Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ๏ปฟ๏ปฟ[22/04 8:31 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™ RUFAFFIYAR ZUCIYAโ™ฅ โ™ โ™ฃโ™ฅโ™ฃโ™ฆ ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITERS FORUM๐ŸŒŸ G.W.F Home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ All SISTERS GANIFA NASAKE DAWO MUKU DA WANI SABAN AL'AMARI ๐Ÿ‘Œ๐Ÿป ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 1 to 2 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM " Amma lalle wato duk wahalar damuka sha amma ace bamu samu wannan 'kwangilar ba to Wllh sede kowa yarasa nasha alwashin Wllh sede Alhaji Isma'il yayi wannan 'kwangilar a lahira " " idan kayi haka kayimin dede Alhaji Sambo dan Alhaji Isma'il yari'ke mana wuya komi shi haba ay gara muyi maganin matsalar mu kawai " Cikin tashin hankalin wanda ke la'be yanajin komi dasuke tattaunawa yayi saurin barin gurin Cikin sauri yashiga cikin motar shi gudu yakeyi sosai cikin wata anguwa yanufa kai tsaye wani katafaran get yanufa kimanin 2 sannan aka wangale 'katon get d'in yana shiga yanufi parking space ko gama gyara parking baiyiba ya kashe motar yanufi ciki Knocking yayi sannan aka bud'e Cikin damuwa yace " kayimin iso gurin Alhaji " Murmushin yayi sannan yace " ay barrister bakada shamaki da ganin Alhaji amatsayina name kare lafiyar shi yace idan har kai to nabar ka kashiga kai tsaye " Godiya barrister yayi sannan yashiga cikin babban parlour yasami Alhaji Isma'il gani barrister a wannan lokacin yasa Alhaji Isma'il mamaki dan basu dad'e da rabuwa ba umarnin zama yabashi sannan yace " barrister Allah yasade lafiya ? " d'an jim Barrister yayi sannan yace " gaskiya Alhaji babu lafiya " Nan ya kwashe komi dayaji yasanar da Alhaji cikin tashin hankalin da damuwa yace " karka damu Barrister babu wanda ya'isa yayi min abinda Allah bai yarda ba nide abinda nikeso dakai dan Allah koda sun kasheni kari'kemin amanar dukiyar Affan wadda ke wajan ka sannan kakulamin da shi shida mahaifiyar shi su kad'e gareni " Jinjina kai Barrister yayi sannan yace " in sha Allah Alhaji amma ni senike gani dakabar gidan nan harzuwa wani lokaci " Murmushi Alhaji Isma'il yayi sannan yace " barrister ay baka gujema ajalin ka idan Allah yasa sesun kashe ni to duk inda naje bazan tsiraba amma zuwa gobe kazo kad'auki Affan nikam shi nikeji " Cikin damuwa barrister ya amsa sannan yayi mai sallama yafita cikin sauri Affan yabar jikin 'kofar dan yaji komi Misalin 09:00 pm Affan nakan cinyar mahaifin shi wato Alhaji Isma'il Affan yarone d'an kimanin 14 years shi kad'e Allah yabasu shiyasa yake cikin tsananin gata Cikin tsantsar soyayyar d'an nashi Alhaji Isma'il yace " Affan ina kake son in kaika kacigaba da makarantar gabada Secondary ? " Shiru babu amsa ta'be baki Hajiya Aysha tayi wato mahaifiyar shi tace " gaskiya Affan wannan miskilancin naka yana bani haushi wai ace hadda mu iyayen ka yaro tun yana 'karami se shegen miskilan cin tsiya to idan kagirma yaya kenan am....... " " a 'a hajiya kibarshi karki takura shi nazari yakeyi " Tashi Affan yayi sannan yace " Abba Saudiyya nikeso dan banason naje wata 'kasa na d'akko halin yahudawa dan natsani rayuwa marar tsafta " Yana 'karashe fad'ar haka yanufi cikin bedroom d'in shi Kallo suka bishi dashi cikin farin ciki Alhaji Isma'il yace " nagode ma Allah koda bana raye inasa ran insha Allah Affan ba zaiyi abunda babu amfani a rayuwar shiba " Tashi Alhaji Isma'il yayi yabishi har cikin bedroom d'in shi hannun shi yamako suka nufi bedroom d'in Abban suna shiga yasama door d'in key sannan ya zaunar dashi kan cinyar shi system d'in shi yakunna yanunama Affan yadda password d'in bud'e ta yake sannan yacigaba da nunamai wasu documents nashi aciki masu mihimman cin tashi yayi ya d'akko wani d'an box wasu numbers yasaka sannan yabud'e Nuna ma Affan yayi takardun Companys da na gidaje da filaye se keys na offices dana motoci sannan yarufe Kallon shi yayi sannan yace " kasaka duk Numbers d'in da kake ganin yayima kuma zaka iya ri'kewa guda 6 Sabida nasan nan gaba kaine zaka bud'e wannan box d'in kuma inaso karka sake kanunama kowa koda mahaifiyar kace Sabida nasan tanada son abin duniya zata iyayin komi sabida kud'i " Cikin wani yanayi Affan yasaka wasu Numbers sauka yayi daga jikin Abba yace " Abba maiyasa bazamu bar gidan nan ba koso kake nazama maraya tun ina 'karami na ? " Cikin damuwa Abba yace " karka damu Affan koda bana nan katambayi Barrister duk abinda kake son sani kuma kake bu'kata kaji nayarda da barrister bazai cutar dakai ba " Kuka Affan yafarayi yace " Abba idan har babu kai a duniya to zan zama mai RUFAFFIYAR ZUCIYA Abba ina kakan nina suke ? kasan...... " jin 'karar harbin bindiga yasa Alhaji Isma'il saurin kama hannun Affan had'i da d'aukar wannan box d'in da System wani d'aki yaturashi yami'ka mishi wannan box din da System yace karya sake yafito komi zaiji key d'in d'akin yami'ka mishi sannan yasumbaci goshin shi saurin rufe 'kofar yayi ya gyara labulan babu yadda za'ayi kasan akwai d'aki agurin hawayen idanun shi yashare sannan yafita parlour bedroom d'in Hajiya Aysha yanufa cikin tsoro da fargaba ๐Ÿ”œ๐Ÿ”œ๐Ÿ”œ๐Ÿ”œ๐Ÿ”œ๐Ÿ”œ๐Ÿ”œ Zuwa bayan sallah insha Allah ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜ [26/04 3:42 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™ RUFAFFIYAR ZUCIYAโ™ฅ โ™ โ™ฃโ™ฅโ™ฃโ™ฆ ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITERS FORUM๐ŸŒŸ G.W.F Home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ Assalama alaikum all sisters kuyi ha'kuri naji 'korafin ku kuma zancigaba in sha Allah kafin azumi muga page nawa zamusamu ๐Ÿ‘Œ๐Ÿป ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 3 to 4 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Yana shiga Hajiya Ayshat tayi saurin 'karasowa gareshi cikin tsoro da fargaba tarungume shi shima rungume ta yayi yana sauke wani irin numfashi jin sautin maganar mugayen dasuka shigo yasa Alhaji Isma'il saurin maida matar shi bayan shi cikin d'aga murya d'aya daga cikin su yace Alhaji karka 'bata makanka lokaci muma ka'bata mana gara kafito idan kuma ka'ki fitowa to zamu bankama gidan ka wuta kowa ya'kone kaga kasa'ba mana tsarin aykin mu sabida kai kad'ai akace mukashe " Jin haka yasa Alhaji Isma'il sauke wata irin ajiyar zuciya juyawa yayi kan Hajiya Aysha yace " ina ro'kon ki da kiri'ke min Affan kamar yadda zan ri'ke shi kibashi farin ciki kamar yadda zanbashi karki bari Affan yayi kukan rashina dan Allah dukda nasan tsakanin d'a da uwa se Allah nasan zaki kuladashi fiye da yadda nizan kulama da sha kinga yanzu ke kad'e gareshi kisanar dashi al'kawarin auran 'yar d'an uwana Seeyama karki bari wani yacinye dukiyar d'an ki ku tattara komi kukoma 'kasar mu San....... " Jin sun'karayin magana yasa Alhaji Isma'il yafi cikin sanyin jiki bayan shi Hajiya Aysha tabida Kallo cikin zuciyar ta tace " nikam wannan lamarin yayi min dad'i yanzu zan juya acikin d'aula duk wanda yasa aka kashe ka nikam yayi min dede lokacina yayi Affan dukda kake d'ana bazan tausaya makaba akan wannan dukiyar wannan tawace kaje kanemi taka " Jin 'karar harbi yasa Hajiya Aysha sakin murmushi shiko Affan yanajin haka yayi saurin fitowa kai tsaye parlour yanufo sukam makasan harsun bar gidan kan Abban shi yayi yana kuka yana kiran sunan shi cikin sar'kewar murya Abban yari'ke hannun shi yace " kayi ha'kuri Affan zanfati nabar ka alokacin dakake tsananin bu'katata ina maiyima nasiha da karka sake kabud'ema kowa zuciyar ka se Wanda kayarda dashi tsananin yarda dukda gashi ni wa inda nayar da dasu sune suka ayko akashe ni ina mai umartar ka da idan kakammala karatun ka kaje Sudan ka amso auran 'yar uwar ka Seeyama 'yar wajan 'kanina ce dukda bakasan ta'ina zakafara neman suba amma katambayi mahaifiyar ka zatasanar da kai komi " Zoban hannun shi yacire yasama Affan cikin hannun shi sannan yace " Affan karka sake kayi wata 'kazamar rayuwa bayan 'kasa tarufe idanuna ban abince da hakan ba kuma idan kayi bazanyi farinciki ba Affan ........ " Wani irin tarine yatasoma take yafara fidda jini cikin bakin shi kafin wani lokaci Alhaji Isma'il yatafi inda kowa zaije cikin kuka Affan ke 'kwala kiran Momy Momy jin haka yasa Hajiya Aysha tayi saurin fitowa Cikin kuka tayo kan Alhaji Isma'il amma kukan baikai cikin zuciyar taba tanayine dan ganin idanun Affan cikin tashin hankalin Affan ke cewa " Momy kisa drive yad'akko mota mukai Abba asibiti " Kallon shi tayi sannan tace " Affan lokaci yayi sede muyi ha'kuri zuwa asibiti bazai dawo da ran Abban kaba " Cikin kuka Affan yabud'e hannun shi zoban da Abban yasaka mishi yazubama idanun take maganar da Abban yata'bayimai akan zoban tadawo cikin kanshi inda yake cewa " bayanzu zan baka wannan zoban ba se ranar dazanyi wata tafiya mai nisa aduk lokacin da wannan zoban yazo hannun ka to kari'ke shi da matu'kar daraja sabida wani dalili kuma zaisa kadinga tunawa dani akoda yaushe nasan zaiyima a wancan hannun tunda ni a 'karamin yatsa yake Affan ina alfahari da kai yarona " Wasu irin hawaye ke shatata a cikin idanun Affan cikin kuka yace " nima ina alfahari dakai Abba na kuma sena gano duk wani mai hannu acikin kisan ka Abba bazan bari ranka yatafi abanza ba komin dad'ewa sena ganosu " Cikin sanyin jiki yasaka zoban cikin hannun shi mi'kewa yayi take nan jiri yakwashe shi yafad'i a sumai cikin gigita Hajiya Aysha tanufi bedroom d'in Alhaji Isma'il wayar shi tad'akko cikin rawar hannu tadanna kiran Barrister adede wannan lokacin Barrister yana cikin parlour shi yakasa koda zama ya'kosa gari yawaye yaje yasa Alhaji Isma'il barin garin kota halin yayane ganin kiran shi yasa shi d'aga kiran cikin sauri Jin muryar Hajiya Aysha kuma cikin kuka yasa Barrister zama cikin tashin hankalin take yaji wata'irin zufa tana ketomishi cikin sauri yatashi yanufi bedroom d'in shi bindigar shi yad'auka sannan yakira jami'an tsaro yasanar dasu fita yayi yana shiga motar shi yafige ta aguje cikin mamaki matar shi ke Kallon fitar shi ta window jin maganar 'yata yasata juyowa cikin sauri Kallon ta tayi sannan tace " Kausar lafiya bakiyi bacci ba har yanzu ? " Cikin damuwa Kausar tace " Momy bazan iyayin bacci ba sabida tunda Dady yashigo naga yana cikin damuwa kuma gashi yafita a cikin yanayina tashin hankali " Jawota Momy tayi jikin ta lallashin ta tashiga yi Kausar yarinyace yar kimanin 10 years dukda kasan cewar ta yarinya tanada hankali dakuma tsantsar tausayi gatada raunin zuciya Kafin Barrister ya isa jami'an tsoro sun rigashi isa tuni aka nufi asibiti da Affan cincike a kashigayi tun cikin daran har zuwa wayewar gari misalin 10 akayima Alhaji Isma'il sutura aka kai shi makwancin shi bayan likitoci sunyi nasu gwaje gwajan shigo Affan seda yayi kwanaki 3 batare daya San inda kanshi yakeba A ranar kwana na 4 misalin 03:30 ahankali Affan ke bud'e idanun shi sauke su yayi kan mahaifiyar shi da Barrister cikin sauri Barrister yatafi kiran doctor babu jimawa sukadawo tare gwaje gwaje doctor yayi mishi sannan yace subiyo shi office tare suka bishi bayan 'yan rubuce rubuce doctor yafuskance su sannan yace " Affan yakamu da Ciwon Zuciya kuma mai 'karfi sakamakon mummunar bugun zuciya dayasamu na lokaci d'aya zai iyasamun lafiya amma idan anbi dokoki zaku d'inga sashi cikin farinciki sannan karka dinga takura mishi da hayaniya a inda yake duk abinda kukasan zai tada hankalin shi to kar a kuskura ayishi zai zauna acikin asibiti nan har na tsawon wani lokaci muga yadda jikin nashi zaiyi " Cikin matu'kar damuwa barrister yace " to amma doctor zai iya warkewa duka ko ? " Jinjina kai doctor yayi sannan yace " warkewar shi tana tarene da irin farincikin dakuke sashi amma fa kusani wannan ciwon yanada mugun had'ari idan ba'a kiyaye ba to zaku iya rasashi lokaci d'aya " Kuka Hajiya Aysha tasaki sannan tatashi tafita komawa gurin Affan tayi zuba mishi idanu tayi tana wani sa'kesa'ke cikin zuciyar ta Yau kimanin tsayin lokaci da kashe Alhaji Isma'il dan har Hajiya Aysha tafita daga takaba ayanzu Affan yazama mugun miskili bayayi makowa magana kullum yana cikin bedroom d'in Abban shi misalin 2 pm Barrister yashigo cikin babban parlour adede lokacin Affan yana zaune kan cushion idanun shi akan TV amma hankalin shi baya kan TV cikin tausayawa Barrister ya'isa gareshi hannun shi yakama cikin sanyin murya yace " haba My son kasan banason wannan tunanin da kakeji fa ? to yanzu de nazo makada wani albishir mai dad'in gaske " Wasu ta'karsu yami'ka mishi sannan yace " sakamakon jarabawar ku tafito kuma komi yayi kyau nasan burin ka shine katafi Saudiyya karatu to nagamayima komi akan haka zaku tafi a 'karshen watannan kaida d'an uwan ka Ashiraf ina Hajiya ne ? " Ha'ki'ka Affan yaji dad'in haka amma yaso ace mahaifin shi shine zaiyi mai komi segashi azzalumai sun kashe mishi shi cikin yanayin rashin son magana Affan yace " nagode dady Momy kuma tafita dama inason ganin ka Dady ina zuwa " Tashi Affan yayi yanufi bedroom d'in Abban shi cikin wannan gurin yashiga system da box d'in da Abban shi yabashi ya d'akko yana zuwa yami'ka ma Barrister yace " Dady wannan box d'in akwai suwa dagacikin takardun kadarorin Abba wannan system d'in kuma zantafi da'ita skul sabida Abba yabani ita kafin akashe min shi banaso kabama kowa dukiyar Abba koda kuwa Momy nace idan tamatsa karaba kabata hak'kin ta nima nayar da dakai kamar yadda Abba yayar da dakai " Affan na kaiwa nan yatashi yanufi bedroom d'in Abban shi wanda yamaida nashi ayanzu binshi da Kallo Barrister yayi sannan yace " janko ri'ke amana Affan ko nera d'aya bazata salwanta ba cikin dukiyar ka my son koda zan mutu wajan kare dukiyar ka to nayi al'kawarin kareta " Tashi barrister yayi yafita motar shi nafita tasu Hajiya da ba'kinta suka shigo kallon motocin barrister yayi cikin mamaki da razana yace " Alhaji Sambo kuma ? anan gidan to mai yazoyi ? " cikin sauri Barrister yajuya akalar motar yakoma gidan a babban parlour Hajiya tayima su Alhaji Sambo masauki sawa tayi aka kawo musu abin sha dana motsa baki cikin wata irin murya Alhaji Sambo yace " shikenan Hajiya yaude komi yazama dede kinzama matata babu sauran damuwa yanzu kikira Barrister kisashi yatattaro muku duk wata dukiya taku dake hannun shi shikuma yaron ki kibud'e mishi ido yayi miki bayanin inda sauran dukiyar Alhaji Isma'il take dan yafikowa sanin inda take kinga semu had'a datawa dukiyar mu bun'kasa kasuwanci a tsakanin mu musiyi hannun jari a Company Company dake 'kasashen 'ketare " Jin jina kai Hajiya Aysha tayi Alamar gamsuwa shiko barrister daya tsaya jikin 'kofa yagamajin komi cikin sauri yakoma baya yana salati afili yafurta " amma Hajiya Aysha kinyi kuskure maiya kaiki auran mugu azzalumi Alhaji Sambo lalle kam babu yadda za'ayi nabaku dukiyar Affan wannan amanace " Cikin mamaki Affan ya idasa fitowa sabida shima yaji komi Kallon shi Alhaji Sambo yayi cikin zuciyar shi yace sena tarwatsa rayuwar ku amma kafin nan sena gama kwashe dukiyar ku duka " Cikin mamaki Affan yake Kallon Momy shi murmushi tayi tace " Affan kwantar da hankalin ka wannan da kake gani shine saban mahaifin ka shize cigaba da kula damu kazo kayimai bayanin duk wata dukiyar mahaifin ka dakasani shima Barrister zansa yakawo tawajan shi semu bashi ya adana mana tunda kaga kai yanzu yarone bakasan yadda zakatafiyar da dukiyar kaba " Cikin mugun ba'kin ciki Affan yace " Momy gaskiya abinda kikayi bai daceba kwata kwata wata nawa da rasuwar mahaifina amma wai har kinyi aure to Wllh bazan ta'ba d'aukar shi amatsayin ubana ba har abada kuma bazan bashi dukiya taba mahaifina ba'a banza yatarataba seda yasha wahala sannan ace darana tsaka nabamawani ita bazai yiyi ba dan Allah Momy idan har kinason farincikina to ki warware wannan auran nacuta " Afusace tami'ke tawanke shi damari tace " baka isaba yaro kuma dole kayima Dadyn ka bayanin inda dukiyar take kuma katattaro ta yanzu kaji nagayamaka " Cikin ba'kin ciki Affan ya kalli Alhaji Sambo da Momyn shi ta danganta da Dadyn cikin zafin zuciya Affan yace " Wllh Momy bazanyi miki biyayya ba akan wannan lamarin idan har bazaki warware wannan auran ba to bazaku zauna a gidan mahaifina ba idan kuma kukace dole anan zaku zauna to Momy sede ni nabar muku gidan nasan banida hurumin hanaki aure amma aysekibi abin a tsari wannan fa abokin Abba ne kuma kinsan basa shiri sabida muguntar Alhaji Sambo " Cikin tsawa Hajiya Aysha ta dakatar dashi sannan tace " lalle Affan kazama fitsarare ni mahaifiyar ka kake gayama irin wannan maganganun to bari kaji naza'bi Alhaji Sambo akan ka sede kabar gidan " Cikin razana Affan yayi saurin isa gareta hannuwan ta yakamacikin kuka yace " haba Momy taya zakirabu da d'anki akan wani Momy nifa bazaki iya canzaniba amma shifa zai iya canzaki Momy kituna ni kad'e gareki idan kika rasani bakida tabbacin zaki samu wani haba Momy karkisa wannan mugun ciwon nawa yatashi akan wani bare agurin mu dan Allah Momy " Fizge hannuwan ta tayi sannan tace " Alhaji Sambo ba bare bane yanzu acikin mu ubane agareka idan har bazaka yarda da abinda nace makaba to sede kabar gidan nan kuma nasan zansamu wasu 'ya'yan dama mahaifin ka keda 'kwai d'aya a duniya amma baniba ciwon ka kuma idan yatashi kai kaja sabida kai ka'ki amsar umarnina " Cikin kuka mai sauti da tsuma zuciya Affan yadafe setin zuciyar shi yace " Momy tabbas zantafi kuma zan manta dake kamar yadda kika za'bi ma'kiyin mahaifina akai na tun da Abbana yarasu nazama mai RUFAFFIYAR ZUCIYA agurin kowa amma ban dake toyau gashi kinsa Zuciyar tawa tarufe duka babu wanda zankuma bud'ema Zuciya ta har abada Momy kinsa natsani duk wata 'ya mace a duniya Wllh daga yau natsani mace koda jaririya ce duk macan data sake takusanto inda nike to Wllh sena yagamata mutunci Momy dagayau namanta dake har abada kema kimanta dani " Fita yayi afusace yana dafe da Zuciyar shi sabida wani irin bugu da Zuciyar keyimai da matsanan cin ciwo cikin sauri Barrister yakamashi suka fita cikin harabar gidan jin Affan zai fad'i yasa Barrister saurin d'aukar shi ay kafin yakai shi cikin mota numfashin shi yatsaya cikin tashin hankalin yasashi amota yanufi hospital Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments Plsss plsss [28/04 2:44 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™ RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  โ™ โ™ฃโ™ฅโ™ฃโ™ฆ ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITERS FORUM๐ŸŒŸ G.W.F Home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 5 to 6 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Gudu Barrister keyi yana addu'a Allah yasa Affan yatashi Sabida Doctor yayi musu gargad'i sosai akan akiyaye tashin ciwon nashi yana isa akashiga dashi cikin sauri Hajiya Aysha tami'ke tace " Alhaji Sambo kagafa yatafi wai wane irin taurin kai Affan ke dashi ne barinaje nadawo dashi tunkafin yayi nisa " Cikin sauri Alhaji Sambo yari'ko hannun ta yace " barshi zaidawo dakan shi tunda babu inda zaije idan yaga kindawo dashi bazai bamu abubuwan damuke nemaba " Cikin tashin hankalin Hajiya Aysha tace " a'a Alhaji Sambo ni nasan halin Affan yanada muguwar zuciya yana iya tafiya koda zai mutu ahanya kuma ganaganin yadda yafita fa ciwon shi zai iya tashi " Da sauri tanufi hanyar fita muryar Alhaji Sambo yasa tadakata " idan kika fita dawo da Affan to abakin auran ki kuma zancire hannuna akan lamarin ki ko bakyason cika mafarkin nakine ? kin manta uwar dukiyar damuke hangen samune duk inda Affan yashiga nakine shi kuma dole seyadawo gareki " Cikin sanyin jiki tajuya bedroom d'inta tashiga batare datace komi ba kallo Alhaji Sambo yabita dashi sannan yakalli abokin nashi yace " habawa Hajiya Aysha kinyi kuskuren had'a tafiya dani bakisan waye Alhaji Sambo ba amma zakisani daga lokacin dana 'kwace dukiyar ki gaba d'aya " Wata irin dariya suka kwashe da ita suduka itako Hajiya Aysha tana shiga tazauna bakin bed d'inta cikin zuciyar ta tace " anya banyi kuskuren barin Affan yatafiba kuwa ? inazashi babu wa'inda yasani fa amma kuma inason dukiyar nan Affan idan kaga wahala zakadawo kayimin bayanin komi " Murmushi tayi takuma cewa " zan iyayin komi sabida kud'i Affan inason ka amma bazan bari kacuci rayuwa taba dole kafuskanci hukunci dan kayimin bayanin komi akan dukiya ta " Tofa gaskiya Hajiya Aysha kinyi babban kuskure to amma barimuga ko Affan zai dawo Fitowa parlour tayi tana zama Alhaji Sambo yace " Hajiya yakamata musa adirar ma Barrister dan kinsan shi damugun taurin kai idan bamuyi dagaske ba to bazai bamu dukiyar nan cikin sauri ba kinga idan muka amsa semu kashe shi kawai tayadda babu wani sauran fargaba " Zaro ido Hajiya Aysha tayi sannan tace " Alhaji Sambo mai yakawo maganar kisa kuma gaskiya karmuyi kisa garade mu amshi dukiyar murabu dashi " Murmushi Alhaji Sambo yayi yace " Hajiya Aysha bazaki gane bane amma kibar min komi a hannuna " Cikin sauri Doctor yafito kiran Barrister yayi suka shiga office suna shiga doctor yafara yima barrister fad'a " haba Barrister taya akabari hakatafaru ? yayakuka bari ran Affan yayi mugun 'baci haka to yanzu gashi kunja mu babu abinda zamu iyayi sede kuyi gaggawar tafiya dashi India canne kawai zasu shawo kan wannan ciwon kuma dole kubi jirgin dare sabida ba'a son aykin yawuce gobe kaje kayi saurin shirya komi " Cikin sauri barrister yafita yana sharar 'kwalla rurin da wayar shikeyi yasashi tsayawa d'agawa yayi dagacan 'bangaran akace " Barrister duk abinda kakeyi ayau kabar shi kabar garinnan kaida iyalan ka dan Alhaji Sambo da Hajiya Aysha sun yanke shawarar zuwa su'kwace dukiyar Alhaji Isma'il dake hannun ka sannan suhad'a dataka kuma sukashe ka " Zaro ido Barrister yayi sannan yashiga mota cikin sauri ko gidan shi bai nufaba seda yagama shirya komi sannan yakoma gida gaba d'aya shida iyalin shi yayi musu biking d'in jirkin zasu tashi 5 na yamma Cikin sauri Barrister yashiga gidan shi yana shiga yasa sukafara had'a kayansu cikin damuwa Matar shi tace " haba Abban Ashiraf mai haka kuma ? Inazamu ? haka cikin gaggawa " Kallon ta yayi sannan yace " kuyi abinda nace ayanzu babu lokacin magana dagabaya zanyi miki bayanin komi " Batare dakowa yasake cewa komiba suka shirya kayansu duk wani abu mai mahimmanci Barrister ya kwashe su kaf fitowa sukayi suduka ya kulle gidan sannan yasu nufi asibiti suna zuwa doctor yayi cike ciken komi sannan akabasu Affan sukatafi har yanzu kwance yake mar matacce suna isa babu jimawa jirgin su yatashi Cikin damuwa Hajiya Aysha tafita harabar gidan duba Affan tashiga yi Sabida taga har ankusa kiran sallar magrip amma shiru duk inda take tsammanin shi taduba amma babu alamar yana cikin gidan gurin maigadi tanufa cikin damuwa tace " maigadi kaga lokacin da Affan yafita a cikin gidan nan ko baka ganiba? " Cikin jimami maigadi yace " Hajiya tabbas naga fitar Affan tund'azu amma har yanzu bai shigo ba nikam abindake tadamin hankalima yadda yafita cikin wani yanayi gashi yanadafe da setin zuciyar shi kuma jiri yana dibar shi naso taimakon shi amma yadakatar dani " Cikin tashin hankalin Hajiya Aysha takoma ciki nata sambatu dan kam hankalin ta yayi matu'kar tashi afili tafurta " karfa yaje waniwurin ciwo yabigeshi yarasa mai taimakon shi nashiga uku ina kashiga Affan " Kiran wayar barrister tayi akaro na babu adadi amma bata shiga cikin damuwa tace " haba barrister taya zaka kashe wayar ka nasan Affan wajan kakad'e zai iya zuwa dan yad'aukeka tamkar mahaifi " Tana cikin wannan maganganun Alhaji Sambo yashigo cikin damuwa tace " Alhaji har yanzu fa Affan shiru gashi inata kiran wayar Barrister amma bata shiga " Murmushi Alhaji Sambo yayi sannan yace " ay Barrister nanda wasu awanni zaibar duniya natura ayi mishi ayki " Cikin razana Hajiya Aysha tace " Haba Alhaji Sambo baifa kamata muyi kisan kai ba wannan babban zunibi ne kuma idan Affan yanatare dashifa ? " Wani irin kallo Alhaji Sambo yayi mata sannan yace " waike Hajiya banace kibarmin komi a hannunaba kisannan idan anyi bafa ke kikasa ayishi ba kinga kenan babu ruwan ki Affan kuma idan yanatare dashi zansa adawo dashi gida tare da dukiyar Alhaji Isma'il dake hannun Barrister dukan ta " Yana gama fad'ar haka ya rungumo ta jikin shafata yashigayi sannan yace " mushiga daga ciki " cikin had'a fuska tace " wai Alhaji wannan wane irin nacine yau dagayin auranmu amma kayi abun nan yafisau babu adadi wai kai bakagajiya ne ? " Cikin fad'a yace " eh banagajiya ked'in 'karamar yarinya ce dazakiji tsoran wannan abun ? ayanzu ke matatace ko sau dubu zan nemai ki kan shinfid'ata dole ki'amsa kirana nasan kinsan da wannan dan haka inajiran ki " Cikin bedroom d'in ta yanufa kallo tabishi dashi cikin zuciyar ta tace " wai maike shirin faruwa danine ni Aysha banfa ganeba ? " Babu yadda ta iya haka tabishi cikin bedroom d'in misalin 02:00am wa'inda Alhaji Sambo yasa ayki suka kirashi suka sanar dashi Barrister baya gidan shi gabad'aya shida iyalan shi cikin tashin hankalin Alhaji Sambo yatashi tsaye yafara safa da marwa cikin sanyin jiki Hajiya Aysha tace " lafiya Alhaji ? " Kai tsaye yace mata " basu sami Barrister ba babushi babu iyalan shi amma ki kwantar da hankalin ki duk inda yake ahida Affan sena nemosu babu wanda ya isa yaci dukiyar Alhaji Isma'il seni " Yafad'i hakan cikin zuciyar shi Kwanaki 6 kenan Affan yana kwance baisan waye akan shiba ahankali yake bud'e idanun shi yasauke su kan Barrister kallon shi yashiga yi ahankali yabud'e baki yace " Dady please kasa Momy da Kausar sufita natsani duk wata mace a duniya banason ganin mace akusa dani koda yau aka haifeta " Cikin rashin jin dad'i Momy takama hannun Kausar suka fita cikin tausayawa Barrister yace " Affan karkayima mata jam'i kowace da irin ta kaji " girgiza kai Affan yayi sannan yace " Dady duk d'aya suke idan har mahaifiya zata iyayima d'an ta irin wannan abun to babu sauran banbanci acikin halaiyar mata Dady mahaifiya ta tasa nazama mai RUFAFFIYAR ZUCIYA agun kowace mace " Hawayen dake idanun shi suka gangaro cikin tausayawa Barrister yace " kayi ha'kuri Affan komi zai wuce mahaifiyar ka itace mai RUFAFFIYAR ZUCIYA ba kaiba inaso kacire damuwa Affan kasan lalurar ka idan baka cire damuwa ba to bafa zakacika burin mahaifin kaba " Ahankali Affan yace " tabbas zancika burin mahaifinna amma bazan iya mantawa da komiba Dady inaso kanisan tani daganin duk wata mace a duniya hakane zaisa nayi rayuwa batare da damuwa ba " Wata irin ajiyar zuciya Barrister yasauke kallo yabishi dashi batare dayace komi ba Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments plzzzzz [30/04 3:10 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™ RUFAFFIYAR ZUCIYAโ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  โ™ โ™ฅโ™ฃโ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITERS FORUM๐ŸŒŸ G.W.F Home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 7 to 8 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Zuwa can Barrister yace " shikenan son karka damu daganan zakuwuce Saudiyya mukuma zamu koma Nigeria amma Kaduna zamu zauna bazamu koma Abuja ba sabida su Alhaji Sambo in sha Allah Affan babu abinda zaifaru da dukiyar ka zansa malamai sufitar ma mahaifiyar da tumunin takabar ta akai mata sannan zan canza ma'aykatan duk wani Company Mahaifin ka wanda ayanzu suke naka Sabida Hajiya Aysha da Alhaji Sambo zansa wa'inda umarnina kawai zasubi dan karma sununamusu wani bud'ewar idanun " Kauda kai Affan yayi sannan yace " Dady kayi komi yadda yadace amma dan Allah karka sakeyin maganar mahaifiyata agabana " Kanshi Barrister yashafa yana mai sakar mai murmushi cikin tashin hankali Hajiya Aysha tace " nashiga uku ina zanga Affan Barrister ma yagudu ko to Wllh bai isa yacinye wannan dukiyar ba takan wannan dukiyar har d'ana narasa to zan iya kashe kowa akan ta " knocking d'in da'akeyi yasata yin shiru umarnin shigowa tabada wani matashin saurayine yashigo d'auke da wata ba'kar jaka mi'ka mata yayi sannan yabata wata 'karamar takarda baijira mai zatace ba yajuya yatafi Kallo tabishi dashi sannan tayi saurin zama bud'e takardar tayi bayanine kamar haka " Assalama alaikum hajiya sa'ko daga Barrister Ibrahim a cikin wannan bag d'in kaf dukiyar kice acikin ta wadda shari'ar muslinci tayadda takice nasa malamai sun ciremiki tumunin takabar ki shine wannan dukiyar Affan kuwa tanagurina bazan ta'ba bari kucinye dukiyar maraya ba insha Allah zan dan'kama Affan dukiyar shi da hannuna idan yamallaki hankalin shi sannan naji ance Affan ya'bace to garama kiyi gaggawar nemoshi tunkafin jami'ay sukawo miki ziyara akan inayake " " gaskiya Hajiya kinbani mamaki dakika kori d'anki akan dukiya inda kinbi a hankali zaki kasance cikin wannan dukiyar Sabida Affan d'ankine kuma kayan shi nakine amma sekika d'akko wani mugu kika kawoshi yahaukan dukiyar maraya ko to kisani Alhaji Sambo shine jagora wajan kashe Alhaji Isma'il zanbaki shawara karki bari yasan wannan dukiyar tazo hannun ki idankuwa kika bari yasani to tabbas seya kashe ki yamallaki dukiyar kokuma kinaji kina gani yamallake ta kudena yun'kurin neman kasheni dan Allah bazai ta'ba baku nasaraba sabida dukiyar maraya nike karewa Allah zai kareni daga mugun 'kudirin ku nabarki lafiya karki manta kinemo mana Affan aduk inda yake " Cikin sauri tami'ke bedroom d'in Alhaji Isma'il tashiga kulle 'kofar tayi sannan tashiga duba abubuwan cikin bag d'in takardun wannan gidanne dana Company guda 2 sena gidaje 3 sena filaye guda 5 se makullan motocin gidan duka guda 7 se cek d'in kud'ad'e masuyawa wa'inda aka rubuta adadin yawansu kamar haka million 30 Zaro idanu Hajiya Aysha tayi sannan tace " yanzu duk wannan nawane kuma wai tumunin takaba lalle Alhaji Isma'il kacuceni dabaka bayyana min adadin dukiyar kaba harka mutu to dukiyar Affan yazata kasance kenan lalle dole nanemo Affan kodan sauran makud'an dukiyar wato Alhaji Sambo nizakayima munafurci to nagane komi bazan ta'ba bayyana maka dukiya taba " Cikin sauri tatashi boye takardun tayi duka sannan tafito bedroom d'in ta tashiga shiryawa tayi tafito wannan cek d'in tasaka cikin bag d'in ta tafita kai tsaye Bank tanufa dan maida wa'inna makudan kud'adan cikin account d'in ta bayan fitar ta babu jimawa Alhaji Sambo yashigo cikin gidan nan maigadi yasanar dashi tafita jin haka yasa yayi saurin yin parking yafito daga mota yana shiga yafara yin bincike kota ina a cikin gidan amma yakasa ganin komi cikin mugun haushi yadawo parlour yazauna yana sauke tsuku akai akai se yamma lis sannan hajiya Aysha tashigo cikin gidan cikin fad'a Alhaji Sambo yatareta " daga ina kike tunsafe se yanzu kike dawowa ? " Cikin had'a fuska Hajiya Aysha tace " au tambayatama kakeyi to naje neman d'anane sannan naje duk wani Company Alhaji amma ko shiga sun hananiyi duk babu wa'inda nasani nada a cikin ma'aykatan duk ancanzasu nasan wannan aykin Barrister ne " Afusace Alhaji Sambo yatashi yace " tab lalle bazai yiyiba dole musan inda Barrister yake mai yake nufu kenan ? " Cikin nuna damuwa Hajiya Aysha tace " dole munemo shi amma semun fara neman Affan tukunna Sabida idan Affan yadawo shine muke da damar 'kwatar dukiyar nan " Jinjina kai Alhaji Sambo yayi cikin zuciyar shi yace " zanko nemoka Affan wato kanada taurin kai kamar mahaifin ka ko ? dazaran nasamu abinda nikeso zan aykaka gurin da mahaifin ka yatafi hadda ke Hajiya Aysha " Cikin tuhuma Hajiya Aysha tace " lafiya tunanin mai kakeyi ? " Cikin sauri yace " ina tunanin inda zan fara neman Affan ne " Murmushin jin dad'i Hajiya Aysha tayi dankuwa tana matu'kar son ganin Affan Kimanin watanni 10 kenan dafaruwan wannan lamarin amma su Hajiya Aysha har yanzu basusan inda Affan da barrister suke ba cikin damuwa Hajiya Aysha tace " gaskiya Alhaji bazan iya barin wannan cikin ba nikam cire shi zanyi tayazan iya renon ciki yanzu " Cikin fad'a Alhaji Sambo yace " to Wllh baki isaba idan wani abu yasami wannan cikin senamugun baki mamaki mata dubu nawane suke haihuwa wa'inda suka fiki dole kihaifomin yara kuma ayke taimakon ki nayi yaron dakike dashi yanzu babu shi 'kilama baya duniya kinga idan kika haifo wannan zakiji dad'i kinga kin wuce gori " Tashi Hajiya Aysha tayi afusace tanufi bedroom d'in ta Kallo yabita dashi cikin zuciyar shi yace " makami zaki haifomin wanda zai tarwatsamin rayuwar ki " Affan zaune cangefan jama'a hannun shi ri'ke da book wayar shi a gefan shi da alama nazari yakeyi cikin sauri Ashiraf yanufi inda yake kafin ya'karasa wata kyakkyawar yarinya tasha gaban shi cikin damuwa tace " dan Allah idan babu damuwa inason yin magana dakai " Murmushi Ashiraf yayi yace " ina sauraran ki " Cikin damuwa tace " dan Allah maiyasa d'an'uwan ka baya shiga cikin jama'a kuma baya kula kowa ko kai naga basosai yakeyin magana da kaiba kodan yaga yanada matu'kar kyau shiyasa yake share kowa dan Allah kajawomin hankalin shi Wllh tun ranar danafara ganin shi naji matsanan cin son shi cikin raina " Murmushi Ashiraf yayi sannan yafuskance ta sosai yace " gaskiya idan har zanbaki shawara kid'auka to kirabu da wannan wahalar dan DON bazai ta'ba kulaki ba kiyi ha'kuri kicire shi cikin ranki " Gaba Ashiraf yayi yabarta anan tana maimaita kalaman Ashiraf afili tace " bazan ta'ba cireka cikin raina ba DON senayi nasarar sace zuciyar ka ni Seeyama " Gefe takoma tanata kallon shi Ashiraf na isa inda Affan yake yace " sannu DON sarkin karatu dan Allah kadinga hutawa mana yanzu katashi mukoma gida muhuta " Shiru yayi batare dayace mishi komiba magana Ashiraf yasake yimai shima babu amsa tashi Ashiraf yayi yace " to nikam seka taho dama banyi tunanin zaka amsamin ba gaskiya DON karage wannan miskilan cin naka yayi yawafa " Wucewa Ashiraf yayi yabar shi ana shiko Affan harya wuce amma ko d'ago idanun shi baiyiba balle yace wani abu Seeyama dake can gefe itada 'kawayenta tace " lalle DON mugun miskiline lalle zansha wuya kafin nashawa kanshi " d'aya daga cikin su tace " Haba Seeyama kibi shawarar da d'an uwan shi yabaki kwata kwata guda nawa muke yanzu dazaki saka Soyayya cikin ranki kinga wancan DON d'in dakike gani Wllh mugun d'an uwala'kanci ne " Zum'bura baki Seeyama tayi tace " babu ruwan ku kubar ni dan bakusan yadda nikeji akan shibane kuma irin soyayyar da'aka ginata tun irin 'yanzu tafi inganta da burgewa " Murmushi tagefan ta tayi sannan tace " a gaskiya Seeyama banga lefin kiba nima nan Wllh son DON nakeyi danhaka duk wacce ta'iya allon ta seta wanke " Wani irin mugun Kallo Seeyama tabita dashi cikin 'bacin rai tabar gurin Sannu ahankali cikin jikin Hajiya Aysha yakai lokacin haihuwa amma ba'a son rantaba dan tayi mugun tsanar cikin Cikin hukuncin Allah Hajiya Aysha ta haihu tasake samun namiji tunda ta haifo yaron take kuka sabida rashin Affan yadawo mata sabo ranar suna yaro yaci sunan Abdulhakim yanzu kam Alhaji Sambo baya ragama Hajiya Aysha ko kad'an Sabida yana tunanin wahalar da kanshi kawai yakeyi Sabida babu alamar zai samu cikar burin shi amma yasha alwashin seya gano abinda Hajiya Aysha take 'boyewa danya lura akwai abinda batason yasani Bayan 16 years Cikin fargaba Momy tace " haba barrister kasan yadda su Alhaji Sambo ke neman ka amma shine zaka shiga cikin garin Abuja idan ta Kausar ne kabari mutura 'kanina yagano mana ita a Skul d'in amma yanzu idan kaje to Wllh itama kanta se kasakata