai akan makeken royal bed ɗin ta sai nishi take sama-sama hannunta dafe da mararta,wani zafi da raɗaɗi ta keji a ƙasan mararta,cikin tauyawa halin da take ciki ya samu bed side inda wata sofa ke ajjiye ya ƙwantar da bobo, jiki a sanyaye ya ƙarasa inda take a ƙwancen cikin sanyin murya yace "what is going on dear?"ya tambaya yana miƙa hannu domin taɓa inda take riƙewa,cikin zafin ciwo tace "don't touch me Abbou Jalal" da mamaki ya kalleta yace "mene yasa? bayan kina halin ciwo" hawayen da take ɓoyewa ne suka shiga fita daga cikin idanunta kafin taja numfashi tace "babu abinda zakai min,duk da nasan ciwo na kaine maganinsa amma a yanzu kai ɗin kamar gidan ashana ne babu ashanar ciki"ɗan waro idanu yay da mamaki a kan fuskarsa kamar bazai magana ba sai kuma yace "yana da ƙyau nasan mene matsalar ki,koda bazan iya yi maki magani ba" kafin yay wani dugun tunani yaji tasa hannu ta jawoshi jikinta tare da ƙoƙarin haɗe bakinsu waje guda da saurin ya juyar da kansa gefe guda tare da faɗin "azumi zanyi alrdy nayi sahur so ki rabo dani" kanta ta sunkuyar gefe guda ba tare da tace komai ba,yasan tabbas yana shiga hakkƙinta amma yaya zai yi,a duk sanda yay sex da ita yana jinsa tamkar a gidan bread yaya take so yay mata, dalilin hakan yake danne abinda ya keji a game da ita sabida bayaso ya nuna mata banbanci a tsakaninta da zulfa,hannu yasa ya ɗago ta zuwa jikinsa cikin sanyin murya yace "look dear kalleni"ɗago kai tayi ta kallesa cikin fahimta ya shafi kanta yace "ba tun yanzo ba nasha gaya maku aƙwai infection jikinki,wanda shine yake ƙara sanya maki ciwon marar, and ina da tabbacin shine yasa har yanzo baki samu dace da haihuwa ba"cikin mamaki take kallonsa kafin tace "wanne irin infection kuma?"murmushi yay yace "nifa doctor ne dear kuma na tabbatar kina dashi domin ina jin haka a tare dake" infection kashi uku ne. Ciwon sanyin da ke damun mata kala kala ne. Amma zamu takaita akan guda 3 wanda sune suka fi cutar da mata. 1- Wanda bacteriya ta ke janyowa (Bacterial vaginosis) 2- Wanda fungi ke janyowa (Yeast Infection ko Candidiasis) 3-wanda ake kamuwa ta hanyar jima'i "yanzu dear bana cikin nutsuwata kema sheda ne" hannunsa ta jawo ta dora5 saman mararta tare da cusa shi,lumshe idanunsa sabida bai son abinda take buƙata a tare dashi "but i need you"hannunsa za zare zare da miƙewa ba tare da yace komai ba ya nufi inda Jalal ke ƙwance yana bacci ɗaukar sa yay tare da dawowa inda take ƙwancen a gaban ta ya anjiyeshi tare da faɗin " i don't mean to hurt you please try to understand me ko babu yawa,ko nace zan maki abinda kike buƙata nai ƙarya you alre6 knew Zulfa is missed"shuru kawai tayi masa tana kallon bobo dake bacci harya gama maganarsa ya fice. A can Golden tuilp jericho hotel fitowar Jabir kenan daga bathroom yana sanye da ƙaramin towel a waist ɗinsa sai kuma dari blue a hannunsa ya goge jikinsa dashi,cikin sauri yake gudanar da komai tym to tym ha kan jaa tsaki kaɗan,gaban dressing mirrow ya ƙarasa tare da tsurawa kansa idanu, ɗan waro idanu yay ganin a wuni guda ya faɗa sam ya bata rabonsa da abinci tun jiya da safe,ya mutsa fuska yay tare da faɗin "look Jabir control ur self komai zai dai-dai everthing will be fine but yaya zanyi da Papa?yanzu nasan suna shirya bikin haɗa samari da ƴan mata domin tantance wanda suka isa aure tabbas naje da waccen yarinyar sai a haɗata da wani shin yaya zanyi ne,ohh God help me"wayarsa ce ta fara ringing alamar kira yazo masa,murmushi ya saki tare da picking call ɗin ya manna a kunnansa yace "Selemu alaika" dry Katarina tayi sabida wata hausa da taji yay mata "hello brother how Are you?" lumshe idanu yay yace "adey fny na and u?" miƙewa tsaye tayi sabida tafiyar da taji a bayanta cikin sauri ta shige cikin bathroom tace " Papa ya sanya a saka maka idanu indai harya tabbata ka musulunta ko kuma anga kana sallah a tsireka da kibiya i don't want to lose you dan Allah kada ka dawo"wani murmushi takaici yay yace "all this akan na musulunta ne? dole zan dawo i will back you"cikin Muryar kuka tace "but..."ohh ya rabbi see lrt" yana faɗin hakan yay rejecting call ɗin cikin sauri ya fara shiri yana gamawa Joseph yana zuwa ticket ɗin ya nuna masa harda na Zulfa jinjina kai Jabir yay yace "good job" trolley kayansa ya bawa Joseph kana ya gama shiryawa cikin wasu ƙananun kaya masu ƙyau, direct Joseph wajan motar hotel ɗin ya nufa yana zuwa ya zoba kayan a Boot ya shiga gefen drever ya zauna, Jabir kansa ya tura cikin ɗakin a zaune ya sameta gaba ɗaya ta hargitsa gashin kanta ga kuma pillow data rungome sai cusa masa kyawawan breat ɗin ta a baki sai jijjigashi take tare da shafa saman pillow'n like tana shafa kan babynta(jaririnta) shuru yay mata yana kallon ikon Allah ganin tym na tafiya yasa yace "ohyyya Madam come Les go" da sauri ta ɗago kanta tare da ƙanƙame pillow'n hannunta cikin wata iriyar murya mara daɗi tace "ya rahamanu" ƙarasa shigowa ciki yay tare da zama kusanta yace "bani babyn muga ko"jin abinda yace tayi sauri faɗawa jikinsa gaba ɗaya da sauri ya runtsa idanunsa tare da faɗin "subuhanallah" domin itane kalmar da yafi Zama a bakinsa,hannu yasa ya cireta a jikinta ɗan waro idanu yay sabida ruwan nono da yaga yana zuba cikin sauri ya kawar da kansa yace "mai da ciki riga"Zulfa kam sam bata fahimtar abinda ya kece mata domin ganinsa take tamkar Alhaji kb,hannunsa ta kama ta fara ƙoƙarin ɗurawa a brest ɗin ta baki ya buɗe zai mata tsawa sai kuma yay saurin rufe bakinsa cikin dauri ya saka hannunsa a saman brest ɗin ba tare da wata manufa ya mai dashi cikin riga da idanunta kawai take binsa,ganin bata wani buge buge bare duka yaji daɗin hakan vail ɗin abayar daya siya mata jiya ya ɗaure kai tashi kana yasa hannu ya miƙar da ita tsaye nan fa tace sam bata san wannan ba,haka yay ta fama amma fur taƙi fita koda ya matsa mata saita shiga nuna masa wajan ƙofar fitar, ganin baiga komai yasa yashi sauri ɗaukar ta cak ya nufi waje da ita,abinda bai sani ba,da zarar ya nufi fita da ita sai taga wata ƙatuwar halitta na kusanto inda take tsaye hannunta ɗauke da wasu manyan ƙaho dalilin da yasa taƙi fita kenan,a haka suka ƙarasa mota ta tura ta a back side shima ya shiga,yana shiga ta faɗa jikinsa tare da faɗin "ya rahamanu" kanta ya shafa cikin ƙasa da murya yace "sorry" a haka motar ta nufi airport dasu suna zuwa ana kiran masu tafiya cikin sauri Joseph ya nuna ticket ɗinsu Jabir da Zulfa a vip side Joseph kuma a normal side,lumshe idanu Jabir yay yana jin sabuwar shafin ƙaddararsa na ƙara kusan to shi,bayan yasa wayarsa a airplane mode ya fara duba sabbin message ɗinsa na email,tym to tym yana kallon Zulfa data ƙanƙame sa idanunta na fidda ƙwalla a haka jirgin ya fara tafiya dasu zuwa sararin samaniya to Zulfa a sauka lafiya ki ɗan bamu a ron wasu shekaru kafin muzo gareki. to abufa kamar wasa gaba ɗaya Alhaji kb baya cikin nutsuwarsa koda yaushe cikin falkin Zulfa yake gefe guda kuma da wani irin yanayi da yake gani cikin falkin wanda har yanzu ya kasa tantance wanne abune,ko ina an baza rahotanni akan ɓatan nata ko ina maganar Zulfan ake,hatta su mama6 da Jamal da Lamir cikin posting picture nata suke a I.G, Twitter, facebook, Whasapp, ga kuma vedio ɗin ta da suke sakawa a tik tok,dukkan Wasu kafafen sadarwa cikin neman Zulfa Zubair amma shuru koda wasa ba'a samun wanda yace yaga mai kama da ita tamkar an kulle bakin jama'a yauta kasance ranar sunday sati biyu ta ɓatan Zulfa Alhaji kb na zaune da bobo a hannunsa yana masa wasa,cikin sauri ya saki bobo daga hannunsa tare da safe saman forehead ɗinsa dake sara masa,da hanzarin Mameey ta tare