cikin matsala tunda ayanzu babu wanda yasan itad'in 'yar kace karmu 'bata farincikin su DON kasan gobe zasu iso Nigeria danasarar kammala karatun su " Murmushi barrister yayi yace " gaskiya ne bari nabari idan sundawo sun huta saje sugano 'kanwar tasu tunda yanzu babu mai gane fuskokin su " Cikin farin ciki Ashiraf ke had'a musu kaya amma shi Affan yana zaune babu alamar zai tashi balle yashirya kallon shi Ashiraf yayi yace " dan Allah DON katashi kasanfa jirgin safe zamubi amma kana zaune " Wani irin kallo Affan yayi mishi maida hankalin shi yakumayi kan system d'in shi datun d'azu yadu'kufa akan ta tsuki Ashiraf yayi yawuce toilet wanka yayo yana fitowa yasake duban inda Affan yake cikin 'bacin rai yace " kaga DON idan bazaka tafiba to kasanar dani amma wannan wula'kancin naka ya isheni " Cikin fad'a Affan yace " idan nace bazan koma Nigeria ba babu wanda zaisani nakoma koka manta banida kowa a Nigeria se Dady Wllh badan shiba nida Nigeria har abada amma zankoma Nigeria ne sabida na aywatar da aykin da wannan 'kasar taturani nayi a Nigeria a matsayina na DSS ayanzu sena hargitsa natada duk wani hankalin marar gaskiya damasu laifi ako ina sannan ina tayaka murna daka kasance cikakken Doctor Allah yabada sa'a idanmuka tafi nizan wuce Abuja sabida kammala komi nawa nafara ayki kwanaki 4 zanyi a cikin Abuja sannan nashiga Kaduna idan ka isa kasanar da Dady " Jinjina kai Ashiraf yayi batare dayace komi ba zuwacan cikin zuciyar shi yace " kanada gaskiya DON bazakayi shi'awar komawa Nigeria ba Allah sarki Abba Isma'il inama kana nan kaga yadda Affan d'inka yakoma gatarin nasarori atare da shi " Cikin shigar Suit suka fito iri d'aya gaskiya sunyi matu'kar jin kyau Kallo d'aya zakayima Affan kasan babu wasa atare dashi dan fuskar nan tashi a tamke take Affan farine dogo ga hanci tsayayye yanada mayalwaciyar kashin jiki dan hatta nannuwan shi sumace kwance lif abin shi'awa yanada faffad'an 'kiji dafaran idanuwa yanayin idanun shi masu d'aukar hankalin duk wata mace sumar kanshi kamar ta jarire taushi da santsi lips yanada madedecin baki lips d'in shi masu kam dana jariri Gaskiya Affan yahad'u sosai hakama Ashiraf masha Allah cikin sauri Seeyama tanufi inda su Affan suke saurin shangaban ta 'kawarta tayi tace " mai kike shirin yine Seeyama ? kinsan halin wula'kancin DON fa amma shine kike 'ko'karin tunkarar shi " Cikin raunanniyar murya Seeyama tace " kibarni yauzan tunkare shi koda zaiyimin mafi munin wula'kanci sena bayyana mishi abinda ke raina idan nabari yatafi balalle ne nasake ganin shiba shekaru nawa nad'auka ina dakon soyayyar shi " Cikin sauri tanufi inda suke shangaban Affan tayi cikin wata irin murya tace " DON dan Allah kasaurare ni nadad'e ina matu'kar son ka Sabida kai nakasa komawa 'kasata Sudan dukda nadad'e da kammala karatuna dan Allah koda bazaka soniba kabani dama na mallaki number wayar ka D......... " Wani irin zazzafan mari Affan yasauke mata afusace yanunata da yatsa yace " duk duniya babu abinda natsana kamar mace idan kika sakeyin wannan kuskuran to sekinyi nadamar dama uwar ki bata haifaikiba " Afusace yawuce cikin tausayawa Ashiraf yace " gudin irin wannan yasa nahanaki bayyanawa a shekarun dasuka wuce amma nasan yanzu wannan zaisa kimanta da DON " Wucewa shima Ashiraf yayi cikin kuka Seeyama tace " bazan ta'ba iya cireshi cikin raina ba koda zaiyimin abinda yafi wannan muni tabbas sena nemo inda yake a cikin Nigeria " Ta'be baki kawayenta sukayi suduka sukace """ kinako tareda aykin wahala """ Cikin kuka Seeyama tabar gurin had'a kayanta tashigayi Sabida dama dan Affan take zaune batakoma gida ba Misalin 3 jirgin su Affan yasauka a Kaduna bai tsaya jiran komiba Affan yanufi Abuja kodasu Barrister suka tambayi Ashiraf yasanar dasu yawuce Abuja se nanda 4 days zai dawo murmushi Momy tayi tace " Affan kenan shide bazai canzaba " Shima Barrister murmushin yayi sannan yace " amma nace kidena cemishi Affan kikirashi da DON banaso sunan nan nashi yafito Sabida kinsan komi dai dukda nasan DON yatsani mata amma zan aura mishi Kausar dazaran ta kammala karatun ta tunda takusa " Zaro ido Momy tayi tace " gaskiya nikam banyarda da wannan hukuncin ba kanaso yakashe mana yarinya daba'kin ciki kenan ko ? to gaskiya bazai yiyuba kasan DON bazai ta'ba bu'katar aureba kasanfa yadda yatsani mata haba karka jefa rayuwar 'yarmu cikin wahala mana " Cikin fad'a Barrister yace Babu fashi wannan had'in nariga nayanke hukunci sonike rayuwar Affan ta gyaru tayaya zata iya gyaruwa batare da taimakon mace ba macan ma sede matar shi hak'kine akaina nagyara rayuwar Affan " Afusace Barrister yafita Kallo Ashiraf Momy tayi kafin tace wani abu Ashiraf yace " ki kwantar da hankalin ki Momy Kausar tanada ha'kuri zata iya zamada DON dukda nasan zatasha matu'kar wahala kafin tashawo kan shi amma muyi musu addu'a da fatan alkairi kawai " Jinjina kai Momy tayi amma cikin zuciyar ta bata gamsu da wannan auran ba Misalin 7mp Affan yafito daga hotel d'in daya sauka restaurant yanufa dan bayason cin nacikin hotel d'in adede lokacin daya isa wasu samari suka isa ma'aykacin gurin naganin su yayi saurin isowa garesu da alama sunsaba wani abu d'aya daga cikin wannan samarin yami'kama wannan ma'aykacin yace " kazubasu duka acikin abin shana sabida yau nayi babban kamu " Jinjina kai yayi sannan yatafi kallon Affan sukayi d'ayan yace " gaskiya gayan nan yahad'u dagani kasan akwai shegun neraba " Dariya suka kashe da ita zuwacan aka kawo musu abinda suka bu'kata murmushi d'ayan yasaki yace " yauzan cire imani akan yarinyar nan mugun fayd'e zanyi mata " Shiko Affan cin abincin shi yakeyi hankali kwance tashi yayi bayan yagama yafita cikin sauri wannan ma'aykacin yazo yace musu " kufa ansamu matsala wannan gayan shine yasha lomon da wa'innan 'kwayoyin suke " Cikin masifa yawanke shi damari yace " amma de kai mugun wawane to ayko tunda shine yasha to shine zaiyi wannan ayki mubishi " Cikin sauri suka shiga motar su sukabi bayan shi har room d'in dayake cikin hotel d'in seda suka gani sannan suka juya " haba Kausar kizo muje mana 'yanzufa zamu dawo " Cikin rashin yarda da maganar 'kawar tata tace " nikam inajin tsoro naji muje amma bazan dad'eba inayi mata barka zandawo " Murmushi 'kawar tata tayi tace " ko kefa 'kawata amma ace yayata ta haihu bazakice mata barkaba " Fita sukayi motar saurayin Ameera suka shiga wato 'kawar Kausar sun d'anyi tafiya mai nisa yayi parking wayar Ameera aka kira fita Ameera tayi tacema Kausar barina amsa waya kinsan bazai rage wannan kid'an ba " Tana fita shi kuma saurayin nata yajuyo hurama Kausar wata powder yayi dandanan hankalin Kausar ya'bace dagudu yaja motar har cikin hotel d'in da Affan yake A dede wannan lokacin Affan yakasa koda zama shikam yamarasa maikeyimai dad'i sauka 'kasa yayi ganin ya sakko yasa saurayin Ameera da wa'innan samarin saurin fito da Kausar suka nufi room d'in da Affan yake ga duhun dare yashiga sannan sunriga sun siye securities d'in cikin hotel d'in suna shiga suka kashe wutar d'akin duka sannan suka d'aura Kausar saman bed d'in suka fita Babu jimawa Affan yakoma ciki kai tsaye yasau saman bed jin mutin yasashi saurin sake lalubawa jin macace yasashi jin wani irin matsanan cin haushi amma tuni jikin Shi yafarayin rawa idanun shi suka rufe nufar inda take yayi jin yana niyyar shiga cikin babbar matsala idan bai sauke wannan bu'katar ba Cikin sauri da 'bacewar hankali yafad'ama Kausar wani irin ihu Kausar keyi cizo takafamishi a saman 'kirjin shi wanda yasa tajimai ciwo amma hakan baisa yabar taba mummunan fayd'e Affan yayima Kausar batare dasanin shiba wani irin bacci yakamashi itako Kausar tuni tasuma duk cikin duhu wannan abun yafaru babu Wanda zai iyagane fuskar d'aya Cikin sand'a suka shigo suka d'auke kausar kai tsaye gidan datake zaune suka kaita har cikin d'akin ta kasancewar itaba cikin hostel takeba Tofa kubiyoni Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments plsss [01/05 4:45 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™ RUFAFFIYAR ZUCIYAโ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITERS FORUM๐ŸŒŸ G.W.F Home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 9 to 10 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Afurgice Affan yatashi Sabida sautin kukan yarinyar dayakeji cikin kunnuwan shi tashi yayi yaje yayaye labulayen d'akin haske yagarwaye ko ina dubanshi yamaida kan bed d'in cikin sauri ya kauda idanun shi sabida yadda bedsheet d'in dukya 'baci da jini kallon jallabiyar jikin shi yayi itama akwai jini jikin ta zama yayi yadafe kanshi yanajin zafi aranshi cikin sauri yami'ke yace " tabbas wannan shiryamin akayi kumasena gano kosu ubanwaye waiyo Allah sun cutar dani sun cutar da yarinyar dabatajiba bataganiba sabida babu yadda za'ayi dasaninta takawo kanta ayimata irin wannan mugun aykin inazan ganta dan nasan ayanzu haka tana bu'katar kulawa ta gaggawa akaro nafarko bayan wasu shekaru naji tausayin wata 'ya mace Sabida nasan tabbas na illata rayuwar ta tabbas dake yadace nayi rayuwa kemad'in badan inason kiba sedan nakareki daga cinzarafin wani d'a namiji Sabida duk namijin daya aureki yaji bakikai budurcin kiba seya wula'kantaki idan ko aka wula'kantaki asanadina bazan yafe makaina ba Kuma Abbana bazaiyi alfahari daniba Abba kayafemin ba'ason raina had'in tafaruba " Cikin sauri yashiga toilet yayi wanka yana fitowa ya shirya a gaggauce yafita yaso yayi ma Securities d'in gurin tambaya amma seyafasa kai tsaye wannan restaurant d'in yanufa neman wanda yakawo mishi abinci jiya yashiga yi amma babu shi zama yayi yayi 'kudirin koda zaikai dare to yananan seya ganshi Cikin jin matsanan cin zafi Kausar tasaki kuka jin kukan ta yasa 'kawarta Amina dasuke d'aki d'aya tayi saurin tashi gurin ta tanufa ganin halin datake ciki yasa Amina rud'ewa tace " Kausar maiyasame ki ? ina kikaje tun d'azu ? " Cikin kuka Kausar tace " Amina Ameera tacutar dani cuta mafi muni tasa anrabani da budurcina Amina danasan wannan ranar zatazo dana ro'ki mutuwa kafin zuwan ta Amina kalli yadda sukasa yayi min Allah ya'isa tsakanina daku musamman wancan mugun dabazan iyagane waye shiba Amina k....... " Kukane yaci 'karfin ta takasa 'karasawa itama Amina kuka takeyi sosai kamata tayi takai ta toilet ruwan zafi tahad'a mata sannan ta taimaka mata sosai Kausar kejin zafi amma hakanan tadaure tsayin lokaci tanacijin ruwan zafi sannan Amina takamata suka fito jin jikin ta akwai zazza'bi yasa Amina ta'bare magani tabata tasa cikin wata irin murya Kausar tace " Amina nagode sosai dataimakon da kikayi min bazan mantaba amma ina ro'kon wata alfarma agunki dan Allah banason kowa yasan abinda yafaru dani ko iyayena bazan bari susani ba idan suka sani zasu kasance a cikin ba'kin ciki nahar abada zanfison ba'kin cikin nayishi ni kad'ai " Cikin tausayawa Amina tace " in sha Allah Kausar nayimiki al'kawarin haka babu wanda zai sani dama ina gayamiki kifita harkar Ameera bata 'kaunar farincikin ki ke kina ganin kamar son gaskiya takeyi miki Wllh senasa an d'auki mataki akan ta " Cikin sauri Kausar tace " a'a Amina idan muka d'aga wannan maganar to kowaseyasan abinda yafaru dani kibarta ay Allah yananan shi zaiyimin sakayya akan ta " Jinjina kai Amina tayi tanajin matu'kar tausayin Kausar tabbas anyi mata cuta mafi muni Misalin 2 Affan yaga wannan saurayin yashigo cikin restaurant d'in cikin hikima yakirashi ganin Affan yasashi tsorata Sabida tabbas yagane shi murmushi Affan yayi yace " haba abokina maiye natsorata wannan had'in najiya nikeson kasake yimin dan naji dad'in shi sosai " Murmushi yayi cikin zuciyar shi yace " kaima ashe d'an hannune " Zama yayi kusa dashi yace sede " babu kayan dama wasune suke zuwada abunsu in saka musu " Murmushi Affan yasake yimai yace " kas nikuma inadasu amma kazo muje nabaka sabida akwai inda zanje idan nadawo senazo nasha zanyi maka biya mafi tsoka " Cikin murna ya amince cikin sand'a yabi Affan Sabida kada ma'aykatan gurin suganshi suna shiga cikin motar Affan yajata aguje kai tsaye cikin hotel d'in yanufa yana shiga yayi parking suka fito room d'in shi suka shiga suna shiga Affan yayi saurin kulle 'kofar Wani irin wawan mari Affan yashiga sauke mishi cikin tashin hankali darazana wannan saurayin yashiga bashi ha'kuri cikin fusata Affan yashiga cewa " wato kai ne babban d'an iska ko kai ke sakamusu irin wannan mummunar 'kwayar cikin abin sha suna lalata 'ya'yan mutane gashini banjiba ban ganiba itama yarinyar batasan hawaba batasan saukaba kunsa nacutar da ita to kayi gaggawar sanar dani inda wannan samarin suke ko nasakayin nadamar rayuwar ka " Cikin tsoro yace " kayi ha'kuri yalla'bai Wllh bansan inda zan samesu ba idan sunzo nan kawai muke had'uwa kuma yanzu nasan senakai wasu watanni bansake ganin suba " Jin haka yasa Affan cire belt yafara zanar shi amma amsa d'aya yake bashi shine baisan inda suke ba dena dukan shi yayi cikin takaici yace " kaga wannan bedsheet d'in kaine zaka wankeshi da waccan rigar zan 'kulle ka a ciki har senaje indazani nadawo katabbatar ka wankesu sunbushe kafin nadawo " Cikin kuka yace " dan Allah karufamin asiri Wllh zan iya rasa aykina kuma idan na wanke ina zan shanyasu subushe ? " Wani irin kallo Affan yayi mishi sannan yace " wannan kuma matsalar kace kai ayki karasa ita yarinyar fa kunsa tarasa abunda bazata ta'ba iya 'kara samunshi ba har abada yatafi kenan sannan nikuma kunjefa rayuwa ta cikin tashin hankalin tunanin halinda yarinyar zata shiga a dalilin fayd'en danayi mata kuma kunsa nakasa cika burin mahaifina kasan Allah seka nemosu kona zanzamaka kamanni " Affan yana gama fad'ar haka yafita kulle shi yayi yanufi ma'aykatar su Cikin tashin hankalin Hajiya Aysha ke neman ta'kardun Company ta amma tarasa ganin takasa koda zama yasa Abdulhakim cewa " Momy mai kike nemane ? " Sauke ajiyar zuciya tayi sannan tace " Abdul wasu takardu ne nawa masu mihimmanci " Kallon ta Abdul yasakeyi yace " naga Abba yana neman wasu takardu shine nanuna mishi inda kika 'boye " Zaro ido Hajiya Aysha tayi tace " amma kaikam Abdul mugun wawane 16 years gareka amma babu wayo atare dakai har yanzu to Wllh daga yau idan kasake ka'kara nunama Abban ka inda wani abu nawayake senama dukan tsiya cikin gidan nan kanaganin baisan cinmuba baisan shanmuba hatta kud'in Skul d'inka nike biya wawa kawai kazama kamar yayan ka mana takan yabaiyana inda dukiyar mahaifin shi take yabar gida amma kai bama a tambaye kaba amma kanuna " Cikin damuwa Abdul yace " Momy har yanzu kin'ki kaini inda yayana yake " Cikin matsanan ciyar damuwa tace " zan kaika kaji bari yadawo " Cikin bedroom tashiga tasaki kukan da ayanzu yazamai mata jiki dankam tayi muguwar nadamar abinda tayima Affan gashi yanzu batasan inda yake ba Cikin munafurci Ameera tashigo cikin d'akin da Kausar take kukan munafurci tashigayi cikin tsawa Amina tace " Ameera kifita idan kuma baki fitaba Wllh senasa abu nafasamiki kai banza kawai maciya amana kisani ko ayanzu Kausar tafiki komi bazaki ta'ba iya goge mata kimartaba agurin zama'a sannan bazaki hana dubban jama'a su sotaba " Dariya Ameera tayi hadda shewa tace " naji tafini kyau dakuma masoya sannan gidansu akwai kud'i to ammafa kisani tarasa abunda duk wata 'ya mace zatayi tutiya dashi idan da za'ace tabada adawo mata da budurcin ta to natabbata zata bada gashi abin haushin nikaina bansan waye yayi wannan fayd'an ba amma dukda haka ni ay bu'katata tabiya " Fita Ameera tayi tana wani shi'umin murmushi itako Amina badan Kausar ta hanata aywatar da komiba dase kowa yajisu kuka Kausar tasaki tana fad'in kin cuce ni Ameera Se bayan magrip Affan yakoma hotel izuwa yanzu wannan matashin yagama galabai ta ga jikin shi duk yayi tsami sabida dukan dayasha ga yunwa ko Kallon shi Affan baiyiba yashige toilet tsayin lokaci sannan yafito seda yagama shiryawa sannan yasa aka kawai abinci yabashi Bayan yagamaci yacigaba da tuhumar shi amma amsa d'ayace hakan ba'karamin haushi yabama Affan ba katin shi Affan yaciro yami'ka mishi yace " nayarda bakasan inda sukeba zanbarka katafi ga katina nan dazaran kagansu kayi gaggawar sanar dani nayi magana da wajan aykin naka bazasu korekaba zaka iya tafiya " Cikin sauri yami'ke cikin zuciyar shi yana fad'in " shikam wannan wane iri ne ga zafin rai kuma ga kirki ayko sena tayaka neman su " Binshi Affan yayi da Kallo cikin zuciyar shi yace " zanta bibiyar ka harse nagano su " Cikin kuka Seeyama tace " Ummi nibanason wani d'an wan Dady Wllh idan ba DON ba sede namutu babu aure " Ri'ke baki Ummi tayi tace " to ayko baki isaba wannan al'kawarin tun kina ciki akayi shi seyanzu kice zaki canza tobari Dadyn naki yadawo seki sanar dashi " Zum'bura baki Seeyama tayi tace " kunwani nace se Affan shidako nan baita'ba zuwaba nide bazan auri wani ba se DON " Afurgice Affan yafarka daga baccin dayakeyi ga mafarki dayayi da Abban shi akan maganar auran shi da Seeyama sekuma sautin kukan yarinyar dayayima fayd'e wata irin zufa tashiga keto mishi maimatawa yayi Sudan Seeyama ni Aure " haba Abba bazan iya ba bana bu'katar wata mace ni a cikin rayuwa ta se waccan da 'kaddara tasa nayimata fayd'e " Haka Affan ya'karashe wannan daren batare daya koma bacci ba yau kimanin kwanaki 6 dafaruwar wannan abun amma har yanzu babu labarin wa'innan samarin Kausar taji sau'kin jikinta sosai amma ta'kara zama silent Rurin da wayar Affan keyi yasa Affan dawowa daga tunanin dayakeyi ganin Dady yasashi saurin d'agawa daga can 'bangaran Barrister yace " DON kace kwanaki 4 zakayi kashigo Kaduna amma yau gashi har 6 Allah yasade lafiya kasan muna kewar ka " Cikin 'karfin hali Affan yace " lafiya lau Dady wani abune yatsareni amma inanan shigowa " Murmushin jin dad'i Barrister yayi sannan yace " to Alhamdulilah kafin kataho kaje kaduba 'kanwar ka Kausar a skul danaso idan kadawo kuje kaida Ashiraf to kai d'inma idan kaje yayi kadaure kashiga gobe " Badan ranshi yasoba ya'amsa da " in sha Allah zanje " Cikin 'bacin rai Affan yakashe wayar sannan yafesar dawata iska yace " gaskiya antakurani " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments plsss [02/05 6:56 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™ RUFAFFIYAR ZUCIYAโ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITERS FORUM๐ŸŒŸ G.W.F Home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 11 to 12 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM 'Karar shigowar text Affan yaji cikin wayar shi dubawa yayi wani irin tsaki yaja Sabida address d'in Kausar Barrister yaturo mai Cikin damuwa Affan yace " wai maiyasa nakasa samun wa'innan sha shashun ne ? amma in sha Allah senagano inda suke " Misalin 2 Affan yayi parking d'in motar shi dede 'kofar gidan da Kausar take kimanin 20 minutes yana cikin motar bai fitoba Sabida shi bashida number ta kuma bazai iya aykar wani kiran taba Wayar Ashiraf yakira bugu biyu yad'aga sallamar kawai ya amsa yace " kirata kace ina 'kofar gidan " Daga haka yakashe wayar bai jira mai Ashiraf d'in zece ba girgiza kai Ashiraf yayi yace " DON kenan bazaka canzaba " Babu jimawa dakiran Ashiraf Kausar tafito itada Amina zuciyar ta cike da mamaki Sabida bata ta'ba tunanin Affan zai iya zuwa inda takeba hankalin take tafiya tanad'an d'ingisawa Sabida har yanzu batagama komawa dede Kallo d'aya Affan yayi musu ya kaudakai amma cikin zuciyar shi cewa yayi " mai yasame ta take tafiya haka kuma yama akayi Dady yabarta tana zama awajan Skul mace ba namiji ba bazai yiyu ba " Sallamar su tadawo dashi daga tunanin dayakeyi bud'e motar yayi yafito fuskar nan tashi a tamke adede lokacin Ameera tafito itada 'kawayen ta su biyu Ganin Affan yasa Ameera saurin tsayawa wani irin kallo tashiga yimai cikin matu'kar rud'ewa tace " woow kunga wani had'add'an gaye gaskiya nikam naga mijin aure barima kugani " Nufar gurin tayi cikin ladabi Kausar ke gaidashi amma babu alamar zaima amsa latsa wayar shi kawai yakeyi annun shi d'aya nacikin aljihun wandan shi zuwa can yace " nemo wa'inda zasu kwasar miki kaya nizan koma daga yanzu bana bu'katar zamanki a wannan gidan kikoma cikin hostel " Kafin tace wani abu yad'aga wayar shi dake ruru komawa sukayi ciki dan kiran sauran 'kawayensu sutayata kwasar kayan adede lokacin Ameera ta iso wani irin kallo Kausar da Amina sukayi mata itako ko ajikin ta cikin sauri Amina tace " Kausar wajan yayan kifa taje " Murmushi Kausar tayi tace " barta inde yaya DON ne seyabata mamaki " Cikin wata irin tafiya Ameera ta'isa kusada shi numshe idanun ta tayi sabida kamshin turaran shi mai sanyaya zuciya ahankali tabud'e idanunta tazubasu kanshi sannan tace " barka dazuwa yayan mu yakamata ay kashiga ciki " Wani irin kallo Affan yayi mata sannan yajuya bayanshi yana cigaba da latsa wayar shi komawa tayi inda yajuya tafuskan ceshi sosai tace " haba yaya bagirman kabane irin wannan abun koda......... " Wani irin mari yasakar mata azafafe yace " wannan shine girmana kona 'kara nuna miki ne kinzo karatu amma kina bibiyar maza kinga nayimiki kamada sa'anki kinbar gurin nan kosena canza miki kama " Dariya 'kawayenta suka saki su Kausar dasuka iso dede lokacin da yasauke mata marin Amina tace " Amma yaya DON kayimin dede " Afusace Affan yami'ka ma Kausar wasu 'kud'ad'e masu yawa sannan yashiga mota bud'e musu bot d'in yayi yana ganin sungama fitar dakomai yafigi motar shi cikin zafin rai yake fad'in " gaskiya niba'a kyauta minba maike nan waini wannan kutsakar yarinyar zata kalla tace wai bagirmana bane hmmm " Cikin 'bacin rai Ameera tazo indasu Kausar suke tace " wato kunji dad'i yamareni ko ? toke Kausar kisani sena zama matar wannan kyakkyawan yayan naki nanbada jimawaba " Murmushi Kausar tayi tace " idan har yaya DON ne sede nace miki sorry Sabida shiba irin sha shashun samarin kibane idan kuma kince zaki'iya to gafili nan " Gaba sukayi suka barta nan sake maimaita sunan tayi " DON woow gaskiya komi naka yayi wannan marin dakayimin sekabani ha'kuri watarana DON sena mallakeka kota halin yayane " Har tsawon 2 Weeks amma Affan bai shiga Kaduna ba yauma afurgice yatashi dafe kanshi yayi cikin wahalalliyar murya yace " Abba kayi ha'kuri in sha Allah nanda wasu kwanaki zanje Sudan wajan cika wasiyyar daka barmin amma bazan ta'ba son taba Abba wai Allah yazanyi dakukan yarinyar nan da duk kwanciya bacci sena jishi cikin kunnuwana haba maiye haka nimafa ba'a son raina nacutar dakeba " Ganin bazai iya komawa bacci ba yasa yayi alwala yafarayin nafulfuni yau takama juma'a kuma yaune Affan keshirin tafiya Kaduna cikin farin ciki Barrister yashigo cikin tsakiyar babban parlour shi ganin fuskar shi cike da annashiwa yasa Momy da Ashiraf saurin cewa " tasamune wannan irin gari'a haka ? " Zama Barrister yayi sannan yace " babar samuwama kuwa wani babban albishir ne nazo muku dashi kuma mai matu'kar bazata " Cikin zubud'i Momy tace " dan Allah kasanar damu munmatsu muji " Kallon su yayi duka sannan yace " a yau a yau ne aka d'aura auran Affan da Kausar wanda yasami halartar dubban jama'ar dasuka halacci sallar juma'a cikin babban masallacin ....... " Tashi momy tayi cikin tashin hankalin tace " haba Ibrahim wannan wane irin d'anyen hukunci ne to inamai tabbatar maka dole a warware wannan auran danni banshirya kashe 'yata ba " Murmushi Barrister yayi yace " idan kikaga wannan auran yamutu sede idan Kausar mutuwa tayi koshi Affan d'in yace bayaso " Yana gama fad'ar haka yatashi yanufi cikin bedroom d'in shi rai 'bace shima Ashiraf baiji dad'in wannan hukuncin da mahaifin shi yazartar ba dan yafikowa sanin waye DON tabbas Kausar zatasha wahala lallashin Momy Ashiraf yashigayi Misalin 6mp Affan ya'iso cikin gidan jin sallamar shi yasa barrister saurin mi'kewa cikin jindad'i damurna yataro shi suka shiga cikin babban parlour kiran Momy da Ashiraf Barrister yashiga yi atare suka fito Dukda Momy na cikin jin haushin abinda barrister yayi hakan baihanata sakar ma Affan fuska da nuna tsantsar farin cikin dawowar shi misalin 9pm sun kammala cin abinci barrister yayi gyaran murya yace " DON nagode ma Allah daya kawoni wannan lokacin ayau insha Allah zan mi'ka maka kaf dukiyar ka dake hannuna Sabida nasan yanzu zaka iyakulada abunka " Cikin rashin jin dad'i Affan yace " a'a Dady kabarta a hannun ka zaifi " girgiza kai barrister yayi yace " a 'a DON bazan iya cigaba dari'ke wannan dukiyar ba kai marayane kuma ri'ke dukiyar maraya babban abune kasan tsawon shekarun dana d'auka bana'iya baccin kirki Sabida dukiyar ka Affan ayanzu zaka iya gabatar dakomi a rayuwa 30 years garekafa ayanzu dan Allah ka amsa dukiyar ka sannan iname ro'kon afuwarka na yanke maka wani hukunci batare dasanin kaba amma dan Allah idan baka ra'ayin haka kasanar dani bazanyi maka dole ba ayau na d'aura maka aure da 'kanwarka Kausar idan takammala Skul d'inta za'ayi hidimar bikin da ba'ayiba k.......... " 'Kwarewar da Affan yayi daruwan dayasha yasa Barrister dakatawa dayin maganar shi wani irin mugun tari Affan yashiga yi tun yana kan cushion harya sauka 'kasan Capet cikin sauri Ashiraf yaruga d'akin su cikin bag d'in Affan yashiga duba maganin shi cikin sa'a kuwa ya ganshi yana kawowa akayi saurin bashi yasha sannan suka kamashi aka kaishi cikin bedroom harkan bed suka zaunar dashi yajingina dan babu hakin ya kwanta seta lafa Cikin tashin hankalin momy tace " kaga abinda nike gudu kasan yadda Affan yatsani mace amma katashi kayimai auran bazata kumama da Kausar yarinyar dako muryar ta Affan bayasonji haba Ibrahim Affan bayason wannan auran kabashi umarnin sakin Kausar ay........ " Muryar Affan yasa Momy dakatar dazancanta cikin wahalalliyar murya yace " har abada Momy bazan iya sakin Kausar ba niba butulu bane kunyimin halacci bazan manta dahakan ba Dady har namutu kai mahaifine agareni kacancanci yanke duk wani hukunci akaina amma ina tunanin yadda zanyi rayuwa da mata 2 ne Sabida Abba yabarmin wasiyyar naje Sudan na amso auran 'yar 'kanin shi kuma ajibi nikeson tafiya " Cikin mugun 'bacin rai Momy tace " tab ayko 'yata bazata ta'ba zama da kishiyaba dolema kasake ta " Tsawa Barrister yasakar mata sannan yace duk sufita duban shi yamaida kan Affan yace " karkadamu DON tare zamutafi kuma aykai cikakken namiji ne koda mace 4 zaka'iya ri'kewa Allah yatayaka ru'ko " Cikin zuciyar Affan cewa yayi " kowacce da'kafarta zata gudu banida ra'ayin zamada ko wacce mace ni DON babu mace a cikin tsarina se wacce nazama silar rabatada abumai daraja Dady bazan iya yimaka musuba amma bazan iya rayuwar aure dasuba daga za'binka harna Abba ni Affan bazan ta'ba Kallon su amatsayin matana ba " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ COMMENTS PLSSS [09/06 1:20 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ Ina kuke masoya to ganifa ๐Ÿ˜Š ana mugun tare ๐Ÿค๐Ÿป๐ŸŒน Ina godiya a gareku masoya baki d'aya masu kirana damasu turomin text jinjina naso na zayyanoku baki d'aya amma yawanku yasa hakan bazai yiyuwa sedenace Allah yabar zumunci ๐Ÿค๐Ÿปkuyi ha'kuri yanayin jikina yasa kukajini shiru to Alhamdulilah nasamu sau'ki sed'an abunda ba'a rasaba zancigaba kamar yadda kuka roki alfarmar haka amma danaso senan gaba kad'an nagode da nuna kulawarku a gareni ๐Ÿ‘๐Ÿป to mucigaba da kaftawa masoya ๐Ÿ˜ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 13 to 14 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Kallo shi Barrister yayi nadan wasu da'ki'ku sannan yashafa sumar kanshi yace " Allah yayimaka albarka Affan please kacire duk wata damuwa kodan lalurar ka kayi bacci sosai zakasamu sau'kin wasu abubuwan mukwana lafiya my son " Bin bayan barrister Affan yayi da kallo batare dayace komiba bayan fitar barrister babu jimawa Ashiraf yashigo fira yashiga jan Affan dashi amma ko sauraran shi bayayi ganin haka yasa Ashiraf kwanciya zuciyar shi cike da tausayin Affan musamman idan yatuna abinda mahaifiyar shi tayimai gashi tasa rayuwar shi tazama wata iri da wannan tunanin bacci yad'auke shi Kallon inda yake Affan yayi ahankali yace " dama nazama kamarka Ashiraf nakasance babu damuwa atare dani se yaushene zansamu farinciki a cikin rayuwa ta ? Momy kin kwace farincikina ni Affan bazan ta'ba komawa garekiba har namutu bakuma zan sassautama duk wata 'ya mace ba " Ahaka Affan yakwana batare daya ko runtsaba idanun shi duk sun canza launi sabida 'bacinran dayake ciki koda sukaje masallaci shi kama acan su barrister sukabar shi yanata lazimi Cikin damuwa barrister yace " Ashiraf Affan yasamu bacci jiya kuwa ? " Girgiza kai Ashiraf yayi sannan yace " a'a Dady duk farkawar dazanyi a zaune nike ganinshi " Jinjina kai barrister yayi sannan yace " Allah yasa yarinyar dazamuje amsomai auranta ta iya jawo hankalin shi kozai samu sau'ki cikin ranshi " Cikin nuna damuwa Ashiraf yace " amma Dady ni inaga kamar zaman Affan da mace wata gagarumar matsalace Dady kanagani sabida 'kiyayyar da Affan keyima duk wata mace ko abincin da mace tayi bayaci kanagani jiya sede yasha fruit fa dukda yana ganin darajar Momy amma bayacin abincin ta sabida kasancewar ta mace kuma Dady abaya ko hutu mukazo sedefa Momy tatura Kausar Abuja gurin kaka sabida muguwar tsanarda Affan ke nuna mata afili amma wai yanzu itace matar shi sannan kuma hadda wata " Dan murmushi Barrister yayi ya kalli dan nashi yace " yaro kenan dakai da mahaifiyar ka bazaku fahimci dalilinaba ayanzu amma da sannu zakugane hakan shine dede Affan tamkar kai yake agareni yazama dole nasamamai hanyar da farincikin shi zai dawo mahaifin shi yayimin halaccin dabazan mantaba koda Affan zai wahalar da Kausar bazan ta'ba zargin shiba nasan zai bari wata rana kuma hakan zaisa yagane baduka mata halinsu yake d'ayaba idan nabarshi babu aure bazai ta'ba dena tsanar mace ba " Sanyi jikin Ashiraf yayi cikin sanyin murya yace " hakane Dady amma bana tunanin yadda Affan yayima mace muguwar tsana zai so wata 'ya mace anan gaba ni kam nasan Kausar zata d'and'ani ba'kin ciki mai tarin yawa a rayuwar ta rayuwar mace da Affan hmmm " Cigaba da tafiya barrister yayi sannan yace " maiyasa ? 'Kanwarka kad'ai kake tunani koka manta gobe zamuje amso auran wata ? maiyasa ita baka tausayin ta se Kausar wannan badede bane nuna sonkai kacire wannan tunanin daga ranka sannan karka sake ka kalli rayuwar cikin gidan DON tareda iyalinshi kaide kazama maibashi shawara dajan hankalin shi cikin hikima bada matsawaba " Jinjina kai Ashiraf yayi sannan suka 'karasa ciki se wajan 9 sannan Affan yafito yanufi cikin gidan kai tsaye bedroom d'in su yanufa sabida wani irin bacci daya kama idanun shi yana shiga yahau saman bed ya kwanta yaja blanket yarufa babu jimawa bacci mai nauyi yayi gaba dashi shiko Ashiraf yana canyana motsa jiki shiga cikin bedroom d'in barrister yayi sabida yaga shigar shi ganin yana bacci yasa yasauke wata irin ajiyar zuciya kallon fuskarshi yayi natsawan wasu da''ki'ku yanayin nazarin halin da yake ciki sannan ya'isa gareshi gyaramai blanket d'in yayi sannan yashafi sumar shi sannan yajuya yafita ha'ki'ka yanayima Affan wani irin so namusamman Sudan " Haba Alhaji tayaya zaka ma'kale akan dole se Seeyama ta auri d'an yayanka baci har yanzu babu wani labarinsu kusan shekaru nawa yanzu sabida koda kaje Nigeria ansanar dakai mutuwar Alhaji Isma'il bayan wasu shekaru kakoma amma matarshi taci mutuncin ka shi d'an nashi kanada masaniyar mahaifin nashi yasanar dashi wannan al'kawarin kuma idan yasanar dashi zai yadda balle yanzu yaga mahaifin nashi bashida rai haba Alhaji yarinyar nan nace tasamu wanda takeso to kabarta mana " Cikin daga murya yace " ke bulkisu kishaga hankalin ki dani akan wannan lamarin wallahi zanyi mugun 'batamiki rai nasan yaya bazai yadda wasiyyar mahaifiyar muba haka shima dan nashi bazai bar wasiyyar mahaifin shiba zezo insha Allah kekuma Seeyama koda zaki mutu sekin auri Affan barima kiji duk ranar dayazo to wannan ranar itace ranar auran ki " Cikin zafin rai yafita daga babban parlour kuka Seeyama tasaki mai tsuma zuciya kwantar da kanta tayi kan cinyar mahaifiyar ta cikin kuka tace " Ammi dan Allah kiceci rayuwata ni DON nikeso idan bashiba bazan iya rayuwa dawani namiji ba idan ba DON ba banason Affan d'in da Abba keson had'ani dashi dan Allah Ammi kiceceni " Dan had'a rai Ammi tayi tace " gaskiya Seeyama nagaji da wannan zancen naki ni namafara tunanin anya ba gamo kikayiba nace kituromin shi DON din amma kince bakisan indama zakiganshi to yakikeson muyi inamai baki shawara kituro DON nikuma zansan yadda zanyi da mahaifin naki yafahimta " Kuka Seeyama tasake saki tace " Ammi to dan Allah kibari nakoma Saudiyya nasamo cikakken 'kasarda DON d'inayake " Cikin 'bacin rai Ammi tace " Amma ke Seeyama kinfara haukako ashema abin naki duk shashanci ne to bari kiji nima nagoyi bayan mahaifin ki Allah yakawo Affan 'kasar na " Tashi Ammi tayi tabata guri cikin damuwa da 'bacin rai Seeyama tami'ke cikin bedroom d'inta tashiga kwanciya tayi saman d'an madedecin bed d'inta lumashe idanunta tayi tashiga cikin tunanin daya zamaimata abokin rayuwa ayanzu surar DON tashiga hangowa cikin idanunta hannu tasa tashafi kumatunta tuno marinda yayimata tashigayi wani irin sassanyan murmushi tashigayi afili tace " gaskiya bazan iya auran wani idan ba DON ba " Cikin damuwa Amina ke kallon Kausar sannan tasauke wata irin ajiyar zuciya ta'karasa gurinta zama tayi kusada ita cikin shigar lallashi tace " haba Kausar yakamata kidena wannan tunanin ki rungumi kaddara Allah shi kad'e yasan dalilin faruwar haka kinji Aminiya ta wannan damuwar zata'iya haddasa miki ciwo " Wasu zafafan hawaye suka gangaro daga idanun Kausar cikin sanyin murya tace " Amina inatunanin ranar da iyayena zasusan mummunan abinda yafarudani wane irin ba'kin ciki zasushiga sannan wane namijine zai yarda cutar dani akayi wajan rabani da budurcina Amina " Hawaye masu zafi sukashiga gangarowa daga idanun Kausar itama Amina kukan tashigayi hannunta Amina takamo tace " Kausar ni inaganin asanar dasu dady wannan lamarin kinga su zasusan abinyi kuma tunda akwai aure a tsakaninku da yaya DON kuma nasan bazaiso kitozarta ba kin......... " Cikin sauri Kausar tadakatar da ita tace " kirufama rayuwata asiri bazan iya yadda na auri yaya DON ba kinsan kuwa yadda yatsani mace hmmm Amina wannan sirrinane banason kowa yasani yazauna a tsakanin nidake bazan iya yadda anemi kaidaniba sabida 'kaddara tafad'amin a a Amina " Jinjina kai Amina tayi sannan tami'kama Kausar wani kyakkyawan zobe tace " Amshi wannan zoban Kausar nasan shine zaifitardake cikin wannan damuwar wata rana " Cikin rashin fahimta Kausar ta amsa sannan tace " bangane mai kike nufiba ? " Murya a sanyaye Amina tace " lokacin da kika dawo ranarda wannan mummunan abun yafaru naganshi cikin gashin kanki inada tabbacin wannan zoban na wannan mutuminne daya aykatamiki wannan zalincin " Kallon zoban Kausar tashigayi cikin zuciyar ta tace " Amma dagani wannan zoban yanada matu'kar tsada stones d'in jikin shima aynihin daymonne ne " Wani irin tsanar zoban Kausar taji amma yazama dole tari'keshi kozai zamar mata hujja anan gaba maganar Amina tadawo da'ita cikin duniyar tunanin datake " daganin wannan zoban zakasan wanda yayi wannan abun d'an gidan manyane sabida tsananin tsadar shi " Kallon ta kawai Kausar tayi batare datace komiba cikin sauri wata daga cikin 'kawayen Ameera ta'isa gunta tace " Ameera ke kinanan zaune ana shirin shirya wani mugun abu " Cikin sauri Ameera tace " kamarya ? " Cigaba tayi dacewa " yanzu naji Kausar da Amina sunayin magana wai ashe DON ba mahaifin su d'ayaba da Kausar akwai aure tsakaninsu kin........ " Cikin sauri Ameera tami'ke tace " tab bazai ta'ba yiwuwa ba ina duniya dan ya auri Kausar ina duk hanyar dazanbi yasan Kausar tarasa budurcin ta senayi zansa yayi mata muguwar tsana tayadda bazai ta'ba shi'awar auran taba " Afurgice Affan yatashi gawata irin zufa dake keto mushi dafe kunnuwanshi yayi yana sauke wani irin wahalallan numfashi cikin zafin rai yace " wannan wane irin jarabace ? tayaya haba nimafa ba'asonraina nayimiki hakan ba kidena damuna haka kibarni naji da ba'kincikin dakika'karasa zuciyata aciki " Hannun shi yakalla cikin muguwar damuwa yace " a sanadinki narasa zoban mahaifina maidaraja da matu'kar mahimmanci amma kin hana zuciyata da kunnuwana sukuni duk inda mace take setazajamaka matsala ni Affan wallahi natsani mace duk wani ba'kinciki mace i......... " " kaidawa kake magana ne DON ? " Cewar Ashiraf kallon shi kawai Affan yayi yatashi yashiga toilet girgiza kai Ashiraf yayi yafita Yau takama safiyar Sunday Barrister da Affan da Ashiraf harda Momy sungama shirinsu tsaf natafiya Sudan zuciyar Affan duk babu dad'i jiyake kamar zuciyar shi zata 'kone sabida mugun zafin datakeyi kamar karyaje to Amma babu yadda zaiyi yabar umarnin mahaifin shi Kodasuka isa Sudan basusha wahalar gane idan Alhaji Umar ba sabida fitaccene sannan sunsamu cikakken address d'in cikin mihimman Document dinda Alhaji Isma'il yabarma Affan suna shiga sukasa maigadi yayi musu iso gurin mai gidan Adede lokacin Alhaji Umar yana zaune a cikin babban parlour shi gefan shi hajjaju bulkisu se 'kanwar Seeyama dake zaune 'kasan carpet daga can gefe kuwa yayan Seeyama ne Ayman yanata faman yin game cikin phone d'inshi cikin hanzari Seeyama tafito gurin yayan ta tanufa jin abinda mai gadi yake fad'ima Abban nasu yasa Seeyama saurin juyowa sabida idan taji ance anayin sallama da Abbansu gabanta mugun fad'uwa yakeyi sabida gudin zuwan yaron wan Abban su cikin hanzari Alhaji Umar yafita Itako Seeyama zuwatayi bakin 'karfar parlour tanajin wani irin bugun zuciya Abba nafita idanun shi suka sauka kan Affan tsananin kamar shi da mahaifin shi yasa Alhaji Umar ganeshi shima Affan gani yayi tamkar mahaifin shine cikin in'ina Alhaji Umar yace " Affan kaine ? Alhamdulilah damanasan zakazo d'an albarka " Cikin sauri danuna tsananin farinciki Alhaji Umar yabasu umarnin shiga ciki hannun shi nari'ke dana Affan kamar wani zai 'kwacemai shi tun cikin harabar gidan Alhaji Umar yake 'kwalama Hajiya kira yana fad'in " Hajiya bulkisu yauga d'ana Affan Allah yakawo shi " Jin hakan yasa Seeyama juyawa dagudu cikin bedroom d'in ta tana shiga tasaki kuka mai sauti Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments plsssssss [11/06 10:04 am] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 15 to 16 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin farinciki Hajiya bulkisu ta tarbesu suka zauna shiko Alhaji Umar yakasa rube bakin shi sabida tsabar murna cikin girmamawa suka shiga gaisawa cikin lokaci kad'an aka kawo musu abinci da abubuwan motsa baki Sun dad'e suna tahira tsakanin barrister da Alhaji Umar Affan da Ashiraf da Ayman suna gefe d'aya suma hira sukeyi amma banda Affan wayar shi kawai yake latsawa itako Hajiya bulkisu jan Momy tayi suka nufi d'akinta ganin momy ta tada sallah yasa Hajiya bulkisu fita kai tsaye bedroom d'in Seeyama tanufa kwance tasameta sefaman sauke ajiyar zuciya takeyi alamar tasha kuka girgiza kai Hajiya bulkisu tayi sannan tace " amma kekam Seeyama bansan irinkiba wato sokike kijamana abin magana ko ? ace kinajin ba'ki amma ki'ki fitowa gaidasu to wallahi idan mahaifin ki yatasaki yanafad'a babu ruwana inamai Umar tarki dakiyi maza kije ki gaidasu " Jin Ammi tafita yasa Seeyama sake fashewa dakuka sannan tatashi toilet tashiga tayo wanka sannan tayi sallah simple makeup tayi tafesa turarukanta masu dad'in kamshi sannan tafito Koda tafita kowa yana wajan dinner amma banda Affan cikin ladabi tashiga gaidasu kanta na 'kasa murmushi Momy tayi tace " zonan 'yata masha Allah " Cikin ladabi Seeyama tanufi gurin Momy amma cikin zuciyarta jitake kamar tace bazataba shiko Ashiraf kallonta yakeyi yanason tuno inda yata'ba ganin wannan fuskar amma yakasa tunowa cikin karamci Momy tarungumo Seeyama tana sakamata albarka maganar Ammi tasa Seeyama jin muguwar damuwa " ke Seeyama jeki had'ama Affan abinci kikaimai yana part d'in yayanki " Cikin rashin kuzari tami'ke tanufi kitchen cikin zuciyar ta tana fad'in " amma wannan mugun d'an isane kowa yana nan amma shi yawani ware kanshi hmmm " Cikin zolaya Alhaji Umar yace " kai Ashiraf babu ruwanka amma shi d'an'uwanka yakasa sakin jikinshi " Murmushi Ashiraf yayi sannan yace " ayshi Affan hakayake bayason hayaniyane Abba ko agida hakayake " Cigaba sukayi dacin abinci cikin 'bacin rai Seeyama ke had'a abincin tsayin lokaci seda Ammi tasakeyin magana sannan tafito cikin sanyin jiki tanufi part d'in Ayman kodata isa bakin door d'in seda tad'an jima sannan tashiga ko sallama babu Zaune Affan yake kan d'aya dagacikin cushion d'in madaidaicin parlour kanshi da kafad'unshi kawai Seeyama ke iya hangowa sabida yajuya bayanshi jin 'karar bud'ewar 'kofar yasa Affan jin 'bacinrai dan yasan tabbas itace Seeyama cikin kakkausar muryar shi yace " ko waye yakoma yayi sallama kokuma yakoma " Tsuki Seeyama tayi ta'idasa shiga ciki batare datayi sallamar ba har gabanshi ta'isa amma kanta adu'ke ta'aje tiran abincin sannan tace " dan Allah bawan Allah kataimakeni kajanye maganar aure na inada wanda nikeso dan Allah karka cutar da rayuwa ta " Wata irin sassanyar ajiyar zuciya Affan yasauke tsayin lokaci danhar tacire rai dazaiyi magana sannan yace " Alhamdulilah kinrufama kanki asiri nima bana bu'katar auranki dama danna cika umarnin mahaifinane yasanazo inaso kisanar musu bakya sona ni DON bazan ta'ba son wata 'ya mace ba " Jinya ambaci wannan sunan yasa Seeyama saurin d'agowa cikin sauri tami'ke nunashi tayi tace " kai kai kaine ? " wani irin murmushi Seeyama tasaki cikin rawarjiki tanufeshi babu zato yaji tarungume shi dede kunnan shi tace " kai nakejira My DON kai..... " Wani irin hankad'ata yayi harseda tafad'i azafafe yace " wannan wane irin wawancine kiyi gaggawar shiga hankalin ki idan bahakaba senayi mugun wula'kantaki kuma kiyi gaggawar sanar d'azu bakison aure na idan bahakaba to wallahi zakiyi nadama " Cikin sauri Seeyama tami'ke tace " bazan ta'ba janye maganar auran kaba koda idan anyi auran zaka rabani da rayuwa ta ne danke nace bazan auri Affan ba to ashe Affan shine DON d'ina gaskiya wannan turaran naka ina matu'kar sonshi kamar karnabar saman 'kirjin ka my Husband " Cikin mugun ba'kin ciki DON yayo kanta cikin sauri tajuya tafita tanajin wani matsanancin farinciki komawa yayi yazauna yadafe kanshi yanajin zafi cikin zuciyar shi Yanayin da Seeyama tashiga parlour yasa Ammi yin mamaki amma setabar abin cikin ranta misalin 09:30 Ashiraf yaja hannun Ayman sukafita waje cikin mamaki Ayman yace " Ashiraf inakake son muje ayanzu ? " d'an shiru Ashiraf yayi yana nazarin abincewa sannan yace " wajan mai tea zakarakani " Kallon shi Ayman yayi cikin mamaki sannan yace " amma de idan tea kake son sha aybasemunje kan titiba se asa Seeyama tahad'amaka ko Zarah mazata'iya " Girgiza kai Ashiraf yayi yace " kaide muje kawai " Badan Ayman yasoba haka yarakashi tea yasa akahad'a mai kauri da kwai da breed sannan sukataho kasa ha'kuri Ayman yayi yace " dama baka 'koshiba kabarcin abincin ? " Murmushi Ashiraf yayi sannan yace " Ayman banizanciba nasan d'an uwana bai cikomiba ayanzu koda ankaimai abinci nasan baicishiba " Cikin mamaki Ayman yabishi da kallo kawai cikin zuciyar shi yana tunanin akwai abindake damun Affan koda sukashiga baya parlour kai tsaye suka nuficiki adede lokacin yafito daga toilet dagani wanka yayi jikin shi sanye da farar jallabiya Fita Ayman yayi yakawoma Ashiraf flet da Cup yafita abincin da akakawo ma Affan Ayman yafita dashi part d'in su Ammi yakaishi kitchen yadawo jin maganar da Ashiraf keyima Affan yasa Ayman juyawa sabida bayason jin abunda baishafeshiba " haba DON kadaure ka'aje komi har mubar 'kasarnan kanaganin yadda Abba yanuna yadda yake 'kaunarka afili bazaiso ganin wannan yanayin nakaba kadingacin abincin da akakawo maka ko....... " " bazan ta'ba cin abincin wata mace ba Ashiraf kuma bazan iyacire komi daga rainaba lallene nayi maganin Seeyama sabida naga kanta yanayimata rawa 'kila setasake shan marina a Sudan kamar yadda tasha a Saudiyya karona 2 " Jin wannan furucin yasa Ashiraf tuna Seeyama a hankalin Affan keshan tea d'in Ayman da Ashiraf se janshi da hira sukeyi amma ya'ki kulasu Ammi kam takasa ha'kuri tashi tayi tanufi bedroom d'in Seeyama jin alamar bud'e 'kofa yasa Seeyama saurin waigowa ganin Ammi yasa Seeyama saurin nufota cikin tsantsar farinciki tarungume ta tace " Ammi Affan shine DON d'ina Ammi shine nake matu'kar so nake burin yazama ubana 'ya'yana " 'Dan tureta Ammi tayi tace " tafican dawannan rashinkunyar taki amma dase wahalar dakanki kike " Cikin zuciyar Ammi kuwa farinciki ne sosai takeji aranta zamatayi tafarayimata nasiha mairatsa zuciya sannan tafita washegari Seeyama dakanta tashiga kitchen dan had'ama DON breakfast kallon takwai Ammi keyi Zarah ma abin mamaki yabata bayan tagama takoma bedroom d'in ta wanka tayi sannan tazo gaban mirror tsayin lokaci tana makeup wasu riga da sikat nawata kyakkyawar atamfa tasha d'inkin yayi matu'kar amshar jikinta Cikin wani irin taku tafito sezuba kamshi takeyi kallon ta Ayman yayi yace " Seeyama wannan kwalliya haka gaskiya sirikinnan nawa yanada sa'a " Saurin du'kar dakanta tayi sabida su Abba duk suna gurin gaishesu tayi shima Abba farincikin hakan yayi sosai yace " Seeyama kije kikaima Affan breakfast yanzu yagaidamu yafita shibazai iyazama cikinmu yaci abinciba mijin naki bayason hayaniya " Jin haka yasa Seeyama nufar hanyar kitchen dan dama abindatake sonji kenan cikin wata irin tafiya ta'isa part d'in awannan lokacin bakinta d'auke da sallama yanzuma zaune tasameshi yana kallon News hannun shi ri'ke da Cup yanashan tea har gabanshi ta'aje tiran breakfast d'in cikin wata irin murya tace " barka da safiya my baby " Cigaba dashan tea d'in shi yayi kamarma baijitaba murmushi Seeyama tayi tace " baby gaskiya kayi matu'kar kyau wannan saddar tayima kyau sosai kamar ranar angoncinmu " Ganin bashida niyyar koda kallonta yasa tazauna kusadashi hannunta tad'aura saman 'kafad'arshi cikin 'bacin rai yawatsa mata sauran tea d'in dake hannun shi sannan yasauke mata wani mugun mari har 2 baiko tsaya sake kallon taba yafita daga part d'in kai tsaye part d'in su Abba yanufa Wani irin mugun ba'kinciki Seeyama keji cikin 'bacinrai tace " ni kayiwa haka DON nasha alwashin sekabani ha'kuri akan wannan abun aure nidakai babu bashi senasa kasan mace ba abar wula'kantawa bace " Bin bayanshi tayi Affan nashiga yasamu dady da Abba cikin ladabi yace " dady kugafarceni zankoma yau sabida zangabatar dawani ayki nagaggawa " Murmushi dady yayi yace " haba Son yakamata kabari agama wannan hidimar bikin ko ? " Cikin rashin damuwa Abba yace " a'a Alhaji Ibrahim kabarshi yatafi aykinshi yanada matu'kar mihimmanci zamuyi komi koda bayanan sekutafimai da matar shi babu komi Affan katafi Allah yamaka albarka bayan wannan bikin zamuzo ganin mahallinka nida Amminku da 'yan'uwanka " Tashi Affan yayi yamusu sallama dede 'kofar fita yaci karo da Seeyama wani irin kallo yayimata wanda yasa dole seda ta kauda idanunta bin bayanshitayi tasha gabanshi cikin raunanniyar murya tace " baby karka tafikabarni dan Allah idan bakason inazuwa inda kakene bazan kuma zuwaba " Wani irin kallo yayimata har yayigana seya tsaya yace " kitaimaki kanki kicemusu bakison aurena dan idan kikabari ba'kinciki da damuwa sune zasuzama abokan rayuwar ki " Yanagama fad'ar haka yanifi part d'in Ayman dan had'a kayanshi cikin kuka Seeyama tajuya tana shiga tanufi bedroom d'in ta kan bed tafad'a tasaki kuka amma cikin ranta tasha alwashin setasa DON yasota somai tsanani Har airport su dady suka raka Affan kiran Affan dady yayi yace " DON nasan babu wani aykAdazakayi amma kace haka nasan sabida bakason wannan auranne to amma yazakayi shikenan zamutahoma da matarka idan kaje kaje kagano matarka kotana bu'katar wani abu " Jinjina kai kawai yayi zuciyar shi cikeda kunci yajuya yashiga jirgi cikin mamaki Ayman yananata zancan " Matarshi ? kenan Affan yanada wata matar amma shine babu wanda yasanar shiyasa ya'ki sakinjikin shi da 'kanwata lalle hakan bazai ta'ba yiyiwaba " Suna isa Ayman yashiga cikin bedroom d'in Ammi zaune yasameta cikin takaici yace " Ammi wallahi bazamu yardaba ashe Affan yanada mata ? " shin..... " Cikin sauri Ammi tami'ke azafafe tace " mata ? lalle to 'yata bazata zaunada kishiyaba sede afasa wannan auran ko yasaki waccan matar tashi barinasamu Abban naku inah........ " " karku sake wannan auran babu fashi kuma bazai rabuda matarshiba akan tamu 'yar sannan karku sake kubari kowa yasan wannan maganar ciki hadda Seeyama " Cikin 'bacin rai Alhaji Umar yafita azafafe Ammi tace " lalle wallahi bazan ta'ba yardaba idan kunsan wata aybakusan wataba " Nigeria yau kwanaki 3 da dawowar DON amma baije gurin Kausar ba tuna maganar Dady yasa yashirya yanufi skul d'in nasu cikin wani had'add'an yadi mai kyau da tsada kallon d'aya zakayimai kace masha Allah Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A Aji โ™ฃโ™ฅโ™  Love u all sisters comments Shere [13/06 11:43 am] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน ๐Ÿ…ฟ { 19 to 20 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Kuka sosai Kausar keyi dandanan wani irin ciwon kai yakamata cikin kuka tace " innalinlahi wa'inna ilaihirraju'u yanzu wannanne mijina marar imani da tausayi ? yazanyi a ranar dayasan banida budurci tayaya zan'iya wanke kaina awajan wanda babu tausayin mace a zuciyar shi ko kad'an Allah kaceceni " Sake fashewa tayi da kuka had'ida dafe kanta shiko DON wurin wani ayki dayabada yawuce tunkafin yayi parking zugar ma'aykatan gurin sukanufoshi bud'e murfin motar yayi yaziro 'kafarshi batare dayafitoba kallon su yayi tsayin lokaci sannan yace " ina fatan kunjuya ginin kamar yadda nace ? " 'Daya dagaciki yace " rankashi dade anjuya kuma in sha Allah nanda 3 weeks zamu kammala ginin zaka iyashiga kagani " Maida 'kafarshi ciki DON yayi yace " banida lokacin tsayawa gani yanzu amma idan naga baiyiba to zaku kuma rusheshi dan haka seku kiyaye " Rufe motar shi yayi yafigeta kallon bayan motar sukayi d'aya daga ciki yace " yaro amma Allah yabashi mugun kud'i kaga wannan gidan mukammu masuyinshi munsan yashihara " Ganin tunkarowar jerin wasu motoci yasa sukayi shiru nesadasu sukayi parking Alhaji Sambo ne da abokanshi kaitsaye gurinsu suka nufo cikin yatsina fuska Alhaji Sambo yace " waye yabaku kwangilar wannan ginin sannan waye mamallakin wannan katafaran gidan " 'Daya daga cikinsu wanda shine oga yace " Alhaji gaskiya bamusan waye mai wannan gidan ba kuma musede akiramu tawaya abamu umarni " Tsawa Alhaji bala yayimai yace " wanda yabarnan yanzufa waye shi ? maiyasa baifito daga motar ba ? karku renamana wayo mana duk maihawa waccan dan'kareriyar motar shine mai wannan gidan karku 'batamana lokaci ku'batama kanku waye mai wannan ginin dakukeyi ? " Cikin 'bacin rai wani yace " haba Alhaji gaskiya muwannan tuhumar ta'ishemu haka kudakuke manyan 'yan kwangila kunkasa sanin mai wannan gidan semu dan Allah kuzomuje kan aykinmu " Juyawa sukayi suduka sukabarsu anan tsaye cikin 'bacinrai Alhaji Hamisu yace " barsu semun gano wanda akaba kwangilar wannan katafaran ginin dan wallahi sede ayi 50 50 komu tasa 'keyarshi zuwa kiyama bashikad'e zeci wannan arzikinba " DON yana shiga yanufi cikin bedroom d'in da Kausar take haryanzu shasshekar kuka takeyi babu alamar damuwa cikin ranshin yace " Kifito kikwashi kayanki gasunan a parlour " Daganan besakecewa komiba yajuya yafita kai tsaye cikin bedroom d'in shi yashiga toilet yashiga yayi wanka yasa kayan shan iska yafito parlour TV yakunna yafara kallon news gurin daya aje kayan Kausar yakalla ganin basu gurin yasashi girgiza kai Misalin 8pm Kausar tafito daga cikin bedroom fuskarta tayi matu'kar kumbura gawata irin yunwa datakeji kitchen tanufa amma taduba ko ina babukomi na sarrafawa aciki dole tadawo parlour tazauna cikinta sefaman 'kugi yakeyi ga ciwon kai Babu jimawa dazaman Kausar DON yashigo hannunshi ri'ke dawasu ledoji bedroom d'in shi yanufa ko kallon inda Kausar take baiyiba cikin damuwa tabishi dakallo ganin yunwa naneman kassarata yasa tami'ke cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in shi Tsaye tayi bakin 'kofar tafarayin sallama amma shiru babu amsa har sau 4 tabud'e baki zatasake yadakamata wata irin tsawa " wannan wane irin wawancine kinyi d'aya na amsa amma se maimaitawa kikeyi idan babu abinda yakawoki kiyi gaggawar fita " Cikin sanyin jiki tashiga cikin zuciyarta kuwa cewa takeyi " sede idan aljanun dake cikin bedroom d'inne sukaji amsawar ka " amma azahiri cewatayi Yaya barkada dare dan Allah yaya kataimakamin damagani kaina ciwo yakeyi kuma inajin yunwa naduba kitchen babu komi nasarrafawa " Wani irin kallo yayi mata kamar bazaiyi maganaba zuwacan yace " tashi kibani guri kije wajan 'yan'iskan samarinki subaki " Dagahaka baisake cewakomiba yamaida hankalin shi kan system d'in shi jiki a sanyaye Kausar tabar cikin bedroom d'in d'ayan bedroom d'in tanufa cikin mamaki ta'idasa shiga sabida hango wata leda datayi saman freezer cikin bedroom d'in cikin sauri takai hannu wani had'ad'an abincine da yoghurt girgiza kai tayi tace " gaskiya yaya Affan mugun miskilancinka yayi yawa yaushema yashigo ciki oho Allah kabani juriyar zamadakai yaya Affan " Dukda yunwar datakeji amma bata'iyacin abincin sosaiba tashi tayi tayowanka tayi shirin bacci kwanciya tayi amma takasa rintsawa tunanin abubuwa dayawa sunhanata bacci wasu irin hawaye suka shiga gangaro mata cikin shasshekar kuka tace " Dady wane lefi na'aykata maka kahad'ani da wanda zai'iyayin ajalina kamar yadda yakeda ciwon zuciya nasan nima senakamu dashi sabida ba'kin cikin dazaita dasamin Allah kasakamin akan wannan sar'ka'kiyar da'aka kullamin " Rurin da wayar shikeyi yasashi maida dubanshi kan phone d'in ganin maikiran wayar yasa yakai hannu yad'auka cikin girmamawa yayi sallama dagacan 'bangaran akace " my son an kammala komi gamaida auranka yanzu Seeyama tazama matarka zamutaho nanda kwanaki 2 zamukaima amaryar ka saban gidanka dake cikin Kaduna kafin akammala wannan ginin naka na Abuja kayi 'ko'kari kazo tarbar amaryarka Allah yabaka ikonyin adalci a tsakaninsu " Wani irin kululin ba'kin ciki DON yaji yatasomai yatekare mishi wuya da'kyar yace " kayi ha'kuri Dady bazan samuzuwa a wannan lokacin ba sabida aykin danikeyi amma idan nakammala zanyi 'ko'karin zuwa " Murmushi dady yayi sannan sukayi sallama ture system d'in DON yayi sabida wata sabuwar damuwa yakeji " wai Amaryata ? ni Affan tayaya zan'iya gudanar da rayuwa tareda mace macanma har 2 ? " Jin zuciyar shi naneman fara ciwo yasa yashiga toilet yasakarma kanshi ruwa cikin 'bacin rai Alhaji Sambo yashiga cikin parlour Hajiya Aysha zibewa yayi kan cushion batare dayace mata komiba Kallon shi Abdulhakim yayi yamaida duban shikan TV batare dayacemai komiba cikin tuhuma Hajiya Aysha tace " Alhaji lafiya ? tund'azu kainike jira natambayeka amma kashigo babuko sallama maiyafaru ? " Girgiza kai Alhaji Sambo yayi sannan yace " inafa lafiya Aysha ansamu wani saban d'an kwangila yafara mamaye komi gashi har yanzu munkasa gano wayeshi cikin lokaci kad'an zaimaye gurbin Alhaji Isma'il komi nawa yafarayin 'kasa dole nami'ke dan tunkarar abinda zaizamarmin barazana gabada gaba " Jinjina kai Hajiya Aysha tayi sannan tace " to Allah yakyauta ashe akwai babban 'kalubale agabanmu kaida mukeso kazama tamkar Alhaji Isma'il amma abin yagagara se yanzu rana tsaka asamu wani gaskiya dasake amma Alhaji dukba wannan ba tukun banga takardun d'ayan Company ninaba karde suna gurinka gas....... " Cikin tsawa yadakatar da ita dafad'in " Kai Hajiya Aysha karki maidani matsiyaci mana tayaya duk abinda bakiganiba naki sekikama tambayata kinta'ba bani ajiyar wasu dagacikin kadarorinki ? to daga yau idan kika sake tambayata wani abu dayashafi kadararki sena baki mamaki " Tashi yayi yafita afusace cikin ba'kin ciki tabishi da kallo kallonta Abdulhakim yayi yace " Momy Dadyne yad'auka " Cikin takaici da'bacinrai tace " rufemin baki shasha kawai bazaka'iya karemin dukiyataba haba Abdulhakim kanaganin yadda mahaifin ka keson tsiyatani amma baka iya hanawa ? kefa bayaran goge bane kasanwasu abubuwan narayuwa amma kake bari mahaifin ka nacutar dani akan idanun ka " Cikin dakewar zuciya Abdulhakim yace " Momy bazan iyasaka baki ko hannu akan dukiyarki ba dakuma tsakaninki da dady ba sabida banason na'bace a duniya kamar yadda brother na ya'bace acikinta sanadin son kud'inki Momy kinza'bi kud'i akan Brother na gashi yatafi har yanzu babu labarinshi kuma banga kinyi nadamaba tayaya zansa kaina cikin lamarin dukiyar ki nima kiturani duniy........ " Wani zazzafan mari tad'auke shi dashi tace " a'ina kaji wannan labarin ? sannan kakalli tsabar idona kake gayamin haka " Juyawa Abdulhakim yayi yanufi bedroom d'in shi batare dayace mata komiba kaikomo Hajiya Aysha tashigayi a tsakiyar parlour ta afili tace " waya sanar da Abdulhakim wannan labarin ? Waya gayama bana tunanin Affan kodan tarin dukiyar shi danikeso dole nayi tunanin ina yake amma bazan gaji daneman barrister Ibrahim ba dan nasan dukiyar Affan tana gurinshi idan Affan yamutu nice mai hak'kin mallakar dukiyar shi hmmm dole nasake mi'kewa wajan neman barrister " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A Aji โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine plssss [13/06 6:57 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Assalama alaikum ina godiya agareku maitarin yawa masoya Allah yabar zumunci Am dan Allah fan's indena wuta ana binada fetir sisters ๐Ÿ˜Š idan na'kone tayazan'iya typing ๐Ÿ˜Š ana tare ๐Ÿ…ฟ { 21 to 22 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Tunda safe DON yafita babu jimawa yadawo tare dawata Doctor fuskar nan tashi atamke yanufi cikin bedroom d'in tsakiyar gado yahanko Kausar tadu'kun'kune se rawar sanyi takeyi cikin sauri ya'karasa hannun shi yad'aura saman goshinta cikin sauri yajanye hannun shi sabida tsananin zafin dakan yad'auka juyawa yayi zaisauka daga kan bed d'in cikin rawar jiki Kausar takamo hannun shi cikin galabaitacciyar murya tace " yaya Affan dan Allah kabani magani kayimin dan Allah badanniba yayana " Kallon cikin idanunta yayi karo na 2 dayaji tausayin wata 'yamace tuno yarinyar dayayima fayd'e yayi jiyayi tamkar muryarta batare da saninshiba yashafi fuskarta sannan yajinjina mata kai yafito tare yakoma cikin bedroom d'in da doctor hard'e hannuwan shi yayi gefe yana kallon yadda take duba Kausar bayan tagaka tadubeshi tace " ranka shidad'e matarka tanafama da matsananciyar damuwa wadda zata iyahaddasa mata jininta yahau gaskiya tana bu'katar kulawa kuma yakamata tadingacin abinci sosai kuma akan lokaci asiyomata wa'innan magungunan " taci abinci tasha " Amsar paper yayi sukafita tare komawa Kausar tayi takwanta maida doctor yayi sannan yasiyo magungunan yabiya Restaurant yasiyo mata abinci yadawo kamar yadda yabarta haka yadawo yasameta ganin shi yasa tayun'kura tatashi zaune mi'ka mata magungunan da abincin yayi yafita batare dayace komiba kallo tabishi dashi Shiko yanafita yawuce bedroom d'in shi wanka yayi yafita yana cikin driving yaji shigowar text cikin wayar Kausar bud'ewa yayi text ne daga Amina kamar haka " Aminiyata nasan duk inda kike kinacikin damuwa kiyi ha'kuri dawannan mugun sharrin da akayimiki in sha Allah Allah zaitona asirinsu kibama yaya DON ha'kuri kidawo Skul koda bazaki zauna cikin Skul ba kinsan yanzune lokacin jajircewa wajan karatunmu kinji Aminiya ta Parking DON yayi yakashe motar yajinginar dakanshi jikin kujerar motar yalumshe idanunshi yana nazarin wannan text d'in afili yace " idan har hakane to waye yayimata sharri ? Kay karyane wannan Plan ne amma zansa ido akan komi nata " Tada motar yayi yanufi office kad'an Kausar taci abincin tasha magungunan zuwa can tami'ke toilet tanufa tayi wanka ahankali take shiryawa wata had'ad'iyar joguwar riga tasaka jin nan knocking yasata jumbula hijab d'inta tafito bud'ewa tayi wani dagacikin ma'aykatan gidan ne yace " sannu Hajiya dama yalla'baine yace mushigo dakaya " Basu hanya tayi sukafara shiga dakayan abinci kalakala komawa ciki Kausar tayi zuwacan tafito kitchen d'in tashiga sun shiryakomi bud'e freezer kitchen d'in tayi shima ancikashi dakayan bu'kata hakama freezer parlour 'Dan murmushi Kausar tayi har cikin ranta tajidad'in haka kobabukomi dalilinta yakawo duk wannan cikin natsuwa tad'aura abinci tanayi tana tuna yadda yashafi fuskarta d'azu dandanan gidan yabud'e da kamshi cikin wani lokaci takammala abincin tashirya kan dining sannan tanufi bedroom d'in shi gyaramai ko ina tayi tasakemishi bedsheet dukda d'akin babu datti kamar macace aciki macanma mai tsananin tsabta wani irin kamshi maidad'i yagarwaye cikin bedroom d'in fitowa tayi tagyara parlour shima yad'au kamshi sannan takoma bedroom d'in ta Wani wanka takumayi simple makeup tayi tafesa turarukanta masu sanyin kamshi sannan tafito parlour zamatayi kan cushion d'in dake kallon 'kofar shigowa parlour misalin 06:30 DON yadawo idan bacikin natsuwa kakeba bazakaji sallamar shiba Cikin sauri Kausar tami'ke amsar bag d'in hannun shi tayi kamar bazai bataba sekuma yasakar mata cikin siririyar muryarta tace " sannu da dawowa yaya " Batare daya amsaba yace " yajikin naki ? " ahankali tace " Alhamdulilah yayi sau'ki " Wucewa yayi kaitsaye cikin bedroom d'in shi cikin mamaki Kausar tabishi da kallo dan bata ta'ba tunanin zai iyatambayarta ya jikintaba bin bayanshi tayi koda tashiga baya cikin bedroom jin 'karar saukar ruwa yasatasan yanacikin toilet ke'babban guri tasamu ta'ajemai bag d'in sannan tad'akko mai wasu kaya mararsa nauyi ta'ajemai kan bed tafita Yajima cikin toilet sannan yafito ganin kaya saman bed d'in shi yajiwani 'bacinrai gaban mirror yanufa yashafa 'kyatattun mayukanshi had'ida fesa turaruka haryasa hannu zai d'akko wasukayan seyatuna zancan doctor afili yace " har abada bazan zama silar saka koda ma'aykacin gidan Dady ne amatsalaba balle yarshi jininshi koda raina bayaso zansa wannan kayan " 'D'aukar kayan yayi yasa sannan yazauna kan sofa system d'in shi yabud'e yafara ayki aciki jin shiru bai fitoba yasa Kausar shiga kitchen fruit tayayyanka mishi kalakala had'ida lemon mango tanufi bedroom d'in bakinta d'aukeda sallama Ahankali ya'amsa amma idanun shi nakan system d'in aje tiran tayi agaban shi tace " yaya sannu dahutawa please nasan bakaci komiba ga fruit nasan kanasonsu nashiryamaka dinner dan Allah yaya karka'ki ci danson da kakema Allah da manzon shi dakuma Abba bai kalletaba amma yakasa cigaba da aykinshi Juyawa Kausar tayi hartakai bakin door d'in yace " zonan " Cikin sanyin jiki da fargaba tadawo wayarta yami'ka mata had'ida key d'in mota yace " dawannan motar zakidinga zuwa Skul amma tareda security idan kingadama kicigaba da shashanci bawai nabarki bane kiguji ranar dazamuyi karo na 2 kince sharri akayimiki ko ? tozanyi bincike akan haka kitabbatar kinsha magungunan ki kafin ki kwanta zaki iya tafiya " Tashi Kausar tayi cikin zuciyar ta tace " Alhamdulilah tunda baka hanani zuwa Skul ba Allah yabaka ikon bincikawa nafita daga zargi " Bayan fitar Kausar DON yakalli fruit d'in gabanshi wani irin damuwa yaji tunawa da mahaifin shi yayi tare sukeshan fruit afili yace " Allah yaji'kanka Abba na Momy maiyasa kikamin haka ? kindasamin 'kiyayyar duk wata 'ya mace acikin raina amma nakasa mantaki Momy maiyasa maiyasa ? " Wasu zafafan hawaye suka gangaro saman fuskar shi rufe system d'in yayi yajinginar dakanshi yalumshe idanunshi yana tunanin rayuwar shi tabaya Sudan Cikin 'bacin rai Ammi tacema Hajiya Saratu wato 'kanwar ta " wallahi idan har nabari Seeyama tazauna da kishiya to basunana bulkisu ba ina bazai ta'ba yiyuwaba " Ta'be baki Hajiya Saratu tayi tace " Amma nikam kinbani mamaki baikamata kiyita kishirta yanzuba ni aganina wannan tarin dukiyar tashi ita yakamata musan yadda zamuyi mukwashi rabanmu sannan semu dawo kan kishiyar tata " Jinjina kai Ammi tayi tace " yauwa 'kanwata to tayaya ? " Murmushi tayi sannan tace " bayan ankai amarya koda da wata 1 ne semuje akan ganin d'aki semu tafida Ayman da jabir idan mukaje semuce zasu zauna agunshi sutayashi kulada dukiyar shi kinga bazai'ki jinin shiba daganan semusasu ahanyar damukeso nasan yaranmu bazasu bamu kunyaba sannan munemi maganin dazamu bama Seeyama dataje tasamu ciki kinga shikenan mun tattare komi " Wata irin shewa suka saki Ya Allah Allah kashiryar damu Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A Aji โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments & shere plsssss [15/06 3:26 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Assalama alaikum ina godiya agareku maitarin yawa masoya Allah yabar zumunci ๐Ÿ…ฟ { 23 to 24 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Misalin 11pm Kausar tafito daga bedroom d'in ta kitchen tashiga d'akko Lipton sabida sabo datayi dashanshi duk dare sanye take dawata doguwar rigar bacci marar hannu mai taushi da santsi wani 'karamin gyale ne tayafa saman kanta sumar kanta takwanta lif saman bayanta sezuba kamshi takeyi Cikin natsuwa tagama had'a Lipton d'in wanda yaji kayan kamshi har tasa cup 1 sekuma tazuba awani cup d'in yazama 2 saman 'karamin tire tasa ahankali take tafiya kamar maijin tausayin 'kasa cikin bedroom d'in DON tanufa takoyi sa'a abud'e yake Bakinta d'auke da sallama tashiga yanayin data ganshi yasa yasata saurin ajiye tiran hannun ta saman tebur batare dajin wani tsoroba tanufi inda yake cikin gigita tad'aura hannunta saman 'kirjin shi dede setin zuciyar shi kamar yadda taga yad'aura wani irin bugu taji zuciyar shi tayi cikin tashin hankalin tace " yaya ina maganin ka ? dan Allah kasanar dani inda yake ? " Kallonta yakeyi amma yakasa magana se jawo numfashin shi yakeyi da'kyar tashi tayi tanufi bincikawa amma babu alamar zata ganshi gabad'aya tagama rud'ewa sabida wani irin nishi dataji yanayi cikin sauri tabud'e freezer shi cikin sa'a taganshi Cikin sauri taciri yadda yake sha Lipton d'in tada kawo tad'akko sannan tanufi gunshi nufar bakinshi tayi da maganin amma ya'ki bud'e bakin hannu yami'ka mata tasame maganin sannan ya amshi cup d'in Lipton d'in yasha amshar cup d'in tayi ta'aje tacigaba dayi mai sannu amma kamar badashi takeba cikin zuciyar ta tace " kana cikin rashin lafiya ma sekayi miskilanci Allah yasauwa'ke " Tsayin lokaci sannan DON yafara samun sau'ki wani irin zazza'bi ne kuma yataso mai wata irin rawar sanyin yashigoyi cikin rawar jiki yaja blanket yarufe jikin shi hadda kanshi amma dukda haka rawar sanyi yakeyi har ha'koranshi nahad'uwa Cikin tausayawa Kausar ta d'an dafa jikin shi jin hannunta ajikin shi yasa yajanye blanket d'in daga saman fuskar shi kallon ta yayi da nuna alamar tacire hannunta amma ita bata fahimci maiyake nufiba ganin batada niyyar janye hannunta shikuma gawani mugun sanyi dayakeji yasa yatashi zaune cikin sauri ganin haka yasa Kausar furgita da razana tafad'a kanshi batare da saniba Wani irin zafi taji jikinshi yad'auka shiko DON wani irin d'umi yaji yanashigar shi wanda koda yarufa baiji rabin hakaba kasa yimata magana yayi cikin tsoro Kausar tafara 'ko'karin tashi d'ago kantatayi takalli fuskar shi girgiza mata kai yayi ahankali alamar karta tashi Sauke ajiyar zuciya Kausar tayi cikin sanyin jiki tamaida kanta saman 'kirjinshi jin d'umin bai garwaye jikin shiba yasa yazagayo da hannuwan shi bayanta yamatse ta tsam wani irin tsoro Kausar taji yakamata Ahankali DON ya gyara kwanciyar shi yanamai sake rungumeta tsayin lokaci suna ahaka wani irin baccine yayi gaba da DON itako Kausar takasa rintsawa ganin baccin shi yayi nisa yasa tafara 'ko'karin janye jikinta amma setaji yasake rungumeta sosai fuskarsu na kallon juna zubamai ido Kausar tayi cikin zuciyar ta tace " masha Allah lalle Allah yayi kyakkyawar halitta anan Allah yabaka komi DON amma yahanaka farinciki ni Kausar nayi al'kawarin samarmaka dafarin ciki dauwamamme in sha Allah Allah kabani iko " Jin kiran sallar asuba yasa DON bud'e idanun shi ahankali cikin mamaki yake kallon Kausar dake shan baccinta hankalinta a kwance kamshin jikinta yabugi hancin shi kallon sumar kanta yayi cikin sauri yarumtse idon shi sannan yasake bud'esu yanayin rungumar dayayi mata yakalla take nan abinda yafaru jiya yadawo mai rumtse idon shi yayi yace " oh my God tayaya haka ? mai kenan nayi ? " Cikin zafin rai yayi yun'kurin tashi amma ina yakasa kwatakwata jikin shi babu 'karfi gawani irin yanayi dayakeji zuba mata idanun shi yayi yakasa kaudasu tuni yaji kamar ya ....... Bud'e idon da Kausar tayi yasa tunanin shi tsayawa ganin yana kallon ta yasatayin mutuwar kwance tamke fuska yayi yace " se yaushe zakigamajin d'umin jikin nawa ? " Cikin mamaki Kausar takalli yadda yarungume ta tsam cikin sanyin jiki tajanye jikinta akunyace tami'ke hanyar fita tanufa har takai bakin 'kofa yace " Idan kinyi salla kidawo kisanar dani dalilin dayasa kika shigomin cikin bedroom cikin dare " Karasa fita tayi tana maimaita kalaman shi cikin ranta tana fita tasauke ajiyar zuciya had'ida dafe 'kirjinta tace " yaya Affan yananufin tuhumata zaiyi ? waima yaushe zangamajin d'umin jikin shi bayan shine yari'keni amma ya'ki yarda dahakan sabida miskilancin shi " Shiko DON tashi yayi zaune yadafe kanshi yana tuhumar kanshi maiye wannan ya aykata ? wani irin takaici yakeji afili yace " yau nine tareda mace a kan bed d'aya ? kuma rungume kay gaskiya ina akwai abinda keshirin faruwa dani " Tashi yayi fuskar nan tashi amatu'kar d'aure yashiga toilet seda yayi wanka sannan yayi alwala yanufi masallaci Cikin sanyin jiki Kausar tafito kitchen tanufa doya tafere ta d'aura sannan tafito tanufi bedroom d'in shi cikin sauri tagyara mai shi tsaf sannan tafito kitchen takoma lokacin doyar tadahu kunun gyad'a ta d'aura cikin lokaci kad'an tadama sannan tafasa 'kwai tafara suyar doyar cikin natsuwa takeyin komi had'a mishi nashi tayi dukda tasan balallene yaciba har cikin bedroom takaimai sannan takoma tad'uki nata tanufi bedroom d'in ta Wanka tafarayi cikin sauri sabida lecture d'in safe gareta batad'au lokaci ba wajan shiryawa bayan tagama tazauna wajan yin breakfast shima cikin sauri agaggauce tafito parlour ri'ke da bag d'inta bedroom d'in DON tanufa amma cikin mamaki baidawoba tunda yafita masallaci Cikin damuwa tazauna kan sofa tanamai addu'ar Allah yasa yashigo yanzu kimanin 15 minutes dazamanta yashigo kallon d'akin yayi cikin ranshi yace " lalle yarinyar