Jalal kafin yaje kasa "innalillahi sakinaa fa kayi Alhaji yanzu da yaji ciwo fa,koda yake kai babu ruwanka domin ni jama zasu zaga musamman dangin Zulfa"saurin kallonta yay cikin ɓata fuska yace "what!? wanne suna kika ambata?"da mamaki take kallonsa tace "ehhh Zulfa nace kuma nasan kaji"ta faɗa tana jijjiga bobo dake kuka yana ƙoƙarin saka ya tsanshi a hannu, miƙewa yay ya tare da amsar Jalal har yaje wajan strais ya tsaya yace "koda wasa kada ki sake ambatar sunan Zulfa idan ba haka ba..." cikin tashin hankali tace "kamar kada na sake ambatar sunan Zulfa?idan da wanda yafi da cewa yaji sunanta to bayanka yake bi ai kuma Zulfa ai.."da wata gigitacciyar tsawa ya tari nufashinta "my friend shut up i hate this name na tsanani sunan Zulfa na gaya maki" yana faɗin hakan yay saman bene abinsa yana tafe yana jijjiga bobo,washe gari tun da sassafe ya fice da gidan bayan ya kai mata bobo ka san cewar a wajensa yake ƙwana kai tsaye wajan Mama yaje ya nufa yace mata yana son yazo takwashe kayan Zulfa daga gidan,zaro idanu tayi domin bata tsammaci abinda zai faɗa kenan ba, murmushi tayi tace "kamarya ya kenan kb? shuru yay mata sabida bai san abinda zaice mata ba,gyara zama yay yace "hankali na yana tashi idan naga kayanta kullum gani nake kamar zata dawo"tsaki Lamir yay yace "munafiki dai sam baiji daɗin halinsa ba wlh" kwaɓe fuska Jamal tayi tace "ayya bro Lmr babu ƙyau fa"wata harara ya watsa mata yace "kee dalla gafara kema ai munafukar ce sai kace ubanki hala kema yakai jininki an tsaface"Jamal bata ƙara cewa komai ba taja bakinta tayi shuru, "kai Allah ya rabamu da halin gado kai dai Lmr babu inda ka bar kakanka wlh wannan la'antaccen halin ba'a nono na ka tsotsa ba,Kabeeru ina son Jamal ta maye gurbin ƴar uwarta Zulfa ko babu komai Jalal zai tashi hannun ƙanwar Mahaifiyarsa,jinjina kai Alhaji kb yay yana mai danne zafi da raɗaɗin daya keji akan ambatan sunan Zulfa da suke"amma Mama how can that happen?tayaya zan zauna da Jamal bayan ban saki yayarta ba? numfashi ta sauke tace "yanzu waya san inda Zulfa take Kabeeru?baka da tabbacin tana raye dan haka idan ka amince a gobe sai a ɗaura auren ta koma mazaunin yayarta ita ta buƙaci hakan da kanta" miƙewa yay tsaye yace " shikenan na amince"yana faɗin hakan ya fice daga gidan,a hanya ya biya inda ake samun masu aiki mata yay dace da samun wata matashiyar budurwa,bayan yay parking ya fito baba Habu yace "mai gida wannan abar fa?"zaro manyan idanunta karime tayi tace "wace abar?"washe baki yay shima sai da gatsonsa ya bai yana yace "ke mana wlh ko alahira aka bawa mutum ke yasan bai aika abin arziƙi ba wai ina ruwan duba"haɗe rai tayi tace "wallahi nasan na fika ƙyau jini baki haƙora a waje duk gansa kuka"Alhaji kb danne dryarsa yay yana sauran maganar su,baba Habu ne ya ɗauki goro ya cilla a baki yace "wallahi wannan bakin da kisa ɗaya zan kasheki, Allah sarki innata tasha tsotso ina ruwan Kabilu😂, ganin basu da alamar gamawa yasa Alhaji kb yay shigewarsa cikin gidan. tofa kamar yadda Mama ta faɗa haka washe gari aka ɗaura auren Alhaji kb da Jamal akan sadaki duba hamsin sosai Lamir yay baƙin cikin faruwar hakan dole yay shuru domin anfi ƙarfin musamman da baba Kamis yay magana yayan Mama kenan. haka shekaru suka dinga zuwa suna shuɗewa tamkar yadda a kullum nake rubuta page ɗin labari ina tafiya wani page ɗin yanzu muna da kimanin shekaru biyar kenan Jalal ya zama ɗan shekara biyar kyakkyawan yaro fari tas kamar ɗan larabawa ga shegen surutu da wasan tsiya,amma masha Allah aƙwai ilimi musamman na addini baya wasa hakan tasa Alhaji kb yake alfahari dashi,a wannan lokacin Mameey ta haifi yara maza guda uku a lokaci daya ƴan uku kenan Imran,Irfan,Aryan inda Jalal ya basu tazarar Shekara uku kenan a wannan lokacin suna da sheka bibbiyu su kuma, Jamal kuma tana ɗauke da ƙaramar babynta mace mai suna Nihila sosai Jalal yay murna da samun babyn kullum idan ya dawo daga makaranta haka zaita ɗaukanta yana mata wasa,yanzo ma yana zaune yace "Mumy Nihila muna kama ko?" dry tai masa sabida baya gajiya da surutu wani chocolate ta ɗauka tace "maza kaiwa su Aryan"amsa yay da sauri cikin nutsuwa ya nufi part din6 Mameey ganin babu kowa yasa ya shige bedroom ɗin arba yay da wata roba tamkar zuma ce a ciki yana zuwa ya buɗe ya shaye tasss, ganin kusan awa guda bobo bai dawo ba yasa Mummy (Jamal)zuwa part ɗin Mameey a zaune ta samu Mameey ita dasu Irfan suna ganin Mummy suka tashi da gudu suka nufi wajan "eyee ƴan samari an girma ina yayanku? tun ɗazo ya shigo nan babu labarinsa?"Mameey ce ta miƙe tace "nikam ina part ɗin Abbou Jalal su Aryan kuma Yanzu aka kawosu daga school kafin Mummy tai magana Imran yazo da sauri wajan Mummy yace "Mummy ayaa can"ya faɗa yana nuna mata bedroom ɗin Mameey da sauri suka ƙarasa wajansa wata kara6 Mummy tayi sabida ganin Jalal ƙwance a ƙasan carpet kumfa na fita a bakinsa... kash😢na gaji idan babu comments gobe babu UPDATE zan hudu _Kamar yadda mace liffafin UNCLE NE na kuɗi a bayan nai free book guda biyu nace zanyi PAID book guda biyu to nayi THE NEW EMIR wannan shine cikon na biyun mai son UNCLE NE zai biya 300 da nace 400 amma na rage sabida naga kuna son shi da yawa,idan kuma kana bukatar vil inda zaka samu duka littafan dana rubuta na kuɗi kuma a nan zan dinga posting sai biyu a rana zaka biya 600 babu yawa ai nayi ƙoƙari da 1k ne, idan kuma ta prvt kakeso ana baka wannan kuma 1k shima zaki turo ta wannan asoson 0116886423 sulaiman naima a unioun bank,shedar biya 08119237616 ƴan Niger suyimin magana ta waccan number dana bayar wannan tafiyar daban take dan Allah idan ba siya zaki ba kada kimin magana, and kuma Ni bazance kada afitar ba kawai da kusan hakƙin da bana ku ba. _✨ UNCLE NE ✨_ _✍🏼 NIMCYLUV_ *8-9* _Wannan littafin na kuɗi nake rubuta shi da dukkan zuciyata,lafiyata,basirata kuyi hqr da a abinda littafin ya ƙunsa haka nashi salo yake,babu wanda naiwa dolen karantawa Sai wanda yay niya sabida haka masu faɗin kuɗin littafin yay yawa bance dole ku karanta ba ku barni da abina😂daman book ɗin ba irin naku bane na ƴan ajin tubar kalla ne,don haka i don't care about what people say to me,coz i have i confidence,kuma Allahamdulillah i have what i want kmar yadda nake so *UNCLE NE* bamu shiga komai ba a littafin har yanzu shimfiɗa nake *wannan page ɗin sadaukarwa ne ga dukkanin matan dake shan maganin feeling kuma suke anjiyeshi a inda suka dama ba tare da sanin halin da yaransu zasu shiga ba* ki biya kuɗi akan farashi mai sauƙi 300 idan kina buƙatar vip inda za'a ke posting sau biyu a rana kuma zaki samu sauran paid book ɗina ciki zaki biya 600 ta wannan asoson 0116886423 sulaiman naima s unioun bank proof of payment 08119237616 ƴan Niger suyimin magana ta Whasapp Please account za'a turo ko aje p.o.s musamman ƴan vip wanda bai da account yaymin mgn_ labari ko wanne da salonsa da kuma sigar da zai faɗakar musamman wanda suka sama ranse cewa dan su faɗaka zasu karanta domin ance fazakkir fa'innal zikira tamfa'ul mu'uminun. cikin tashin hankali Mummy ta ƙarasa inda yake ƙwancen tare da saurin saka hannu ta jawoshi zuwa jikinta, jijjigashi ta fara yi tare da kiran sunansa "Jalal Jalal" shuru babu magana kuka ta fara sabida daman raguwar zuciya gareta da sauri Mameey ta amshi Nihila a hannunta ita kuma Mummy ta ɗauki Jalal tayi waje dashi da gudu tana kiran sunansa da ƙarfin gaske,tana fara taga strais ɗin benen Alhaji kb na shigowa ganin hannunta ɗauke da bobo ya sashi sauri sakin jakar dake hannunsa hannu yasa ya amshi Jalal dake hannun Mummy ya ƙarasa dashi wajan duguwar sofa cikin wani irin yanayi yace "mene yasha"?kafin Mummy tayi magana Mameey tace "a ɗaki na aka samesa a ƙwance yaje kaiwa su Irfan chocolate kuma tym ɗin bana part ɗinka ina gyarawa" cikin damuwa ya miƙe tsaye ya nufi part ɗinsa frist acid box ɗinsa ya ɗauka cikin sauri ya fara bin cikar abinda ya sanya shi wannan duguwar sumar da kuma kumfar dake fita a bakinsa,wajan 30minutes ya ɗauka yana dubawa gaba ɗaya ya haɗa gumi sai zufa yake zubarwa, numfashi ya sauke tare da kai dubansa ga Nihila dake kuka hannun Mameey cikin kulawa yace "kina jinta dai ko?mene yasa baki son bata abincinta ne"cikin son danne kukan da take tace "bana da ƙwanciyar hankali Abbou Jalal kalli bobo a ƙwance ban san ra sashi"jinjina kai yay dan shima ba ƙaramin tashin hankali ya shiga ba musamman daya fahimci abinda Jalal ya sha,kallonsu yay 1 by 1 kafin ta kalli ƴan uku da suka rungome juna suna kuka musamman Aryan domin yafi shaƙuwa da Jalal "wane ya ajjiye maganin feeling a cikinku?" da mamaki suke kallonsa kafin su haɗa baki wajan faɗin "maganin feeling kuma?" da sauri Mameey tace "ayya wallahi na ajjiye saman dressing mirrow i almost forged"girgiza kai kawai yay kafin yace "kin san illarsa ga yara wanda basu da sinadarin sha'awa bare maganin yay aiki a jikinsu,kin san halin da yake sanya su Salmerh innalillahi"kukan Mummy ne ƙaro kafin tace "yanzu wanne hali yake ciki?"goge zufar dake zobu masa yay kafin yace "yana halin Neurological disoders" shuru sukai gaba ɗaya kafin Mummy tace "me kenan?" hannu yasa ya ɗauki Jalal yace "Wasu lokatan Maganin Yakan Tursasa Kwakwalwa take bada Umarni wa Gangar jiki Barkatai sbd aikinta zai karu fiye da yadda takeyi sbd Sinadarin Adrenaline dayake a cikin maganin, haka zaisa shi yaron da bashida feeling sai maganin yanemi ya taba kwakwalwarsa saiyake kamar ana sashi yayi abu, kansa zaiyi masifar ciwo sbd babu Sassan da maganin zaiyi aiki a jikinsa direct kwakwalwa zai tafi"zubewa tayi wajan tare da faɗin "na shiga uku Ni Jamal wannan wanne irin abune meke shirin faruwa da Jalal ne?hakan na nufin zai dinga abu kamar mara hankali ne ko kuma me ya ilahi wacce irin lukutar masifa ce wannan yaro ƙarami ya fara samun matsala da brain ɗinsa to inaga ya girma basu san abinda hakan zai dinga jawowa ba,basu san mene zai dinga aikatawa ba"da sauri ta miƙe tafi bayan Abbou Jalal tana zuwa ta samesa yana yana ɗaurawa bobo drip a hannu bayan yay masa injection,zuciyarta ce ta buga da ƙarfi sabida gaban Jalal da taga ya tattare waje guda ga fatar wajan ta ya mutse tamkar ba'ai masa kaciya ba,cikin sauri ta ƙara inda yake ƙwancen takai hannunta zuwa saman mararta sa saurin saki tayi tare da fasa ƙara sabida ba tayi tunanin abin har yaje ga haka ba,da sauri Abbou ya jawota jikinsa ya fara rarrashinta cikin sigar lallashi yace "mutum baya tara sani ga Allah Jamal, ƙaddara kutse ta kewa rayuwar ɗan adam ba tare daya shirya amsar ta ba,kamar yadda bamu san yaje ya ɗauki wannan maganin ya sha ba,haka bamu san sanda ƙaddarar zata rabu daga jikin bobo ba,nasan cewa jiya ta huce yau tazo kuma muna jiran ganin gobe to itama ƙaddarar da aƙwai lokacinta,ki ɗauki matsayin wata jarrabawa daga rabbil arshir azeem komai zai zama dai in sha Allah"wasu hawayenne suka ƙara fitowa daga cikin idanunta cikin tausayin halin da Jalal ke ciki ta kalli Abbou tace "amma kalli yadda gabansa ya..." sauri ɗaura labɓansa yay saman nata tare da rungome ta sosai a jikinsa sabida yasan halinta yanzu zata iya birkice masa bayanta ya bubbuga yace "na gani basai kin faɗa ba kiyi masa addu'a kawai"kaita ɗaga masa tace "in sha Allah"sumbatar lips ɗin nata yay yace "that why i always love you babyna" tun ɗazo take tsaye ba tare da tace komai ba sai yanzu da taga zasu tafi wani abun tayi saurin bubbuga ƙofar gaba ɗaya suka juyo suna kallanta idanunta fal hawaye tace "wallahi bada wasa na ajjiye wannan maganin ba,kamar yadda bazan so rayuwarsu Aryan ta lalace ba haka bazan so rayuwar Jalal ta gurɓata ba,domin wata rana shine Garkuwa yarana shine zai zame masu gata dan Allah kada ku zargeni akan wannan abin yadda ban taɓa cutar da Zulfa haka bazan taɓa cutar da jinin ta ba"ambaton sunan Zulfa da tayi yasa Abbou saurin dafe kansa da yaji yana sara masa lokaci guda yaji duniyar na juya masa,ga wata guguwar tsanar Zulfa data ƙara bunƙasa a zuciyarsa,cikin sauri ya shige bathroom ya sakarwa kansa shower gaba ɗaya jikinsa rawa yake idanunsa sun sauya kala a hankali kuma bathroom ɗin ya fara juya masa kafin daga bisani yaji wata iriyar murya kamar ta mage tana faɗin. "dole ka manta da Zulfa kamar yadda ta gudu ta barka duk da irin soyayyar da kake mata yeeeeeehuuuuuu ka manta da Zulfa a rayuwarka ka manta da ita shine ƙwanciyar hankalinka idan ba haka ba sannu zamu fara...."bai bari an ƙarasa maganar ya fasa ƙara wacce ta karaɗe cikin amma ga mamakinsa shi kaɗai yaji ƙarar domin ko su Mameey dake bedroom ɗinsa basu jita ba, cikin ficewar hayyaci ya tari ruwa a wajan sink ya watsa saman fuskarsa cikin zafin rai da ƙunar zuciya ya buga kansa da bangon bathroom kafin ya samu damar faɗin "na sani daman nasan gujeni kikai kamar yadda ban san waye ni haka kema na manta dake a cikin rayuwata na tsaneki Zulfa na tsaneki" ya ƙare maganar cikin kuka mai tsuma zuciya tamkar ba namiji ba,haka suka ƙare hunin ranar babu farin ciki Jalal shima haka ya huni da wani a zabbban ciwon kai har firgita yake sai dai Abbou ya ƙara ɗaura masa drip da allurar bacci ko abinci ƙin ci yay,haka ƴan uku banda kuka da kiran sunan ahyyyaaa wai yaya babu abinda suke da kƴar sukai rungome juna sukai bacci, Abbou kam bacci gagarar idanunsa yay zuciyarsa fal tausayin bobo saboda shika ɗai yasan matsalar data samu Jalal yaƙi gayawa Mummy ne sabida bai son ta tashi hankalinta,haka shima Jalal har abada bazai taɓa gaya masa wannan tashin hankalin ba,washe gari da safe bobo ya farka jiki da sauƙi cikin nutsuwarsa ya fara tafiya part ɗin Mameey yana zuwa ya nufi bathroom room ɗin kayan cikinsa ya cire tas tare da ƙarewa surar jikinsa kallo, Mameey da gama shirinta kenan zata kaisu makaranta sabida Abbou tun safe ya tafi office hatta huce bathroom ɗin ta sai kuma ta dawo da baya sabida wani nishi da gurnani da taji yana fitowa daga cikin bathroom ɗin a tsorace ta fara buga ƙofar amma sam taƙi buɗewa cikin haka taji wani wani sexcly sound ya fito daga bathroom ɗin ƙara ƙasa kunnu tayi taji an ƙara faɗin "ahhhyashhhh" guys what did you expecting? GAREKU IYAYE MASU SHAYE-SHAYE MAGANIN SHA'AWA SANNAN KU AJJIYE SHI INDA KO KAGA DAMA....YANA DA AMFANI KUMA YANA DA ILLAH *MUJE DAI ZUWA HAR YANZU SHIMFIƊA NAKE* _✨ UNCLE NE ✨_ *9-10* Zaro idanu waje tayi cike da mamaki da sauri ta miƙe tsaye tare da zuge wata ƙaramar ƙofa dake jikin door ɗin bathroom ɗin,a hankali ta leƙa a tsaye ta hangesa yana kallon mirrow ba tare da tasan abinda yake ba kasan cewar ya bata baya,cikin ƙwanciyar hankali tace "Jalal.."dadaran idanunsa ya ɗaga wanda sukai jaa sosai ya zubawa mirrow'n idanu, ta mirrow'n kuma yake hangen ƴar Kofar da Mameey ke leƙensa lumshe idanunsa yay tare da sakin murmushi har saida beauty points ɗinsa suka loma,ba tare kuma da yace komai ya ƙarasa wajan ƙofar ya murza key ya fito,ajjiyar zuciya tayi tace "kaban tsoro bobo what did you do inside the bathroom? girgiza kai yyi yana nufar parlour yace "babu fa" itama ba tace komai ba tabi bayansa har zuwa parlour'n, gaba ɗaya su Imran suka tawo wajansa da gudu suka rungomesa "ayyya bafiiii ciwooo ko" cewar Irfan, ɗan waro idanu bobo yay tare da shafa kan Irfan yace "shirme kawai naji sauƙi fa"kallon Aryan yyi daya kafesa da idanu yace "ohh hello