nan " Jin sautin muryarta tana gaidashi yasan tanacikin bedroom d'in ko kallonta baiyiba yanufi bakin bed d'in shi yazauna wayarshi yad'akko yafara latsawa ajiyar zuciya Kausar tasauke cikin sakka tace " yaya zantafi Skul nakusa rasa lecture " Kamar bazaiyi magana ba zuwa can yace " idan kinfad'amin dalilin dayasa kika shigomin cikin bedroom jiya sekitafi " Cikin wani irin yanayi tace " nazo kawo maka Lipton ne shine naga bakada lafiya " Kwanciya yayi yalumshe idanun shi sannan yace " tunda bazaki fad'i gaskiyaba tashi kibani guri ay kinsan banacin abinda duk wata 'ya mace tadafa dan haka wannan bashibane dalili tashi kikoma bedroom d'inki bana bu'katar wata magana kuma " Dan danan idanun Kausar sukacika da hawaye jiki a sanyaye tami'ke kamar yadda yace cikin bedroom d'inta takoma batasan lokacin da hawaye suka shiga gangarowa daga idanun taba Ajiyar zuciya DON yasauke idanun shi alumshe tuno surar jikin Kausar yashigayi sekuma yayi saurin jan tsuki tashi yayi yashiga toilet wanka yayi yafito cikin sauri yashirya cikin 'kananun kaya sosai yayi matu'kar yin kyau key d'in motar shi yad'auka yafito Cikin bedroom d'in Kausar yanufa zaune take tayi tagumi duk takaici ya'isheta cikin yanayin miskilancin shi yace " idan kingama kukan kitaso mutafi ki d'akko key d'in motar ki " Yana gamafad'ar haka yajuya jin wannan furucin nashi yasa Kausar jinwani irin sanyi cikin ranta cikin sauri tad'auki bag d'in ta da key d'in tafita yana gaba tana bayanshi kusan tare suka isa jikin motar shi Cikin girmamawa ma'aykatan gidan suka fara gaidasu hannu yami'ka mata fuskar shi atamke ganin tana kallon shi yasa cikin d'an fad'a yace " kibani key d'in motar ki " Mi'ka mishi tayi cikin zuciyar ta tace " ikon Allah sekace nasan gaibune " 'Daya dagacikin ma'aykatan yaba yace " kashiga waccan motar kabimu abaya ku kuma nasanar daku daga yau kune masu tsaron lafiyar ta kuma nace komi 'kan'kantar abu idan har yafaru to asanar dani maza kushiga mota muje " Kallon ta yayi alamar tashiga jiki babu 'kwari tashiga shima yashiga driver yatada mota motoci hudu 2 ta Security se tashi seta Kausar ta security d'aya nagaba seta su sannan dayarta security a baya Suna shiga cikin harbar Skul d'in idanun jama'a dayawa sukayo kansu cikin sanyin jiki Kausar tafito adede lokacin da Ameera tazo wucewa kallonta ta tsayayi sabida batayi tunanin dawowar Kausar cikin Skul d'in ba Ahankali DON yafito daga cikin mota kud'i yami'ka mata cikin yanayin maganar shi mai cike da izza yace " karki fasayin abinda kikaga dama nikuma bazan fasayin hukunci ba " kallon security d'in yayi yace " duk namijin dakuka gani yazo kusada ita nabaku umarnin kuyimai mugun duka kod'an gidan ubanwaye " Yana gama fad'ar haka yakoma cikin mota drive yaja sukajuya tareda motar security d'aya kallon securities d'in Kausar tayi cikin zuciyar ta tace " inama amfanin wannan abun sekace watamarar gaskiya anhad'ani da wa'innan 'kattin dababu alamar imani atare dasu " Jin ihun Amina da sauran 'kawayenta yasa Kausar juyowa cikin farinciki suka rungume juna Ameera da 'kawayen ta sunagefe suna yimusu kallon banza ganin haka yasa Amina tace " wai harna fara kallon 'kyallin amarci a fuskarki gaskiya garada mijin ki yamaidake kusadashi kinga kyasamu cikakkiyar kulawa " Dariya suka saki dukansu cikin mugun ba'kin ciki da razanar abinda kunnuwanta sukaji tayo gunsu tana huci tace " Ke Amina wace banzar magana kikeyi ? kina nufin wai DON d'ina shine mijin Kausar ? " Murmushi Amina tayi tace " gyara maganarki DON d'in Kausar zakice banakiba tuni DON yazama mallakin Kausar ita kad'ai dan haka kisamama kanki lafiya " Cikin zafin rai tasha'ko wuyan hijab d'in Amina wata irin tsawa d'aya dagacikin Security d'in yayi sannan yace " idan baki saketaba senayi miki muguwar zana ko kallon banza kikayima 'kawar matar boss wallahi sena canzamiki halitta " Wani irin mugun tsoro yakama Ameera sabida taga babu alamar wasa cikin idanun shi sakinta tayi tabar gurin cikin takaici da mugun ba'kinciki suma su Kausar tafiya d'aukar lecture sukayi suna tafiya suna hira bayan sunfito sukanemi guri suka zauna kallon Kausar Amina tayi tace " Kausar kidage wajan janyo hankalin mijinki mace zata'iya sauya ra'ayin mijinta karki bari wata tacinasara akan mijnki " Ajiyar zuciya Kausar tasauke sannan tace " zan iyayin komi dan ganin nasaka yaya Affan cikin farinciki amma inajin tsoran ranarda zamu sha'ku yanemi hak'kin shi aguna tayaya zan'iya fahimar dashi idan yasan banida abindazanyi tun'kaho dashi adaran farkon tarayyata dashi Amina yayazanyi " Wasu hawaye masuzafi sukashiga gangarowa daga idanun ta cikin tausayin Aminiyar tata Amina tace " karda wannan yasa kikasa janyo hankalin DON zuwa kanki mudage da addu'a in sha Allah kafin zuwan lokacin gaskiya zata bayyana idanma bata bayyana ba Allah zaisa yafahimceki karki sare Allah yasani cutarki akayi kuma bazaibari ki tozartaba mudage da Addu'a in sha Allah komi zaizo cikin sau'ki sannan kar kiga ba'ayi hidimar bikinkuba ki'ki bama mijinki kulawa wannan wani abune dayazama al'adarmu aure de yariga ya d'auru kuma kinzama halak agurinshi shima yazama halak agurinki kidage Kausar Allah yabaki irin namijin dako wace mace keso karki kula da yadda yanayinshi yake kinfini sanin halin yaya DON tare kuke tsayin wasu shekaru dan Allah kikula Aminiya ta ki'aje komi kulada mijin ki sannan kidinga jawo hankalin shi kan mahaifiyar shi baikamata yagujetaba dukda cewa ita takoreshi uwa uwace tafigaban wasa " Murmushi Kausar tayi sabida taji dad'in wannan shawarwarin da Amina tabata shiko DON daganan office yawuce yana shiga yatadda wasu najiran shi seda yasha ruwan tea sannan yabada umarnin sushigo wani dattijone dawani matashin saurayi umarnin zama yabasu sannan yace yana sauraransu cikin matu'kar damuwa wannan dattijon yace " dan Allah yalla'bai kataimakemu wasune sukeson cinye mana dukiya sun siya company na amma sunhanani kud'in wata kwangila suka amsa zasuyi agurin suka matsamin sena siyar musu ganin idan bansiyarba zan'iya rasawa duka shine nasiyar musu amma shiru idan naje gurinsu basuma bari abarni nashiga dan Allah yalla'bai idan babu wannan company bamusan yazamuyiba " Pen d'in hannunshi ya'aje saman paper dayake rubuta bayanan shi yace " kasan sunayensu dagurin zaman su ? " 'Daga kai yayi yace " Alhaji Sambo da Alhaji bala " " Alhaji Sambo ? " DON yasake maimaita sunan sallamar su yayi bayan sunbar number waya da address d'in su ajiyar zuciya yasauke yace " dama ina jiran ranar da wani zai kawo mana 'karar Alhaji Sambo " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine plasss [16/06 4:51 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Assalama alaikum ina godiya agareku maitarin yawa masoya Allah yabar zumunci ๐Ÿ…ฟ { 25 to 26 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Yau ne aka tahoda amaryar DON daga Sudan wato Seeyama cikin gidanshi na Kaduna babban gidane mai d'auke da part 2 kowane 'bangare kashiga sekaji kamar karka fito sabida tsaruwar shi da kayan more rayuwa dake cikin harabar gidan kanta abin kalloce kowane part yana d'auke da babban parlour se 4 bedroom daga ciki ma wani parlour ne madedeci mai d'auke da 2 bedroom se sama mai 1 bedroom da 'karamin parlour duk yadda zan maka tsarin wannan gidan yawuce nan Cikin shagwa'ba Seeyama tace " Umma wato 'kanwar mahaifiyar ta kalli yanzu har 8pm fa amma banga DON ba " Ta'be baki Hajiya Saratu tayi tace " ayko bazakiga DON ayau ba sabida ance wai yana wajan aykinshi bazai samuzuwaba se nan dawasu kwanaki sabida rashin darajar ki amma ace akawoma Amarya kowane irin aykine ay kad'auki hutun shi " Wani irin ba'kin ciki Seeyama taji cikin fusata tace " kenan nikad'e zanzauna idan kuka tafi gobe maiye nufin DON akaina to wallahi yadda yasani ba'kin ciki shima sena sakashi komin dad'ewa dole zaizo ay " Dafata Hajiya Saratu tayi tace " kwantar da hankalin ki 'yata ayni babu inda zani inanan kinga dama mijina yarasu yarana guda 2 nataho dasu girman gidan nan yayi yawan dazaki zauna ke d'aya dukda cewa waccan idan tazo d'a........ " Katseta Seeyama tayi dafad'in " wacece zatazo ? " Cikin d'an daburcewa da nadamar su'butar bakin datasoyi tace " a a wacce kuma kinga zancan zuciyata ne yafito fili kinsan mu yanzu ba'a rasamu da yawan tunani " Kallo ta Seeyama tayi sannan tasake cewa " amma gaskiya Umma zamanki anan baiyiba taya zaki zauna agidana kuma hadda yaranki gaskiya a 'a " Salati Hajiya Saratu tasa had'ida ri'ke baki sannan tace " amma bansan bakida tunaniba se yau amma nasan kinasane da d'inbin dukiyar da Affan kedashi ko ? kina tunanin wa'innan mari'kan nashi dan Allah suke zaune dashi ? to idan wani nakibaizo yazauna dakeba tosu zasusa nasu dukdan suci dukiya sannan kawo kunnanki kiji " Cikin 'kasada muryar takeyi mata magana akunne kamar suna tare dawani dariya Seeyama tasaki hada shewa tace " gaskiyane Umma nagane kiza'bi duk part d'in dayamiki acikin gidannan " Cigaba da tattauna yadda zasugudanar da al'amuransu sukayi Tofa Cikin damuwa Momy tace " gaskiya Alhaji zuciyata takasa natsuwa da wannan auran na Affan bana zargin Alhaji Umar amma matarshi banyarda da itaba idan basu cutar da Affan ba to zasu cutarmin da Kausar ita kanta Seeyama nalura batada kirki gaskiya karaba auran Kausar da Affan sabida nalura Hajiya bulkisu tanaganin kamar dan dukiyar Affan mukabashi auran Kausar sannan haryanzu ita Seeyama batasan Affan yanada wata matar ba " Wani irin kallo yayi mata sannan yace " duk wanda zaice dan dukiyar DON nabashi auran Kausar yaje yaitafad'a sannan duk wani mai nufin wani da sharri Allah baya bacci shine maikare wanda aka zalinta dan haka karki sake zuwamin da maganar raba auran DON da Kausar mutukaraba idan zakibi 'yarki da addu'a to kibita idan kuma zakitsaya tsegumi to kitayi " Daga haka Barrister yafita yabar parlour kiran wayar DON yayi sukayi magana sannan yashiga motar shi yafita Kimani kwanaki 6 kenan dakawo amarya Seeyama amma DON bai taka hanyar Kaduna ba cikin takunshi na isa DON yafito daga bedroom d'in shi cikin shirin fita office hannun shi ri'keda bag d'in system cikin sanyin jiki Kausar dake jiran fitowar shi tund'azu dan yanzu idan har yananan bata shiga bedroom d'in shi tun wannan ranar Cikin girmamawa tace " barka da fitowa yaya " Gaba yayi har seda yakai bakin 'kofa yace " da yaushe kike da lecture yau ? " Cikin sanyin murya tace " 9 zuwa 11" Jinjina kai yayi sannan yace " yau zanzo daba'ki inaso kihad'a dinner kamarta mutun 6 akwai kud'i cikin bedroom d'in kid'auka kibawa tabawa tasiyo miki abubuwan da babu saura kiyimin shirmai " Baijira maizatace ba ya'idasa fita murmushi tayi sannan tanufi bedroom d'in nashi DON yana isa office babu jimawa yafito yana kallon agogon hannun shi cikin sauri aka bud'emai mota yashiga kallon driver yayi yace " yimaza nakusa makara wajan taron nan zaka kaini " Daga haka baisake cewa komiba suna isa biyu daga cikin security d'in shi sukabi bayan shi yana shiga yadakatar dasu daga 'kofa taron manyan attajiraine masu jidakansu matasa da dattije ciki haddasu Alhaji Sambo kowoyabi DON da kallo sabida sunga ba'kuwar fuska acikin su kowa yatashi yagabatar da kanshi kamar yadda suka saba gaba'kinsu kallon DON sukayi sunason jin sunanshi batare daya tashiba cikin harshen turanci yace " Sunana DON Ibrahim " Jin sunanshi yasa wasu daga ciki sake maimaitawa kowa bud'e system d'in shi yayi yana nuna irin aykinshi ana zuwa kan DON yajuya musu system d'in shi mamaki kowa yashigayi domin irin aykin dasuka d'ad'e suna neman meyi musune tun bayan rasuwar Alhaji Isma'il d'ayadagacikin manyan ba'kin yace " DON kanada ala'ka da margayi Alhaji Isma'il ne ? " Kallon shi DON yayi sannan yace " a'a asalima tarihinshi natadda cikin manyan 'yan kwangila sannan naji inason gudanar da harkar kamar yadda yagudanar " Tuni wajan yad'auki tafi d'aukacin gurin masoyan margayi Alhaji Isma'il ne wasukuma ma'kiyan shi su Alhaji Sambo sunyi tafine kawai sabida karsujawo idanun jama'ar gurin kansu Cikin jindad'i ba'kin sukace " yalla'bai DON kaine zamuba wannan kwangilar idan angama akwai wasu za'a samu kaso nakimanin million 100 semu 'karashe sauran maganar daga baya " Daga nan taro yatashi tabbas yau DON yaji wani irin farinciki bawai dan dukiyar dazai samuba sedan yadda yaga su Alhaji Sambo sun rud'e Kuyi ha'kuri da wannan wayana babu caji sosai yau Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine plsss [17/06 12:55 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ ๐Ÿ…ฟ { 27 to 28 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Misalin 4 Kausar tashiga kitchen cikin natsuwa takeyin komi nau'ikan abinci kala 3 tayi shinkafa wadda taji kayan lambu da hanta se tuwon shinkafa da miyar agushi wanda taji naman rago se alkubus da miyar kwai se farfesun dankalin turawa da kaza Nau'ika jus ma 3 lemon kwakwa dabino da madara se had'add'an sobo wanda yaji kayan kamshi se kunun aya wanda yasamu had'i na musamman Misalin 7 takammala komi ta jera saman dining da taimakon tabawa tagyara gidan dandanan ya garwaye da kamshi cikin bedroom d'in ta tashiga kai tsaye toilet tashiga tayo wanka yaban tafito d'an 'kara karfin AC tayi sabida jikinta yasamu iska isassa Gaban mirror tatsaya 'kayatattun mayukanta tashafa had'ida turarukan jiki sannan tayi makeup bud'e wardrobe tayi cikin mamaki ta tsaya tana kallon wata bag a saman kayanta wata farar paper tagani saman bed d'in cikin sanyin jiki tad'auka d'an gajeran burutune kamar haka " kisa kayan cikin bag d'innan lokacin tarbar ba'kin daga DON " Ajiyar zuciya Kausar tayi had'ida murmushi afili tace " nagode ma Allah dakake nunamin matsayi agaban idanun jama'a Allah yasa inga ranar dazaka kuladani alokacin dayazama dagani se kai oh Allah ko yaushe yakawo kayannan bansaniba ? Yaya Affan kenan " Wata had'ad'iyar Arabiagwan ce mai matu'kar kyau da tsada da wata irin sarka da takalmi se wani tsadadjen turare cikin farin ciki Kausar tagama shirin ta kallon kanta tayi a mirror itada kanta sedatace masha Allah fitowa parlour tayi sezuba kamshi takeyi jin 'karar tada motar shi yasata saurin le'kawa ta window cikin mamaki tace " Yaushe yashigo " Bedroom d'in shi tanufa jinjina kai tayi tace " wanka kawai yayi inaga ba'kin yaje d'akkowa " Komawa parlour tayi misalin 8pm taji tsayiwar motar shi babu jimawa taji knocking cikin takunta na natsuwa ta'isa bakin door d'in tabud'e dashi tafara had'a ido cikin sakin fuska tace " barka da dawowa Sweety na manyan ba'ki sannunku dazuwa " Murmushi DON yasakar mata hannunta yakamo yasumbace shi yace " ina fatan kina lafiya hayateey ? " Wani irin mamakine yakama Kausar amma cikin dakewa danuna ba'abubane sabo tayi murmushi tace " bayan kafita nakasance cikin rashin lafiya mai tsanani amma kana dawowa nafi d'azu kafin kafita lafiya " Murmushi yasake sakar mata had'ida d'an jawota jikin shi yace " to kwantar da hankalinki hayateey bazan sake fitaba senan da 2 days kin........ " 'Daya dagacikin ba'kin yayi murmushi cikin nuna shi'awar yanayin dasuke yace " mude yakamata aji damu indan mukatafi seku cinye kanku wannan irin soyayya haka " Kallon shi DON yayi yad'an saki murmushi yace " ayya kuyi ha'kuri kunsan idan kanatare da farincikin ka mantawa kakeyi dakomi mukarasa ciki " 'Dan duka d'ayan yakaimai yace " wai kaine kuwa DON ? " DON yace " gani kuwa hayateey na kad'e take iyaganin wannan murmushi kuma darajarta kuka samu " Dariya suka saki dukansu nuna fad'in lalle madam kinada sa'a zama sukayi suka fara tattaunawa cikin mamaki d'aya daga ciki yace " DON gaskiya nayi mamakin yadda kasamu wannan kwangilar cikin sauri haka bayan baka ta'bayin harkar ba sannan kanuna irin aykin dakakeyi bayan babu kod'aya wanda kayi aciki " Kallon shi DON yayi sannan yace " idan banta'bayiba ay inaganin masuyi ko ? " " to ayni yadda kafitar da tsaretsaran ne yabani mamaki tayaya " 'Dan tamke fuska DON yayi yace " wannan kuma sirrinane bana bu'katar kowa yasani " Murmushi yayi yace " haba DON wato haddani za'a nunama aykin SSD d'in bayan nima aykinane " Banza DON yayi mishi yakalli Kausar dake manne jikin 'kafad'ar shi yace " hayateey tashi muje mubasu dinner " Cikin mamaki wani yace " had'a abincinma seka tayata ? " 'Dan juyowa DON yayi yace " idan kafad'i haka banga lefinkaba sabida bakayiba kaga bakasan mahimmancinsuba " Dariya suka saki sannan suka nufi babban dining d'in cikin natsuwa Kausar tabubbud'e musu kalolin abincin cikin muryarta mai sanyi tace " ga abinci nasankowa da ra'ayinshi " Kallon juna sukayi d'aya yace " nikam duka ina bu'kata wannan irin kamshi haka daganin wannan dinner zatayi santi dan yau inaga sena manta hotel d'in dana sauka " Duka DON yakaimai yace " kai de bazaka canza haliba hayateey bar kowa yayi Saving d'in kanshi ga plates nan kowa yayi dakanshi " Murmushi Kausar tayi tace " hakan yayi Sweety bari nabaka nasan kana bu'katar hakan " Wani iri DON yaji amma ayau kam babu yadda zaiyi murmushi yasakar mata farfesun dankalin da kaza tazubamai had'ida tsiyayame lafiyayyan kunun ayar dakanta tashiga bashi ahankali yake amsar abincin ganin ita bataci yasa shima yashiga bata shiru gurin yayi bakajin sautin komi sena spoons da plates tsayin lokaci sannan Abubakar yace " gaskiya DON kayi sa'a banga lefinkaba idan kanunama madam soyayya agaban kowa wannan irin abinci haka kay masha Allah idan natashi aure sena kawo matar kinkoya mata irin wa'innan had'addun girkin " " hmmm Abubakar kenan ayni tun yanzu zan dinga kawai budurwata takoya lalle Aminu kai nakama da saura kenan ayni 'kafata 'kafar DON kullum ana zand'inga cin abinci " Tamke fuska DON yayi yace " to duk baku isaba hayateey na ba baywarku bace kuje kawai Allah yabaku sa'ar kuma " Tashi DON yayi yakoma tsakiyar parlour suma tasowa sukayi suna cigaba da yaba girkin Kausar har cikin zuciyar DON yaji dad'in haka shi kanshi jiyayi kamar karya dena cin wannan daddad'an abincin Ganin har 10 tawuce yasa suka mi'ke cikin sakin fuska Abubakar yace " madam ga wannan tunda DON baiyi niyyar gayyatarmu bikin ba amma gashi munzo mun gwashi had'add'an girki " Suma sauran kyaututtuka sukabama Kausar sosai sukayimata alheri har wajan motocinsu sukarakasu DON nari'ke da hannun Kausar seda motocin su sukagama fita sannan kallon Kausar DON yayi yasaki hannun ta yajuya ciki Bin bayan shi tayi tana mai saukin abubuwan dasuka faru yanzu tana shiga zaune tasameshi gun dining tanufa dan gyara gurin cikin wata irin murya yace " hayateey " Cikin matu'kar mamaki Kausar tajuyo d'an kauda kanshi DON yayi dan shi kanshi baiyi tunanin wannan kalmarce zata fito daga bakin shiba fuskewa yayi yace " zo nan " Cikin sanyin jiki Kausar ta'karaso zama tayi kusa dashi cikin shakka sabida yadda taga fuskar shi babu alamar wasa d'an Jim yayi sannan yace " kin kyauta kin fitar dani kunya yadda banyi tsammaniba tabbas yau kinsa nayi farinciki zanje Kaduna gobe Dady yana nemana idan akwai abinda kike bu'kata kisanar dani " Cikin in ina tace " dan Allah yaya katafi dani munyi hutu yau dama inason sanar da kai " Kallon ta yayi yahad'a rai sannan yace " zanyi tunani zuwa safe jeki had'amin Lipton kimatsamin lemon tsami guda 3 " Tashi tayi tanufi kitchen zuciyar ta cike damamaki " wai yau yaya Affan ne da kanshi yace nakawo mai wani abu abunma nasha oh Allah amma kuma lemon tsami har 3 " Tana barin gurin ya yadafe mararshi had'ida rintse ido ahankali yatashi yanufi bedroom d'in shi kwanciya yayi d'ago hannun shi yayi tuno irin laushin hannun Kausar yasashi sake runtse idanunshi juya kwanciyar shi yayi yayi rufdaciki ya 'kwa'kube pillow Yad'an jima da shiga cikin bedroom sannan Kausar tashiga hannun ta d'auke da cup d'in Lipton d'in umarnin ajiyewa yabata batare daya tashiba yayi hakanne dan bayason sake kallon surar jikinta dan yin hakan zaisake sashi cikin matsala A wannan daran haka DON yakwana da tunanin surar jikin Kausar daya rimtse ido ita yake kallo kamshin jikinta yakeji " Sweety " yasake maimaita kalmar tunda wuri Kausar tashiga kitchen had'a musu breakfast yana dawowa masallaci yace " kiyi sauri ki shirya idan kuma kika zauna zanyi tafiyata " Daga haka yashige bedroom d'in shi toilet yashiga cikin sauri Kausar tahad'a breakfast d'in kan dining sannan tanufi bedroom d'in ta cikin lokaci kad'an tagama shiri harma tarigashi fitowa zaune tayi kan cushion tana jiran fitowar shi Zuwa can yafito kallon ta yayi yai saurin kauda kanshi sabida wani irin abu dayaji ya tsarga dukkan ilahirin jikinshi tasowa tayi tace " yaya please kayi breakfast kafin mutafi " Shiru yayi kamar bazaiyi magana ba sannan yace " kawomin nan " Zama yayi kan cushion ahankali yakeyi break d'in har yagama itako tea kawai tasha bayan sungama suka kulle ko ina sannan yakira tabawa yasanar da ita motocin 3 d'aya daga driver se wasu ubankaya d'aya kuma driver da su d'aya Security Suna isa Kaduna Kausar taji wani irin farinciki cikin sauri maigadi yawangale musu get sunayin parking Kausar tafito tanufi cikin gidan aguje kallo DON yabita dashi yayi 'kwafa Adede lokacin Momy da Dady suna zaune a parlour shikuma Ashiraf yana cikin bedroom jin ihun Kausar yasa Ashiraf fitowa cikin murna Kausar tafad'a jikin Momy murmushin farinciki barrister yashigayi shima Ashiraf haka ganin wasu had'add'un akwaituna da'ake shigowa dasu yasa kowa baida dubanshi da hankalin shi Kansu Seda aka gama shigowa dasu sannan DON yashigo akwaiti har set 4 ko wanne 6 6 yana shigowa ya shiga gaidasu cikin girmamawa bayan sun gaisa DON ya kalli Barrister yace " Dady wannan kayan lefan Kausar ne Momy kuyi magana da ita tafad'i irin kayan datake bu'kata na gida an kammala ginin wannan gidan na Abuja inaso nayi Oder kayan daga Italy " Yana gama fad'ar haka yami'ke ciki yanufa sabida duk bayajin jikin shi dede tsananin farin ciki yasa barrister kasayin magana sede murmushi itama Momy haka shiko Ashiraf bin bayanshi yayi yana fad'in ango Tunda DON yashiga ciki bai fitowa seda akafara kiran sallar azahar yana fitowa barrister " DON yakamata kaje kaga Amaryar ka tsawon 1 week fa da kawota ? " Cikin razana Kausar takalli DON shima d'in ita yakalla cikin in'ina tace " dady Amarya kuma yaya Affan ? " Jinjina mata kai Dady yayi dandanan hawaye suka taru cikin idanunta Kausar tashi tayi aguje tanufi bedroom d'in Momy sake binta da kallo DON yayi murmushi barrister yayi yace " karka damu my son kaje zamu lallasheta " Idasafita yayi yana tunanin abubuwa dayawa cikin zafin rai yake drive shi kad'e yana isa maigadi yabud'e mai get ko gama gyara parking baiyiba yakashe motar yafito sabida jikin shi babu karfi cikin muryar shi ta miskilanci yayi sallama saurin juyowa Seeyama tayi Ganin shine yasa tajuya cigaba da kallon ta tayi ko sallamar bata amsaba ita adole tayi fushi Shima ko kallon ta baiyiba yanufi bedroom d'in shi Tofa Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ comments and shine plsss [18/06 2:28 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ ๐Ÿ…ฟ { 29 to 30 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin mugun ba'kinciki DON yashiga bedroom d'in zama yayi bakin bed yadafe kanshi rintse idanun shi yayi fukar Kausar yake hangowa cike taf dahawaye afili yace " mai hakan kenufi ? taya zatayi kuka dan an ambaci Amarya to ayni babu wacca nikeso a cikinsu amma meyasa naji babu dad'i lokacin danaga idanunta suncika da hawaye taya nike kallon surar j........ " turo 'kofar Seeyama yasa tunanin da DON keyi tsayawa Ko sallama babu tace " kazo Umma nakira " Daga haka tajuya wani mugun tsaki yaja hayewa saman bed ma yayi yai kwanciyar shi babu alamar ma zaitashi jin shirun yayi yawa yasa Hajiya Saratu tanufi bedroom d'in dakanta Knocking tashigayi amma shiru jin shirun yasata turawa tashiga cikin mamaki take kallon shi baccin shi kawai yakeyi 'kwafa tayi tafita a parlour tasamu Seeyama tace " ke Seeyama dagaske kike lokacin da kikaje kiranshi idanun shi biyu ? " Jinjina mata kai tayi alamar tabbas idanun shi biyu girgiza kai Hajiya Saratu tayi sannan tace " wato ni ban'isa dashiba kenan ko zetashi yasameni " Jinjina kai yaron Hajiya Saratu yayi yace " wato Umma badan kudin danike hangowa ba da wallahi se kaddamar mai " " gaskiyar ka jabir nima badan hakaba hmmm " Cewar Ayman d'an zaro ido Seeyama tayi tace " a 'a ina son shi fa mude samu dukiyar amma banda kisa " Harararta Hajiya Saratu tayi tace " kaji banza dakud'i da shi wanne kikafi so idan yamutu ga jabir nan dama yadad'e yana sonki dande wannan kaddararan had'in ne da kakanninku sukayi kukuma kubi ahankali kuna ganin wa'innan mugayen security d'in dayake tare dasu zasu ragamuku idan kukamai koda kallon banza ne to kubi ahankali " Haka sukacigaba da kulla makircinsu afurgice DON yatashi hannun shi yasa yashare zufar data mamaye fuskarshi ajiyar zuciya yasauke cikin wahalalliyar murya yace " haba taya wannan mafarkin zaidawomin ? bayan nayi kwanaki banyiba nikam ina zanganki baiwar Allah ? " Hannu yasa yadafe mararshi yace " yazanyi dawannan muguwar shi'awar dake damuna musamman cikin kwanakin nan gaskiya babu macan dazan iya tarayya da'ita sede namutu " Jiki a sanyaye yatashi toilet yashiga wanka yayi yacanza kaya sannan yafito se zuba kamshi yakeyi a babban parlour yasamesu dukansu cikin shuki Seeyama ke kallon shi kallon Hajiya Saratu yayi yace " barka da hutawa nayi zaton kun koma ? " Ta'be baki Hajiya Saratu tayi tace " taya zamu koma mubar 'ya ita kad'e kai yanzu ka kyauta kenan ? Har tsawon sati amma bakazoba se yau kuma kasan yanzu ha'k'kin Seeyama yadawo kanka ko ? sannan nida yara zamu zauna anan kabasu dama sukular maka da dukiyar ka " Kallonta kawai DON keyi hannu yasa yashifi sajanshi sannan yace " ke Seeyama tunda kikazo kin kwana da yunwa ? ko kinrasa gurin kwana maikuma zanzo nayi miki to bari kiji aykina yafimin komi ayanzu sannan ni babu wanda zan d'aura akan dukiyata sede nabasu jari sabida mahaifina yasha wahala kafin yatara dukiyar amma bai moretaba yadda yakamata dan haka bazan bari abanzatar da ita abanzaba ban hanaku zamaba amma bana bu'katar adinga shiga rayuwata kekuma Seeyama jibi zan koma idan akwai abinda kike bu'kata kisanar dan idan natafi ba lalle kiganni anan kusaba " Yana gama fad'ar haka yanufi hanyar fita cikin mamaki kowa yabishi dakallo babu mai abincewa jinjina kai Hajiya Saratu tayi tace " lalle yaran nan baisan wacece Saratu ba watoma bazai d'auraku kan dukiyar shiba hmmm " Cikin fushi Seeyama tace " Umma amma ni kamata yayi kishawomin kanshi kafin musan abinyi " Jinjina kai Hajiya Saratu tayi DON nafita yashiga mota yacema security shikad'e zaifita cikin 'bacin rai yake tu'ki parking yayi gefan titi afili yace " lalle ayki ya'karu agareni ga binciken danikeyi akan wa'inda suka kashemin mahaifina gasu Alhaji Sambo sannan ga wa'innan sukuma dan yadda naga idanun wannan matar zata iya komi akan kud'i hmmm insha Allah duk zan iya daku " Wayar shi yaciro number Ashiraf yakira bugu 2 yad'aga ata'kaice DON yace " please bama Kausar waya " Tashi yayi yanufi bedroom d'in Momy dan tunda tashiga batasake fitowaba mi'ka mata wayar yayi yace " mijinki ne " cikin sanyin jiki ta amsa cikin daku shasshiyar murya tayi sallama amsawa yayi sannan yad'anyi jim zuwa can yace " meyasaki kuka ? kin manta bakida lafiya sosai ko ? kibar kukan ganinan zuwa zamu fita kirakani kiyimin abinci idan zaki iya " Daga haka yakashe wayar iska yafesar daga bakinshi yace " narasa yadda akayi nikejin yarinyar nan cikin raina amma ina ganin sabida ...... " Rurin da phone d'in shi keyi yasashi dakatawa da zancan amsa wayar yayi cikin 'bacin rai yace " wacece Ameera mai Kausar tayi mata dahar zatasa nazargeta bayan haka hadda cutar da'ita nayi kenan maganar Amina gaskiya ne bari zandawo jibi kucigaba da tsareshi har senazo seya nunamin Ameera " Kashe phone d'in yayi hannu yasa yadafe kanshi afili yace " seyaushe zanrabu da matsaloli ne ni Affan " Tada mota yayi wani katafaran hotel yanufa d'aki yakama sannan yafito bakin wani 'katon supermarket yayi parking yafito yashiga tsayawa yayi yana kallon abubuwan cikin yama rasa maizai d'auka zuwa can yafara jidar kayan ciyeciye sannan yakoma kan wasu kyawawan Rings masu matu'kar kyau na asalin goal guda 2 yad'auka d'aya babba d'aya 'karami bayan yabiya yafito Cikin sanyin jiki Kausar tafito daga bedroom d'in Momy kitchen tanufa kallo d'aya zakayimata kasan tasha kuka sabida wani irin kumburi da idanunta sukayi rasa maizata dafamai tayi shigowa kitchen d'in Momy tayi kallo ta tayi tace " wato Kausar bakidena wannan kukanbako ? duk lallashin da Dadyn ku yayi miki amma abanza ko ? koma parlour idan abinci zakici bari nazubamiki amma kidena wannan kuka kin auta ta " Rungume Momy tayi cikin rawar murya tace " Momy nadena kukan Allah amma Momy nasan yaya Affan yafison waccan akaina sabida itad'in umarnin Abban shice niko had'ine na kaitsaye Momy amma in sha Allah zanyi biyayya Momy babu abinda nike bu'kata shine yace nayimai abinci tonamarasa maizan yimai kum......... " Dakatar da ita Momy tayi dafad'in " ke Kausar shi DON d'inne yasaki kiyimai abinci ? toko idan hakane inada tabbacin yafara sonki tun lokacin da Dadyn ku yazoda DON har yau baita'bacin abincinaba amma ke gashi harma saki yakeyi kwantar da hankalin ki auta in sha Allah zaki kasance cikin matu'kar farinciki agidan DON wallahi harnaji dad'i dakam cikin tsoro da shakka nike ki cigaba dayimai biyyaya kinji " Fita Momy tayi tana murmushi cikin sanyin jiki Kausar tafara yimai girkin soyayya taliya da kaza tayimai tasha Vegetables fita tayi daga kitchen d'in tayo wanka wasu irin riga da wando tasa wa'inda sukayi matu'kar fito da surar jikinta wata doguwar riga tad'aura asama amma mai sarasara dan ana iya hango nacikin gyara gashinta tayi takamashi da ribon simple makeup tayi sewani irin kamshi takeyi gyalan rigar tad'an yafa saman kanta tafito parlour zama tayi kan cushion tana latsa wayar ta Momy dake d'an Mesa da ita cikin zuciyar ta tace " Kausar kenan bansan lokacin dakika fara son Affan ba ikon Allah kenan " Ahankali yake driving har ya'isa gida bai shiga da motar cikiba yayi parking a waje bakin shi d'auke da sallama yashiga cikin parlour A hankali Kausar tad'ago kaidubanta tayi zuwa kanshi ganin ledar hannun shi yasata tashi amsar ledar tayi cikin 'kasadamurya tayimai sannu amsawa yayi yana kallon cikin idonta ahankali yace " kisameni a 'karamin parlour kitahomin da abincin " Cikin ladabi ta amsa gurin Momy yanufa yayi mata sannu da gida sannan yawuce Momy Kausar tami'ka ma ledar sannan tajuya kitchen babu jimawa dazamanshi Kausar tashiga kallo d'aya yayi mata ya kyauda kai cibamai tayi tami'ke cikin wata irin murya yace " jiya ke kikabani har naci sosai yauma kece zakibani " Wata irin kunya Kausar tayi amma yadda taga yazubamata ido yana cije lips din shi yasata zama cikin sanyin jiki dajin kunya take bashi abincin kirjinta yazubama ido dede lokacin Dady yashigo cikin 'karamin parlour batare dayasan suna cikiba kallon yanayin dasuke yayi ganinma basusan yashigo ba yasa yajuya yana sakin murmushi amsar spoon d'in hannunta yayi bata abincin yashigayi d'an kyauda kanta tayi gefe tana amsar abincin Bayan sungamaci Kausar takwashe kayan zatafita jin maganar shi yasata tsaya " idan kin kai kisameni a mota " Bayan Kausar take kayan cikin bedroom d'in ta tanufa 'katon hijab tasa har 'kasa sannan tafito kitchen tahango Momy cikin jin kunya tace " Momy wai yace narakashi anguwa " Murmushi Momy tayi tace " Allah yasa adawo lafiya " Fita tayi cikin jinkunya ahankali take tafiya cikin motar tasameshi tana shiga yatada mota ganin 'katon hijab d'in datasa yasashi jin dad'i har cikin ranshi hotel d'in daya kama yanufa ganin dagaske ciki zasu shiga yasa Kausar saurin kallon shi yiyayi kamar baisan tana kallon shi ba Parking yayi yafito cikin sanyin jiki da fargaba tafito gaba yayi tanabiye dashi har bakin room d'in yabud'e suka shiga zama tayi tatakure kanta guri d'aya shiko cire rigar shi yayi yazauna dagashi se singlet kallon yadda tatakure jikinta yayi yace " zo " wata irin fad'uwa gabanta yayi ahankali ta 'iso tamke fuska yayi yace " kicire wannan 'katon hijab d'in " babu musu tacire musamman data tuna wai yanada wata matar hadda doguwar rigar tacire wani irin yanayi DON yaji cikin jikin shi tuni idanun shi suka fara canza launi zama tayi kusa dashi cikin dakewa yace " maiyasaki kuka d'azu ? Kuma wacece Ameera ? " Cikin sauri tad'ago takalleshi d'an du'kar da kanta tayi tace " nayi kuka ne sabida kishi dukda nasan kai basona kakeyiba amma ni tun ranar da akasanar dani auranka na kaina nasaka sonka Cikin zuciya ta dole nayi kishi akan mijina bansan auran kaba sede naji batun Amarya amma bazan sake kukaba kamar yadda kace inayima addu'a Allah yabaka ikon yin adalci Ameera wata 'kawatace amma ada Ameera ita tayi sanadin dasa mugun ba'kin ciki cikin zuciyata wanda babu ranar dazai goge Ameera itace wadda tacema tana sonka a ranar dakaje Skul d'in mu " Shiru yayi yananazarin kalamanta bai sake cewa komiba hannu yasa cikin aljihun wandan shi yaciro kyawawan rings dinnan hannunta yakama yasaka mata woow wani irin haska hannun yayi mi'ka mata d'ayan yayi sannan yami'ka mata hannun shi cikin mamaki take kallon shi da ido yanunamata alamar tasame cikin sanyin jiki tasame jawota yayi jikin shi Wata irin runguma yayimata cikin wani irin yanayi DON ke sarrafa Kausar bakinsu yahad'e guri daya yanama lips d'inta wani irin tsotso tusa hannun shi yayi cikin rigarta wata irin cafka yayi ma breast d'inta yacusa d'ayan hannun shi cikin sumarta Juyar da ita yayi yafara 'ko'karin cire mata rigarta cikin matsanan cin tsoro Kausar tafara kuka ri'ke hannun shi tayi cikin kuka tace " dan Allah yaya kabarni banida kwarin gyuwar baka hak'kin ka dan Allah yaya bazan iyaba inajin tsoran faruwar wani saban ba'kin ciki agareni " Cikin wata irin murya DON yace " haba hayateey zaki iya kinji nikaina banyi tunanin zan iya aykata hakanba kece mace tafarko danikejin zan iya tarayya dake please kidaure " Sake rufamata baya yayi kuka tasake saki tana yimai magiya afusace DON yatashi zama yayi bakin bed d'in yana sauke nunfashi tashi Kausar tayi cikin kuka tace " yaya dan..... " " dakata Kausar bana bu'katar jin komi wannan ne son dakikace kina yimin ? dama nasan ni mace matsalace agareni babu komi nabarki kuma bazan sake neman ko gaisuwar kiba daga yau karki sake zuwa inda nike mahaifiyata tasa nazama mai RUFAFFIYAR ZUCIYA amma ke kinfara bud'e zuciyata ashe yaudarace bazan sake yarda da wata maceba kuma " Kuka sosai Kausar keyi tashi DON yayi yashiga toilet yana dafe mararshi sabida wani irin ciwo datakeyimai Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ COMMENTS AND SHINE PLSSS [19/06 3:56 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 31 to 32 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Tsayin lokaci DON yana cikin toilet itako Kausar kukanta 'karuwa yayi sosai sabida yadda taga yashiga toilet d'in zuwa can yafito fuskar shi atamke d'aukar rigar shi yayi yasa sannan yad'auki key d'in motar shi da wayoyin shi yanufi hanyar fita batare dayacemata komi ba Seda yabud'e 'kofar cikin 'bacin rai yace kifito mutafi cikin sanyin jiki Kausar tami'ke maida rigarta tayi tasa hijab d'inta ita tafara fita sannan shi kulle room d'in yayi suka tafi maida musu key d'in yayi cikin mamaki ma'aykacin gurin yace " ranka shidad'e ay kud'in kwana kabiya gashi kadawoda key shikuma oga yad'an fita kaga sauran kud'in b........ " Dakatar dashi DON yayi dafad'in " dakatamin wannan kuma kaitashafa nibatasu nikeyiba idan ka amsa kari'ke " Daga haka DON yayi gaba cikin damuwa Kausar tabishi da kallon cikin zuciyar ta tace " kayi ha'kuri nima banso hakaba wallahi inda ace babu wata matsala komin wuyar dazansha bazan hanaka kainaba Sweety ayanzu kaine sanyin idanuna in sha Allah zaka fahimci uzirina amma yanzu nasan bazaka saurareniba Allah kaduba wannan lamarin nawa " Suna shiga mota yafigeta aguje wani irin gudu yakeyi jin kukan tana ya'ki 'karewa yasashi cin burki dasauri cikin tsorata da furgici Kausar tayi saurin fad'awa jikinshi cusa kanta tayi cikin 'kirjin shi Wani irin yanayi DON yaji rintse idanun shi yayi jin shiru na tsayin lokaci yasa Kausar d'ago idanun ta kallo d'aya tayimai tayi saurin kauda idonta had'ida tashi ahankali sauke ajiyar zuciya yayi shiru na tsayin lokaci sannan yace " idan kika sakeyimin kuka cikin motar nan zan saukeki nayi tafiyata mainayi miki ? " Daga haka yacigaba da tu'ki harsuka iso bakin get yayi parking kwantar da kujerar yayi yakwanta had'ida lumshe idanun shi kallon shi Kausar tayi cikin dakewa hijab d'inta tacire ahankali had'ida doguwar rigar ta kasancewar darene babu wanda zai'iya hangen komi Cikin tsoro da fargaba Kausar tayi saurin kwanciya saman 'kirjinshi had'ida fara shafa sumarshi cikin hassala DON yabud'e baki zaiyi magana tayi saurin saka bakinta cikin nashi tana sakar mai wani irin kiss tuni DON yafara shiga cikin wani layi Cikin dakewa DON yasaka hannu yana 'ko'karin janye hannunta daga cikin sumarshi sake tusawa tayi tana yamutsata cikin salo ganin tana niyyar canzamai tunani yasashi yun'kurawa zaitashi amma seyaji yakasa sabida jinin shi babu karfi Cire bakin shi yayi daga nata cikin kasalalliyar murya yace " kina ganin akwai abinda zakiyimin ayanzu kiburgeni to idan kina tunanin haka kicire babu shi nariga na ajeki agefe kifitarmin daga m........ " Jin hannun ta a inda baiyi tsammani ba yasashi yin shirun dole jiyayi gabad'aya yashiga wani irin yanayin dabe ta'baji ba cigaba da aykamai wannan sa'kon tayi cikin shagwa'ba takai bakinta setin kunnan shi tace " kayi ha'kuri Sweety banyi haka dan niyyar cutar dakaiba inaso kasaurareni sannan idan nafad'a kayi bincike idan kaga bahakabane to nayarda kahukuntani yadda kagadama kaji mijina amma yanzu dan Allah kabari inragemaka wannan bu'katar idan kasamu natsuwa senayima bayani dan Allah " Jin yayi shiru baice komiba kuma bai motsaba yasa Kausar cigaba da aykamai manyan sa'konni tun yana sharewa har yafara maiyar mata cikin lokaci kad'an suka shiga wata duniya 'ko'karin d'aga yar 'karamar rigarta yayi ganin haka yasa Kausar tayashi Wata irin ajiyar zuciya yasauke ganin breast d'inta a tsaye cikin rawan jiki yakai bakinshi yana tsotsarsu wani irin zafi Kausar keji sabida badawasa yakeyiba amma bata nunamaiba tsayin lokaci DON yana aykin sarrafa Kausar iya gajiya tagaji idanunta suncika taf da hawaye sabida tausayin shi Yadda taga yafita hayyacin shi gashi baisamu aynahin abinda yakesoba wata irin runguma yayi mata wadda seda Kausar taji kamar zai 'ballata sannan zuwacan yasassauta mata ri'kon Kukane ya'kwacema Kausar hadda shassheka cikin damuwa DON yace " meye nakukan kuma amma de kinsan bani natursasakiba kece kika nemi hakan Kausar abinda kikayimin d'azu yakai nayimiki hukunci sannan nafita harkarki amma bansan maiyasa kike saurin cin galaba akainaba dukda har yanzu babu son wata 'ya mace cikin raina amma ke tawani 'bangaran ina sassautamiki tsaurin halina da mugun 'kiyaryar danike yima mace sabida Dady gayamin damuwarki ki aje maganar miji sanar dani amatsayin yayan ki jan fahimceki nayimiki kyakkyawar fahimta sabida Dady bazan iya cutar dakeba sabida nasan halacci " Sake rungume shi Kausar tayi cikin raunanniyar murya tace " yaya Ameera tacutar dani cuta irin wadda bazan iya bantawaba Ameera ta yaudareni tasa wani Saurayi marar tsoran Allah yayimin fayd'e a........ " Cikin muguwar gigita DON yataso zaune tare da ita kan cinyar shi yace " fayd'e ? Lahaula wala 'kuwata illabillahil aliyun azim " Kuka Kausar tasake saki sabida yadda taga hankalin shi yayi mugun tashi Cigaba tayimai da bayanin komi wata irin zuciya tatasoma DON jiyake kamar yatafi cikin darannan dan tunkarar Ameera Kallon fuskar shi Kausar tayi tace " wannan dalilin yasa naki baka kaina sabida zaka iyayimin mummunar fahimta amma yanzu na tabbatar zakayi bincike kagane gaskiya amma dukda haka wannan ba'kin cikin bazai ta'ba goguwa cikin zuciyata ba har namutu yaya Ameera tasa bazanyi alfahari da daran farkon amarcina ba kaima nasan bazakayi alfa........ " Rufe mata baki yayi sannan yace " gyara jikinki kishiga gida zan wuce sezuwa safe " Cikin sanyin jiki Kausar tagama kintsawa sallama tayimai amma sede yad'aga mata kai zuciyar Kausar cika tayi datsoro sabida yanayin dataga yayi mata cikin ranta tace " 'kila bazai iyazama daniba sabida narasa wani abu mai daraja agun kowace 'ya mace kuka tasake fashewa dashi " Tsayin lokaci bayan shigar Kausar sannan DON yatada mota gidan shi yanufa yana shiga yatadda Hajiya Saratu da Seeyama a parlour cikin sanyin murya yace " Umma sannu da gida " Amsawa tayi babu yabo babu fallasa sannan tace " zonan Affan " babu musu yazauna d'aya daga cikin cushion d'in parlour Cikin magana irinta nasiha tace " Affan nasan kasan mihimmancin aure kuma kasan hak'ko'kinshi d'azu ka lissafe wasu daga ciki amma baka fad'i wasuba kasan Seeyama tanada hak'ki akanka kamar yadda kake da hak'ki akanta dan haka kasaukemata duk wani hak'ki nata sabida cika umarnin Allah sannan kacika umarnin mahaifinka dan dayace ka aureta baice karka sauke mata hak'kin taba na tabbata idan da yanada rai zaiyi fushi dakai sabida 'kinzuwa tarbar amaryarka harna tsawon sati d'ana Affan dan Allah ka gyara kaji " Jinjina kai yayi sannan yace " in sha Allah amma inaga gobe zan wuce sabida ankirani zanyi wani ayki mai mihimmancin shiyasa bazan kai jibinba " Baitsayajin mai zasuceba yawuce cikin bedroom d'in shi kallon Seeyama Hajiya Saratu tayi tace " karki damu da wannan cikin siyasa zamu aywatar da komi tunda nalura shiba irin wa'inda za'a bud'ema ido bane yanzu kitashi kije kisakeyi wanka kisha wannan maganin kije bedroom d'in shi ki tabbatar komi yafaru zanso yabarmiki saban kwanshi cikin marar ki kinga dama dede kena tunda d'azu kikayi wankan tsarki idan haka tafaru zamu samu babbar dama agurin shi " Cikin farinciki Seeyama tami'ke tace " shiyasa nike sonki Umma " Misalin 9pm Su Alhaji Sambo suna d'akin dasuke meeting cikin 'bacin rai Alhaji Sambo yace " wallahi senasa wannan yaron yayi nadamar zuwan shi duniya nagano shine mai wannan katafaran gidan wanda ayanzu har an kammala gininshi Alhaji Tanimu kaga gidan kuwa ? ko benan cikin gidan hawa 6 ne hmmm wallahi wannan gidan kad'e ka mallaka kasamu daular duniya zamubi cikin siyasa sabida se munbi hankali dan yaron ya amsa sunan shi DON yanada masifar kud'i Nasan za'a nemi ma aykata to zamutura mutanan mu idan sunsamu aykin cikin gidan kunga shikenan semufara gudanar da yakinmu cikin sau'ki sabida zamu dinga damun rahoton komi nacikin gidan sannan zantura d'ana Abdulhakim yaje gidan zan had'a wani plan wadda Abdulhakim zesamu zama cikin gidan shima dashine zamu sami cikken sanin waye shi DON d'in Duk wanda yashiga hanyar Alhaji Sambo to wallahi seyanemi mutuwa akan rayuwa shi wannan Million 100 setajawo mai asarar Million 1000 sannan muturashi inda muka tura dubban jama'a kamar yadda muka share babun Alhaji Isma'il har d'an shi to babu wanda zai tokare mana wuya " Wata irin dariya suka saki Tofa fans kubiyoni danjin yadda wannan sar'ka'kiyar zata kasance Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿฅฐ๐Ÿ˜๐ŸŒน [20/06 1:36 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 33 to 34 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM DON yana shiga yanufi toilet wanka yayi had'ida alwala sannan yafito farar jallabiya yasa yashinfid'a abun sallah sallar magrip da issha'i yayi dan yau baisamu zuwa masallaci ba bayan ya idar yayi lazimi sannan yakoma kan bed Kwanciya yayi fuskar shi na kallon sama kallon fuskar Kausar yakeyi alokacin da kukanta yatsananta rumtse idanshi yayi cikin zuciyar shi yace " Ashe haka macan da akayima fayd'e take kasancewa cikin ba'kinciki ina makomar yarinyar da kaddara takaini cutar da'ita ? Wane hali takeciki ? Allah ka agaza mata Allah kasa inganta innemi gafararta Ameera hmmm " Dede bakin parlour Kausar ta tsaya d'an gyara natsuwarta tayi sannan tashiga cikin sa'a babu kowa a parlour cikin sairi tanufi bedroom d'in ta tana shiga tatu'be kayan cikinta ta d'aura towel tashiga toilet sakarma kanta ruwa tayi wani irin saban kukane yazomata tunanin yadda DON zai d'auki wannan lamarin tashigayi gabad'aya tagama sarewa musamman dataga baice mata komiba akan zancan Tsayin lokaci sannan Kausar tafito nata kintsawa tatada sallah dede lokacin Momy tale'ka bedroom d'in nata ganin tana sallah yasa Momy cewa " kisameni a bedroom d'ina idan kin idar " Cikin salon kissa Seeyama tatura door d'in bedroom d'in DON tace " Assalama alaikum my baby " kallon shi tasakeyi sosai ganin tabbas idan shi biyi amma bai amsaba yasata idasa shiga shiko DON baimasan tashigoba yanacan duniyar tunani zama tayi kusa dashi sanye take dawata rigar bacci iya gyauwa gata marar hannu cikin kissa tadu'ko da bakinta hura mishi iska tayi cikin idanun shi cikin 'bacin rai yakai dubanshi gareta wani irin kallo yayi mata yaja tsaki yajuya baya cikin wata irin murya tace " haba baby katashi muje kaci abinci " Shiru babu amsa tashi tayi tanufi makunnin wuta kashe wutar tayi sannan tadawo hawa saman bed d'in tayi rungumo shi tayi tabaya cikin shagwa'ba tace " baby mai yasa kake shareni haba kasani kaine farincikina tun kafin nasan kai d'an uwanane dan Allah kasakijikinka dani kaji mijina yakamata musauke hak'kin junanmu a wannan lokacin baby in......... " Dakatar da ita yayi dafad'in " ke wai wacemiki ina bu'katar mace tara'beni tobari kiji ni DON duk duniya babu abinda natsana kamar mace mace 1 nike ragamawa ayanzu amma ko mahaifiyata bana bu'katar ganinta balle ke nasanar dake tun a Sudan akan kijanye maganar aure na amma kika 'kiji dan haka dole ki d'auki duk wani hali nawa idankuma bazaki iyaba to gahanya fitarmin daga bedroom " Cikin kuka Seeyama tace " wace macace kake ragamawa ? bayan kace ko mahaifiyar ka bakason gani wallahi baka isa kayi tarayya dawata mace ba idan baniba idan kuwa nagani to wallahi sena kasheta babu wadda ta isa muyi tarayya da ita agunka duk duniya babu ita kuma bazan fita daga bedroom d'in ba ay inada hak'ki akanka yaya kakeson nayi ko waje zani neman maza wallahi baka isaba k....... " Tashi yayi afusace jawota yayi jikin shi cikin zafin rai yace " ke wace irin macace keda kanki kike kawo kanki gurin namiji to bazan iya aykata abinda kike bu'kataba sede kiyi yadda zakiyi " turata yayi takusa fad'awa 'kasa cikin 'bacin rai tami'ke a shagwa'be tace " haba baby karka jefani cikin halaka dan Allah kayi biyayya umarnin Abba " Girgiza kai DON yayi yace " umarni ko tozanyi bari kigani " Jawota yayi cikin mugunta yasaka bakinshi cikin nata wani irin mugun kiss yashiga sakar mata cikin 'karfin hali tashiga mayarmai cire rigar jinkinta yayi wani irin murza yakema breast d'inta cikin azaba Seeyama tace " dan Allah DON ka sassautamin " Cikin muryarshi maicike da izza yace " haba tun yanzu ay hak'kinane ko ? Inada ikon yin yadda nagadama sannan nabari alokacin danaga dama dan haka daga yanzu har asufa muna sauke hak'kin juna " Cigaba yayi da murzarta tun Seeyama tana daurewa har yakai takasa kuka tasakarmai amma ko sauraranta baiyiba seko dayaji anfara kiran sallar farko sannan yarabu da ita amma dukda haka bai kusancetaba murza kawai tasha tashi yayi yashiga toilet yayo alwala Sallar nafila yatada kafin ashiga masallaci har lokacin Seeyama takasa ko motsi sabida duk illahirin jikinta ciwo yakeyi Bayan ya idar yatashi zaitafi masallaci cikin dakakkiyar muyar yace " kibar bedroom d'in nan kafin nadawo idan kuma bahakaba tozanyi miki abinda yafi na d'azu " Daga haka yasakai yafita Kallo tabishi dashi dankam ayanzu mugun tsoranshi takeji cikin ranta tace " mugu kawai se Allah yasakamin " Cikin matu'kar ciwon jiki tami'ke da'kyar tamaida rigarta tabar bedroom d'in tana shiga nata tahau saman bed d'in ta blanket taja tarufe jikinta sabida wani irin sanyi dayafara kad'ata ga masifar zugin da Breast d'inta keyi ga lips dinta dasu har sun kumbura Koda DON yadawo ganin bata bedroom d'in yasashi girgiza kai afili yace " dakin bari nadawo nasameki marar kunya kawai " Misalin 9am Hajiya Saratu tashiga cikin bedroom d'in Seeyama ganinta a lullu'be yasata saurin 'karasawa cikin farinciki tace " masha Allah Seeyama komi yayi dede ay tunda naka bakifitoba nasan komi yafaru ina fatande kinsamu kin gasa jikinki ? " Ganin batace mata komiba sema had'a fuska datayi yasa Hajiya Saratu yin murmushi tasake cewa " ayya Seeyama dole kiyi ha'kuri zakiji sau'ki kinji bari nabarki kihuta Allah ya inganta mana wannan baby " Wata irin harara Seeyama tabita dashi misalin 10am DON yafito cikin shirin tafiya ganin Hajiya Saratu a parlour yasashi nufar gurinta gaidata yayi sannan yace " to Umma nizan tafi ga wannan kozaku bu'kaci wani abu " Cikin rawar jiki ta'amshi rafar 'yan 1000 daya mi'kamata cikin 'kasa da murya tace " Allah yatsare amma kayi sallama da matar taka ? gashima batada lfy " Cikin rashin sonyin magana yace " zan shiga yanzu " Daga haka yayi gaba kai tsaye yashiga bedroom d'in nata zaune take tsakiyar gado ta jingina kanta jikin gadon kallo d'aya yayi mata yad'auke kai kud'i yaciro aje mata saman bed d'in sannan yace " ni natafi zanbar security 4 sabida naga kuna bu'katar tsaro " Daga haka yajuya yafita kallo Seeyama tabishi dashi had'in rumtse idonta cikin ba'kin ciki tace " Wato bamazai yimin sannuba amma nasan sabida nice nakai kaina hmmm DON nayi al'kawarin seka nemeni kana zubda hawaye amma na'kibaka kaina ni kad'aice matarka dole kadawo gareni DON " Cikin muryar shi mai taushi DON yashiga cikin parlour cikin girmama yagaida su Dady sannan suka gaisa da Ashiraf zama yayi kusada Ashiraf cikin farinciki Dady yace " DON inaga za'ayi hidimar bikinku kawai Kausar tatare tunda takusa kammalawa kuma sunyi maganar da mahaifiyar ta akan yanayin kayan datake bu'kata to tace duk wa'inda kaga sunyi maka amma DON wa'innan kayan da kajibgoma Kausar sunyi yawa inaga arage wasu a'karama Seeyama tunda nata basukai wa'innan ba " 'Dago kai DON yayi sabida yadda yaji maganar Dady kallon hanyar bedroom d'in Kausar yayi sannan yace " a'a Dady baza'ayi hakaba lefan Seeyama kune kuka had'ashi wannan kuma nine nahad'a kaga babu maganar rashin adalci sannan maganar hidimar bikin inaga idan ankammala komi nacikin gidan nanda 1 week kawai akawota basai anyi wata bidi'aba tunda nima yanzu bawani lokaci gareni ba " Murmushi Momy tayi tace " hakane amma zamuyi taro koda walimace ayi sabida tabbatar ma 'yan uwa auran auta " Jinjina kai DON yayi sannan yace " hakane momy idan kuna bu'katar wani abu dan Allah asanar dani " Murmushi Dady yayi yace " haba my son kana nufin akan hidimar bikinka sena nemi wani abu daga gurinka Allah yasauke maiye afmanin dukiyata " Shiru DON yayi dan yasan duk abinda zaice Dady bayarda zaiyiba shiru nawani lokaci sannan DON yace " Dady zuwa anjima zantafi sabida zanje nayi wani ayki na gaggawa sannan zan tantance ma'aykatan dazan d'auka masu hidimar gidan " Jinjina kai Dady yayi sannan yace " Allah yakaika lafiya Son amma dan Allah karkace zaka bar Seeyama a wancan gidan kamaidata can kahad'a kan matanka ana kammala komi takoma can " Shiru DON yayi amma baiji dad'in hakanba amma babu yadda zaiyi jinjina kai yayi alamar hakan za'ayi amsar wayar Ashiraf yayi cikin hikima yad'auki number Kausar Tashi DON yayi yace " Dady bari nad'a shiga ciki zuwa anjima nawuce " Murmushi yayi shida Momy shikuma Ashiraf cewa yayi " haba brother kaide kace zaka shiga ganin matarka " Wani irin kallo yayima Ashiraf cikin murmushi Dady yace " Eh ay garashi kaifa gouron banza kawai ay nakusa zuwa kanka garama kafiyar da matar aure tunkafin nafitar maka " Jin haka yasa Ashiraf tashi yafita dan yasan idan suka fara badad'i zaijiba DON nashiga bedroom d'in Ashiraf yadanna kiran Kausar Cikin sakka tad'aga sabida ita tanada number shi cikin lallausar muryar ta tace " Assalama alaikum my Sweety barka da safiya " Shiru yayi nad'an lokaci zuwacan yace " bakisan nashigobane ? ki kawomin breakfast ina cikin bedroom d'in Ashiraf " Kafin tace wani abu yakashe kiran bin wayar tayi da kallo afili tace " bansan lokacin da zaka rage wannan miskilancin ba kenan bakaci abincin Amarya ba " Fitowa tayi tanufi kitchen abu mai sau'ki tayimai babu jimawa tagama cikin matu'kar jin kunyar shi tashiga cikin bedroom d'in zaune yake akan sofa agabanshi ta'aje cikin girmamawa Kallon ta yayi sannan yace " bakibar kukan bako ? " Girgiza kai tayi alamar tabari shiru yayi baisake cewa komi ba cikin sanyin jiki tazauna tana fuskantar shi bashi break d'in tashiga yi har yagama seda yasata itama taci sosai sannan yabarta tamaida kayan kitchen bayan tadawo shiru babu mai magana sannan yami'ke kud'i ya aje mata sannan yace " zantafi se kinji saka makon bincikena " Daga haka yafita sallama yayi masu Momy Dady kuma sede yakirashi a waya sabida yariga yafita cikin sanyin jiki Kausar tafito har bakin mota tarakashi sannan takoma Zaune DON yake cikin mota amma tunanin abubuwa dayawa yaketayi Kai tsaye office yace sunufa anayin parking yafito ganin yadda security ke korar wani yaro yasa DON tsayawa cikin tamke fuska yace " maiye haka ? kubarshi " 'Daya daga cikin Security d'in yace " wallahi ranka shidad'e wannan yaron yacika naci tun jiya yadamemu waishi kai yakeson gani " Cikin bada umarni yace " kubarshi kushiga dashi ciki zuwa anjima zan ganshi " Cikin masifa Hajiya Aysha tace " wallahi Alhaji Sambo baka isaba d'an nawa shikad'e zaka d'auka kakai ma mahaifiyar ka kumama a 'kauye wallahi bazan yardaba seka dawomin da Abdulhakim " Cikin tsawa Alhaji Sambo yace " amma de kinsan Abdulhakim d'anane ko kuma nafiki iko dashi to babu wanda ya 'isa yahanani kaishi inda nagadama idan kinason nuna isa akan d'a to sede kinemo Affan shine wanda zaki nunamin iko akanshi amma ba Abdulhakim ba " Cikin tsawa tace " to ay shima Abdulhakim d'in ba d......... " Saurin rufe bakinta tayi cikin sauri yajuyo yace " mai kike son cewa ? " Gaba tayi tashige cikin bedroom 'kwafa yayi yace " kitsaya ki maimaita mana shashasha kawai " Tofa su'butar bakin mai Hajiya Aysha tasoyi Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please love u all sisters [22/06 4:26 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 35 to 36 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Hajiya Aysha nashiga cikin bedroom d'in ta tazauna bakin bed kallon picture d'in Alhaji Isma'il tayi cikin damuwa tace " katafi kabarni da kwantaccen cikin Abdulhakim amma sabida 'kingaskiya na halattama Alhaji Sambo shi amatsayin nashi gashi zai rabani dashi bayan yasa narabu da yayan shi sannan duk ya kwashe dukiyata se 'kalilan daga ciki innalinlahi wa'inna ilaihirraju'uuun tayaya zan fiddo gaskiya akan Abdulhakim ba d'an Alhaji Sambo bane d'an Alhaji Isma'il kwangila ne ? Tsayin lokaci Hajiya Aysha tana neman mafita amma takasa samu cikin matu'kar tamke fuska DON yace " kutafi maza ku d'akkomin Ameera " Cikin sauri suka fita kallon sauran yayi yace " ku kawomin yaron nan " Fita sukayi babu jimawa suka shigo dashi kallon shi yayi sannan yacigaba da rubutu tsayin lokaci wani daga cikin ma'aykatan yashigo yace " Oga wa'innan almajiran sun iso " Jinjina kai yayi sannan yafiddo wallet d'in shi duka yaciro kid'in ciki yami'ka mishi aje katinshi yayi saman teburin yashiga kallon wannan abinda Amina tabashi na nannad'e a takarda idanun Abdulhakim suka kai kan wannan katin ganin sunan dake jiki yasa Abdulhakim sake maimaitawa " Affan Isma'il kwangila Alhamdulilah Allah yakawoni gurin d'an uwana yau gaskiya Dady kayi kuskure dama nayi niyyar sanar da DON 'kudirin ku segashi ashe DON shine brother na gaskiya Dady bazanyi maka biyayya ba akan wannan zan taya d'an uwana ya'ki zanshiga gidan shi kamar yadda kasani Dady amma kareshi zanyi ba cutarwa ba duk da kake mahaifina bazan goyi bayan cutaba kumama ga brother na ? ina bazan s........... " Maganar DON yasa Abdulhakim dakata zancen zuciyar shi " maiye sunan ka ? Abdulhakim Isma'il " Cikin sauri yadubeshi sabida jin sunan mahaifin shi sekuma yacigaba dacewa " lafiya kake son ganina tun jiya gaka yaro dan nasan bazaka wuce 15 years ba maiye matsalar ka Abdulhakim " Kuka Abdulhakim yasaki sosai hadda yin kamar zai shid'e tuni yabama DON tausayi tun kafin yacemai komi cikin kuka Abdulhakim yace " Brother dan Allah kataimakeni 'yanfashi sunkashe iyayena kuma bansan kowaba a 'kasarnan bansan inda danginsu sukeba dama ni'kad'ai garesu dan Allah brother nadad'e inazuwa nan ina ganin yadda kake taimakon jama'a dan Allah brother " Sake fashewa yayi dakuka tabbas DON yatausayama Abdulhakim sosai musamman yatunomai da mahaifin shi yadda 'yanfashi suka kasheshi tuni yaji damuwar shi tadawo sabuwa cikin 'karfin hali yace " Abdulhakim kayi ha'kuri kaji zaka zauna taredani amma zanyi binciken lamarin naka " Kiran wani daga cikin ma'aykatan yayi yace " wannan 'kaninane Abdul kaje dashi abashi duk abinda yake bu'kata kafin natashi tafiya " Ana tafiya da Abdulhakim DON yakoma yazauna dafe kanshi yayi cikin damuwa " sunjefa rayuwar 'karamin yaro cikin garari nima haka Momy taso nayi amma Dady yahana faruwar hakan " Shiko Abdulhakim binciken da DON yace zaiyi shine yad'aga hankalin shi har office d'in DON aka kai Ameera ciki hadda Amina dan itama yana bu'katar sanin wasu abubuwa game da ita ganin in da aka kawo Ameera yasata sakin ajiyar zuciya dan da gabanta yayi muguwar fad'uwa amma ganin DON yasata jin cewa zata iyar jure komi Tamke fuska DON yayi sannan yacema sauran ma'aykatan duk sufita bayan fitar su tsayin lokaci sannan cikin murya mai tsauri yace " Ameera bashir mai Kausar tayi miki dahar kike binta da mugun sharri ? Ciki hadda aykata mata mugun zalinci " Jin haka yasa Ameera d'an razana amma seta dake tace " ni banyi mata komiba hasalima duk cikin Skul itace babbar 'kawata " Jinjina kai DON yayi sannan yayi kira bayan anshigo yace akawo wa'innan samarin hadda wanda aka tahodashi taredasu Kausar babu jimawa aka shigo dasu ganin su yayi matu'kar tada hankalin Ameera musamman dataga hadda Jamilu kallon su DON yayi yace " ku maimaita mata bayani " shiko wanda aka kamo yanzu cikin matu'kar razana yace " Yallabai dama kai ne ? " 'Kara tamke fuska DON yayi sannan yace " ina kasanni ? " Cikin in'ina yace " aykai mukakai ma Kausar cikin hotel a ranar 16 ga watan 4 bayan kasha wasu 'kwayoyi cikin abinsha a Restaurant bam........ " Dakatar dashi DON yayi cikin wata irin murya wadda seda kowannensu ya furgita sha'ko wuyan jamilu yayi cikin mugun 'bacin rai yace " kune nake nema dama ku kukayi sanadin sakani cikin damuwa Ameera kisani baki cutar da Kausar ba domin kuwa Kausar matatace kuma duk duniya babu mace cikin raina se Kausar wannan abin da kikayima Kausar kin'kara kimarta darajar martabar da Tsantar soyayyar cikin zuciya ta ni DON sena jiyar Kausar dad'i da farinciki marar misali Zanyi muku hukunci dede da abinda kuka aykata agaban Kausar sannan zaku biya tara cikin tsawa DON yayi kira yace aje a ajiyesu sannan asanar da iyayensu " Kallon shi Ameera tayi tasaki murmushi tace " DON naji dad'i dakace kaine zakayimin hukunci domin ina jin matu'kar farinciki idan ina kallon kyakkyawar fuskar ka sannan ada banyima Kausar mugun abuba amma ayanzu zanyi musamman data shigarmin cikin babban hurumina dan wallahi DON kai nawane ni 'kad'e duk macan da tara'beka senayi mugun 'kuntata mata " Cikin fad'a DON yace " idan bakubar min nan da wannan ballagazar yarinyar ba senayi sanadin aykinku " Zama yayi cikin muguwar damuwa da tsananin tausayin Kausar cikin ranshi kallon Amina yayi yace " maiyasa baku sanar da hukumaba lokacin da abin yafaru ? bayan kunsan wadda tasa hakan tafaru sannan idan da bansamu damar sanin komiba yaya kenan ? kusa nadinga zargin matata ko sabida babu wata alamar dazan gane batada lefi " Cikin damuwa Amina tace " nasan komin dad'ewa zakasan gaskiya idan har kaga Ring d'inka dake hannun Kausar " Dubanta DON yayi sosai yace " Ring d'ina a hannun Kausar ? " Jinjina mishi kai Amina tayi sannan tace " eh yaya shine wanda nabaka a nad'e cikin paper " Cikin sauri yad'akko yafara bud'ewa tabbas shine cikin zuciyar shi yafad'i haka Cikin mutuwar jiki Seeyama tafito daga bedroom cikin sauri Hajiya Saratu tanufo gurin Seeyama kamo hannun ta tayi har suka isa cikin tsakiyar parlour seda suka zauna sannan Hajiya Saratu tace " hannu Seeyama yaya jikin ? kinde shiga ruwan d'umiko ? " had'a fuska tayi sannan tace " Umma nifa babu abinda yafaru tsakanina dashi fa sema mugun wula'kanci da yayi min " Cikin mamaki Hajiya Saratu tace " dagaske kike ? Seeyama amma kinbani mamaki dakika kasa shawo kanshi akan wannan lamarin hmmm amma idan yasan wata ay baisan wataba bari yasake dawowa " Fans kuyi ha'kuri da wannan ina busy ne please afuwan dan karkuji shirun tayi yawa Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿฅฐ [24/06 3:16 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 37 to 38 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin damuwa da 'bacin rai DON yafito daga office d'in shi sawa yayi aka kiramai Abdulhakim kai tsaye mota aka bud'e musu suka shiga wajan seda kaya yasa aka kaisu ba Abdulhakim umarnin za'ban wa'inda yake yayi shi kuma yakoma gefe yana kallon yaron cikin tausayawa Ganin baya wani za'ban kayan yasa DON nufar gurin shida kanshi yashiga za'barmai sosai ya lodarmai kaya masu matu'kar kyau da tsada sannan yabiya suka fito kai tsaye saban katafaran gidan shi suka nufa Ganin motocin shi yasa security d'in dake ba'kin 'katon get d'in saurin wangale get d'in motocin suka sakai ciki woow harabar gidan kawai abin kalloce Anayin parking akayi saurin bu'demai get batare dawani jinkiriba DON yafito sabida ranshi dake 'bace cikin sauri yanufi cikin kyakkyawan lambun takemai baya Security sukayi gefanshi kuma Abdulhakim Zama yayi akan 'kayatattun kujerun gurin wata irin iska mai dad'i ke kad'awa agurin gawani irin sanyi mai dad'i marar cutarwa had'ida kukan tsintsaye masu saka nishid'i da dad'in sauraro Umarnin gabatar mai da ma'aykatan da aka d'auka DON yayi cikin sauri aka kirasu suka fara gabatar mai da kansu bayan kowa yagama DON yayi jim natsayin lokaci sannan yace " akwai doka duk wanda yakarya to zai amshi hukunci bana soncin amana kuma banason 'karya sannan natsani sata babu shayeshaye koda sigarice idan nakama d'ayanku da wannan to zaisha mamaki mata masuyin abinci zakuyi abincine ga Security da sauran ma'aykatan amma banda ni da matata dakuma brother na gashi nan Abdulhakim sannan bana bu'katar wata mace ko namiji a bedroom d'ina dan gyarashi Idan waninku yanada wata matsala ko tacikin gidan su yasanar dani in sha Allah zanyi mai maganin ta idan batafi karfina ba zanbama kowa albashin shi tun kafin yafara ayki zaku iya tafiya " Bayan tafiyarsu DON yakira waya cikin yanayin 'kaguwa yace " maganar Oder kayannan a gaskiya banason yawuce nan da 2 days " Jinjina kai yayi dajin bayanin wancan sannan ya kashe wayar wayar kallon Abdulhakim yayi cikin mamaki yace " lafiya kake zufa duk iskar dake kad'awa cikin lambun nan ? " Murmushin dole yayi sannan yace " wanka nike sonyi " Yade fad'i hakane amma abinda yasashi zufa furucin DON dayace bayason karya shikuma gashi yayi sannan yace bayason shayeshaye shikuma gashi yana masifar shan sigari wannan abin yasa Abdulhakim yin zufa dan yasan zai iya sani watarana Jin hakan dayace yasa DON tashi yace " zomuje gida " Gun motar shi yanufa aka bud'e mai yashiga shima Abdulhakim yashiga sannan driver yaja suka tafi d'an madedecin gidan shi suka nufa suna shiga akayi parking suka fito cikin yanayin takunshi yake tafiya suna shiga cikin parlour DON yakira tabawa yace tabama Abdulhakim key d'in wancan bedroom yayi mata nuni da hannu sannan ya kalli Abdulhakim yace " Wannan shine bedroom d'in dazaka zauna kafin mukoma waccan gidan zasu shigoma da kayanka " Daga haka DON yajuya zuwa bedroom d'in shi yana shiga yafad'a kan bed rumtse idanun shi yayi fuskar Kausar kawai yake Kallo yanajin wata irin tsananin 'kaunarta naratsa jini da jijiyoyin jikin shi cikin sanyin jiki yaciro wayar shi kiran number ta yayi bugu 2 Cikin zazza'kar muryarta mai taushi gakuma fargabar tace " Assalama alaikum Sweety na ina fatan kana lafiya " Wani irin sanyi DON yaji cikin ranshi da zuciyar shi seda yad'an nisa sannan yace " Amin wa'alaiki salam my Hayateey yanabar ki amma nikam babu lafiya " Cikin razana tace " subahanannahi maike damunka ? " Sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace " cuwo 2 ke damuna kuma duk narasa maganin su duk inda nake tunanin zansamu babu duk wani Doctor yakasa bani magani Hayateey yazanyi ? " Cikin rud'ewa Kausar tace " innalillahi wa'inna ilaihirraju'un Sweety wannan wane irin ciwone ? kasanar ma Dady ? " Murmushi DON yayi jin yadda taru'de sannan yace " kece maganin lalurata duk duniya babu wanda zai iyabani wannan maganin se ke my hayateey kizo gareni a irin wannan lokacin zansanar dake wani sirri amma se ranar da muka kasance a gado d'aya hayateey Assshhhhh " Cikin sauri Kausar takashe wayar sabida jin abinda yafi karfinta murmushi DON yasaki afili yace " watoma kunyako ? Hmmm zakizo hannu ne zancire wannan kunyar " Itako Kausar cikin wani irin yanayi tajawo pillow dake gefanta tarungume tana jin wani irin farin ciki yana ratsa zuciyar ta a fili tace " Alhamdulilah yagane babu lefina kuma natabbatar yaya Affan yana sona to amma yaya zamanmu zai kasance tsakanina da matar shi dukda na fahimci yanasona to amma baisameni da wannan darajar dakowace 'ya mace kezuwa gidan miji da'itaba amma ita nasan tazo da ita dole setafini daraja a idan shi " Matu'kar yin sanyi jikinta yayi data tuna wannan lamarin Kwanaki 5 kenan da zuwan DON Kaduna kullum cikin tunanin Kausar yake gidan shi kuwa angama kammala komi kuma ayane su Seeyama ke komowa saban gidan DON na Abuja zaune DON yake cikin office d'in shi Dady yakira wayar shi yace " DON yanzu Hajiya Saratu takirani tace takira wayarka amma baka d'agaba haba DON 'yanzu har 7 amma bakaje kayimasu sannu dazuwaba kaje katarbi matarka nasan sekafi samun natsuwa yanzu ga matar ka agusa da kai " Wani irin ba'kin ciki DON yaji cikin dakewa yace " to Dady zanje ita Kausar d'infa ? " Cikin mamaki Barrister yace dan baiyi tunanin zai iya tambayar shi Kausar ba " Kausar senan da sati nasama sabida kasan hidimar mata " Cikin rashin jin dad'in zancan yace " Allah yakai mu " Murmushi Dady yayi sannan ya kashe wayar cikin 'bacin rai Seeyama tace " Umma kinga har yanzu DON bai shigo ba wai mai yad'aukeni ne Umma ? to wallahi duk ranar da yashigo hannuna bazan raga mishiba " Cikin 'bacin rai itama Umma tace " ay bake kad'ai yanunama halin ko in kulawa ba haddani " Cigaba da 'korafinsu sukayi Cikin sauri Abdulhakim ya jefar da sauran tabar dake hannun shi sabida ganin shigowar motocin DON wani Sweet yaciro daga aljihun shi yajefa cikin bakin shi mai kamshi sannan ya iso gurin shi cikin ladabi yakema sannu dazuwa bag d'in hannun shi ya amsa suka shiga ciki Linta suka hau har zuwa benan 'karshe na 6 har cikin bedroom d'in shi Abdulhakim yashiga ajemai bag d'in shi yayi harya juya zai fita DON yace " kacanza wannan turaran da kake sawa bashida dad'in kamshi " Cikin sauri ya amsa da to sannan yafita zama DON yayi yana tunanin yadda zaiyi rayuwa dawata bayan Kausar jin hayaniya a cikin part d'in dayake na Kausar yasashi fita cikin mamaki yake Kallon su d'aya bayan d'aya ganin shi tsaye bakin 'kofar yasa Seeyama nufoshi cikin kiss " welcome back my baby " Hannu yanuna mata yace " dakata wannan part d'in hayateey nane ki koma part d'in 'kasan wannan shine naki nasan Abdulhakim yasanar dake haka amma shine zaki zonan to idan kina neman ma kanki farinciki kibar part d'in nan yanzu " Daga haka DON yajuya yafita cikin razana da mamaki Seeyama tace " Umma wacece hayateey nashiga uku " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters [25/06 3:34 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u Masu maganar bansake yin posting d'in ๐ŸฆšHAYATUL MAHAYAT๐Ÿฆš ba kuyi ha'kuri dama nace Sena gama RUFAFFIYAR ZUCIYA bazan iya had'a book 2 ba ayanzu kunsan jiki da jini amma in sha Allah ina gama RUFAFFIYAR ZUCIYA zaku jini nagode da irin kaunar dakuke nunamim ana mugun tare ๐Ÿค๐Ÿป ๐Ÿ…ฟ { 39 to 40 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Tashi Umma tayi taja hannun ta sannan tacema su Ayman su taso sede suka shiga d'ayan part d'in suka zauna cikin 'kaya taccen parlour sannan Umma ta kalleta tace " Seeyama seda nace miki ki zauna inda wannan yaron yace Affan yace shine naki amma kikace ke sede ki zauna part d'in kusa danashi kinga idan bamubi wannan DON d'in ahankali ba to wallahi zamu sha mamakin abinda zaiyi mana dan haka kamar yadda kike cewa kina son shi to kema kisa yasoki zandinga nuna miki irin kissosin mu natsofaffin mata " Cikin rawar murya kamar zatayi kuka tace " Umma ni duk ba wannan ba sonake NASA wacece Hayateey shi dahar tasamu matsayin dazai ware mata part kusa danashi Umma daga cikin part d'in tafa za'a iya shiga nashi sannan wallahi tsarin waccan part d'in yafi wannan " Ajiyar zuciya Umma ta sauke tace " maganar tsarin part ko wanne da irin nashi sannan inaga sabida itace babba shiyasa bawatabace Hayateey illah Kausar yarinyar Barrister Ibrahim kuma ita sukafara aura mai kafin ke sabida suma susamu dukiyar shi dan haka dole mudage tun kafin suci nasara fiye da tamu yanzu abinda zakiyi nafarko shine kiyi duk yadda zakiyi yakusan ceki idan haka tafaru zakiga abinda zan shirya " Tashi Seeyama tayi batare datace komi har takai bakin kofar bedroom ta tsaya tace yaya Jabir afitomana da kayanmu daga wancan part d'in daga haka tashige ciki zama tayi bakin bed Afili tace " lalle sena nuna maka nida Kausar akwai banbanci " Misalin 09:30pm DON yana kwance kan makeken bed d'in shi yana waya da Kausar kamar yadda ayanzu yakeyi kullum dare idanba yaji muryar taba baya iya samun bacci cikin tsoro da fargaba Seeyama tashigo cikin bedroom d'in dan bata manta da irin abinda yayi mataba harta isa bakin bed d'in baimasan ta isoba jin irin wayar dayakeyi yasa Seeyama jin wani irin ba'kin ciki cikin zuciyar ta Amma se tayi saurin cire abin cikin ranta batare da zatoba DON yaji an kwanta saman 'kirjin shi cikin mamaki yakai dubanshi ganin Seeyama yasashi jin 'bacin rai amma baiyi koda motsiba cigaba dayin wayar shi yayi " haba Hayateey kibari nayi ma Momy magana gaskiya