darling"ya faɗa ya tafa hannunsa kwaɓe fuska Aryan yyi kafin shima ya shige jikin yayan nasa suka haɗe su huɗu waje gudu abin sha'awa "ohhyaa guys Les go" Mameey ta faɗi hakan tana yin gaba, binta sukai a baya ya zamana Jalal shine na ƙarshe yana tafe kamar baya son tafiya hannunsa dafe da mararsa sai lumshe idanu yake,kai tsaye makaranta ta kaisu kafin ta dawo zuwa gida. da yamma misalin ƙarfe biyar Jalal ya fito compund cikin shigarsa ta farar jallabiya kansa ya sha gyaran da Mummy tayi masa, direct wajan baba Habu ya zauna yana mai sauraran wani news da akeyi a gidan redio a nan yaji mai labaran yana faɗin "hukumar gwamnatin ibadan tana neman yara masu kimanin shekaru biyar zuwa goma domin ɗaukan su zuwa karatu a ƙasar Paris as valunteer,haka kuma duk yaron daya fito da 1st class hukumar zata ɗauke sa ta bashi aikinyi wanda yaga dama" haka yaci gaba da jin labarin a kuma lokacin ya haddace email ɗin da suka bada domin kowa ya tura baya nan sa, baba Habu ne yyi saurin faɗin "wa yaga al'ƙawarin ƴan nepa..., atoo kuyi komai lokaci ne mudai ana watsa mana ƴar yafin shinkafa zamu kaɗa maku ƙuri'a" kallonsa Jalal yay ba tare da yace komai ba, ƙara gyara zama baba Habu yyi yace "sannu boba kai a rasa sunan da za'a saka maka sai na wannan abin zuƙar,ina ruwan ɗan Maraya aida idanuna biyu aljanun suka ɗauki mamanka da gora zan rakasu,ai kaga tun lokacin basu dawo ba,yoo to nima ɗin ai Sheikh ne a ƙauyan mu kaji siminin da ake karantawa aljanun ko NASI KO FATIHA ai saba'in ɗin nan na hadda ce ta"miƙewa Jalal yyi tare da gyara zaman farin glass ɗin idanunsa yace "sittin dai"yana faɗin hakan ya shige cikin gida sabida kiran magrib da akai,babu kowa a main parlour sai Imran yana bacci tashinsa yyi yace "time for paryer" da sauri ya kama hannun bobo suka nufi upstrais part ɗin Abbou suna zuwa yana fitowa daga bathroom al'wala suka ɗaura Jalal kuma ya nufi bedroom ɗin Abbou ya fesa parfume kana ya biyosu a baya,dwonstairs a nan suka samu Aryan da Irfan gaba ɗaya suka nufi masjid ɗin dake wajan gidansu. gaba ɗaya a zaune suke saman babban daining table suna dinner "mene? hauka ake da za'a bar bobo karatu har zuwa paris babu inda zashi" Mummy ta faɗa lokacin da take kai glass cup bakinta da niyar shan lemon inibin da tayi masu ɗazo, haɗe rar Jalal yyi tamkar babba kuma tsill ya gagara faɗin ko "A" sai juya strawberry ɗin da aka yanka masa ya kasa cin koda ɗaya ne, Abbou ne ya kalli Mummy yace "idan yaro yazo da abu ba'a gwasalesa da a kudu ne iyaye sunwle suke neman shawara wajan yaransu sabida hakan na ƙara buɗa masu ƙwaƙwalwarsu, Ni anawa ganin abarshi yyi abinda ya keso is better" cikin yanayin damuwa Mummy tace "amma tayaya ne zai iya kula da kansa? kai kanka wani lokacin birkici maka yake,yaya kake ganin ace babu wani family nasa.." ta ƙarasa maganar cikin raunin zuciya,domin har zuciyarta bata son tafiyar,girgiza kai kawai Abbou yyi domin daman yasan za'a sha wahala da Mummy "manyan makarantu irin wannan aƙwai kula,domin abinda za'ai wa mutum acan ko gaban iyaye sai haka, addu'a shine kawai ya dace da Jalal" cewar Mameey,ganin da gaske kuka Mummy kesonyi yasa Jalal miƙe ya ƙarasu inda take zaune, murmushi yyi kafin yace "my ambition is ur ambition too zaki farin ciki wata rana"gaba ɗaya kallonsa sukai domin Jalal idan yay magana saika rantse ɗan shekara Ashirin ne bayan ko 6yrs bai rufe ba,yana faɗin hakan ya shige part ɗin Abbou,abinda masu sani ba Jalal ya daɗe da tura baya nansa ta email ɗin da suka bayar. washegari da misalin 8 aka kira Abbou tare da tambayarsa shine mahaifin Muhammad Jalal? da "eh" ya amsa masu nan sukace ana nemansa shida Jalal yanzu a gidan Gwamnati, murmushi kawai yyi domin ya tabbatarwa kansa Jalal ne,a gurguje yaje islamiyyarsu Jalal Lokacin yana tsaka da bada hadda ya nemi permission wajan malam,ganin babu wata matsala daman saukarsu saura wata guda yasa yace "suje kawai" a parking spaces na gidansa yay parking anan ya tsaya yace Jalal yaje ya sauya kaya, baba Habu na zaune yaji ana buga get da sauri ya ɗauki gorarsa yace "huuu yau naga tsiya iyayenku su nome sannan kuzo aci daku,atoo ina dalili nima dai naje na ɗauko su Iliya a makarantar su daina cin na mutane.." murmushi Abbou yyi yana jinjina abin dryar getman ɗin a haka Jalal ya fito cikin blue black ɗin jallabiya sosai tayi masa ƙyau sabida farar fatarsa,a duniya yana son jallabiya dan duk rabin kayansa sune. yana zuwa Abbou ya buɗe masa side ɗin kusansa ya zauna,key yaywa motar ya nufi wajan get da ita,a nan baba Habu yace "Allah ya kiyaye,ahaa yama kiyaye ai domin tasss na tofe wannan motar da siminin sama" gaba ɗaya Abbou da Jalal suka saki murmushi lokaci guda,da haka suka bar gidan,sosai sukai cike-cike na takaddu kuma a nan akace nan da wata guda tafiyar,hakan yaywa Abbou daɗi domin har Jalal yay sauka kafin tafiyar,suna kammalawa suka nufi gidan Mama,a parlour suka sameta tana jin motsi tace "naga shegun ƴan wutan da suka yankemin waya" da sallama Abbou ya shiga ganinsa yasa ta washe baki tare da faɗin "lale lale ashe Kabeeru ne da ango na"direct bobo wajanta ya nufa yana zuwa ya haye cinya yace "grandmother badai masifa ba"baki ta saki tare da tafa hannu tace "yau naga tsiya to ubanka Kabeeru shine mafifaffe"sai kuma ta saki dry tana faɗin "hehehe Allah ya jiƙan Laure badan ta mutu ba,tasha jibga Musamman a ruga" zamewa Jalal yyi daga jikinta ya nufi cikin bedroom yana faɗin "kawai kice kinci zali" sai a lokacin Abbou yace "mun sameki lafiya Mama? ya mutsa fuska tayi tace "kadai sameni lafiya, wancan fitsararran ina yake ta lafiyata...,har yanzu ƙafarce ke damuna da ciwo" cikin damuwa Abbou yace "sai hqr ai Mama,kin san shekaru sun fara jaaa"da sauri ta miƙe tsaye tana faɗin "dama na sani to wallahi nida mutuwa munyi hannu riga,yooo nida nake shirin aure zaka jawa masifa jaa ɗanka kuyi gaba" danne dryar dake cinsa yyi yace "ba haka nake nufi ba,amma kiyi hqr"nan ya shaida mata tafiyar Jalal zuwa ƙasar Paris,dryar tayi tace "wlh yaje na sarara ina dalili baka haifa na wani ya addabeka"kafin Abbou yace wani abu bobo ya fito hannunsa ɗauke da fara roba ya cika dambun nama a ciki,sannan ya ƙulle wani a leda yace mata nasu "darling ne"su Aryan kenan "wlh ubanka ka jawa a sara"ta faɗi hakan tana kuntu wata farar sabuwar Naira biyar ta bashi,wannan ƙa'ida ne saita bashi,a haka Abbou ya fito da dubu biyar ya bata kana sukai mata sallama,suka tafi. Komai aka sawa rana yana da lokacinsa,sai dai idan ba'a saka ba,a yau Jalal sukayi saukar Alkur'ani mai girma,tare da hadisai,fiqhu,sira, umdatul ahkam,farin ciki wajan Abbou da Mummy harda Mameey ba'a mgn, haka suka dinga walima da ɗaukan photo da allon Jalal ha Kur'ani,har shedar kammalawa, Jalal yasha babbar riga Tamkar babban mutum,a kuma wannan ranar yini yay da a zababban ciwon kai,ta zarar kwana biyar tsakanin jirginsu Jalal ya shilla zuwa Paris, Mummy kuka hadda majina shima a lokacin ji yyi kamar kar yaje,su Irfan daman ba'a zo dasu airport ɗin ba,sabida kukansu akan idanunsu jirgin ɗaliban ya tashi. _(a gurguje)_ after 24yrs wata ƴar kyakkyawar budurwace mai kimanin shekaru 16 ta fito daga wani part jikinta sanye da wata lafiyayyiyar abaya wacce kalarta kawai zaka gani ka fahimci tsadarta,domin abaya shigar girma da mutunci ce,wanda ya san asalin abaya bazai tuzarta ta ba,wani babban falt ta nufa a wannan flat ɗin wajan side huɗu ne,side ɗin farko ta fara shiga,tun daga ƙaramin parlour'n tasan yana nan bai fita wajan motsa jiki ba,a hankali ta tura kanta cikin bedroom ba tare da tayi sallama ba, idanunta ta shiga juyawa ganin baya bedroom