kwanakin nan sunyimin yawa kada kewarki da bu'katar ki su illata rayuwa ta Hayateey bana iyayin bacci mai dad'i Hayateey ina bu'katar ki emergency idan bakizoba komi zai iya faruwa " Wasu zafafan hawaye Seeyama taji sunfara sakkowa daga idanunta cikin dakewa tafara shafa sumar 'kirjin shi wadda take kwance lub taushi da santsi ga unique kamshin jikin shi dake tashi dukda baya ra'ayinta cikin ranshi amma yadda take shafar sumar 'kirjin shi yasa shi jin wani yanayi dukda haka seda yad'auki lokaci kafin yayi sallama da Kausar d'an tureta yayi daga cikin shi had'ida had'a rai sannan yace " maiya kawoki bedroom d'ina ? " Sakin murmushi tayi cikin kissa tace " haba baby ay base ankirani bedroom d'in kaba nifa matar kace ? kuma inada hak'ki akanka dan Allah baby karkasa nashiga cikin halaka kayi amfani da wasiyyar su Abba baby nakasance d'aya daga cikin mata masu tsananin shi'awa idan nayi zina ayanzu kaine da alhakin d'aukar zinibin " Cikin mamaki DON ke Kallon ta Cikin zuciyar shi yace " tabbas akwai hakkinta akaina sannan itad'in zabin Abba ce idan naki kula da ita banbi wasiyyar mahaifina ba to amma maiyasa zan kula wata mace kafin Kausar kodayake ita Kausar tazama tafarko a Cikin rayuwa ta sannan ita nafara sani sanin da nakasa mantawa zanyi rayuwar aure da Seeyama amma babu sonta Cikin raina sedan naku'butar da kaina daga shiga cikin hallakar datake neman jefani " Hannun shi yasa yasake jawota jikin shi cikin salo da 'kwarewa yafara sarrafata had'e bakin shi danata yayi guri d'aya yafara sakar mata dawani irin kiss mai rikitarwa cikin rikicewa Seeyama take sakin nishi hannun shi yasa yasa'bule rigarta ta'kasa kasancewarta dama babu hannu cafka yakaima breast d'in ta wani irin yanayi Seeyama taji hakan yasata sakin Ashhhhh juyar da ita DON yayi hannu 2 yasa yana shafar breast d'in ta sosai sannan yakawo bakinshi saman nipple d'inta harshen shi yasa akansu yana juyashi cikin matsanan cin dad'i Seeyama tafara sambatu Seda DON yaga tagamayin laushi sannan yafara 'ko'karin shigar ta sabida yadda tarikice batasan yarabata da komi nataba sede jin shigar abu tayi cikin jikinta Cikin wata irin azaba tarumtse idanunta 'ko'karin tureshi tashigayi amma shi 'kara shiga yakeyi badan yaji irin yadda yaji akan Kausar ba sedan yanaso tasan shid'in ba abokin wasanta bane Magiya Seeyama tafarayimai amma baiko saurara mata ba sema 'kara azama da yayi kan shigar ta iyawa wahala Seeyama tashata amma DON bai bartaba sema sake sarrafata dayake 'karayi tsayin lokaci sannan yasauka daga kanta sauka yayi daga bed d'in toilet yashiga wanka yafarayi cikin 'bacin rai yace " gaskiya banayin farinciki da auran Seeyama Abba komi nata haushi yake bani amma zanyi biyayya da umarnin ka Abba zan sauke hak'kin ta koda raina bazaiyi dad'i ba Kausar itace za'bin zuciya ta " Itako Seeyama da 'kyar tasamu ta iya Jan blanket tarufe jikin ta sabida muguwar wahalar datashi DON yana fitowa daga toilet fita yayi daga wannan bedroom d'in yakoma d'ayan kwanciyar shi yayi yana sake tuno surar jikin Kausar amma ko sau d'aya bai tuna yadda yakasance da Seeyama ba Tashi yayi yad'akko system d'in shi yana ayki aciki zuwacan yad'auki wayar shi yayi kira bayan an d'aga yace " ina fatan an d'akko duk wasu takardun filaye da gidaje harmada Companys d'in daba nasuba " Shiru yana sauraran maganar wancan sannan yace " OK kukawomin wa'inda kuka d'akko office gobe sannan kusa ido sosai akan sauran ayki " daga haka yakashe wayar kiran sallar asubar farko DON yatashi shiga toilet yayi yayo wanka had'ida alwala yafito nafila yayi sannan yanufi masallaci bayan yadawo yashirya cikin suit black da farin takalmi da farin agogo sumar nan tasha gyara se she'ki takeyi cikin bedroom d'in dayabar Seeyama yashiga har yanzu tananan yadda yabarta Kallo daya yayi mata yace " lafiya kike kwance har yanzu ? toni zan fita zan turo miki Umma daga haka yajuya yafita " Wani irin ba'kin ciki yaturni'ke zuciyar Seeyama " watoma lafiya nike kwance haryanzu kamarma baisan mai yayiba amma lefinane dana baka kaina cikin sau'ki akuma arha " Cikin farincikin Umma tashigo Cikin bedroom d'in zama tayi kusa da Seeyama tace " Alhamdulilah yau kam komi yayi dede kisa ido kiga abinda zaifaru " Cikin damuwa Seeyama tayun'kura cikin sauri Umma takamata tatashi zaune yatsina fuska Seeyama tayi sannan tace " Umma wallahi DON ba'karamin mugun d'an wula'kanci bane kigafa irin aykin dayamin amma koya kallle ni sema cemin yayi lafiya nike kwance har yanzu hmmm Umma idan .......... " Katseta Umma tayi dafad'in " barshi karki wani damu badai yariga ya kusancekiba ? to ay angama yanzu tashi kishiga toilet ki gyara jikinki " Kamata tayi har cikin toilet seda ta dedeta mata ruwan sannan tafito Kallon cikin bedroom d'in Umma tashiga yi tana jinjina kai cikin sauri tafara dubedube har cikin wdrop d'in shi cikin sa'a kuwa taci karo dawasu uban kud'i cikin wata ba'kar bag cikin sauri tad'auki kud'in tafita kai tsaye part d'in su tanufa tana shiga tazubasu cikin wani zaninta ta ninke fito da bag d'in tayi cikin sand'a tanufi bedroom d'in Abdulhakim cikin sa'a taganshi abud'e Ahankali tashiga Wardrobe d'inshi tabud'e tasaka wannan bag d'in tafito cikin bedroom d'in DON takoma tana sauke ajiyar zuciya Kallon mamaki Seeyama tayi mata tace " Umma lafiya naga kina sauke numfashi kamar kinyi gudu ? " 'Ka'kalo murmushi tayi tace " hmmm kede bari Seeyama faruwar wannan lamarin tsakanin keda Affan yasani nishid'i itama zuciya ta tasamu natsuwa shiyasa nake sauke ajiyar zuciya " Murmushi Seeyama tayi tace " gaskiya Umma kina sona dayawa " Itama murmushi tayi tace " sosai makuwa Seeyama ta " Kamata tayi suka fita tana d'angyashi had'ida yatsina fuska suna fitowa sukaci karo da Abdulhakim wani irin kallo Umma ta watsa mishi tace " mai zakaje yimai a bedroom ? " Kai tsaye yace " Dama brother ne yace idan Aunty tafito daga part d'in narufe " Ta'be baki tayi tace " lallema kai har kasamu wannan matsayin tobari mugani ko hakan zai d'ore " Gaba sukayi cikin mamaki yabisu da Kallo yana mai sake maimaita kalmar share zancan yayi yashiga yayi abinda yasashi ya kulle yafito Cikin tashin hankalin Alhaji Sambo da Alhaji bala keduba wasu mihimman takardu amma babu almarsu wata irin zufa sukeyi zama Alhaji Sambo yayi yad'aga kanshi sama yace " Alhaji bala munshiga uku idan babu takardun Company nan bayan munce zamu kawosu jibi to ina suka shiga gaskiya akwai munafiki acikin mu " Dafashi Alhaji bala yayi yace " kwantar da hankalin ka Alhaji Sambo idan har bamuga wa'innan takardun ba to ay munada mafita tunda mukeda Barrister zayyan zaiyi mana komi dan haka muje muyimai bayani " Cikin sauri Alhaji Sambo yami'ke suka fita Kallon DON Ameera tayi cikin muguwar 'kaunar shi tace " koda zaka kasheni bazan dena son kaba " Wani irin mari mahaifinta yasauke mata cikin zafin rai yace " ke Ameera yaushe kika zama haka ? ansamu ankashe komi kwananki nawa anan ? ga tarar kud'in da kika zamin biya sannan dukda haka maganar bata mutuba har se idan Kausar tadawo kinbata ha'kuri taha'kura idan bata ha'kurabafa wata fitinarce fa haba Ameera Sannan 'kanwar mahaifiyar ki tasamu ayki a gidan wannan bawan Allah sokike kijamata to wallahi kishiga hankalin ki " Jin maganar samun aykin 'kanwar mahaifiyar ta yasa Ameera jin wani irin sanyi cikin zuciyar ta tace " Alhamdulilah nasamu damar shiga cikin gidan DON hmmmmm lalle nasamu mafita cikin sau'ki " Tofa gaskiya akwai cakwakiya da rikici a cikin wannan gida na DON hmmmmm Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿฅฐ๐ŸŒน [26/06 3:41 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u Masu maganar bansake yin posting d'in ๐ŸฆšHAYATUL MAHAYAT๐Ÿฆš ba kuyi ha'kuri dama nace Sena gama RUFAFFIYAR ZUCIYA bazan iya had'a book 2 ba ayanzu kunsan jiki da jini amma in sha Allah ina gama RUFAFFIYAR ZUCIYA zaku jini nagode da irin kaunar dakuke nunamim ana mugun tare ๐Ÿค๐Ÿป ๐Ÿ…ฟ { 41 to 42 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin salon munafurci Ameera tayi sauri du'kawa kamar mai shirin yin kuku tace " ha'ki'ka nayi nadama dajin furucin ka Abba dan Allah DON kayi ha'kuri kagafarceni nayi muguwar nadamar abinda nayima Kausar kuma in sha Allah bazan sakeyin kwatan kwacin hakaba najanje matun soyayyar danikeyima sabida Kausar itace kad'ai tadace da kai in sha Allah zanzo har gidan nabama Kausar ha'kuri Abba katayani bashi ha'kuri " Cikin farin ciki Abban nata ke 'karabama DON ha'kuri shuko DON jinta kawai yakeyi dan yasan akwai wani abunda take sa'kawo 'Dagawa mahaifin nata kai yayi kawai sannan bayasu umarnin tafiya Kiran da yashigo cikin wayar shi yasashi d'aukar wayar ganin number Umma yasa DON d'an had'a fuska sannan yad'aga jin yad'aga tayi saurin cewa " Affan Seeyama fa babu Lafiya tunda kabarta kwance take ga zazza'bi takasacin komi " 'Danjim yayi sannan yace " bari zanturo mata Doctor yanzu " Cikin sauri tace " ay yanzu na sanar da wata 'kawata itama Doctor ce tamace gatanan zuwa shine nace bari nasanar maka kar ayi abu babu nasarwa " 'Daga kafad'a DON yayi alamar ko oho sannan yace " OK " Daga haka yakashe wayar bin yawar Umma tayi da Kallo sannan tayi murmushi tace " aykinmu zaifara daga yanzu " wata Doctor suka kira irin wa innan masu masifar son kud'in duk sukayi mata bayanin yadda sukeso tayi musu DON yabada umarnin a shigo mai da wa'innan bayin Allah dasuka kawo mai 'korafi a kwanaki bayan sun shigo yabama tsohon umarnin zama sannan yafuskan ceshi sosai mi'ka mishi takardun Company shi yayi yace " ga takardun company ka yau zaku gabatar dasu a kotu zan had'aku dawasu daga cikin ma aykatan mu danni bazan samu zuwaba sabida banason wasu sugane fuskata zaku iya tafiya " Cikin farinciki tsohon yace " Allah yayima albarka Yaro a gaskiya kacecemu gashi baka nemi koda sisin kwabo agurinmu ba gaskiya samun irinku yayi wuya a wannan zamanin Allah yakareka daga duk wani sharri " DON yaji dad'in wannan addu'ar sosai murmushi yasaki yahad'asu da jami'an dazasu tafi Kotu Cikin 'kwarin gyuwa su Alhaji Sambo ke jiran yadda sari'ar zata kaya sabida sun yarda da aykin barrister zayyan bayan kotu tayi shiru sannan Al'kali yace " kamar yadda muka d'age wannan shari'ar zuwa yau 26/6/2019 to gashi Allah yakawomu ranar kamar yadda lawyers suka d'auki al'kawarin kawo 'kwararan hujjojinsu aya to muna sauraransu sugabatar wada kotu hujjojin su " Tashi barrister Zayyan yayi yace " Sunana barrister Zayyan lawyer mai zaman kanshi nike kare wanda ake 'kara yamai girma mai sari'a kamar yadda nace zankawo cikakken shedata ayau to zangabatar da ita ayanzu idan anbani dama " " kotu tabaka dama " Waigawa barrister zayyan yayi yace " Alhaji Saminu kotu nasan ganinka " Cikin izza Alhaji saminu yafito bayan ya tsaya inda masu bada seda suke tsayawa al'kali yadube shi yace " Alhaji Saminu kayima kotu bayanin abinda kasani akan wannan shari'a " Gyara tsayuwa yayi yace " wannan Company nine nasiyarma Alhaji Sambo dashi Company nane gama copy d'in takardun tun kwanaki Alhaji Sambo yasanar dani 'konewar aynahin takardun company agaban wasu daga cikin ma'aykatana nine nace karya damu zamuzo kotu akan maganar takardun kwatsam senaji wai gawasu sunzo suna i 'kirarin cewa nasune " Amsar copy d'in takardun akayi aka mi'kama al'kani yaduba sannan " yace Alhaji Saminu idan aka bu'kaci karantse akan wannan bayanin naka zaka rantse ? " Wata irin fad'uwar gaba Alhaji Saminu yaji dan bai ta'ba tunanin za'a bu'kaci hakan ba jin yayi shiru yasa al'kali cewa " Alhaji Saminu kana 'batama kotu lokaci kai muke saurare " Zufa yashare yace " Ya maigirma mai shari'a duk wannan hujjar amma anemi yin rantsuwa a gafarceni gaskiya bazan iyaba " Cikin sauri Alhaji Sambo yami'ke tsaye sabida jin furucin Alhaji Saminu sallamar shi akayi yakoma ya zauna sannan al'kali yace " Barrister Zayyan ko akwai wata shedar ? " Cikin sanyin jiki yace " babu mai shari'a amma ina ro'kon kotu data yiduba akan wannan zancan na Alhaji Saminu kowa yasan rantsuwa babbar abuce kar'a kalli 'kin amincewar shi matsayin wata manufa nagode " 'Yan rubuce rubuce al'kali yayi sannan yace " barrister Sadeeq kotu tana bu'katar taka shedar " Cikin gwarin gyuwa yami'ke yace " shedata guda 1 CE wato aynahin takardun company malam Rabi'u " Mi'kama al'kali takardun yayi tsayin lokaci al'kali yana bincika takardun sannan yace " bisa 'kwararan hujjoji da lawyers suka gabatar wannan kotu mai adalci zata yanke hukunci akan gaskiya kotu tayarda kuma ta gamsu cewa wannan company na malam Rabi'u ne kotu tabada damar abarmai abinshi sannan Alhaji Sambo zaka biya Malam Rabi'u tarar nera million 2 sabida 'kokarin cutar dashi da tauyemai hak'ki ga wahalarwa kai kuma Alhaji Saminu zaka biya tarar nera 500,000 sabida sedar 'karya daka bayar koooohtuhhh " Cikin wani yanayi Alhaji Sambo yacire hular kanshi yana share zufa wani irin mugun Kallo yayima Alhaji Saminu sannan yafi shiko Malam Rabi'u da d'an shi murna da farinciki ba'a magana Shigowar kiran wayar kausar cikin wayar DON yasashi saurin d'agawa yana mamaki a irin wannan lokacin cikin sanyin jiki yad'aga amma abin mamaki sautin kukanta yaji cikin rawar murya tace " kaje saban gidanka yanzu " kafin yace komi an kashe wayar dasauri yakoma yabi kiran amma an kashe wayar cikin sauri yad'auki key d'in motar shi yafito Cikin sauri DON yake driving shikad'e yana tunanin maiyasa Kausar yin kuka kuma maiyasa tace yaje gida yanzu itada bata gidan ? cikin sauri yakama birkin motar sabida kusan bige wani yaro da yayi saurin kashe motar yayi yafito Jikin yaron yafara dubawa cikin fad'a mutumin dasuke tare da yaron wanda gadukkan alamu baban shine yace " wannan wane irin haukane zakadinga gudu irin wannan amma kodayake 'kila bakasan zafin 'ya'ya ba wata 'kila ko 'bari ba'a ta'bayima ba balle haihuwa wama yasani ko bakada 'kwayayan haihuwar " Cikin mugun zafin rai DON yad'aga hannu zai d'auke shi damari amma seya sauke hannun cikin wata irin murya DON " hakane banida yara amma ada banida ra'ayin su ayanzu amma wannan gorin dakayimin yasa zuciya yin matu'kar zafi da ciwo in sha Allah nima zan haifi yara kodan gujema mugun gori irin naku ayanzu naji masifar son haihuwa kayi ha'kuri " Daga haka DON yakoma mota yana tunanin muguwar maganar da wannan mutumin yajefeshi da ita gawani irin son haihuwa dayaji Cikin ranshi da wannan tunanin ya'isa gidan cikin mamaki masu gadi da security ke yimai sannu sabida ganin shi shi kad'e koda yafito daga mota baiko amsa gaisuwar kowaba yayi cikin gidan Sudan Cikin fad'a Alhaji Umar yace " wai ke Hajiya bulkisu wane irin rashin hankaline kukayi ? taya 'kanwarki hadda yaranta da yaron ki zasu je sutare gidan yarki ? wannan tsarine idan zama Nigeria sukeso to ay gidan dazasu zauna bazai gagara ba to bari kiji kigayamata tun wuri sudawo zankira Ayman yayi maza yadawo badani za'ayi wannan shashancin ba " Cikin had'a fuska Ammi tace " ayshi Affan d'in yace su zauna bahakanan suka zaunaba shi yanason zaman 'yan'uwan shi atare dashi shiyasa yayi haka amma kai tunda bakaso sekahana " Cikin fusata da 'bacin rai yace " shi Affan d'in yace suzauna ? tozan kirashi naji gaskiyar maganar " Fita yayi abusace ganin yafita yasa Ammi saurin d'aukar wayar ta number Hajiya Saratu takira cikin sauri takeyimata magana Kay gaskiya babah wannan aykin da Alhaji Sambo yasamu akwai matu'kar wahala kalli gidan nan ko'ina akwai cct cameras mister kad'an za'a kama mutun shima d'an nashi Abdulhakim inaga wannan dalilin yahanashi aywatar da komi har yanzu " Cije baki d'ayan yayi yace " inaga musanar ma Alhaji yadda abubuwa ke tafiya " Haka suka aje magana 'Dan duka Amina takai ma Kausar tace " gaskiya su Momy sun iya bazata kawai sede yaya DON yaganki babu zato gashi kin kirashi kin rud'a shi " Saurin rufema Amina baki Kausar tayi tace " kiyi 'kasa da murya kadasu Aunty suji kinaji sunacewa banida kunya akan mijina namatsu naganshine shiyasa kuma nafiso yaga bazatar shima " jinjina kai Amina tayi tace " ayko yau zakiga murna balle yadda su Momy suka shiryaki ke kinga yadda kika koma kamar bakeba wallahi koni nayaba balle yaya DON har kin bani tausayi yau dan daganin yaya DON babu wasa " Saurin kaimata duka Kausar tayi Cikin zafin rai da mugun 'bacin rai Seeyama ke safa da marwa cikin parlour ta Kallon gurin Umma tayi sannan tace " Umma wannan tsinanniyar yarinyar wallahi barazana ce agareni " Saurin katseta Umma tayi tace " haba Seeyama sekace ba maceba kede kibi umarnina kisha mamaki " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all [28/06 11:12 am] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ ๐Ÿ…ฟ { 43 to 44 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ganin su Aunty Zainab a parlour tsakiya yasa DON jin wani yanayi d'an tsayawa yayi ya kalli yanayin su ganin suna cikin nishad'i ya sauke ajiyar zuciya sannan ya'karasa tun kafin yace momi Aunty Maimuna tace " a lalle wannan angon da zumud'i kake wato kai har kazo to badai yanzu zamu baka Amaryar ba " Jin wannan furucin nata yasa DON mutuwar tsaye soyake yagane shin gaskiya kunnuwan shi kejiye mai ko akasin haka murmushi Aunty Zainab tayi tace " nide karki damar min yaro barshi yanuna farinciki kamar kowane ango " Wani irin murmushi DON yasaki wanda tunda yake bai ta'bayin irin shiba 'karasawa ciki yayi zama yayi kan d'aya daga cikin cushion d'in parlour shiru yayi yama rasa abincewa tuni yamanta da 'bacin ran daya shigo dashi Cikin farinciki yace " ayda baku kawomin Amaryata ba da dakaina zanje nataho da ita " Cikin mamaki suke kallon juna dan basuyi tunanin ganin sakin fuskar shi ba balle nuna farincikin shi harma da zolaya murmushi Aunty maimuna tayi tace " ay seka huta gaka ga uwar gida dan badai Amarya ba ga Amarya can Seeyama " Tashi DON yayi yace " haba Aunty Maimuna ay ita Kausar Bazata canjaba daga matsayin dana bata itace bud'add'iyar zuciya ta amma agurin kowa mai RUFAFFIYAR ZUCIYA nike dan babu yarda a tsakanina da kowa musamman mace se Hayateey " Sabida mamaki seda Aunty Zainab tari'ke baki har yakai bakin 'kofar fita daga parlour Aunty Zainab tace " DON mufa yanzu zamu koma dama kai muke jiran shigowar ka ga Amanar Kausar nan muna yimuku fatan alkairi Allah yakawo zuri'a tagari " Sosai DON yaji dad'in wannan addu'ar cikin zuciyar shi yace " Allah kabani cikin wannan daran mai albarka " Amma afili cewa yayi " haba kubari se gobe mana " Cikin sauri Aunty Zainab tace " a 'a nan da Kaduna kayi ha'kuri idan ankwana 2 mazo musake dubaku " Itako Aunty maimuna cewa tayi " kema kenan Aunty Zainab dakike Kaduna niko danike anan maizai jamin kwana kinga Aunty mutashi kisanar da sauran tawagar tamu su shirya muwuce " Duk yadda DON yaso akan subari se gobe 'ki sukayi kunji mutanan arziki ba irin su Hajiya Saratu ba Sosai DON yasa aka had'amusu abin arziki amma suka'ki kar'ba cikin kud'in ma ko sisi basu amsaba mamaki sosai DON yayi cikin zuciyar shi yace " dama akwai irin wa'innan ayanzu " Cikin gwarin gyuwa da farinciki DON yashiga part d'in Kausar jin maganar su da 'kawayen ta yasashi yin gyaran murya jin haka yasa Amina cewa " kinga Kausar lokaci yana tafiya bari mujo mukoma se mundawo Skul ko ? " 'Daga musu kai kawai tayi cikin ladabi suka gaida shi ya amsa babu yabo babu fallasa sawa yayi akaisu tareda tukuycin kud'i masu kauri Bakin shi d'auke da sallah yashiga cikin bedroom d'in wani irin kamshi yadaki hancin shi sauke wata irin ajiyar zuciya yayi sannan ya'kara bakin bed d'in ahankali yad'aga mayafin saman fuskar ta cikin sauri ta sauke idanun ta 'kasa sabida wata irin kunyar shi takeji ayanzu murmushi yayi yace " Hayateey wannan irin bazata haka ? kinsan saura kad'an kisa zuciya ta tabuga sautin kukanki yasa naji muguwar fad'uwar gaba saura kad'an kisa nayi accident fa " Saurin zaro ido Kausar tayi tace " ayya Sweety sorry bansan hakan zatafaruba " Hannu yasa yajawota jikin shi yace " kinsani mana kokin manta matsayin ki ne a cikin raina ? " Girgiza kai tayi jin jikinshi yafara canzawa sabida yadda yakejin d'umin jikin ta yasa shi mi'kewa yace " Hayateey bari naje nad'an watsa ruwa zan turomiki tabawa yanzu tatayaki hira kafin nashigo " Fita yayi yanajin wani irin farinciki had'uwa yayi da Umma a hanyar part d'in shi tamke fuska yayi itama talura da haka cikin nuna damuwa tace " Affan har yanzu fa Seeyama babu lafiya " Kamar bazaiyi magana ba sekuma yace " Zan shigo naga jikin zuwa anjima " Daga haka yayi gaba dakanshi yakira tabawa sannan yawuce part d'in shi Cikin mamaki mai gad'in gidan Hajiya Aysha yace " kamarya bayin Allah mai wannan gidan fa yadad'e da rasuwa amma kuzo kuce wai maigidan yasiyar da gidan ? " Cikin tsawa d'aya daga cikin su yace " kai kuma asuwa maigadi nefa kai kaga wuce kakira mana matar gidan ita ay tasan komi " Cikin sanyin jiki maigadi yanufi cikin gidan zuciyar shi cike da 'kunci tare suka fito shida Hajiya Aysha cikin tashin hankalin kaitsaye gurinsu tanufa tace " bayin Allah abinda maigadi yasanar dani gaskiya ne ? " Jinjina mata kai d'ayan yayi sannan yace " 2 hours kawai muka baki kitattara komi naki amma kayan sawarki kawai kiyo waje idan kuma bahakaba to zamusa gayu majiya karfi sufiddo mana ke " Hannu Hajiya Aysha tad'aura akai tasa kuka tana fad'in " nashiga uku yanzu abinda Alhaji Sambo zaiyimin kenan seda karabani da komi nawa wayyo 'ya'ya Affan kana ina ? Alhaji ina kakaimin Abdulhakim innalillahi ina zansaka kaina ni Aysha " Cikin raunanniyar murya maigadi yace " kiyi ha'kuri Hajiya idan babu damuwa kizo muje gidana ki zauna tare damu har muga abinda Allah zaiyi " Kallon maigadin tayi daga sama har 'kasa cikin zuciyar ta tace " nashiga uku ina cikin irin wannan gidan amma nakoma gidan wannan talakan to amma yazanyi " Cikin mutuwar jiki Hajiya Aysha tashiga tattara komi nata tayi se yanzu tasake tabbatar da muguwar ta'asar da Alhaji Sambo yayi mata dan har gold gold d'inta duk yakwashe su sena kunnuwanta kawai da duk wasu takardun kadarorin data mallaka duk babu ko 1 hannu ta d'aura akai tasa kuka cikin kuka take fad'in " ni Hajiya Aysha nakasance mai RUFAFFIYAR ZUCIYA takan abinduniya nabar yarona Affan yasalwanta wayyo Affan inada tabbacin alhakinka ne ke bibiyata ina zanganka my son ha'ki'ka nacutar dakai nakasa ri'ke amanar da mahaifin ka yabani taka babbar masifar amanar da Allah yabani taka Affan itama na watsar da ita tabbas nice mai RUFAFFIYAR ZUCIYA ni........ " Tsawar dasuka daka mata yasata fitowa cikin sauri tareda kayanta parking space ta kalla tasake fashewa da kuka dan babu mota ko 1 duk Alhaji Sambo ya kwashe su cikin ladabi maigadi yatayata d'aukar kayan cikin zuciyar shi yace " nima d'in Hajiya badan halaccin da Alhaji Isma'il yaminba da ko kallon ki bazanyiba dan bakida mutunci ko kad'a " Tofa matsalar aykata sharri kenan Allah karkasa mukasance masu RUFAFFIYAR ZUCIYA irin wannan Ameen A hankalin Abdulhakim yakeyin knocking a bakin 'kafar parlour DON cikin natsuwa DON yabashi umarnin shigowa kallon DON Abdulhakim yayi yace " masha Allah sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda fara sal tasha wani had'add'an ayki gawata hula ta musamman kamshi sosai ketashi cikin bedroom d'in kanshi balle jikin shi murmushi Abdulhakim yayi yace " brother ga sa'kon " Mi'ka mishi ledar yayi ya'amsa bud'ewa yayi ya jinjina kai kajine namusamman se zuba kamshi sukeyi ga kalolin lemon masu sanyi da tsada kallon shi yamaida kan Abdulhakim yace " Brother muje kai ne zaka rakani d'akin Aunty ka shiyasa nace kasa wannan kayan itace farinciki na brother ka tabbatar kabata girma akoda yaushe kaji ina kallon ka tamkar jinina so karkayi abinda zaikawo mana sa'bani akwai wata bag zaka ganta cikin wardrobe d'inka karka ta'bata anason jamaka sharrine agurina wanda yayi haka baisan akwai CCT Camera ba ako ina na cikin gidannan dan haka zannuna kamar kai kayi lefin sabida wani dalili to karkayi ba'kin ciki kaji " Jinjina kai Abdulhakim yayi sannan ya'kara tsorata da wayo dakuma ankarewa irin na DON dan shi kanshi baisan ko ina keda CCT Camera ba acikin gidan yazata iya part d'in sune kawai Cikin farinciki DON yari'ke hannun Abdulhakim shikuma Abdulhakim yana ri'ke da ledar cikin mamaki Ayman ya kalli DON da Abdulhakim ganin sun nufi part d'in Kausar yasashi saurin juyawa yashiga part d'in Seeyama cikin 'bacin rai yake sanar dasu abinda yagani Cikin 'bacin rai da zafin zuciya Seeyama tami'ke hanyar fita tanufa cikin sauri Umma tace " ke Seeyama amma kede bakiyin ayki da tunani ko ? to karki sake kije barshi ninasan yadda zamu tafiyar da lamarin amma dole ki taushi zuciyar ki " Juyawa tayi tanufi bedroom d'in ta cikin tsananin ba'kin ciki Jin sallamar su DON yasa Kausar saurin rufe fuskar ta da mayafi murmushi tabawa tayi sannan tami'ke cikin sauri DON yace " a a inna tabawa kitsaya kiyi mana nasiha amatsayin ki na uwa " Murmushi tabawa tayi sannan takoma ta zauna kusada Kausar DON yazauna shikuma Abdulhakim yazauna gefan tabawa cikin jan hankalin tabawa keyi musu nasiha kowa yayi shiru itako Kausar kuka takamayi dan nasihar tabawa tashiga zuciyar ta sosai shiko Abdulhakim damuwa yaji sosai sabida inda Momy bata 'bata komiba da itace keyima 'ya'yanta nasihar zaman aure a wannan lokacin Bayan tabawa tagama tayi musu sallama tami'ke godiya DON yayi mata sosai shima Abdulhakim mi'kewa yayi yace " to Aunty na Allah yabada zuri'a tagari dan inason yaro dawuri kona samu abokin yawo " Cikin sanyin murya Kausar tace " haba kai kuwa tun yanzu ay abari nagama Skul ko ? " Murmushi Abdulhakim yayi yace " ina wallahi baki isaba garama ki canza tunani " Ya'karashe fad'in haka da fita shiko DON had'a fuska yayi yace " ina fatande wannan maganar dawasa kikeyi ko ? dan idan da gaskene zan dakatar da Skul d'in gaba d'aya " Tsoro sosai Kausar taji dan yadda yatamke fuska kamar bashi keyin murmushi ba yanzu cikin sanyin murya tace " kayi ha'kuri Sweety dawasa nikeyi ko ayanzu nashirya amsar baby ka " Jin haka yasashi sakin murya cikin zuciyar ta tace " ikon Allah yaushe yafara son yara har yake neman a haifamai Allah sarki inama shine zai farasanina 'ya mace amma kass wani az....... " Katseta yayi dafad'in tunanin mai kikeyi ? girgiza mishi kai tayi cikin sakin fuska yace " tashi kiyo alwala " Babu musu tami'ke binta yayi da Kallo yana jin muguwar bu'katar ta nafusgar shi bayan tafito shima yayo alwala suka tada sallahr nafila raka'a 2 bayan sun idar yadafa kanta yayi mata addu'a sannan yayi tambayoyi kamar yadda sari'ar muslinci tace ayi Cikin farinciki yake Kallon fuskar ta shida kanshi yabud'e mata kazar amarcin tasu kasaci tayi cikin soyayya da jan hankali yake bata dakanshi itako kunya duk takamata bayan sun kammala yadubeta yace " Shiga bedroom d'ina tana kid'akkomin kayan bacci na " Cikin jin kunya tami'ke alokacin tasan akwai kofar shiga part d'in shi tacikin nata part d'in tashi shima yayi yabud'e wardrobe d'inta yad'akko mata wata irin rigar bacci mai kamada babu dan sharashara take ga taushi da laushi Cikin ladabi tami'ka mishi 'kin amsa yayi yace " mai kike nufi ? waini zansaka da kaina ? " Zaro ido tayi ta marayrayce fuska tace " dan Allah Sweety kayi ha'kuri Allah bazan iyaba " Murmushi yayi sannan ya'amshi kayan ganin yana 'ko'karin sauya kayan agabanta yasa tayi saurin juyawa tashige toilet murmushi yayi yanamai binta da Kallo afili yace " Allah sarki Hayateey na kinada duk wata siffa ta kamilalliyar mace mai tarbiyya ba irin Seeyama ba " Wanka Kausar tayi sannan tafito sanye da rigar wanka har 'kasa kanta nad'e da towel dan karya ji'ke hannu tasa zata bud'e wardrobe tayi saurin rufe idanun ta sabida jin mutun abayanta murmushi yayi yace amshi wannan su zakisamin Hankali tabud'e idanun nata ta amsa ganin irin kayan yasata jin fad'uwar gaba amma data tuna sune zabinshi seta sakama zuciyar ta natsuwa gaban mirror tatsaya shafe jikinta da mai tayi mai taushi sannan tafesa turarukanta masu sanyin kamshi da dad'i cikin dabara tasaka rigar sannan tanufi bed d'in cikin jin kunya Kallo d'aya yayi mata yayi saurin yun'kurawa yajawota tafad'a saman bed d'in kan faffad'an 'kirjin Wata irin runguma yayi mata had'ida sauke nannauyar ajiyar zuciya cikin wata irin murya yace " Hayateey yau zansauke duk wata bu'katar dana dad'e ina fama da ita ina fatan zaki zama mai juriya dani ? " Dukda tsoran datakeji amma setace " koda zaka kwana kayini bazan ta'ba gajiya dakai ba Sweety idan bankula dakai ba towazan kula dashi ? " Sosai yaji dad'in wannan furucin nata cikin salo namusamman yafara sarrafata dukda tsoran da takeji amma haka tashiga tayashi tana 'karamai azama wajan sauke bu'katar shi Wata irin salon soyayya suke aykama junan su sabule rigar jikinta yayi yashiga shafarta kota ina sosai DON yarikice da jin taushin jikin Hayateey shi hannu yakai kan breast d'in ta wata irin ajiyar zuciya yasauke sabida jinsu a tsaye ga cika da taushi juyar da ita yayi hannun 2 yasa yana shafar breast d'in ta bakinshi nakan cibiyar ta zuwa 'kasan mararta yana wasada harshen shi Itako Kausar sumar kanshi take shafawa had'ida zagaya yatsanta a gefe da cikin kunnan shi wani irin nishi DON keyi bakin shi yakawo yafara tsotsar lips d'inta hannu tasa a tsakiyar bayanshi zuwa 'kugun shi tana latsawa cikin salo da hikima wani irin nishi DON yasaki Asshhhh " Hayateey l love u so much Hayateey please karki barni kece kece kece farinciki na " Saurin saka bakinta tayi cikin nashi sosai suka dad'e suna mi'kama juna manyan sa'konni masu wuyar fassara cikin rawar jiki da damatu'kar matsuwa DON yaraba 'kafafun Kausar cikin sauri ta rumtse idanun ta ayko wani irin masifar zafi taji yafara shigarta cije lips d'inta tayi sabida irin zafin yagirmama Shiko DON cikin mamaki yake 'kara shigarta amma jiyayi yagagara shiga cikin zuciyar shi yace " sekace ban ta'ba shiga gurin ba Allah ke nan kwantar da hankalin ki Hayateey tamkar yau nafara saninki haka kika koma yau " Murmushi farin ciki yasaki sannan yacigaba da 'kokarin shiga gurin ahankali Kausar ke fidda sautin kuka dan ta gagara jurewa kamar yadda tayi tsammanin zata jure jin sautin kukan ta mai kamadana shagwa'ba yasa DON 'karajin tsananin bu'katar ta Cikin azama da rud'ewa DON ke cigaba da ayki hannuwan shi yasa saman kafad'unshi yazawota sosai cikin wata irin azabar zafi Kausar tasaki 'kara wadda har seda Umma da Seeyama suka jiyota shiko DON jiyayi yashiga sabuwar duniya baiko saurara mataba yacigaba da ayki yana sambatu sabida irin dad'in da yakeji Tun Kausar tana iya jin maiyakeyi har yakai tadenajin komi amma shi DON baimasan tasumaba tsayin lokaci hours masu yawa sun wuce sannan DON yadawo cikin hayyacin shi yasamu natsuwa sosai dan jin zuciyar shi yakeyi tamkar ancire mata wani babban nauyin dake kanta Cikin mutuwar jiki yasauka daga kanta hannu yasa yashafi fuskar ta sannan yajawo ta jikin shi jin kamar bata motsi yasa shi saurin tashi cikin rud'ewa yashiga jijjigata amma babu alamar rai atare da ita tuni wasu zafafan hawaye suka shiga kwararowa daga idanun shi akid'imai yashiga hura mata iska da bakin shi tsayin lokaci sannan tasauke ajiyar zuciya Ahankali take bud'e idanun ta dukda babu wadataccen haske a cikin bedroom d'in amma hakan bai hanata ganin hawayen fuskar shi ba cikin sauri takai hannu tana goge mai cikin wata irin murya wadda dagaji tasha wahala tace " haba Sweety kuka ? a irin wannan ranar haba dan Allah kabari " Murmushin farinciki yasaki sannan yace " gani nayi kamar zakitafi kibarni ay dole nayi kuka " Murmushi itama Kausar tasaki sannan tace " bazan barkaba Hayateey musamman a irin wannan lokacin dakake tsananin bukatata bazan tafiba Hayateey nasan ba lalle ka gamsuba yi ha'kuri nakasa jurewa ko ? sorry zokacigaba bazan sake sumaba " Wani irin tausayin da tsananin 'kaunar ta DON yaji sun ratsa jini da 'bargon jikin shi Girgiza mata kai yayi yarungume ta sosai cikin jikin shi yana sauke wata irin ajiyar zuciya tashi yayi yanufi toilet ruwa yahad'a musu sannan yafito d'aukar ta yayi batare dayace komi ba shida kanshi ya taimaka mata wajan wankan kunyar shi sosai Kausar keji shiko jiyakeyi tamkar yahad'iyeta dan tsananin soyayya bayansun fito shida kanshi yaciro mata wata rigar bacci doguwa har 'kasa mai taushi sedayaga ta kwanta yaja mata blanket sannan yashiga part d'in shi Singlet da tree quarter yasa yadawo hannun shi ri'ke da wani abu hawa saman bed d'in yayi yaja blanket yarufesu cikin sau'ki da soyayya yajawota cikin shi saman 'kirjin shi yad'auta sannan yace " yanzu zanbaki wata kyauta ta musamman wadda koda kud'i bana tunanin zakisamu irin shi " Murmushi Kausar tayi tace " ayni kagama bani babbar kyauta wadda bazan iya siyentaba kuma wayo da dabarata bazasubani itaba itace Zuciyar ka daka mallakamin ita wannan shine babban farinciki na " Murmushin jin dad'i DON yayi sannan yace " Hakane Hayateey zuciya ta mallakinkice wannan abindazan baki zai'karamiki natsuwa cikin zuciyar ki kuma zakiyi farinciki " Hannun ta yakamo yasamata wannan kyakkyawan zoban nashi wanda mahaifin shi yabashi wayan shi yahaska mata yace " kingane wannan Ring d'in ? " Cikin sauri Kausar tayun'kura zata tashi yayi saurin sake jawota jikin shi yace " kinsan wannan Ring d'in sannan kina neman maishi to Hayateey nine " Sanar da'ita komi dayafaru yayi sannan yace " inajiran duk wani hukuncin dazakiyimin Hayateey na shirya d'aukar komi na hukuncin daga gareki " Idanun ta cike tab da wahayen farincikin tace " tahaye saman kirjin shi sosai tace yanzu kuwa zanyima hukunci murmushi yayi ya rungumo ta sosai yace dukda na kawar da budurcin abaya segashi Allah yasake rufe abinshi tamkar ban ta'ba " Saurin saka bakinta tayi cikin nashi Kuyi ha'kuri najina shiru jiya kunsan halin rayuwa Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿฅฐ๐ŸŒน [30/06 1:57 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 45 to 46 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Jin haka yasa DON sauke ajiyar zuciya nanfa wasan yasake canzawa amma a wannan karan iya romantic kawai abin yatsaya sabida yanajin tausayin ta to DON da Kausar bari nabarku naleka Seeyama naji wane hali take ciki Cikin tashin hankali da 'bacin rai Seeyama tatashi zaune daga kwancan datake sekuma tayi saurin sauka daga kan bed bedroom d'in Umma tanufa koda tashiga itama zaune tasameta kasa jurewa Seeyama tayi tafad'a kan cinyar Umma tana kuka cikin kukan tace " Umma kinji abindanaji kuwa ? Wato Umma dan musan yanayin dasuke ciki shine hadda sakin ihu Umma wallahi zan iya mutuwa akan kishin DON " 'Dan jim Umma tayi tace " to amma ni senike ganin kamar yaune yafara sanin ta a 'ya mace shiyasa ko " Wani irin 'bacin rai Seeyama tasakeji cikin fusata tace " Umma gaskiya bahakabane ni maiyasa hakan bata faruba sannan lokacin da yayi tarayya dani yanayin dayake yimin yasani tabbatar da banice macan dayafara saniba shikuma ba mai neman mataba kinga itace Umma sunyi hakane kawai dan cin zarafina " Kuka tafashe dashi nan Umma tacigaba da lallashin ta Misalin 11 pm DON da Kausar sukafito daga part d'in shi parlour tsakiya suka nufa ganin batayin sauri yasa DON d'aukar ta cak har cikin parlour yakaita saman cushion yad'aurata sannan yace " Hayateey bari nale'ka Seeyama dan sauke duk wani ka'k'kin da Allah yadauramin kamar yadda kika tunasar dani a d'azu " Murmushi Kausar tayi tace " idan kayi haka zanyi farinciki Sweety na " Sumbatar kumatunta yayi sannan yafita jin sallamar shi yasa Seeyama dake cikin bedroom saurin le'kowa ta yadda bazai gantaba cikin sauri takoma kan bed ta kwanta fitowa Umma tayi suka gaisa kamar babu komi a ranta Shiga cikin bedroom d'in Seeyama yayi bakin shi d'auke sallama can 'kasa a amsa sallamar 'karasa yayi bakin bed ya zauna cikin nuna kulawa yace " yaya jikin naki ? " Ahankali tace " da sau'ki amma nakasacin komi tun jiya kashi duk jikina ciwo yakeyi " Hannun shi yad'aura saman kanta zuwa wuyanta sannan yace " Allah yasa jikin babu zazza'bi yanzu kitashi kije kici abinci zakiji karfin jikin idan kingama inason magana dake a parlour tsakiya bari naga Umma naji bayanin da Doctor d'in tayi akanki " 'Daga mishi kai tayi tashi yayi yafita binshi tayi da kallo tanajin shaukin son shi nasake shigarta cikin murna Umma tashiga zayyano bayani na'karya " Doctor tace Seeyama tana bu'katar kulawa musamman taka sannan tace tana nunanin shigar ciki jikin ta sabida yadda jikinta ya girgiza zata dawo nanda wasu kwanaki ta aunata dan tabbatarwa amma ta jaddada akula da ita sosai karta zauna cikin damuwa sabida duk abinda tabu'kata ayi mata sabida kaucema fitar cikin Kud'in aykinta 30k " Murmushi jin dad'i DON yayi yasake tuna muguwar maganar da wannan mutumin yayi mai amma cikin zuciyar shi seyace " amma abin mamaki taya za'a gane shigar cikin kwana 2 kodayake kullum anasamun cigaba a duniya " Nuna farinciki DON yayi sosai sannan yace " zanbama Abdulhakim 20,0000 yakawo miki hadda tukuycin wannan albishir d'in " Umma jitayi kamar tayi rawa sabida dad'i dan tarkon su yakama DON yana fita tashiga bedroom d'in Seeyama dede lokacin tafito wanka zayyane mata yadda sukayi dad'i sosai Seeyama tayi hadda rungume Umma Cikin sauri Seeyama tace " bari nashirya yace nasameshi a parlour tsakiya nasan suna tare da waccan yar iskar yarinyar " Jin haka yasa Umma saurin fita tace " kiyi sauri kam duk yadda ki kasan zakiyi kidinga jan hankalin shi nima bari naje idona yaganemin komi " Kai tsaye Umma tanufi parlour Murmushin kissa tasaki tace " Ashe kuna nan ? " Jinjina mata kai DON yayi cikin ladabi Kausar tagaidata fad'ad'a murmushin ta tayi tace " lafiya lau 'yata 'Kausar zonan mana " Tashi Kausar tayi cikin jin nauyinta tanufi inda take zata zauna a 'kasa tahanata jawota jikinta Umma tayi sosai tace " karkiyi wata bakunta ni d'in tamar Seeyama nad'aukeki kisaki jikinki ki d'aukeni tamkar mahaifiyar ki " Murmushi Kausar tayi tace to Umma jinjina kai tabawa tayi wadda tashigo yanzu itada Abdulhakim shima jiyayi tamkar yace hakan bazai yiyiba sabida bai yarda dasuba amma toyaya iya shiko DON farin cikin haka yaji sabida yanason duk wani maisan Kausar yadda Umma tayi kuwa yad'auka har cikin zuciyar ta hakan take dede lokacin itama Seeyama tashigo cikin wata irin shiga data bayyana surar jikin ta kallo d'aya DON yayi mata ya kauda kai gurin shi tanufa kai tsaye zama tayi kusa dashi sosai ta d'aura kanta saman kafad'ar shi tace " baby nakasa cin abincin fa " 'Dan murmushi yayi yace " to maikike so ? zamada yunwa ay bazai yiyuba " Cikin shagwa'ba tace " ka kaini Restaurant naci pizza da shawarma " 'Dan shiru yayi sannan yace " inaga idan kikasa 'yan aykin gidannan zasuyi miki sabida dukkansu sunada 'kwarewa akan girke girke maiye amfanin zuwa Restaurant ? " Cikin sauri Umma tace " haba Affan kakaita mana kasanfa yanayin datake ciki ? " Jinjina kai yayi sannan yace " OK " Kallon Abdulhakim yayi ya tamke fuska yace " kai Abdulhakim ina kud'ina ? " Cikin marayrayce murya Abdulhakim yace " Brother wallahi band'auki kudin kaba nima bansan yadda akayi bag d'in taje har bedroom d'inaba " Tsawa DON yadakamai yace " kai banason shashanci kasan kud'in nasu waye ? to kud'ine nafitar zankai gidan marayu kasan hak'kin maraya kuwa ? yanzu yazama hak'kin su tunda nariga nafitar sabida rashin imani da rashin tausayi shine kad'aukesu ko yanzu duk yarda danayi dakai Abdulhakim amma kasan ni natsani munafikin mutun kuma natsani barawo ko ? " Cikin sauri Umma tace " tab lalle ay kawai kayi maganin shi duk yardar dakayi dashi amma yayima haka ? " Itako Seeyama cewa tayi " baby kasa ayimai dukan tsiya sannan ka koreshi gaskiya bazamu iya zamada 'barawo ba " Cikin kuka sosai Abdulhakim yace " Brother wallahi bani nad'auki kud'innan ba kuma ay kasan halina dan Allah kafahimta Aunty Kausar dan Allah kifahimtar dashi " Gyara zamanta Kausar tayi sosai sannan tace " haba Sweety bana tunanin Abdulhakim zaiyima sata sabida tun kafin atare a gidannan kake tare dashi bakuma kata'ba neman komi karasaba kayi tunani Sweety ina Abdulhakim zaikai wa'innan manyan kud'in katuna Abdulhakim bashida kowa ayanzu se kai karka yanke hukunci cikin zalinci alhalin kana mutun mai adalci in sha Allah Allah zai bayyana wanda ya dauki Kud'in nan kodan darajar maraya " Kallon ta DON yayi cikin tsananin soyayyar ta cikin zuciyar shi yace " ha'ki'ka nagode ma Allah dayabani ke matsayin mata Kausar dukda bansanar dake gaskiya wannan al'amarin ba amma segashi duk kin fisu kaifin hankali masha Allah " Sauke ajiyar zuciya yayi yace " Brother tabbas Aunty ka tatunasar dani halin d'an uwana kuma nima nayarda bazaka iya min sataba kodata nera 5 ce wani keson had'ani dakai amma ta Allah batashiba kuma duk ranar dana kamashi wallahi babu sanayya kuhunci zanyima mai muni " Makullan wasu sababin mota yaciro daga aljihun shi guda 4 mi'ka ma Kausar 2 yayi yace " wannan kyautace daga mijinki d'aya tazuwa Skul daya kuma tafita wata hidimar ke kuma Seeyama ga wannan kai kuma Abdulhakim gataka " Cikin ba'kin ciki Seeyama kejuya key d'in cikin zuciyar ta tace " lalle wato ita har mota 2 nikuma dede da wannan matsiyacin Abdulhakim d'in hmmm wallahi senayi maganinku " Jin yadda Kausar keyimai godiya da addu'a yasa itama yin godiyar shiko Abdulhakim har dafa 'kafafun shi yayi yana mai godiya sosai tashi DON yayi yace " Hayateey kema kishirya muje Restaurant d'in " Bud'e baki tayi zatayi magana yayi saurin tamke fuska yace " kusameni a mota " Dan yasan idan bahaka yayi mataba cewa zatayi abarta gida Tagumi Hajiya Aysha tayi tana kallon tuwan masara da miyar d'anyar ku'baiwar dake gabanta wasu zafafan hawaye suka shiga gangaro mata saman fuska kallon ta inno tayi ta ta'be baki tace " Hajiya sedefa ha'kuri mu haka muke rayuwa kuma cikin farinciki ni idanma kin rage tuwan kubani zan 'kara dan mundad'e bamuyi miyar ku'baiwaba kullum se kuka wai wallahi kinada sa'a Hajiya " Tofa Hajiya Aysha tun yanzu kinfara kuka hmmm Kuyi ha'kuri da wannan wayana babu caji sun'kin bamu wuta Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine plsss Love u all sisters [09/07 11:58 am] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Assalama alaikum all sisters ykk kuyi ha'kuri najina shiru kwana 2 banida lafiya ne sekuma akayimin rasuwa kaka ta ๐Ÿ˜ญ Allah yaji'kanki darahama Allah yasa aljannace makoma Ameen Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 47 to 48 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Wani irin kallon ba'kinciki Hajiya Aysha tayimata sannan tace " nikam banga abinci a wannan tuwon da wannan miyar mai kamada anwanke kai dan haka zoki d'auka ke kebu'kata " Murmushi tayi sannan tayi saurin d'aukar tuwon da miyar tace " Alhamdulilah niko nike bu'kata Hajiya dama kinsan hausawa nacewa abincin wani gubar wani " Daga haka tanufi dakinta tabar Hajiya Aysha datarin ba'kinciki tashi Hajiya Aysha tayi tad'akko mayafinta dasauran 'yan canjin hannun ta tafita tana fita tasamu napef tacemai yakaita Restaurant Seeyama tariga Kausar isa parking space gaba tabud'e tashiga kallonta DON yayi yacigaba da latsa wayarshi babu jimawa Kausar ta'iso cikin takunta mai d'aukar hankalin DON ganin tabud'e baya zatashiga yasa DON cewa " Hayateey ba'a wannan motar zamutafiba " Daga haka yanufi d'ayar motar yashiga bin bayanshi tayi tashiga gaba tada motar yayi ganin bashida niyyar yimata magana yasa tafito daga d'ayar motar ranta babu dad'i tabud'e motar tashiga sukafita kallon Kausar yayi yace " hayateey wane Restaurant zamuje ? " Kafin tayi magana Seeyama tace " haba baby ayni yakamata nayi magana akan haka tunda nice nace kakaini ba itaba " Had'a fuska yayi sosai batare dayace komiba ganin haka yasa Kausar kallon fuskar shi cikin damuwa sannan tamaida idanunta kan yatsun hannun ta wani 'karamin restaurant yanufa ganin haka yasa Seeyama saurin cewa " haba baby kamarka mutsaya a wannan 'karamin Restaurant d'in ? gaskiya banason wannan " Ko sauraranta baiyiba yayi parking fitowa yayi itama Kausar tafito sukanufi ciki cikin sanyin jiki Seeyama tafito cikin zuciyar ta tace " lalle dole nacanza taku hmmm zakazo hannune baby " Sannan ta'idasa shiga ciki ganin DON yasa wasu daga ciki sukayi saurin mi'kewa nufar inda yake sukayi suna mi'kamai hannu bayan sungaisa da jama'ar gurin wasu dabasusan shiba suka shiga tambayar waye shi " abokina waye wannan danaga kowa yanasonyin musabaha dashi haka gashi dagani babbane danko ba'asanar dakai ba kadan gidan kud'i ne " Murmushi yayi sannan yace " wannan shine DON Saban d'an kwangila mai ayki irinna margayi Alhaji Isma'il kuma babban jami'in tsaro namusamman daga Saudiyya " Jinjina kai dayan yayi yace " lalle shid'in namusammanne idan wanine yanaganin yanada irin wannan matsayin bazaizo cin abinci a wannan 'karamin restaurant d'inba kuma hadda matanshi " Cikin sanyin jiki Hajiya Aysha dake zaune cannesa dakujerar su DON takasa cin abincin dake gabanta tajuyo bayan DON kawai tagani sabida shi yabama indatake baya Kausar tazubama idanu sannan takalli Seeyama tanajin fad'uwar gaba matsananci maida bubanta tayi kan abincin amma takasaci Kowa yasa aka kawo mai irin abincin dayake bu'kata amma shi DON zaune kawai yake yana latsa wayar shi itama Kausar bawani abincin kirki takeciba itako Seeyama cin abincinta takeyi sosai cikin sanyin murya Kausar tace " Sweety bakaci komiba ? " Shiru yayi kamar bazaiyi magana ba sannan yace " amma kinsan bandad'e dayin breakfast ba ko ? kuma kinsan banacin abincin kowa senaki bari mukoma seki had'amin lunch idan zaki iya dan nasan jikinki babu karfi " murmushi Kausar tasakar mai sannan tace " maizai hanani iyawa Sweety banida farinciki senaka dole nad'auke maka dukkan wata matsala da damuwa " Wani irin kallo yashiga yimata cikin zuciyar shi yace " tabbas Hayateey kece macan da duk wani namiji yake nema zanbaki kulawa fiyeda yadda kike bani " Jiyayi kamar yarungumeta take yaji tsananin bu'katar ta tataso mishi cikin ba'kin ciki Seeyama tasar'ke wani irin mugun tari tashigayi ganin haka yasa DON saurin mi'kewa amai Seeyama tafarayi sosai cikin rud'ewa Kausar tashiga taimakon ta tareda jama'ar gurin ganin yadda DON yanuna damuwa yasa Seeyama 'kara langwa'bewa Bayan tarin yalafa tafarayin wani irin rawar sanyi baya tayi zatafad'i DON yayi saurin tarota cikin sauri ta 'kankamai shi sosai cikin wata irin murya tace " baby please rungumeni sosai sanyi nikeji " Sake rungume ta DON yayi sosai sannan ya kalli Kausar yace " Hayateey d'auki wallet d'ina gatanan kibiya Kud'in duk wani wanda yaci abinci anan kisamemu a mota " Daga haka yad'auki Seeyama cak yanufi mota da'ita nufo inda Kausar Hajiya Aysha tayi tace " sannu 'yarnan gaskiya mijinku mai adalci ne kiyimai godiya ance yabiya makowa dakecikin Restaurant d'innan kud'in abinci kiyimai godiya idan babu damuwa kibani number ki madinga gaisawa " Murmushi Kausar tayi tace " haba Momy maizai hana ? " Bata number tayi dawasu kud'i sannan tafita bud'e baya DON yayi ya kwantar da Seeyama yana 'kokarin fitowa Seeyama tayi saurin jawoshi jikinta cikin sexual voice tace " Baby sanyi dan Allah karungumeni " Jiyayi jikinshi ya'karayin sanyi cikin 'kasada murya yace " towa zaiyi driving d'in ? " Bakinta takawo setin kunnan shi tace " Baby Kausar tayi please kaji babyn ka yajawo haka " Jinjina kai yayi bai kawo komi cikin ranshiba sema tausayin ta adede lokacin Kausar ta'iso ganin yanayin dasuke yasata saurin d'auke kai bud'e motar tayi tashiga ahankali DON yakira sunanta yace " Hayateey kijamu muje Hospital sabida tanajin sanyi matsananci " Cikin sauri Seeyama tace " a'a Baby muje gida kasa Umma takira doctor banason ganin cikin hospital " Jinjina kai yayi sannan yaciro wayar shi yasanar da Umma ahankali Kausar ta tada motar hannu Hajiya Aysha tad'aga musu tanason ganin DON amma sede tahangi rigarshi sabida yayima Seeyama rumfa da 'kirjinshi itakuma tarungume shi sosai tana fad'in " waiy Allah Baby sanyi " 'Karashiga cikin kirjin shi tayi karatun Qur'ani Kausar takunna cikin motar sabida kautar da hankalin ta akan su ahaka har suka isa gida Kausar nayin parking tayi sairin fitowa daga motar bud'e musu murfin motar tayi a rungume yafito da'ita yanufi ciki itama Kausar binbayansu tayi har cikin parlour Seeyama Cikin sauri Umma tanufosu tana fad'in subahananlahi Seeyama sannu kwantar da'ita DON yayi saman cushion ru'ko hannun shi tayi tace " baby kazauna kusadani karkayi nisa dani " 'Dan tamke fuska yayi sannan yace " kibari doctor tadubaki mana " Komawa yayi yazauna kan d'aya daga cikin cushion d'in parlour sannu Kausar takumayimata sannan tanufi gurin DON tace " Hayateey barinaje nawatsa ruwa sena d'aura maka lunch d'in " Girgiza mata kai yayi sannan yace " zauna kibari sezuwa anjima " Zama tayi kamar yadda yace gaisawa sukayi da doctor wadda tunkafin su'iso take jiransu tashi tayi tafara dubata tsayin lokaci sannan tace " Am DON gaskiya Seeyama tana bu'katar kulawarka sosai sannan daga yau karka sake barin Seeyama takwana itakad'e harna tsawon 3 months sannan kadinga kusantar ta sabida samun kujarin babyn dan yana bu'katar kulawarka sosai " Tamke fuska DON yayi sosai yace " 3 months fakikace doctor ? amma aykinsan ba ita kad'e bace agurina taya zantare agurinta harna tsawon 3 months bazai yiyuwa " Cikin kukan kiss Seeyama tace " doctor gaskiya yafad'a kinga bani kad'ai bace karnashiga hak'kin yar uwa ta " Jinjina kai doctor tayi sannan tace " toko gaskiya idan har ba'abi wannan tsarin ba to babu tabbacin wannan cikin zai zauna kum ,,,,,,, " Muryar Kausar takatse ma doctor maganar datakeyi " Sweety babu komi idan har tanine nayafe kagama Skul zankoma kuma muna komawa zamufara Exam Sweety nayarda kabama babyn mu kulawar data dace zanyi farinciki 3 months ay kamar 3 days ne a wannan lokacin Seeyama Allah yabaki lfy " Murmushi Hajiya Saratu tayi tace " Allah sarki 'yata Kausar gaskiya kinada kyakkyawar zuciya hakanikeso naga kunhad'a kanku Allah yamiki albarka " Tashi DON yayi yafita rai 'bace batare dayace komiba itama Kausar d'in tashi tayi tabi bayan shi part d'in shi yanufa kai tsaye yana shiga yanufi cikin bedroom d'in shi kwanciya yayi kan bed yana kallon sama jiki a sanyaye Kausar tashigo Cikin bedroom d'in kusadashi tazauna hannun shi takamo tasaka cikin nata cikin taushin murya tace " haba Sweety maiye nafushi d'a yawuce wasa Sweety 3 months kamar yaune zatazo dan Allah kabata kulawa kamar yadda doctor tace " Cikin zafin rai yatashi zaune had'ida fizge hannun shi cikin kakkausar murya yace " a she ba sona kikeyiba abakine kawai tunda har zaki'iya ha'kura dani harna tsawon 3 months Hayateey to bari kiji zankoma wajan Seeyama harna tsawon 3 months d'in tunda kinyarda dahaka bazan sake shiga bedroom d'in kiba kema karki sake shigowa nawa harna tsawon lokacin zanhad'a kulawar dazan baki da tata duka tabbas zankula da baby kamar yadda kike so tunda ke bakishirya bani naki babyn ba karkiji haushin duk abinda zakigani " Daga haka yatashi yafita daga bedroom d'in gaba d'aya cikin sauri Ayna 'kanwar jabir tabar cikin part d'in tana murmushi tana shiga tasanar ma Hajiya Saratu abinda taji yawakana tsakanin DON da Kausar Dariya Umma da Seeyama suka saki harda doctor Umma tace " yanzu game d'in zaifara " Cikin damuwa Kausar tanufi part d'in ta cikin zuciyar ta tace " zakagane sonkane yasa nayi haka Sweety " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please [10/07 1:39 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 49 to 50 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Fitama DON yayi daga gidan gabaki d'aya zuciyar shi duk babu dad'i cikin rashin kujari Kausar tashiga kitchen dan had'ama Sweetyn ta launch Cikin nishad'i Abdulhakim yake driving cikin sabuwar motar da DON yabashi kai tsaye gidansu yanufa dan yayi kewar Momy shi sosai duk da cewa bayason halinta amma akwai soyayyar d'ah da uwa matsananciya a zuciyar shi Kimanin mintuna 10 Abdulhakim yanayin hon amma babu alamar za'a bud'emai get ganin haka yafito daga motar nufar 'kofar shiga yayi kai tsaye yakoci sa'a abud'e yake murmushi yayi yanufi gurin maigadi yanafad'in " baba yau kuma bacci kakeyi nazata duk jin radio ne ? " Sedayakai 'karshen maganar sannan yalura ba maigadin dayasanibane cikin mamaki yace " sannu baba " wani irin kallo yayi mai sannan yace " lafiya ? " Cikin mamaki yace " dama naga inatayin hon ne amma shiru Allah yasade Momy tana ciki ? " Tashi maigadi yayi tsaye cikin fad'a yace " kai d'in waye ? tokayi gaggawar fita karkajamin narasa aykina " Mamaki sosai Abdulhakim yayi yace " nasan bakasanniba d'an gidan Hajiya Aysha ne Abdulhakim kasanar da ita " Cikin tsawa maigadi yace " kaga yaro maza kafita anan gidan babu wata Hajiya Aysha tun kwanaki sukabar wannan gidan Alhaji Sambo yasiyarma Alhaji yunus wannan gidan dan haka kaje kanemi mahaifiyar ka " Cikin gigita Abdulhakim yace " kana nufin ba mahaifiyata a cikin gidan nan yanzu ? dan Allah kasanar dani inda Momy na take " Juyawa ma maigadin yayi seda yakai ba'kin 'kofar d'akin shi sannan yace " kaita tsayuwa daganan har lokacin dazaka gaji kabar gidan idan kuma mai gidan yadawo yayi maganinka " Daga haka ya'idasa shiga cikin d'akin shi cikin gigita Abdulhakim yake kallon gidan gyuwar shi asanyaye yafita cikin motar shi yashiga tsayin lokaci yamakasa tunanin komi zuwacan yayima motar shi key yafigeta aguje driving yakeyi amma baisan inda yanufaba sede jiyayi gauuuuuu yamake mutun cikin sauri da firgita yaja birki yafito agigice Ganin wadda yamake kwance babuko motsi yasashi saurin d'aukar ta yasata a mota taredawani mai siyar da kayan fruit abakin hanya hospital suka nufa duk da yadda suka ganta cikin jini amma sun'kin amsarta sesun kira police sabida bin dokar ayki Kiran wayar DON Abdulhakim yayi yana d'agawa yasaki kuka jin kukan Abdulhakim yasa DON saurin tambayar lafiya sanar dashi komi yayi babu jimawa da kiran wayar DON ya'isa cikin hospital d'in Tareda security ganin DON yasa akayi saurin shigada yarinyar doctors sukafara dubata cikin gaggawa tsayin lokaci sannan akafito da ita wani room d'in aka kaita sannan doctor yabu'kaci ganin DON da Abdulhakim bayani yafarayi musu kamar haka " ranka shidad'e Allah yasa abinyazo dasu'ki amma tasamu buguwa akanta ayanzu bazata iya tuna komiba harna tsawon 5 days ko 7 days in sha Allah zatadawo cikin hankalin ta " Jinjina kai DON yayi sannan yace " idan kuma batadawo cikin hankalin natabafa ? " Kallon shi Doctor yayi yace " in sha Allah zatawo idan kuma batadawoba sede afita da ita waje " Jinjina kai DON yayi sannan yace zamu iya shiga muganta ? Tashi doctor yayi yamusu jagora har d'akin cikin mamaki DON yace " Ameera" Daga haka yajuya yafita cikin mamaki Abdulhakim yabi bayanshi cikin fargaba da tsoro dan yadda yaga yayi matu'kar tamke fuska Abdulhakim yace " brother kasantane ? " Kamar bazaice mai komiba zuwacan yace " katsaya agurin ta zanturo iyayanta zuwa anjima " Yana 'karashe fad'ar haka yayi gaba bin shi Abdulhakim yayi da kallon haryafita komawa ciki Abdulhakim yayi kallon Ameera yashigayi yakasa d'auke idan shi akan ta afili yace " a'a Abdulhakim har yanzu kai yarone karka saka damuwa cikin rayuwar maiyasa zanji haka akan wadda nasan ta girmaini ? a 'a tausayi ne kawai " Zama yayi yana addu'ar Allah yasa tafarka cikin hankalin ta kai tsaye gida DON yanufi hangen wasu ma'aykatan gidan yayi daga cikin lambun gidan ji yayi bai yarda dasuba kashe motar yayi yana kallon su batare dayafitoba hangen d'ayan yayi yad'aga waya yana magana dagani tanada mihimmancin sosai jinjina kai DON yayi sannan yabud'e murfin mota yafito yanufi ciki Part d'in Seeyama yanufa zaune yasame ta tana shan fruit kallon ta yayi yazauna batare dayace mata komiba wayar shi yaciro yakira wani dagacikin ama'aykatan gurin aykinshi sawa yayi sudubamai Address d'in mahaifin Ameera da number shi Cikin kissa Seeyama tami'ke zama tayi kusadashi wani irin kallo tayimai cikin shagwa'ba tace " baby sannu da dawowa " Amsawa yayi batare daya kalletaba ganin haka tayi murmushi kwanciya tayi tad'aura kanta akan cinyar shi tana fad'in " baby jikina babu 'karfi please ka taimaka min nayi wanka " Tamke fuska yayi sosai yabud'e baki zaiyi magana wayar shi tafara ruri ganin sunan Hayateey yasashi jin sanyin cikin ranshi amma dayatuna abindaya faru d'azu seya kuma tamke fuskar shi sosai 'Daga wayar yayi zuwacan yace " ina part d'in dear ki kawomin nan " Yana gamafad'in haka yakashe kiran Wani irin muguwar fad'uwar gaba Kausar taji cikin zuciyar ta tace " anya banyi kuskure bakuwa ? " Saurin shre zancan tayi tasa tabawa taimaka mata wajan d'aukar kayan abincin suka nufi part d'in Seeyama bakinta da sallama suka shiga ciki ganin yadda Seeyama ke kwance saman cinyar shi yasa Kausar saurin kauda kai ganin haka DON yace " dear tashi muje nabama babyna abinci semuje na taimaka miki kiyi wanka " Cikin sauri Kausar ta'aje tiran hannun ta tajuya cikin muryar shi mai d'aukar hankali yace " haba Hayateey zo kiyi saving d'ina mana kinga ita bazata iyaba sabida jikin ta babu 'karfi kema kitayani kulada babyn " Jiki a sanyaye Kausar tajuyo wani irin dad'i da sanyi Seeyama taji cikin ranta shiko DON cikin zuciyar shi yace " haba Hayateey ay tunda kibada goyan baya wajan wannan lamarin to sede muzauna adamuwa nidake badai ni kad'ai ba senasa kingane kinyi kuskure " Cikin sanyin jiki Kausar tazuba mai sannan tami'ke kallon Seeyama yayi yace " dear babyn zaici abincin kuwa ? " 'Daga mishi kai tayi tanamai fari da ido hannu yasa yashafi cikin ta yace " Hayateey zubama babyn mu abinci " Wani irin duhu Kausar tafara gani tana gama zubawa tami'ke har takai bakin 'kofa yace " Hayateey kizo muyi launch d'in tare mana " Cikin 'karfin hali murya a sanyaye tace " se zuwa anjima Sweety " Cikin sauri tafita kallon hanyar datafita yayi yanajin wani iri cikin ranshi Kausar tashiga cikin parlour ta tazibe kan cushion tamarasa wane irin tunani zatayi Cikin tausayawa tabawa tace " ki danne zuciyar ki 'yata tunda naga wa'innan mutanan nasan sunada wani shiri kede kidage da addu'a kuma kiyima mijin ki sannan karki sake kinuna musu kindamu kinji kede kiyima mijinki addu'a " Sosai Kausar taji dad'in maganar tabawa cikin ranta tace " shiri kuma to Allah yatsaremu " Tashi tayi tashiga cikin bedroom ganin haske cikin wayar ta yasata saurin d'auka cikin farin ciki tace " Amina ykk wallahi dama akwai magana fa kin rikitamin zuciyar yaya Ashiraf dan Allah karki kashe min yayana " Dariya tasaki dajin amsar Amina sundad'e suna waya sannan sukayi sallama toilet Kausar tashiga amma takasa manta maganganun DON da yadda tagansu yanzu Tamke fuska DON yayi yace " kisamu damar d'agani " Cikin mamaki Seeyama tayi saurin kallon shi d'an d'akin fuskar shi yayi cikin zuciyar shi yace " dole nasan yadda zanbi dake Seeyama banaso kigane hukunci nakeyima Hayateey na banason kirainata " A d'an da'kile yace " muje muci abincin ko babyn bayajin yunwane ? " Sauke ajiyar zuciya Seeyama tayi sannan tasaki murmushi tami'ke suka nufi dining 'karar shigowar text cikin wayar shi yasashi ajiye spoon kiran number baban Seeyama yayi yasanar dashi abinda yafaru da Asibitin sannan yakashe wayar Sosai yaci abincin dan yana matu'kar son girkin Kausar ganin yagama yasa Seeyama kiran mai ayki tace ta gyara gurin idan tagama taje tahad'ama DON ruwan wanka cikin zafin rai DON yace " ni ? zakice wata tahad'amin ruwa to bari kiji idan har wata ke gyara bedroom d'in ki to bazan ta'ba kwana cikin shiba danni ba shasha shan namiji bane " Daga haka yafita daga part d'in gaba d'aya ganin fitowar shi yasa Hajiya Saratu saurin cema wani matashin saurayi cikin ma aykatan gidan " yi sauri kaje kafin yawuce part d'in Kausar kuma kayi yadda nace idan har komi yatafi dede zan 'karamaka kud'i " Cikin sauri yanufi hanyar shiga part d'in Kausar har DON yagota ganin wannan yaron yasashi dawowa cikin a fad'ace yace " lafiya mai zakajeyi cikin part d'in matata ? bayan kasan dokace " Cikin tsoro yafara magana dan shikam a tsorace yake " dama Hajiya ce ta'aykeni nasiyomata magani " " magani ? " DON yasake maimaita kalmar " wane irin magani ? " " Alhaji nima bansani ba rubutamin tayi kuma tace karna bari kowa yagani " Cikin zafin rai DON ya amshi ledar maganin azafafe yace mai " bar gurin nan karnasake ganinka anan " Shiga cikin part d'in shi yayi yana juya ledar maganin cikin ranshi yana mamaki wanka yashiga yana fitowa yashirya cikin 'kananun kaya yad'auki ledar maganin yafita cikin ranshi yace " duk abinda ba'ason wani yagani to tabbas wani munafurci ne amma zangani " Hospital d'in yakoma sabida wannan maganin kawai dan da baiyi niyyar sake komawa ba yana shiga yanufi Office d'in Doctor bayan sun gaisa ya'karajin yadda jikin Ameera yake sannan yami'ka ma doctor wannan magungunan yace " doctor dan Allah dubamin wannan maganin maiye agurin matata nagani " Bud'e ledar doctor yayi sannan yashiga duba maganin cikin mamaki doctor yace " am yalla'bai yaranka nawa ? " mamaki DON yayi sosai dajin wannan maganar seda yanufasa sannan yace " babu ko 1 " Sake kallon shi doctor sannan yasake cewa " to maiyasa bakason haihuwa bakasan yara sanyin idanu bane ? karkayi kuskure Allah yabaka dukiya karka bari tatafi abanza kahaifi yara suci moriyar ta kamar yadda kaima zakaci moriyar ta mahaifin ka k...... " Dakatar dashi DON yayi yace " doctor ba jawabi nike nemaba ? tambayar ka nayi " Cikin rashin damuwa doctor yace " wannan maganin hana daukar cikine idanma akwai shi zaifita inde 'karamine shi......... " Amsar maganin DON yayi yafita afusace yana fitowa yaci jaro da mahaifin Ameera da Abdulhakim ' ko'karin seta kanshi yayi suka gaisa da mahaifin Ameera " nagode sosai DON doctor yacemin kad'auki nauyin komi Allah yasa da alkairi " Fuskar shi babu walwala yace " basai kayimin godiya ba brother na yayi sanadin komi yazama hak'ki akaina nakula da komi Abdulhakim kazo gida yanzu kadawo anjima " Cikin damuwa Abdulhakim yace " baze yiyu natafiba brother Ameera tafarka kafin Abba yazo ni kad'e tayarda dashi zantafi tasaka kuka koda su Abba sukazo ta'ki kulasu har Ummi shine doctor yace tunda tafara ganina bazata ta'ba yarda dakowaba seni sede idan ta warke yanzuma bacci takoma shiyasa nafito " Jinjina kai DON yayi sannan yace " tunda tayi baccin kaje gida kayi wanka sekadawo " Daga haka DON yafita zuciyar cike da 'bacin rai shiga mota yayi yayi shiru afili yace " wato Kausar baki shirya haihuwa daniba kenan ? dama kince bayanzuba sabida Skul d'inki ko shine zakici amanata hmmmm lalle zanbaki mamaki " Ganin shi cikin mota yayi shiru yasa Abdulhakim daya fito saurin isa gurin shi cikin damuwa yashiga tambayar shi amma babu amsa zuwacan cikin fad'a yace mai " karabu dani Abdul Aunty ka taci amanata dan tasan inason ganin jinina a jikinta shine tafara amfani da maganin hana haihuwa shiyasa tayi saurin yarda danazauna a 'bangaran Seeyama harna tsawon 3 months haba Hayateey dan kinga zuciya ta dake kad'ai ta aminta shine zakimin haka " Cikin tashin hankali Abdulhakim yace " kayi ha'kuri brother amma dan Allah kayi bincike Aunty na bazatayi hakaba brother ay akwai CCTV camera kaduba 'kila kaga gaskiya dan Allah brother " Cikin tsawa DON yace " babu abindazan duba Abdul wannan gaskiya ne sabida tafad'i haka amma banyi zaton zatayi hakaba bazan sake bitakan CCTV camera dake gidan ba se 'bangaran part d'ina da sauran gurin ma'aykatan gidan amma bazan sakeyin bincike a 'bangaran Kausar da Seeyama ba dan idan nace zanyi haka wata rana se zuciyata tabuga tunda Kausar tayi haka banyi .......... " Jan murfin mota yayi afusace yarufe yaja motar aguje dafe kai Abdulhakim yayi yace " Tab Aunty na anyi miki babban 'kulli dan nasan bazakiyi hakaba amma Allah zai warware komi kuma ni zanyi bincike nasa Brother yagane gashi yace babu ruwan shi da CCTV camera ya Allah " Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜ [11/07 4:39 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 51 to 52 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Jiki a sanyaye Abdulhakim yashiga mota yanufi gidan shima DON gidan yakoma kai tsaye part d'in Kausar yanufa zaune yasameta tana yanke farce cikin zafin rai yajefa mata ledar maganin cikin tsananin fad'a yace " ga maganin dakika ayka asiyo miki kisha Allah yabada sa'a nagode ma Allah dayasa bake kad'ai bace mata agurina sannan kinsan ayanzu haka Seeyama ciki ne da'ita kuma kinsan haka to kije kiyita karatu bazan hanakiba Kausar amma kisani kinci amanata kin 'kona zuciya ta Kausar wallahi banyi zatoba amma hmmm ........ " Juyawa yayi zaibar parlour cikin sauri Kausar tami'ke rungumo shi tayi tabaya cikin tashin hankali da razana ga wasu zafafan hawaye dasuka cika cikin idanun ta cikin wata irin murya tace " Sweety dan Allah katsaya kayimin bayani bangane mai kake nufiba wannan maganin maiye ? dan Allah karkayi fushi dani akan abinda bansan yaya yakeba kaji Sweety na " Cikin zafin rai yajuyo da niyyar tureta daga jikin shi amma se yakasayin hakan rai 'bace yace " lalle kalar rainin hankalinki daban ne Kausar to kijira nayimiki bayani " Wani irin tsuki yaja yajuya saura kad'an yabige Abdulhakim daya shigo cikin parlour yanzu kuka Kausar tasaki mai sauti tazibai kan cushion cikin tsananin tausayi Abdulhakim yazauna kusada ita yace " haba Aunty na karki bari damuwa tasamu muhalli a zuciyar ki tunda brother yasanar dani wannan lamarin nasan bazaki iya aykata hakaba amma yakasa fahimta kiyi addu'a in sha Allah zaigane gaskiya kuma nima zanyi 'ko'karin fahimtar dashi sannan zanyi binciken lamarin " Kallon shi Kausar tayi cikin kuka tace " Abdul maiyafaru ? kayimin bayani yadda zangane bansan maina aykata mishi haka mai muni dahar yakasa saurarata dan Allah sanar dani Abdul " Cikin sanyi jiki da murya yasanar da ita duk abinda DON yasanar dashi wani irin kuka tasake saki afili tace " tabbas anyimin mugun kulli gurin mijina amma Allah zai tona asirin koma waye Abdul taya zanfahimtar dashi ? wallahi bansan komiba gashi ya'ki saurarata " Cikin damuwa tabawa dake tsaye tund'azu dan gaban idan ta akayi komi tace " kibari yahuce in sha Allah zai saurareki kafin nan kiyi addu'a kinji 'yata " Jinjina kai tayi cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in ta wani irin kuka tasake fashewa dashi shima DON bedroom d'in shi yanufa kwanciya yayi rumtse idanun shi yayi yana tuno fuskar Kausar yadda idanunta suka cika tab da hawaye tashi yayi yafara kai komo a tsakiyar bedroom d'in shi cikin fad'a yace " mai yasa zandamu dan tashiga damuwa ? bayan nima cikin damuwar tasani haba Hayateey bai kenan kika aykata min ? dan kinga nayarda dake kodan nabaki zuciya ta ? amma shikenan ay Seeyama zata haifamin yara idan ke bazaki haifamin ba " Wannan surutan yaitayi tsayin lokaci kiran wayar Kausar yasata tashi zaune idanunta duk sun kumbura sabida kuka ganin ba'kuwar number yasata tunanin d'aukar wayar jin kiran da Abdulhakim keyi mata yasata fitowa parlour Zaune yake kan cushion sake kiran wayar akayi cikin fargaba Kausar tace " Abdulhakim kad'an daga wayar nan kaji waye ? ba'kuwar number ce inajin tsoran kar azo wani sharrinne " Amsar wayar yayi yad'aga da sallama jin muryar mace yasashi cewa " please wacece ? 