ɗin,ganin komai tsaf yasa tayi murmushi,daka bayanta taji anyi mata cakul cikin sauri ta zabura ganinsa a bayanta yasa ta turo baki tace "naji tsoro" kai ya ɗauke yace "uhm ko..? mene ya kawoki side ɗina bako sallama da ido kamar na mage"kwaɓe fuska Nihila tayi tace "to ba Abbou yace min na gaya maka can yamma za'a je airport ɗauko bobo ba"zaro idanu yyi yace "what!? bobo zai dawo wow"lumshe idanu Nihila tayi tace "Finally zanga kyakkyawan gidan nan yau,zanga bobo na" drya Irfan yyi yace "to uwar iya fice kiban waje" a can Paris jirgin daya ɗauko su Jalal babu inda ya tsaya sai wani gari mai suna *_Malta_* a wani yanki da ake kira da *_birnin nufar_* wani yanki na Yahudawa, idan kaga yadda mutanan suke babu musulunci saika rantse tafiyarsu ɗaya da ƙasar *_Israel_* domin yadda shuban garin yake abu babu tausayi saika ɗauka halinsu ɗaya da *_Ben jamn netanyahr_* wato shugaban ƙasar Israel yaransu na Jewish kusan tafiyarsu ɗaya,basa taɓa yadda da Musulmi bare har suyi tunanin haɗa Aure tsakanin banbancin ƙabilun, ban bancin dake tsakanin Birnin nufar da Israel shine Israel ƙasar larabawa ce domin a nan aka haifi Annabi Isa a Kashi a shirin na Annabawa duk a can aka haife su,amma gaba ɗaya mutanan ƙasar basa da tausayi da imani a ransu,kuma baza su taɓa musulunta sai mai rabo,domin sune suka buƙaci a saukar masu da abincin a sama,kuma akai yadda sukace amma hakan bai saka sun miƙa wuya ba,sam basu yadda da Annabi Muhammad ba,amma abin mamakin yadda suka san Kur'ani ko musulmi sai haka,jew (Bayahude) ɗaya yafi profeser ashirin ilimi, (Jewish) shine sunan yaransu ƴan Israel kenan,to suma ƴan birnin nufar haka suke. a hankali wata lafiyayyiyar mota ke tafiya zuwa hanyar wani yanki dake birnin nufar, wani kyakkyawan farin matashin saurayi ne a bayan motar,kana ganinsa kasan ilimin addini ya ratsa ƙwaƙwalwarsa,farine tas mai faffaɗan jiki musamman ƙirjinsa,yana da ƙyan suru ga haiba da kwarjini,ga wani kyakkyawan saje da yaywa fuskarsa ƙawanya,pouting red lips ɗinsa yay kana ya gyara zaman dark blue ɗin shaddar dake jikinsa,cikin nutsuwa yake operating system ɗin dake saman cinyarsa yana bin cike akan ƙwayar cutar sicler,wani wawan birki drever'n yyi hakan tasa matashin ware labɓansa cikin Muryar nutsuwa yace "meke nan?" a razane drever'n yace "Dr wata yarinya ta tari gaban motarmu fa" zare glass ɗin fuskar wanda aka kira da sunan Dr yyi,a hankali ya ajjiye system ɗin zuwa gefen sa, bai sun su ɓata lokaci a yau yake son isa ƙasar su, burinsa ya ƙwana gefen Abbou'nsa,juya blue eyes ball ɗinsa yyi ganin da gske yarinyace gabansu sai ɗaga hannun take sama tana ƙunƙuni,sosai Matashin ya karanci yaran kuraman da take masa a kuma lokacin ya fahimci ita ɗin kurmace, fitowa yayi daga motar ya nufi inda take tsaye ganin ya fito yasa tayi saurin ƙarasawa garesa,jaa baya yayi tare da girgiza mata kansa shi su yake yace ta basu hanya sauri suke,a nan itama su take tace masa "ya taimake ta wasu ne suka biyo ta zasu kasheta" da hannu yay mata nuni da suwaye,ganin yadda jikinta ke rawa ga kuma yadda pech lips ɗin ta ke motsawa gaba ɗaya ya jiƙe da yawo,hakan yasa bai san lokaci data ƙarasu gabansa ba,zaro idanu yay tare da buɗe baki zai magana yaji ta faɗo jikinsa ta ƙanƙame sa,da sauri Dr Jalal Kabeer bobo ya runtsa idanunsa sbd wani sarawa da kansa yyi.. end of free page..mu haɗe a paid grp you can start ur payment 300 for nrml grp,600 for vip zasu samu the new emir,da izzar so,da sai na aureta,duk a 600 ga posting sau biyu account number 0116886423 sulaiman naima s, unioun bank, proof of payement 08119237616 ƴan Niger suyi magana ta number, thanks for the love and care Allah yay maku albarka da rahama🥰show me some love. _✨ UNCLE NE ✨_ *11-12* Surprise😝 _Ga ƙarin free page nan sabida masu tambatar hakan,to gashi nan kamar yadda nai al'ƙawari, zan ƙara pages guda biyu, bonus dukkan wanda ya biya 400 a yau ta hanyar transfer ta account ɗin nan za'a sashi a vip ma dadin ya bada 600,haka wanda ya biya 200 za'a sashi a nrml grp madadin ya bada 300 ga number asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun bank shadar biya 08119237616 akafta iya yau ne wannan bonus ɗin_ Hannu yasa ya dafe gefen kansa dake masa wani a zababban ciwon,kafin ya ware idanunsa ya saukesu aƙan yarinyar data maƙale jikinsa,gaba ɗaya jikinta rawa yake,domin iya tsorata a tsorace take,banda jijjigashi da dukan ƙirjinsa ba abinda take ware manyan idanunsa yyi sabida wani gantallun kaya daya gani a jikinta kamar ƴar kiristan,wani wani czy jeans ne a jikinta iya karshi quiwa,ga kuma wata ƙaramar riga wacce gaba ɗaya bata huce cinya ba,sai dugun gashinta da aka rinashi zuwa 2colour baƙi da blue,ga wani farce a jikin yatsun hannunta,saurin zare jikinsa yyi daga nata yana mai ƙarewa surar jikinta kallo gata kyakkyawa ajin farko,sam ba fara bace amma yadda jikinta ke sharning ga skin ɗinta a mulmule,hawayen dake zuba a fuskar ta ne zai tabbatar maka da kuka take,amma a zahiri ko muryarta bata fita sai ƙunƙuni da take, Jalal take tsaye ya lumshe idanunsa a lokacin ɗaya ya gama ƙare mata kallo,ba tare kuma da yace komai ba ya juya abinsa zuwa wajan mota,side ɗin baya ya zauna tare da ɗaukan system ɗinsa yaci gaba da dannawa ba tare da tunanin wani abunba,drever'nsa ne yaywa motar key sai a lokacin Jalal ya ɗaga firgitattun idanunsa zuwa ga murfin motar daya manta bai rufe ba,yana ƙoƙarin rufewa yaji ta shigo cikin motar sai haki take,can kuma yaji Wata hayaniya na tashi daga cikin wata duguwar hanya,rankwafuwa yyi kusanta yyi saurin rufe motar cikin taƙai tacciyyar maganarsa yace "muje airport" da sauri drever'n yywa motar revers ya juya da baya hakan yyi dai-dai da lokacin da wasu matasa kusan su ashirin suka fito daga hanyar hannayensu ɗauke da makamai kala daban-daban, ajjiyar zuwa ta sauke Jalal kam sai a lokacin ya tabbatar da maganarta da tace kasheta za'ai,kai tsaye airport suka ƙarasa suna zuwa aka fara shirin tashi daman shi ake jira sabida wajan wani babban mutum da yace zashi ya saka masa hannu a jikin wani file,yana zuwa aka amshi system nashi tare da wayoyinsa aka ajjiye waje guda,can baya aka bashi waje ya zauna,kusan 5minutes ya tuna yarinyar bata cikin jirginsa,da sauri ya miƙe tsaye yywa security cikin jirgin magana "jeka kawomin wata a waje" jinjina kai security yyi babu jimawa suka ƙarasu da ita yace "Dr gata"yana daga kishin giɗan ba tare daya kallesu ba yace "to goyata zan?go with her"jin hakan yasa security rufe vip side ɗin sannan ya bata waje daga cikin jerin kujerun jirgin,a haka aka fara sanarwar kowa ya daura blet babu daɗewa jirgin ya fara shawagi a ƙasa kafin ya lula saman gajimare zuwa ƙasar ibadan. acan birnin nufar gaba ɗaya tawagar mazan da suka biyo yarinyar suka rufawa motarsu Jalal baya,gudun mota dana mutum ba ɗaya ba bisa dole suka tsaya suna mai takaicin rashin samun ta da ba suyi ba,cikin zafin rai Joshua ya fesar da numfashi yana mai girgiza kansa kamar zai kuka haka yake jin zuciyarsa, cikin yaransu yace "nine ta guda,bayan kowa yasan cewa dole ne namiji ya kusanci mace kafin aurensu,domin tabbatar da guzarinta,mene yasa ni taƙi amincewa dani bayan tun tana ƙarama nake kwadayinta,ohhh wow ta girma shine zata gujeni idan har Papa shine kakanta to tabbas zata dawo garin nan,zan nuna mata kalar nawa rashin imani muje zuwa"Joshua ya ƙare maganar yana gyara zaman gudun fanten dake jikinsa,gaba ɗaya jikinsa zanene ga wasu manyan layo,John dake kusa da Joshua yace "tayaya zaka dawo da ita?bayan baka san inda za taje ba,kuma kasan cewa Papa bazai taba cutar da jikanyarsa ba"a fusace Joshua