'kanin mai wayar ne " Daga can 'bangaran tace " OK kasanar da ita wadda tabama number ce d'azu Sunana Hajiya Aysha matar margayi Alhaji Isma'il kwangila " Cikin sauri Abdulhakim yami'ke tsaye yamakasacewa komi maganar data sakeyi yasashi saurin cewa " bari nabata kisake kira nanda 20 minutes " Kashe wayar yayi cikin razana Kausar ke kallon shi amma takasa cewa komi ganin haka yayi saurin seseta kanshi sannan yanufi 'kofar parlour rufeta yayi sannan yace ma Kausar " Aunty zamuyi magana mai mihimmanci dake amma dan Allah yazama sirri nayarda dake shiyasa zansanar dake kodan ki taimakeni amma gashi akwai CCTV camera a cikin parlour nan amma ay yace bazai sakeyin bincike a part d'in kuba Aunty wannan data kiraki yanzu mahaifiyata ce kuma Mahaifiyar Brother " Cikin mamaki Kausar tasake maimaita kalmar " mahaifiyar ka kuma mahaifiyar Sweety na ? " Jinjina mata kai yayi sannan yasanar da ita komi hadda shirin da'aka shirya ma DON wanda shine sanadiyyar zuwan shi gidan yakuma sanar da ita seda gidan nasu wata irin zufa Kausar taji tana taso mata zuwacan tace " Tab lalle Abdulhakim wannan babban lamarine amma akwai yadda zanyi kaji bani 2 days kawai kaji Abdulhakim zansan yadda zanyi nasan inda take ayanzu amma dole mu'boye ma Sweety komi zuwa nan dawani lokaci dan ayanzu bazai sauraremuba " Dad'i sosai Abdulhakim yaji ya'karajin San Aunty tashi cikin ranshi bayan sungama wannan maganar yasanar da ita yabige wata tana hospital cikin tashin hankali Kausar tashiga tambayar shi yaya take ganin yadda tarikice yasa Abdulhakim saurin cewa tana lfy 'kilama abasu sallama yafad'i hakane dan bayason yasake jefata cikin wata damuwar kiran wayar Hajiya Aysha yasake shigowa tashi Abdulhakim yayi yafita itakuma Kausar tad'aga wayar cikin girmamawa ta gaidata dan wani irin nauyinta Kausar takeji ayanzu bayan sungama gaisawa Hajiya Aysha tace " 'yata dan Allah wata alfarma nike nema ki ro'kammun mijinki dan Allah mijina yacutar dani yasiyar min da gida ba tareda saninaba sannan yad'aukemin d'ana bansan inda yakaishiba ayanzu haka sede mai gadin gidana yace nazo gidan shi idan nakira wayar shi baya d'agawa naji ance mijin ki jami'in tsarone dan Allah kitaimakamin kuma inason bashi ayki akan neman babban yarona Affan ko Allah zaisa yagane inda yake tun yana 14 years yabar gida yanzu gashi 21 years kenan rabona dashi dan Allah 'yata " Sosai Kausar takejin matsanancin tausayin Momy cikin sanyin murya tace " ku kwantar dahankalin ku in sha Allah komi zaiyi dede zanyi magana dashi komi kenan zansanar da ku " Godiya sosai Hajiya Aysha tayima Kausar har seda abin yabama Kausar kunya bayan sunyi Sallama shiru Kausar tayi tana tunanin wannan rayuwar dagajin yadda Momy keyin magana tasan tana cikin damuwa matsananciya Azabure Ameera tatashi zaune kallon Ummi tayi sannan tajuya ta kalli Abba saurin matsawa tayi can jikin bango tafashe da kuka tana kiran Dady kamar 'karamar yarinya cikin sigar lallashi Ummi tami'ke gurinta tanufa amma setayi saurin rumtse idanun ta tana girgiza kai alamar kartazo inda take ganin haka yasa Ummi komawa tazauna shiko Abba fita yayi yanufi Office d'in Doctor Sanar dashi tashin Ameera yayi da yadda takeyi tare sukafito da doctor koda doctor yashiga yanufi inda take danya dubata amma taki tsayawa ihu kawai takeyi Dady ajiyar zuciya doctor yasauke yace " gaskiya Alhaji sekun kira yaron nan idan Bahakaba to bazata tsayaba kuma zata iya samun wata matsalar sabida lalurar dake kanta ayanzu gashi kuma yakamata ashafa mata wannan maganin a 'kirjin ta sabida shima yabugu gashi taki yarda daku shikuma wanda take yarda dashi ba muharramin tabane hmmm to sede abari tayi bacci Hajiya seki shafa mata yanzu kukira shi Abdul d'in " Juyawa doctor yayi zaifita kafin yakai 'kofa Abdulhakim yayi sallama cikin sauri Ameera tayun'kura zata sakko daga bed d'in Abdulhakim yayi saurin 'karasawa gurinta rungume shi tayi sosai tana sauke ajiyar zuciya Wani irin yanayi Abdulhakim yaji cikin jikin shi saurin jawo natsuwa yayi cikin jikin shi murmushi yasakar mata cikin shagwa'ba tace " shine katafi kabarni ko ? Kaga wa'innan zasu kamani " Cikin tausayawa yace " to yiha'kuri aygani ko ? bazan kuma tafiya ba " Sake rungumo shi tayi sosai tana sakin murmushi rumtse idanun shi yayi dan shikam tagama jamai ayki tofa Abdulhakim kai kuma haka kake to yaya kenan Kallon abin mamaki Abba da Ummi sukeyi cikin sigar lallashi Abdulhakim yasamu tayarda akayimata allura amma tana rungumo dashi kanta na cikin 'kirjin shi babu jimawa dayin allurar bacci yakuma yin gabada ita Doctor yace dazaran tatashi abata tea tasha jinjina kai Ummi tayi ahankali Abdulhakim ya kwantar da ita sannan yami'ke yacema Abba yana zuwa d'aga kai kawai Abba yayi dan shikam yana cikin alhinin wannan lamarin Kai tsaye motar shi Abdulhakim yanufa yashiga kwantar da kanshi yayi yalumshe idanun shi yana tuna yadda yaji da Ameera ta rungume shi tada motar yayi yakoma gida yanamai jin haushin wankan dazai sakeyi yanzu ๐Ÿ˜ณ Misalin 10 DON yashiga cikin bedroom d'in Seeyama sanye yake cikin rigar bacci mai taushi tana ganin shi tayi saurin mi'kewa tarungume shi tana fad'in " tund'azu babyn ka ke jiranka wani sanyi yaji dayaji ta ambaci babyn har seda yasaki murmushi sannan yace " to ay gani tambayar min shi maiyake bu'kata ? " Murmushin jin dad'i Seeyama tayi tace " gaisawa yakeso suyi da Dady dan shi akoda yaushe yanason jin Dadyn shi yanamai wasa " Jawota DON yayi jikin shi yace " karyadamu ay Dadyn nashi ya'iya irin wasan sosai " Kissing d'inta yafarayi sosai maida mai da martani tashigayi tunin suka shiga wata duniyar niko nace asuba tagari DON itako Kausar takasa ko rintsawa ganin kukan bazaiyi mata magani ba yasa tami'ke tashiga toilet tayi alwala tashigayin nafila bayan tagama ta d'akko Qur'ani tashiga karantawa dandanan taji zuciyar ta tayi sanyi Ameera tana ri'ke da hannun Abdulhakim tayi bacci dazaran yayi 'kokarin cirewa seta farka ahaka bacci yayi gaba dashi yana daga zaune akan kujera kallon yanayin dasuke Ummi tayi cikin zuciyar ta tace " wannan wace irin kaddara ce yarinya tamanta dakowa se shi Allah kasa tadawo cikin hankalin ta da gaggawa " Tun 9 Kausar tatashi tagama komi tana jiran shigowar DON amma wata zuciyar tana cemata bazuwa zaiyiba seta d'akko waya zatakira shi sekuma tafasa gashi tasan zashi Office amma shiru Shiko DON a wannan lokacin yana rungume da Seeyama se faman zubamai shagwa'ba takeyi hannun shi nakan mararta yana shafawa cikin wata irin murya yace " idan kika kusa haihuwa zamutafi Saudiyya ki haihuwa acan sabida babyn yasamu albarkacin 'kasa mai tsarki " Cikin jin dad'i da murna Seeyama tayi saurin zira harshen ta cikin bakin shi tanamai wani irin kiss tuni wasan yacanza sosai DON yake sarrafa Seeyama musamman idan yatuna akwai babyn shi a jikinta tsayin lokaci sannan yarabu da ita ita kanta tasan yau setayi jinya dan ta tabbatar DON namiji duniya ne Se misalin 10:30 sannan DON yafito daga part d'in Seeyama part d'in shi yanufa yayi wanka misalin 11:00 yafito da shirin zuwa Office sanye yake cikin farin suit da black d'in takalmi sumar nan tashi tasha gyara se sheki takeyi part d'in Kausar yashiga zaune yasameta tayi tagumi saurin kauda kanshi yayi gyaran murya yayi wadda tasa tayi saurin zabura ganin shi fuska a tamke yasata jin wata irin fad'uwar gaba Cikin sanyin murya tace " barka da shigowa Sweety ina fatan katashi lafiya ? " " Lafiya " kawai yace amma har cikin zuciyar shi yaji wani sanyi daya ganta dukda yanayin fushi da'ita gashi ta tambayi lafiyar abinda baisamuba agurin Seeyama dukda ad'akin ya kwana kusadashi tazo bag d'in hannun shi ta amsa batare data kalli fuskar shi ba tace " Sweety breakfast yana jiran ka please kayi banaso kafita da yunwa " Tana 'karasa fad'in haka tanufi dining d'in had'amai break d'in tashiga yi isowa gurin yayi cikin sauri tajamai kujerar yazauna sannan ta d'akko flet d'in soyayyar doya da kwai sannan tazuba mai lafiyayyan kunun gyad'a wanda yasha kayan kamshi Zama tayi tashiga bashi babu musu yake amsa sabida yasaba da hakan ayanzu sosai yayi break d'in seda taga ya'koshi sannan tace " Sweety inason yin magana da kai idan bazan shiga cikin lokacin aykin kaba ? " " ina jinki " Cikin fad'uwar gaba tace " Sweety dan Allah kafahimceni wallahi bansan da zancan maganin nan ba Allah ban.......... " Dagatar da ita yayi dafad'in " idan bakida abin fad'i se wannan toni zan fita " Sauke ajiyar zuciya Kausar tayi sannan tace " gobe zamu koma Skul sannan dan Allah idan babu damuwa inason kabani aron wannan gidan naka tunda babu kowa aciki wata Momy nace zata zauna a ciki sabida ansiyar da gidan datake ciki kafin tasamu wani " Mi'kewa yayi sannan yace " ya kuke da'ita ? " Cikin d'an rikicewa tace " yayar Momy nace " Jinjina kai yayi sannan yace " kiyima Abdulhakim magana yabaki keys d'in gidan ki kai mata sannan kice na mallaka mata shi har abada zan baki takardun gidan kibata maiye sunan ta ? " Wani irin fad'uwar gaba Kausar taji cikin sauri wata dabara tafad'o mata tace " Humaira " Harya bud'e baki zaiyi magana sekuma yafasa bag d'in shi yad'auka yafita bin bayan shi tayi tayi saurin amsar bag d'in kallon ta yayi sannan yasakar mata godiya tashiga yimai sosai dukda tana cikin damuwa amma taji farinciki sosai da wannan kyautar dayayima mahaifiyar shi batareda yasaniba Ganin yashiga part d'in Seeyama yasata jin wani irin damuwa amma setayi saurin dakewa tashiga cikin sauri Seeyama tataso rungume shi tayi d'an du'kawa yayi yasumbaci cikin ta yace " my baby kayi addu'a Dady zai fita " Murmushi Seeyama tayi tace " ay tun jiya yakema dady addu'a yanzuma yayi " Mi'kewa yayi yana murmushi yace " toni zanfita ki kulamin dashi sosai " Umma dake zaune cikin parlour tun d'azu tana kallon su tanajin nishad'i gawani kallo datakeyima Kausar se'a lokacin tace " adawo lafiya d'ana " saurin juyowa yayi dan baisan da ita cikin parlour ba wani iri yaji cikin zuciyar shi dan kam yarasa maiyasa bayason ganin ta amma yafi tunanin dalilin wannan satar datayimai ce Gaidata yayi itama Kausar haka hannun shi Seeyama tari'ke sukafita tare Kausar ma nagefanshi ri'keda da bag d'in shi sannu dajiki Kausar tayima Seeyama ada'kile ta amsa Suna isa parking space motar Abdulhakim nashigowa tsayawa DON yayi yana jiran fitowar shi yanayin parking yafito cikin sauri yanufo inda DON yake gaida shi yayi sannan yagaida su Kausar tamke fuska DON yayi sosai yace " ina ka kwana inakiran wayar ka baka d'aga ba ? " 'Dan sosa kanshi yayi sannan yace " a Hospital sabida taki yarda da kowa seni phone d'ina kuma namanta da ita a gida " Sake had'a fuska DON yayi yace " karka sakeyin haka taya zaka kwana agurin mace dama namiji ne ka shiryar zakufita da Aunty ka Kausar daga can ka kaita hospital d'in taduba marar lafiyar yaushe ne komawa Skul d'inka ? " " se next week " Yabashi amsa jinjina kai DON yayi sannan ya amshi bag d'in shi daga hannun Kausar yimai adawo lafiya Kausar tayi sannan tajuyo itada Abdulhakim tana sanar dashi kyautar gidan da DON yayi ma Momy Sosa Abdulhakim yaji dad'i har yana tsalle cikin 'bacin rai Seeyama tace " baby gaskiya kasakema Abdulhakim dayawa baka ganin yadda yake shigema Kausar ? " Sakin murfin motar DON yayi yajuyo rai 'bace yace " daga yau karki sake furta wani abu maikama da zargi akan Abdulhakim da Kausar dan babu wanda zai iya aykata haka agareni Abdulhakim tamkar jininane babu aure tsakanin shi da Hayateey na dan haka babu yadda za'ayi yakawo wani abu cikin ran shi game da ita inajin Abdulhakim fiye da yadda nikejin ki a raina dan haka karna seke jin kinfurta wata kalma marar dad'i akan Abdulhakim " Zaro ido Seeyama tayi tace " baby fiye danifa kace ? " Azafafe yace " fiyemada Wannan babyn dake cikin ki " Yana fad'in haka yashiga mota cikin sauri drive yarugo yashiga yatada motar suka tafi itako Seeyama kasa barin gurin tayi dan batayi tunanin wannan furucin ba afili tace " lalle ba'karamin so yakema Abdulhakim ba waifa fiye da babyn cikina ? hmmm " Juyawa tayi cikin sauri takoma ciki kwashe komi dayafaru tayi tasanar da Umma jinjina kai kawai Umma tayi sannan tace " barshi saura shi Abdulhakim d'in shima semun kulla mishi wani mugun kullin wanda zaisa DON yatsane shi yama koreshi gabaki d'aya yanzu mungama da Kausar dan bazai 'kara yarda da itaba " Murmushi Seeyama tayi tace " gaskiya ina matu'kar sonki Umma to amma ay naga bawani fushi yakeyi da itaba sosai ? " wata irin dariya Umma tayi tace " waya gayamiki ita Kausar d'in ta'iya boye damuwa ne shikuma ya iya taku kinga wannan DON ba'karamin d'an taku bane dan haka kibi komi ahankali idan bahakaba zamuyi nadama Allah yasa akwai cikin nan idan babu Allah yakawo shi kafin nan da 1 month ma " Rungume ta Seeyama tayi tanajin farin ciki sosai cikin ranta Abdulhakim dake gaban system yana kallon komi dajin komi da su Umma ke fad'i Wata irin razana yayi saurin yin Copy duk abinda yaji yagani yayi tashi yayi zaune yace " wato har maganar cikin plan ne ? ya Allah barina turama brother yaga komi a'a Abdulhakim bayanzuba bari naga iyakar basirar ku " Tofa Cikin sabuwar motar Kausar suka fita ganin fitar su yasa Umma da Seeyama nufar part d'in Kausar dana DON amma kasss duk akulle suke ransu babu dad'i suka juya kai tsaye gidan maigadi suka nufa sallama Kausar tayi tashiga shikuma Abdulhakim yatsaya a waje Hajiya Aysha naganin Kausar tayi saurin mi'kewa cikin murna tabata umarnin zama akan tabarmar datake zaune Bayan sun gaisa Kausar tace " tareda 'kanina muke yana waje " cikin sauri matar maigadi tace kice yashigo tana washare baki tasan yau zasu samu kyautar kud'i Wayar ta Kausar tad'aga takira Abdulhakim tace yashigo bakin shi d'auke da sallama yashiga cikin sauri Hajiya Aysha tami'ke nunashi tayi tace " Abdulhakim kaine ? " 'Karasawa tayi gurin shi cikin murna ta rungume tanajin wani sanyi cikin ranta tsyin lokaci tana rungume dashi sannan tasakeshi yazauna bata labarin komi yayi amma ya'boye mata maganar yayan shi kuma ya boye dalilin dayasa Alhaji Sambo yaturashi gurin DON yacemata aykine Dady nashi yasamar mishi a gurin DON Sosai Momy taji dad'in haka Keys d'in gidan Kausar taciro daga bag d'in ta tami'kama Momy tace " Momy ga keys d'in gida da DON yace abaki zamu tafi dake yanzu mukaiki gidan sannan yace zayi bincike akan d'anki Affan " Cikin mamaki Hajiya Aysha ta amshi keys d'in gidan dan bata ta'ba tsammanin hakaba kuka tafashe dashi lallashin ta suka shigayi godiya sosai Hajiya Aysha takeyi gawata irin muguwar nadama datayi yanzu batadawani buri yanzu illa taga Affan Tashi sukayi sukanifi gidan hadda maigadin da matanshi sosai Hajiya Aysha gidan yayi mata murmushi kawai take saki nata shima DON Albarka bayan sungama zagaye gidan Hajiya Aysha takira Abdulhakim cikin bedroom sosai tamaido hankalin ta kanshi tace " Abdulhakim kasaurareni da kyau kayima DON biyayya sannan karka yarda Alhaji Sambo yasan inda nike Abdulhakim kayi ha'kuri nacutar dakai da yayan ka gashi shi bansan ina zanganshiba naro'ki gafararshi koyana raye Allah masani Abdulhakim Alhaji Sambo bashine mahaifin kaba margayi Alhaji Isma'il shine mahaifin ka kaida Affan uwa d'aya uba d'aya kuke na auri Alhaji Sambo da kwantatcen cikin ka shi kanshi mahaifin ku bai saniba shima Alhaji Sambo bai saniba lokacin abin duniya yarufe idanuna kayafemin Abdulhakim karka bari Alhaji Sambo yasan wannan shirrin se idan Allah yasa anga yayan ka Affan " Mi'kewa tsaye Abdulhakim yayi yanajin wani irin cikin ranshi yace " shiyasa Allah yad'aura tsananin soyayya da yarda tsakanina da brother ikon Allah kenan " Amma afili cewa yayi " babu komi Momy nayafe miki Allah ya baiyana mana brother bazan dinga zuwa akai akai ba sabida tsaro " Fitowa sukayi tare kud'i masu yawa Kausar tabama Momy sannan tabama matan maigadi dashi kanshi mai gadin sosai sukayi godiya sallamar sukayimusu sannan Kausar tace " Momy gobe idan Allah yakaimu drive zaikawo miki kayan abinci " Kasa magana Momy tayi dan tsananin murna har motarsu ta'bace su Momy nabakin get suna kallon hanyar Koda suka isa hospital sun taras anata fama da Ameera tayi shiru amma taki tana ganin Abdulhakim tayo kan shi rungume shi tayi zuwa can tayi baya tafara dukan 'kirjin shi tana kuka ganin yadda yake kallon ta cikin damuwa yasata sake rungume shi tana shafar bayan shi alamar ban ha'kuri " Cikin mamaki Kausar tace " Subahanallahi Ameera kece kika zama haka ? " Allah sarki Kausar mai zuciyar imani kuka tasaki duk tamanta irin mugun abinda tayimata kasa zama cikin room d'in Kausar tayi fita tayi tana sharar hawaye Ummi ce tabiyota tana bata ha'kuri Abinci Abdulhakim yashiga bama Ameera tanaci amma hannun ta na ri'ke da nashi dan karya gudu sosai Kausar tadad'e cikin Hospital d'in har seda Ameera tayi bacci sannan suka bar hospital d'in Jinjina kai DON yayi yasaki murmushi sannan yace " Alhaji Sambo nakusa saka hauka " Bayan 2 months da 1 week Cikin kuka Seeyama tafad'a jikin Umma tace " Umma nashiga uku har yanzu shirufa ayanzu haka jinima yafara zibamin yaya zanyi kenan ga Baby da masifar naci ko wancan watan da'kyar nasamu nagama bai gane ba gashi yau tun safe yakemin naci kumani banason yaje wajan waccan banzar Kausar d'in dan bata isa tafara haihuwa a gidannan ba se idan na haihu " Ajiyar zuciya Umma tayi tace " Gaskiya nima wannan abin yafarabani mamaki kuma yana kusantar ki sosai kuwa ? " Kallon ta Seeyama tayi cikin takaici tace " Umma ayni ina tunanin babu namiji mai irin nacin DON dan wallahi yana mugun wahalar dani dan kawai inason nasamu cikine da wallahi bazan iyaba " Bubbuga bayan ta Umma tayi tace " karki damu gobe zanje gurin wani boka da 'Kawata tayimin kwatance zamusamu biyan bu'kata kinji kisan dabarar dazakiyi karya gane " Tashi Seeyama tayi tashiga Cikin bedroom zuciyar ta cike da damuwa kwance Kausar take kan cushion tanajin wani irin muguwar kasala cikin nuna kulawa tabawa tace " 'yata anya kwana 2 nan kuwa lafiya kike ? " Tashi Kausar tayi sannan tace " inna gaskiya banida lafiya sosai " Murmushi tabawa tayi tace " kuma kina ganin al'adar ki duk wata ? " " saurin rufe ido Kausar tayi tace " " A'a Inna namaje asibiti bayan nafito daga Skul naduba Ameera shine naga doctor yace inada ciki " Murmushi inna tayi cikin farinciki tace " masha Allah bari mai gidan yazo yasha albishir kinga dandanan sega 'ya'ya ganaki gana Seeyama " Cikin sauri Kausar tace " Dan Allah inna karki gayamai nasan bazai burgeshiba yanzu sabida yariga yasa soyayyar Cikin Seeyama cikin ranshi gashi har yanzu ya'ki yarda banida sani akan wannan maganin na hana d'aukar ciki Inna nafison yaganshi kawai " Jinjina kai tabawa tayi tace " gaskiya hakane Kausar kinyi tunani mai kyau " Murmushi Kausar tasakar mata tace " bari na watsa ruwa Inna " Cikin Skul d'in su Ameera wani matashin saurayine zaune shida abokan shi se faman jan tsaki yakeyi d'aya daga cikin su yace " kai dalla malam mukadamemu da tsaki wai lafiya ? " Tsaki yasake saki sannan yace " wannan banzar yarinyar nike matsaki " wace yarinyar ? " " Ameera mana yar wahala nayi dakon yarinyar nan amma nakasa samun biyan bu'katata kana ganin har cikin wahala tasani akan Kausar amma ita nakasa samun ta ina shirin yimata fayd'e se kawai akace tasamu Accident gashi tsawon wata 2 kenan har yanzu tana Asibiti " Tsaki d'ayan yayi yace " hmmm ay wannan Ameera dakake gani muguwar 'yar ankarace tasan takunta idan kaganta zakayi zaton yar hannuce seka taya zakasan bahaka abin yakeba wallahi tunda m'k yakasa shan roman yarinyar nan to kaima kayi ha'kuri dan wahalar banza zakasa 'kilama tajama masifa dan wallahi tasan kan duniya " Tashi yayi yabar gurin ranshi a 'bace Fuska babu walwala DON yashiga cikin Office d'in doctor iyayen Ameera yasamu da Abdulhakim aciki zama yayi sannan suka gaisa bayan sun gaisa Doctor yace " DON nakirakane sabida wata mafita damuka samu akan lalurar Ameera gaskiya ita kad'aice hanya rashin zaman Abdulhakim kusada ita koda yaushe yana kara ciwon cikin kanta sabida yawan kukan datakeyi to abinda yafi ayi auran yarjejeniya a tsakanin Abdulhakim da Ameera idan tasamu lafiya sesurabu dan gaskiya idan Bahakaba to balalle Ameera tawarke ba dan ayanzu babu wanda take jin farincikin ganinshi se Abdulhakim Kuma kaga bata yarda ko mahaifiyar ta tayi mata wanka amma idan shine nasan zata yarda kuma hakan bazai yiyuba seyazama muharraminta dan zamada datti wata lalurar ce aduba wannan lamarin " Kallon Abdulhakim DON yayi saurin du'kar da kai Abdulhakim yayi maida dubanshi yayi akan iyayenta sannan yace " zanyi tunani akan haka amma kusa ba lalle na amince da wannan shawarar ba sabida bayanzu nashirya yima Abdulhakim aure ba sabida kuma kunsa yarone amma idan ya tabbatarmin yayarda to zanyimai auran gata amma dazaran tawarke zasu rabu sabida banason mace ta kauda min hankalin shi akan karatun shi " Daga haka DON yami'ke hannu yami'ka ma doctor da mahaifin ta sukayi musabaha sannan ya kalli Abdulhakim yace " muje gida ko " Binbayan shi Abdulhakim yayi suma fita sukayi tsaki Aunty Ameera tayi tace " haba Abba jifa irin maganar da wannan yayan nashi yayi kuma Ummi kinsan yadda Ameera ta tsani auran 'karamin yarofa wallahi nasan tagirmi wannan Abdulhakim d'in idan tawarke taganshi matsayin miji to wallahi zakuga hauka dan kunsan ba ha'kuri ne da itaba " Bige mata baki Abba yayi yace " tayi duk abinda zatayi kina ganin seda DON yasa akafita da ita London amma shiru kuma suma cewa sukayi asamarmata farinciki da natsuwa sannan ansamu mafita kice haka a'a jariri ne ba yaro ba kokin manta shi namiji ne ? to namiji baya kad'an agurin mace " Shiru tayi tana jinjina al'amarin dan tasan halin Ameera yadda ta tsani auran yaro Cikin tunanin mai yawa Abdulhakim ya kwanta dan yama kasa bacci wani irin tsaki DON yayi yace yace " Seeyama mai kike nufine yau ? " " kayi ha'kuri baby bazan iya d'aukar lalurar kaba yau banida lafiya cikina yakeyin ciwo " Wani irin tsaki yaja yafita daga part d'in gaba d'aya wani irin ba'kinciki Seeyama taji dan yadda taganshi haka tasan bazai iya ha'kuri ba tagama yarda da gurin Kausar zashi tashi zaune tayi tanajin wani irin zafi cikin ranta Ahankali yashiga cikin bedroom d'in Kausar wanda rabanda yashiga tun wata 2 dasuka wuce Ahankali Kausar tad'ago kanta ta kalleshi zama yayi kusada'ita ya tamke fuska sosai dan shi kanshi baisan ta'ina zaifaraba tashi zaune tayi tace " sannu da shigowa Sweety kana bu'katar wani abune ? " 'kara tamke fuska yayi sosai yace " anan zan kwana " Ahankali Kausar ta sakko daga kan bed d'in hanyar fita parlour tanufa cikin sanyin murya yace " ina zaki Hayateey " Tsayawa tayi tace " wancan bedroom d'in zankoma na kwanta " Tashi yayi yai saurin shan gabanta jawota jikin shi yayi cikin wata irin murya yace " mai kike nufi ? haba Hayateey karkiyi haka ni....... " Rai 'bace Kausar tace " mai kake so kace Sweety ? " Karkuyi tunanin zanyi typing mai yawa kamar haka kullum fa idan da dama kuma da lokaci zanyi Ana tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜ Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜๐ŸŒน [13/07 3:39 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒŸGORGEOUS WRITTEN FORUM๐ŸŒŸ G.W.F home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ ANA TARE All SISTERS ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ˜๐ŸŒน Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna ๐Ÿ˜Š muna tare ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ all sisters love u ๐Ÿ…ฟ { 55 to 56 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Murmushi Abdulhakim yasake saki daga hospital gida suka dawo sabida yadda DON yakejin jikin shi babu 'karfi Seeyama da Umma da Doctor zaune a parlour suna tattauna yadda zasu billoma lamarin cikin takaici Umma tace " dole muyi dagaske akan wannan shegiyar Kausar d'in dan nalura akanta zamu iya samun matsala yanzu mubishi da irin takunshi dan nalura yafara zargin wani abu tunda yafara bambayar maiyasa bamason zuwa hospital nasan yafara nazarin wani abu to mubi hanyar dazamusa yadena nazarin sannan musake neman wani mugun sharrin mu la'kaba mata " Cikin damuwa Seeyama tace " nifa Umma wallahi banason DON yana ra'bar inda Kausar take dan wallahi zan'iya mutuwa akan DON ni kad'e nikeson kasancewa dashi " Murmushi Umma tayi tace " kwantar dahankalinki ke kad'ai zaki mallaki DON bakiga itama har yanzu babu cikin ba ay shiyasa muka gidda wannan plan d'in na 3 Months to amma gashi tarusashi kuma dole muyarda dan kinsan halin DON banaso yayi tunanin wani abu amma dukda haka zamusan abinyi kinji DON nakine keda 'ya'yanki " Murmushin jindad'i Seeyama tayi sannan suka sallami doctor tatafi koda DON yashigo part d'in Kausar yafara shiga sannan yanufi part d'in Seeyama zaune yasame su a parlour Umma da Seeyama dasu Ayman zama yayi kan d'aya daga cikin cushion d'in yace ma Seeyama " yaya jikin ? " Cikin shagwa'ba ta'amsa sannu yayima Umma sannan yacigaba dacewa " Umma mai doctor tace ? " Shiru Umma tayi nad'an lokaci sannan tace " Doctor tace acigaba da kiyaye 'bacin ranta kuma tace babu matsala zaka iya cigaba da rabama matanka kwana " Jinjina kai DON yayi yace " OK ke Seeyama yau Hayateey zata amshi girki senan da kwanaki 2 zandawo gareki Ayman da jabir banace kukawomin takardunku aneman muku aykiba ? " Sosa 'keya Ayman yashiga yi cikin sauri Umma tace " ay Affan takardun nasune duk basuyi kyauba shiyasa abinda zaifi kawai kabasu wasu daga cikin dukiyar ka sufara business se'a fitar da tsarin yadda ribar zata kasance ko ? " Sajen shi DON yashafa yami'ke taku d'aya biyu DON yayi sannan yajuyo yace " tunda suka kasa tsayawa suyi karatu dakyau to bazasu iya kulada dukiyar waniba kawai abindayafi sukoma Skul nizan d'auki nauyin komi kuyi shawara nanda d'an lokaci Umma nanda 3 days auran Abdulhakim " Idasa fita DON yayi yabarsu cikin takaici kallon jabir Ayman yayi yace " aure Abdulhakim ? 3 days lalle kam Umma kinaganin Affan yafi d'aukar wancan baran akammu kiga yadda yakemai kamar wani jinin shi wannan yaron acewai aure za'ayimai hmmm mu anhanamu dukiya muyi business amma za'a 'bannatar da ita akan wani banzan yaro wanda shi kanshi baisan asalin shiba ni wallahi Umma Seeyama mana kaunar mu da ay ita zatasashi yabamu ko baiyi niyya ba idan......... " Amshe maganar jabir yayi dafad'in " ko baibataba ay tasato mana dan baganewa zaiyiba wannan uwar dukiya Umma wai kinajin wani renin wayo wai mukoma Skul tab sabida ga 'yan wahala ke Seeyama ......" Dagakar dasu Umma tayi dafad'in " kuyimana shiru haba " mi'kewa Umma tayi tabar parlour tana sa'ka yadda zata billoma lamarin tana shiga cikin part d'in ta tanufi cikin bedroom d'in ta zama tayi bakin bed wayarta tad'akko takira Ammi cikin damuwa take sanar da ita yadda lamarin ke tafiya Wata irin ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " karki damu ina nanzuwa ganin inda Seeyama take daku gaba d'aya zantaho da wani hatsabibin turare wanda inde Kausar tashaki kamshin shi to daga ranar DON zai tsaneta zatazama mujiya agurin shi kinga seyabata red Card shikuma wani magani za'a samai cikin abinci yaci tose yadda Seeyama tayi dashi amma zuwan nawa seyakai nanda 2 Months sabida Dadyn su Seeyama yace nabari zuwa lokacin shiyasa nabarine sabida karyayi tunanin wani abu " Wata irin dariya Umma tasaki sannan sukayi sallama cire eyafic din kunnan shi Abdulhakim yayi yasaki murmushi yace " kifi naganinku maijar koma wato har daga Sudan ma za'a taho da wani tuggun tab ina nan ina jira duk senasa kunyi nadama " Komawa part d'in shi DON yayi wayar shi yaciro yakira Kausar itako a wannan lokacin zazza'bi ne jikin ta ganin kiran nashi yasata saurin tashi tayi tad'aga wayar cewa kawai yayi tazo cikin bedroom d'in shi tabiyo ta cikin part d'in ta dagahaka yakashe wayar bin wayar Kausar tayi da kallo sannan tami'ke jiki babu 'karfi tanufi bedroom d'in nashi tana shiga yashiga yimata wani irin kallo d'auke idanun ta tayi akanshi sabida takasa jure irin kallon kafin tazauna yajawota jikin shi cikin sauri yatallabo fuskar ta har suna sha'kar numfashin juna akid'ime yace " Hayateey maike damunki zazza'bi ko ? ya Allah tashi muje hospital " Rungumo shi tayi sosai cikin jikin ta tarage murya sosai tace " babu abindake damuna Sweety " Had'a fuska yayi sosai ya kwantar da'ita kan bed yami'ke key d'in mota yad'auka yace " tashi muje hospital Hayateey banason musu " Wata irin fad'uwar gaba Kausar taji dan kam ita batason yasan tanada ciki yanzu kuma tasan inde sukaje hospital seyasan akwai shi wata dabarace tafad'o mata wadda dole se itad'in tashi tayi tarungumo shi tabaya cikin wata irin murya tace " Sweety nikam lafiya ta lau abindake damuna 1 ne kuma shine yasakaji kamar ina zazza'bi Sweety kewarka nikeyi tsayin lokaci kamanta dani kasan dayaya nikeyin bacci akowane dare Sweety kabarni akan wani abunda bakayi bincike kagane gaskiya lamarin ba haba Sweety na " Bud'e baki yayi zaiyi magana Kausar tayi saurin zuro hannun ta saman mararshi saurin rufe idanun shi yayi sabida yadda yaji abin har cikin kanshi saurin juyowa yayi yayimata wata irin runguma dandanan yaji 'kafafunshi suna neman kasa d'aukar shi zibewa suka kan bed d'in tuni wasan yacanza Wani irin mayen romantic yafarayimata itama irin nata salon tashiga yimai dukda yadda takejin zazza'bin jikin ta na'karuwa amma haka tadaure tun'a romantic DON yafara sambatu " haba Hayateey maiyasa kika barni tsayin lokaci ? kinsan yadda nike cikin tsananin bu'katar ki amma kika barni maiyasa Hayateey mai yasa " Murmushi Kausar tayi cikin ranta tace " kaji Sweety ayau kuma nice nabarka bakaine kabarniba " Bakinta tasaka cikin nashi tana sakar mishi wani irin kiss mai rikitarwa cikin rawar jiki DON yafara 'ko'karin shiga cikin babban al'amari sosai Kausar takejin matsanancin zazza'bi jinshi cikin jikinta yasata wata irin shid'ewa shiko DON wata irin ajiyar zuciya yasauke Tuni yafara sambatu sosai yake zibama Kausar tsadaddun kalamai masu kwantarda zuciya cikin mamaki Kausar tabud'e idanun ta sosai dasuke a lumshe tazubasu kan kyakkyawar fuskar DON tabbas hawayen dataji yasaukakan fuskar ta daga cikin idanun shi suke zubowa Cikin wata irin murya Kausar tace " Sweety mainike ganin cikin idanun ka harsuna zubowa saman fuskata ? " Murya can 'kasa yace " hawayene Hayateey wani irin farinciki nikeji dawata irin ni'ima Hayateey tabbas nasake yarda ked'in tamusammance Hayateey na love 4 ever and ever Hayateey please kiyarda ki haifamin yara masu kamadake ina tsananin son yara daga gareki Hayateey kiyar......... " Bakinsu tahad'e danashi tana sakin ajiyar zuciya kamar wadda tasa kuka cikin zuciyar ta tace " nakusa haifama baby Sweety in sha Allah kana tare da babyn ka ayanzu amma bakasaniba " Tsayin lokaci DON yana sauke dad'add'iyar bu'katar Kausar d'in shi sannan yasamu natsuwa mamaki sosai yaji dayaga irin lokacin daya d'auka tareda Kausar amma bata nuna gajiyaba cikin zuciyar shi yace " amma Seeyama seson anemeta amma babu juriya " Kallon shi yamaida kan Kausar murmushi tasakar mishi jin har'an shiga masallaci yasa DON saurin tashi yayi yana mamaki d'aukar ta yayi cak yanufi toilet da ita tare sukayi wanka suka fito cikin sauri yazira farar jallabiya shafar fuskar Kausar yayi yace " bari naje masallaci idan nadawo zamuyi magana akan Auran Abdulhakim " Fita yayi cikin sauri kallon Kausar tabishi dashi tanajin wani irin tsananin kaunarshi cikin ranta cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in ta shiryawa tayi tasha magani sannan tatada sallah bayan ta idar tayi simple makeup sannan tashiga kitchen ta window sama Seeyama ke hangen DON yana shigawa cikin sauri takoma gaban mirror tatsaya tafara tsara kwalliya cikin part d'in Kausar DON yashiga ganin bata parlour yasa shi nufar cikin bedroom nanma baigantaba 'kafar bedroom d'in shi yanufa yahangeta cikin kitchen Nufar kitchen d'in yayi rungume ta yayi tabaya cikin shauki yace " Hayateey wayace kishiga kitchen ? yau nayafe cin launch da dinner fita zamuyi yanzu muje restaurant kici abinci muje gidan marayu ziyara " Juyowa Kausar tayi tasaki murmushi tace " to Sweety muyi maganar dakace akan auran Abdulhakim " Hannun ta yakamo suka fito zama sukayi kan cushion a parlour magana DON yafarayi dede lokacin Seeyama tanufi cikin parlour amma bata idasa shigowa ba tsayawa tayi tanajin maganar da DON yakeyi " Hayateey nanda 3 days auran Abdulhakim cikin gidan nan zasu zauna a wannan part d'in mai Kallon naki zanbaki ATM card kiyima yayar Momy magana wadda take nan da 'kawarki Amin dashi Abdulhakim d'in kuje gobe kuhad'o lefe karki duba yawan Kud'in dazaku kashe kuse kaya masu tsada inaso akan lefe kawai kowa yasan Abdulhakim d'an gatane tashi kishirya mufita " Cikin farinciki Kausar tarungume DON tana zibamai godiya cikin zuciyar ta tace " Allah sarki Momy harda ke za'a had'a lefan auran Abdulhakim amma DON bai saniba " Cikin ba'kin ciki Seeyama takoma part d'in ta tana maimaita " ATM card sukutum zaibata kuma wai duk yadda tayi watoma fita zasuyi tare ni sunbarni lalle dole nasan abinyi tana shiga tasanarda Umma tashi tsaye Umma tayi ta jinjina kai tace karki damu muma saka kammu zamuyi cikin hidimar musamu rabanmu " Tunda su DON suka fita se gafda magrip suka dawo agajiye musamman Kausar dabawani lafiyar garetaba shiga wajan Seeyama yayi amma ko zama baiyiba yafito yanufi masallaci seda yayi sallamar isha sannan yadawo tareda Abdulhakim shima bedroom d'in shi yanufa cikin shauki DON yashiga dan yana matu'kar son kasancewa da Hayateey shi Washe gari misalin 10 su Kausar suka shiga gidan Momy hadda Amina sosai Momy tayi farinciki da irin kamarcin DON akan Abdulhakim sede tayi magana akan yarintar Abdulhakim Kausar tayi saurin fahimtar da ita amma bata sanar da ita gaskiya maganar auran yarjejeniya bane babu 'bata lokaci suka nufi kasuwa sun had'a lefe nagani na fad'a wanda sed'an gata kai tsaye gidan su Ameera suka nufa da lefan Momy da da tabawa da Kausar da Amina shiko Abdulhakim yana waje cikin mota Sosai suka girgiza daganin wannan lefan da basuyi tunanin hakaba sabida ganin auran yarjejeniya ne sunyi musu tarba takaramci se bayan magrip suka koma gida bayan sun sauke Momy a gida Amina gidan Kausar tawuce sabida Kausar taro'ki alfarmar haka wajan iyayen Amina sebayan biki zata koma cikin Skul Washe gari Ashiraf da Momy suka iso sosai ba'ki suke zuwa dukda aure gaggawa ne Momy ma tazo wato Hajiya Aysha part d'in Su Umma tasauka itako Momy part d'in Kausar tasauka sabida tsananin kewar yarta datayi yauga Mahaifiyar DON cikin gidan shi amma batasaniba shima haka Umma tasamu DON akan maganar hidimar ba'ki kallon ta yayi yasan kud'i take bu'kata bata kud'i yayi masu yawa amma cikin zuciyar ta tace " maiyasa baibani ATM ba ? " Hmmm Umma kenan washe gari misalin 02:15 aka d'aura auran Abdulhakim da Ameera wato Salimat sosai d'aurin auran yatara d'inbin jama'a abokan Abdulhakim na Skul sunzo d'aurin auran sosai Har taron biki yatashi Momy bataga DON ba cikin sakin fuska Momy tacema Umma " kinga har zantafi amma bamu gaisa da DON ba " Yatsina fuska Umma tayi tace " ayseki 'karagaba tunda ba dolebane sekun gaisa ay kinci arziki ko hakama ya'isa " Wani irin ba'kin ciki ne yatasoma Momy cikin zuciyar ta tace " ikon Allah ni Aysha yauni akema gorin arziki " Wasu zafafan hawaye suka fara sakkoma Hajiya Aysha saman kuncinta saurin sharewa tayi tafita kiran Kausar kawai tayi tace tatafi cikin mamaki Kausar take tambayar ta lafiya amma tace lafiya sosai Kausar taji rashin dad'in haka sabida harta sanar da DON zasu gaisa da ita sabida taso ace yau DON ya had'u da mahaifiyar shi Cikin razana Alhaji Sambo yacire hular kanshi yashere zufa yace " wai wannan wane irin masifa ce komi se lalacemin yakeyi ga wannan shegen DON d'in yayi min tsaye cikin rayuwa watoma har aure yayima Abdulhakim Hmmm shima Abdulhakim d'in banga amfanin shigar shi gidan DON ba tunda har yanzu babu wani abu mihimmi bari nadawo daga wannan tafiyar zanyi abunda zankawo 'karshe wannan DON d'in shid'in banza " " zuwa yaushe zaka dawo ? " Cewar Alhaji bala " gaskiya zankai 2 months kasan wannan segen DON d'inne yasa aka kamamin kaya dole senabi manyan shi tukun na Saudiyya wa'inda suka turoshi nan garama su maidashi can wallahi " Jinjina kai Alhaji bala yayi yacigaba da zuga shi DON yazaunar da Abdulhakim yayimai nasiha sosai shida kanshi da Kausar sukarakashi har cikin parlour shi sannan sukayimai sallama Abdulhakim har kuka yayi daya tuna shi baima san mahaifin shiba gashi brother shi yana bashi kulawa sosai dukda shi baisan shid'in jininshi bane Zaune yasamu Ameera saman bed tana kuka jin sallamar shi yasa Ameera saurin mi'kewa rungume shi tayi tana sakin murmushi shima rungume ta yayi dukda tana cikin halin 'batan tunani hakan bai hana Abdulhakim gabatar dakomi ba kamar yadda addini yace Shida kanshi yacan zamata kaya zuwana bacci rungume yayi sosai saman bed yaja musu blanket cikin salo Abdulhakim yake romantic Ameera dukda tana cikin wannan yanayi sesa tafara 'ko'karin 'kwacewa sabida jin wasu sababbin abubuwa Murmushi mugunta Abdulhakim yayi yace " habawa Ameera bazan raga miki ba nafison koda kin warke kisan ina gabanki " Cigaba yayi da sarrafata tsayin lokaci sannan yarabata da budurcin ta baiyi tunanin zaiji hanyar babu wanda yata'ba bintaba sabida yadda yaji labarin ta murmushi yayi yace " 'nasan brother na aka yima wannan tanadin segashi 'kanin ne yasamu kuma yaro hmmm Ameera matar Abdulhakim 'karamin yaro " Sosai Ameera take kuka sabida mugun zafin datakeji sosai had'a ruwa yayi yagasamata jikin Tundaga wannan ranar Abdulhakim bai sake d'aga ma Ameera 'kafaba tun tanajin tsoro har tadena sosai Abdulhakim yake lurada shirin su Umma itako Kausar daurewa kawai takeyi sabida laulayin yafara takurata sosai Bayan 2 Months dayin bikin Abdulhakim da Ameera wata 4 kenan cikin Kaunar sosai Seeyama take kuka sabida har yanzu babu labarin samuwar ciki cikin tausayawa Umma ke lallashin ta sannan tace " kwantar da hankalin ki yau Ammi tana nan tafe tareda maganin matsalar mu " Wata irin dariya Seeyama tasaki ta rungume Umma Tofa Azabure Ameera tatashi daga jikin Abdulhakim kallon cikin bedroom d'in tashiga yi cikin razana tamaida dubanta kan Abdulhakim arikice tace " innalillahi wa'inna ilaihirraju'uuuun dan Allah kai waye kuma inane nan ? " Tashi Abdulhakim yayi zaune yace " mijinki kuma gidan yayan mijin ki nan kuma d'akin mijinki " Wata irin tsawa Ameera tadaka mai wani irin mari Abdulhakim yasauke mata yanunata yace " kishiga hankalin ki ni mijinki ne dan haka banason tsawa zauna nasanar dake komi " Zama Ameera tayi a tsorace jikinta