ya kalli John yace "nasan baka manta uwa SUNDU ba,ita kaɗai ta isa ta dawo min da ita zuwa birnin nufar,kuma ina mai tabbatar maka nama fasa aurenta amma tabbas zan mallaketa matsayin..."kafin ya ƙarasa maganar yaji anyi saurin rufe masa baki cikin jarumta ya hankaɗe hannun John yace "kai bama ita ba,har wanda ya ɗauketa taja masa masifa daga ko yaushe zai fara ganin kalolin bala'in da zan sanya shi"yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin birnin nufar,kai tsaye wajan Papa su kaje nan suka tarar ya shiga cikin gidan domin ganin abinda yake faruwa. "Papa kayimin rai ka dawomin da yarona,na maka al'ƙawarin zan bashi Joshua matsayin mata (kusan hausar marasa yare,namiji a bashi sunan mace,mace a bata sunan namiji) ƙahon dake kansa ya gyara zamansa tare dayin wani numfashi yace 'uhmmm..,kai da yaronka bakwai jin mgn,kuna haramta abinda yake al'adarmu,dan haka kiyi kuka da kanki" yana faɗin hakan yyi saurin juyawa zuwa gefen sa sbd kukan da yaji yana tashi,wata ashar ya ƙunduma tare da faɗin "baza ko daina fitomin da wannan abar ma,wlh duk sanda na ƙara arba da ita saina kasheta"ya faɗi hakan yana ficewa waje,da sauri Katarina tayi wajan da Zulfa ke zaune ta ƙanƙame wani teddy sai kuka take,sanin duk abinda da zatai mata ba zata motsa ba,yasa ta kira Jabir a waya ta shaida masa abinda ke faruwa,yana cikin neman yarin data gudu yyi saurin dawowa cikin babban gidan kai tsaye sashin Katarina ya huce yana zuwa Zulfa ta miƙe da gudu ta faɗa jikinsa dana faɗin "ya rahamanu" duk iya shekarun da tayi babu abinda take faɗe sai haka,haka kuma bata yadda da kowa tun sanda aka kulleta a ɗakin duhu a ranar da Jabir ya kawota birnin,sosai shekarunta suka jaa domin taje wajan shekara 45,amma tana nan lafiyarta lou sai rashin hankalin da take fama dashi,domin idan abun ya tashi haka zatai ta kukan kuraye gaba ɗaya a sauya mata kamani,haka Jabir zatai mata addu'a sabida yanzu ya iya karatu sosai duk da shima shekarunsa sunja,kuma har yanzu bai taɓa aure ba,domin an riga da an cire masa sha'awar mace,koda yace zai auri Zulfa Papa cewa yyi sam bai yarda ba,idan kuma yyi to dashi da Zulfan duk saiya haɗa su da uwa SUNDU, rungome ta yyi tare da faɗin "sorry na barki ko?" Ita dai bata kulasa ba sai ajjiyar zuciya take saki,a haka ya ta zuwa inda take ƙwana ya bata abinci taji sannan ya lallaɓata tai bacci rungome da teddy. misalin biyar na yamma jirgin ya sauka a filin tashi da saukar jirage dake garin ibadan,a hankali ɗaliban suka fara sakkowa domin sosai suke farin cikin dawowa cikin ahalinsu,kowa yana kewar gida da kuma dangi,sai da kowa ya fita ya barsa zaune saman sofa ya lumshe idanunsa,a wannan lokacin idan ka kallesa saika rantse bacci yake,amma a zahiri tunanin yadda zai da ciwon da yake damunsa yake,wani lokacin har kunyar kansa yake, musamman idan tunaninsa ya juye haka zaita abu ba tare da sanin abinda yake bai dace ba,yana abu irin na wanda hankalinsu da tunaninsu yabar ƙwaƙwalwarsa,babban tashin hankalinsa bai huce yadda mazantakarsa take yawan sauya ba,wani lokacin da zama ƙarama,wani lokacin yyi mmkin girmanta, ajjiyar zuciya ya sauke tare da ware gajiyayyun idanunsa wanda ya kejin sunyi masa nauyin gaske sabida ciwon kan dake fama dashi,ganin Jafar tsaye a kansa ya sashi saurin haɗe rai tare da miƙewa tsaye,ya fara shirin fita,dry Jafar yyi yace "look at ur face my frnd,gaba ɗaya kowa ya sauka sai kai ɗaya,har na fita Abbou yace kana ina,sai a lokacin na fahimci baka fito ba,kai kowa na murnar ganin ƴan uwa kai kana zauna kana banzan tunaninka wanda baya ƙarewa"tunda ya fara magana idon Jalal yake a rufe harya kammala,ware idanun yyi tare da faɗi "uhm" kai tsaye waje ya nufa yana ƙoƙarin ficewa daga jirgi yaji tayi saurin kama hannunsa sai rarraba idanu take, ware idanu yyi tare faɗin "tab" domin gaba ɗaya ya manta da ita,wata sabuwa kenan,zare hannunsa yyi kafin ya ƙara haɗe rai yaci gaba da tafiya tana biye dashi a baya,cikin murna Aryan ya tafi da sauri yana zuwa yyi hugging ɗinsa tare da faɗin "oyoyo brother ur wlcm" murmushin gefen baki Jalal yyi wanda ya ƙara fito da zallar kyansa cikin ƙasa da murya yace "missed u too darling"a tare suka jera zuwa wajan su Abbou tun daga nesa yake ƙarewa Nihila kallo harya ƙarasu inda suke tsaye,yana zuwa Irfan da Imran suka rungome sa suna faɗin "we are happy to see u yaya" kan kowa ya shafa kamar yadda yake masu suna yara cikin mgnarsa wacce babu hausa sosai yace "i'm also so happy to see u darling" dry sukai gaba ɗaya,a hankali ya ƙarasu wajan Abbou yana zuwa ya zame hular kansa tare shigewa jikin Abbou yana sauke wata sabuwar ajjiyar zuciya, rungomesa Abbou yyi tare da shafa kansa yace "Barka da dawowa farin cikina"ƙara shigewa jikin Abbou yyi kafin ya ƙara sauke wata sabuwar ajjiyar zuciya,cikin sanyin murya yace "nai kewarka jigona nayi kewar jikinka"shafa kansa Abbou yyi yace "nima haka yarona ga Mummy can da Mameey da kuma grandmother" lumshe ido Jalal yyi kafin ya sauke kallonsa akan Mummy wacce ta kafesa da ido tana mamakin kyansa tamkar Balarabe,musamman kyakkyawar sumar kansa wacce take ƙwance sai sheƙi take,ganin yana kallonta ta sauke nata idanun tare da ware hannayenta,da sassarfa ya ƙarasa gareta yace "Mummyna"dry tayi tace "eyee bobo ya isa aure masha Allah"kwaɓe fuska yyi yace "i'm still young" haka ya ƙarasa wajan Mameey itama ya rungometa sosai taji daɗin ganinsa,salati yaji an rafka a bayansa tare da faɗin "huuu yau naga taƙadirin yaro nika tsana kakewa baƙin cikin ganinka"gira ya ɗaga mata tare da faɗin "ashe kina raye"cikin kumfar baki tace "ubanka Kabeeru da Uwarka Jamal su kakewa fatan mutuwa bani ba,yooo ina dalili duniyar nan mai daɗi ka jazamin masifa ina zaune" dry kawai yyi ya rungometa yace "sorry amaryata ykk" dungure kansa tayi tace "ɗan nema kenan ka zama jibgege abinka sai aure"shuru yyi mata,idanun sane ya faɗa kan Nihila wacce ta tsora masa idanu ko kiftawa ba tayi,juya idanunsa yyi a hankali kuma ya ƙarasa inda take,yana mai ƙare mata kallo,cikin ƙasa da murya yace "don't tell me Nihila ce wannan wow!!" Aryan yace "gata fa ta zama budurwa" ciki wata murya yace dama za'a bani auranta a firgice Mummy ta ɗago kanta murmushi yyi yace.. 😫yau nayi ni a wajan aiki,am sorry aimin afuwa soon za kuji ni, Please need ur comments and na shiga shafin kuɗi kada a fitar waje. if You need my book just contact me 08119237616 300 for nrml grp,600 for vip *by* *NIMCYLUV* [5/31, 10:57 AM] Fauzeya: _✨ UNCLE NE ✨_ _13-14_ Happy Children's day👶🏻👧🏻 _End of the last page wannan littafin na kuɗi ne,kuma amana ga wanda ya siya,mai buƙatar ci gabansa zai biya 300,wanda keson vip kuma 600 zanna posting biyu a rana,kuma zasu samu paid book ɗina ciki asusun biya 0116886243 sulaiman Naima s unioun bank,shedar biya 08119237616,dan Allah wanda yasan zai siya danya fitar Nagode basai ya siya ba,sannan dukkan abinda mutum zai gani cikin book ɗin nan ban son surutu a haka labarin littafin yazo da salonsa🤷🏻‍♀️idanma zakai magana ka daɗe ba kayi ba coz you can't change my mine to stop what i want._ _wasan yanzu ya fara,kamar yadda ƙaddara ke kunnuwa ɗan adam ba tare daya shirya kar ɓarta ba,haka *Jalilerh* ta shiga rayuwar *JALAL* ba tare da sanin manufar haɗuwarsa da ita ba, kamar yadda babu wanda ya san lokacin da ƙaddara ke barin mutum, haka *Jalal* bai sanda zamansa zai ƙare da *Jalilerh* tambayar gareku fans *shin mene mafita ga ciwon Jalal?* Sannan kuma mene sanadin zuwansa birnin nufar? *shin Jalal yasan cewa baya da mahaifiya ko kowa?* shin da gaske Nihila ƙanwarsa ce ko kuma aƙwai wani abu da kuke tunani akai? duk wannan amsar tambayoyin nine nake da ikon bada amsarsu dan haka sai ku hanzarta yin Subscribe ta hanyoyin dana faɗa a sama guys kuma fans ɗina masoya littafin NIMCYLUV a motsa nasan yanzu an fara biyan kuɗi ƙarshen wata yyi✋🏻😂🤚🏻_ _13-14_ "Eh Jafar nake son bawa" wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Mummy ta sauke,kafin tayi murmushi tace "ai Auta ta kana da iko da ita dan haka na amince"jinjina kai yyi alamar yadda, Mummy na ƙoƙarin faɗin wani abu Mama tayi caraf tace "yau naga sallama,wlh wata biyu na baki kiyi ciki ki haihu,yoo ina dalili haihuwa ɗaya ace wai Auta"Mummy da Mameey sunkuyar da kai sukai sabida wata kunya data kamasu,sam Mama bata iya bakinta ba,musamman yanzu da tsofa ya fara cinta "wai wace wannan take ɓoyewa bayanka ne?"Abbou ya tambaya yana ƙara kallon yarinyar sabida kayan daya gani a jikinta,sosa kai yyi yace "muje gida tukun" kansa ya ɗauke waje guda yace "baby baki missed brother naki ba?"turo baki tayi tace "naga baka kulani ba ai" hannunta ya kama tare da faɗin "uhm" Abbou ya ɗauki Mameey a gaba,sai kuma Mummy da Mama a baya,motar Aryan kuma yarinyar aka saka a gaba sai Jalal da Irfan da Imran sai kuma Nihila a cinyar Jalal tana jaa masa sajensa shi kuma yana danna wayarsa mai ƙirar iphone 12 max pro a haka suka isa gida. A parking space sukai parking motocin nasu,cikin nutsuwa kowa yake fitowa daga cikin motar,sosai Jalal yyi mmkin gidan sabida gaba ɗaya an sauya masa fasali tamkar a Turai daga nan ya tabbar arziƙin Abbou yafi ƙarfin nada,jin an taɓasa yasa ya juya domin ganin wanene, murmushi yyi ya shafa kan Nihila yace "baby" shagwaɓe fuska tayi tace "bobo ina ka samu wannan age mate ɗin tawa"lumshe idanu yayi tare da jan ma dai-dai cin gemunsa yace "barni da tambaya" yana faɗin haka yyi gaba abinsa zuwa cikin gida daman shine ya rage duk sun shiga,yana tafe tana binsa a baya,jin tafiya a bayansa ya sashi tsayawa cikin haɗe rai yace "ke zo nan"shuru tayi masa ba tare data tan kasa ba,a zafafe ya juya abin mamaki kanta a ƙasa tana kallon fararen ƙafafunsa, hannayensa ya ɗura a waist ɗin sa kamar mace yace "shifa kurma matsala ne dashi"wajanta ya ƙarasu yana zuwa ya sunkuya wajan fuskarta da sauri ya janye jikinsa tare daya mutsa fuska yace "kai rashin addini bai ba,ji yadda kike wari"still bata kallesa ba,ƙafa yasa ya murje ta ta ƙafar da sauri ta matsa tana yarfe ƙafarta sabida zafin da taji,a hankali kuma hawaye ya fara zuba daga cikin idanunta,sai a lokacin yasan bai ƙyauta ba domin babu ƙyau ƙyamarsu,ko nuna masu banbanci,a sanyaye yasa lallausan hannunsa ya tallafo haɓarta cikin ƙasa da murya dai-dai kunnanta yace "what is ur name"yyi hakanne domin babu garin da ba'a jin English, ɗago jiƙaƙƙun idanunta tayi kafin ta ɗaga hannunta tare da ware yatsun hanunta ta fara yi masa spelling na sunan da yaran kurmanci,zaro idanu waje yyi da mamakin sunan data faɗa masa yace "what!? Jalilerh fa"shuru tayi tana kallonsa yyinda shima kallon nata yake,ba tare da yace komai ba ya juya ya nufi cikin gidan gaba ɗaya a main parlour ya gansu zaune suna Shira wacce kusan rabinta Mama ce ke zuba abinta,ba tare daya tsaya ba yace "where is my side?"Aryan ne ya miƙe yace "muje na rakaka baƙonmu,ganin hakan yasa Jalilerh saurin ƙarasawa inda yake tsaki yaja kaɗan yace "Mummy a bata ruwa tai wanka ta sauya wannan sheɗanun kayan,sannan taci abincin am coming" Mameey tace "bobo abinci fa? duk sbd kai akayi fa"cije lips ɗinsa yyi yace "zan watsa ruwa"yana faɗin yyi gaba bai tsaya ko ina ba sai babban wani sashe inda yake da side 4 da alama shine na samarin gidan,yana biye da Aryan har side ɗin ƙarshe,key yasa ya buɗe lumshe ido yyi sbd ƙamshin ɗakin,komai sabo fil ga sabbin sofa ga t.v ga fregd,ciki ya shige inda bedroom yake a nan yaga tafkeken royal bed,ga dressing mirrow da kayan shafa kala-kala kuma komai irin wanda ake amfani ne,wajan wardrope ya nufa ware ido yyi sabida sabbin suttura daya gani sama da hamsin,banda jallabiya kusan ashirin a haka wasu na wajan ɗiki,ashe dan haka suke ta tambayarsa abinda yafi so,zare kayan jikinsa yyi ya rage daga shi sai singlet da boxer,wani side a wajan wardrope ɗin ya saka kayan,kana ya nufi bathroom shima komai tass yake abin sha'awa sauran kayan ya cire,tare da tsayawa gaban mirrow'n dake bathroom ɗin yana mai ƙara kallon mararsa wacce taya mushe tare da tattarewa waje guda,idanun sane ya kaɗa yyi jaaa sosai, yana mai jin baƙin ciki da kuma takaici hallitar tashi,mekanan? duk wani binkice daya dace yywa kansa a matsayinsa na babban likita yyi amma baya nuna matsalar komai,wazai faɗawa damuwarsa?wazai fahimce sa har yyi sharing damuwarsa dashi, ajjiyar zuciya ya sauke tare sauke hannunsa daga kan mararsa,cikin nutsuwa ya sakarwa kansa shower ruwa ya fara sauka a fresh skin ɗinsa,nauyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke yana jin zuciyarsa babu daɗi kawai daurawa yake,a haka ya ƙarasa wankan,ya fito yana tsane jikinsa,wajan dressing mirrow ya nufa,cikin nutsuwa ya fara shafawa lafiyayyiyar fatarsa wacce tasha hutu lotion,yana gamawa ya juna handrayer ya gyara kansa wanda sumar ta sauka har wuyansa,sai sheƙi take,sassanyan parfume mai sanya nutsuwa ya ɗauka ya fesama jikinsa, pouting lips ɗinsa yyi,tare dasa hannu ya dafe kansa,a hankali ya miƙe ya nufi wajan wardrope wando three gauter ya sanya ba tare daya saka wasu kayan ba,ya koma parlonsa,gudun a.c ya ƙaro kana ya ɗauki remote ya kunna b.b.c news yana nan zaune har aka kira magrib, miƙewa yyi ya ɗaura al'wala tare da zura wata lafiyayyiyar jallabiya maroon wacce ta fito da zallar ƙyansa,farin glass ɗinsa ya ɗauka ya saka kana ya fesa turare waje yyi ya rufe ɗakin,yana fita yaga su Irfan a tsaye da alama jiransa suke, murmushi yyi masu,kana yyi gaba suka bishi a baya suna surutu shi dai shuru kawai yyi yana jinsu,a main parlour suka samu Abbou yana jiransu,gaba ɗaya suka nufi masallaci,haka Nihila tabi Mameey part ɗin ta a can tayi salla,Jalilerh na zaune sai raba idanu take,sanye take cikin riga da wando na fakistan wanda suka amshi jikinta kasan cewar tana da hips da kuma booms,sai a lokacin nake ƙara ganin ƙyanta kyakkyawace ajin farko,tana zaune kan sofa tana kallon Mummy take sallah mamakin fal zuciyata domin bata taɓa ganin irin wannan abun ba,a haka har Mummy ta idar ta fara azkar,duk akan idon Jalilerh "my dear aje ai sallah" shuru tayi mata ba tare data miƙe ba,hannunta Mummy ta kama suka nufi wajan danning area a nan ta samu kowa yazo daman ita ake kira,kujerar kusa da Abbou wacce take hannun damanta ta zauna,sannan ta nuna Jalilerh wata kujera wacce take farcing Jalal. shuru wajan ya ɗauka kowa yana cin abincin dake gabansa,banda Jalal da yyi shuru tare da sunkuyar da kansa zuwa ƙasa,ganin baicin abincin yasa Abbou faɗin "bobona" a hankali ya ɗago lumshasshun idanunsa ya saukesu a fuskar Abbou ba tare daya amsa kiran sunan nasa da yyi ba "kowa nacin abincin babu kai why?" taune leɓe yyi tare da harɗe hannayensa a ƙirjinsa yana mai kallon Jalilerh,zama Abbou ya gyara yace "who is she?"sai lokacin ya fahimci kallonta yake cikin hikimi yyiwa Abbou bayanin komai har sanda sukabar airport ɗin da ita,gaba ɗaya suka ajjiye bar cin abincin suna kallon Jalilerh kowa mamakin kisan da akace za'ai mata yake "to mene mafita?" cewar Imran lumshe ido yyi tare da fesar da numfashi yace "may be she stay with us" babu wani zaɓi daya huce hakan dole suka amince da abinda Jalal yace,dan idanma sunce a'a ita kanta bata san inda zata zauna ba ajjiye spoon Mummy tayi tace "sam taƙi tayi salla fa" ware manyan idanunsa yyi wanda suke cike da bacci cikin kasalalliyar murya yace "kee tashi kije kiyi" sai lokacin ta kallesa cikin Sa'a suka haɗa ido da sauri ta sauke nata ganin, bakinta ta shiga mutsawa tare da wasa da yatsun hannunta cikin wata ƙaramar murya tace "ban iya ba ai" cikin tashin hankali kowa yake kallonta ko wannansu zuciyarsa cike da mamakin abinda tace, ɓangaren Jalal kuma banyi mamakin hakan ba domin ya gama fahimta wacece itan,babban mamakinsa yadda yaji muryarta ta fita daman tana magana ta nuna masa ita kurmace,tab ɗin lalle ba tasan wanene Jalal ba, miƙewa yyi bayan yasha coffee wajan Abbou yaje yyi hugging nasa yace "goodnight Abbou" shafa kansa yyi yace "asuba ta gari bobo"hakama yaje wajan Mummy kana wajan Mameey haka wajan Mama "ohh wannan dudane dudanen na baki na mene? wani sabon fitsarar ce?" murmushi yyi yace "wannan matar me take nufi da zamanta a nanne?" "hehehe au ashe ban faɗa maka ba, ɗan baƙin ciki dai ya mutu na dawo nan da zama" shi dai bai kulata ba yyi shigewarsa side ɗinsa domin wani wahalallan bacci ya keji. kasan cewar gidan kowa da wuri yake bacci haka suka dinga sallama, kowa ya nufi part ɗinsa, Jalilerh kuma Mummy ta jata zuwa ɗakin Nihila,bayan ta bata kayan bacci tare da fesa mata turare tayi masu addu'a tare da kashe masu hasken ɗakin,kai tsaye nata part ɗin ta nufa tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci ta nufi sashin mijinta,a ƙwance ta samesa yana tunani tana zuwa ta shige jikinsa tace "me mijina yake tunani ne" kanta ya sumbata yace "the gril" da mamaki tace "which gril are you talking about?" zama yyi kafin ya kalleta yace "takwara bobo i mean Jalilerh,kin fahimci ba musulma bace? nidai bana jin daɗin ganinta hakan ina mata sha'awar musulunci,tana da ƙyau sosai kuma bata da hayaniya komai nata a nutse kamar ba ƙabila ba"jinji kai Mummy tayi alamar gamsuwa kafin tace "ƙilan rabon musulunci ne ya haɗata da bobo kawai muyi mata addu'a, shi addinin musulunci sai mai rabo" a haka ta gama maganar kafin ta juya zuwa wani salon nada ban. Jalal na zuwa part ɗinsa direct bathroom ya huce ya cire jallabiyar ya ƙara wanka kana yyi al'wala,turare ya fesa,cikin gajiyawa ya ɓalli tablet ya wasa a bakinsa tare da ɗurawa da ruwa, farin boxer kawai ya saka ya nufi bed ya kwanta,hannunsa ya saka a bed side ya kashe lamp,wani blue light ya maye gurbin hasken, addu'a yyi sosai ya shafa a jikinsa,kana yaja duvet ya rufe naked skin ɗinsa cikin ƙaramin lokaci bacci yyi gaba dashi. Jalilerh sam ta kasa bacci sai juyi take saman bed ta riƙa ta saba bacci jikin mahaifiyarta shiyasa yanzu ta kasa jurewa,sannu a hankali kuma kewan gidan ya fara ɗaukewa yyinda ciwon mara ya maye gurbinsa,abun kamar da wasa harya nemi zarce tunaninta,gaba ɗaya wata zufa ta kawowa jikinta ziyara,ciwo yyi ciwo harta kai ta kasa jurewa gashi sam bata san wajanwa zata ba dole sai shi,cikin dauriya ta fito daga ɗakin a hankali take tafiya har zuwa sanda ta sakko daga upstrais,a kwance ta samu Mama tana bacci saman duguwar kujera ta tura cinyar kaza a bakinta ga kuma wata a hannunta,kai tsaye side ɗin da taga yyi ta nufa,sai dai wajan side huɗu ne ko wanne a rufe,cikin Sa'a taga na ƙarshe a buɗe, cikin fitar hayyaci ta shiga kai tsaye bedroom ta nufa,cikin Sa'a ta ganshi ƙwance yana bacci,gabansa taje ta ƙwanta tare da juyawa tana kallon fuskar gaba ɗaya jikinta rawa yake sabida tsananin ciwo da azaba,can cikin baccinsa yaji shassheƙar kukanta,a hankali ya buɗe manyan gajiyayyun idanunsa cikin Sa'a ya saukesu a saman fuskarsa, lumshe ido yyi kana ya ƙare buɗesu, hannu yasa ya zareta daga jikinsa kafin ya juya mata baya gaba ɗaya bacci ne a idanunsa,kuka ta ƙara sakawa tare da ƙanƙame sa,cikin harshen turanci tace "UNCLE cikina ciwo zan mutu" banza yyi mata cikin wani irin hali taja numfashi mai ƙarfi kafin ta ƙara maƙalesa tace "Please help me, Please UNCLE" sai lokacin ya juya ya kalleta sabida kukan da yaji yyi yawa,kallonta ya shiga yi sosai musamman kayan baccin da aka saka mata,cije leɓe yyi kafin yasa hannu ya tallafe haɓarta cikin sanyin murya yace "ina ne?" ya faɗin maganar yana hura mata isakar bakinsa a saman fuskarta sabida zufar take sakko mata,sam a wannan lokacin ba zata iya magana ba,sabida natsananin a zaba da raɗaɗin data keji,cikin wani irin hali ta kama hanunsa tare da cusa shi cikin wandonta a ƙoƙarin ta na son ɗura hannunsa a saman mararta,kansa ne yaji yyi mahaukacin sarawa sabida inda yaji hannunsa ya sauka, ƙara cusa hannun nasa yyi a wajan da sauri ya zare hannunsa sabida ruwan da yaji ya taɓa.. need ur comment mu haɗe a paid group [5/31, 10:57 AM] Fauzeya: _🙆🏻‍♀️ UNCLE NE 🙆🏻‍♀️_ Dedicated to uncle ne fans🥰hrt u all,wlh am proud of u kununamin zallar ƙauna. Allahamdulillah,na gode wa ƴan uwana WRITERS,da kuma masoyansa readers, ci gaba kullum ƙara zuwa yake,a Lokacin da kake tunanin mutum 20 zasu ƙaunaci abinka zai kaga kusan 100 sun mara maka baya,banyi niyar ƙara wani posting akan littafin *UNCLE NE..* ne ba, nayi hakan akan masu faɗin wai book ɗin ana saka batsa ciki😫 har kullum abinda mutane basa ganewa,shi rubutun littafi yana tafiya da yadda ka tsara kabarinka tun farko, LITTAFIN UNCLE NE nafi wata biyar da tsara labarina tun daga farko har zuwa ƙarshe, kuma a kwana 30 zan gamashi insha Allah,rubutu kawai ya ragemin, daku nake masu jiran nai posting ku karanta a bati. 1.muna ɓata lokaci wajan tsara labari kafin kaje ka rubutashi. 2. Muna ɓata lokaci wajan zaman rubuta littafi,wata rana sai munyi kabar zamu haukace kafin mu baku farin cikin da kuke tunanin zaku samu a garemu. 3. mu ɗauki 3 hours zaune muna typing,muna gamawa tsautsayi ya sanya mu goge da hannunmu ko kuma yara. 5. kana cikin rubutu waya/ system zata lalace ba tare daka kammala rubutunka ba. 6. zaka sanya kuɗi ka sai data kafin kace ka gama posting, Whasapp, facebook, Telegram, wattpad data 1.gb ya tafi,wacce a kullum sai mun saka sabuwar data mun siya. yeee nawawo all this baku gani ba,saiku da zaku sanya 300 ku siya abinda kuke da tabbacin zai maku farin ciki, nishaɗi,ilimi, fadakarwa kuke ganin hasara kamar kin faɗi ne,kun gwammace ku karanta wanda ba halaka ɗinku bane,ku sani Ni surutu bazai sanyani na fasa rubuta wannan littafin ba,sannan kuma babu wanda naiwa dolen siya ya karanta, kowa akan aikinsa sarki ne,dan haka sai a bar mutum yyi abinda yaga ya dace dashi ko kuma ya dace da labarinsa, jiya akan idanuna bayan na saki wani page inda Jalal zai sanyawa Jalilerh brezia😂billahi kafin na fita daga grp ɗina na vip naga har an fidda book ɗin,abinda baku sani ba ni ban taɓa damuwa da fiddashi da kuke ba,coz da kuɗinku kuka siya wannan ya rage naku ku barshi ko kuma ko fidda🤷🏻‍♀️Ni fa NI'EEMERH rubutu ne kawai nawa. Dan Allah masu tambayata frm page one kuyiwa Sarauta hqr,idan kana so 300 ɗinka ya isheka ka karanta,cikin nutsuwa da ƙwanciyar hankali,babu bin grp ana dan Allah uncle ne..page kaza dukkan wanda Allah yasa yaga posting ɗina a yau kuma yake da niyar karanta book ɗin na bashi dama idan yana da account ya turo 400 zan sashi a vip,idan yana da 200 zan sashi a nrml grp zaku turo kuɗinku ta wannan account ɗin 0116886423 sulaiman naima unioun bank, send ur evidence of payement to 08119237616 wannan damar ta yau ne kawai.... littafin UNCLE NE yanzo na fara rubutunsa da dukkan tunani na, basirata,da kuma ilimi da hikimar da Ubangijin rahama ya ban da haka basu buƙata suyi following nawa zuwa PAID grp. Dan Allah dan Annabi dukkan wanda ya karanta yyi share alfarma Annabi. Alƙalami yafi takobi Hikimata arziƙi na ilimi na GARKUWATA Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels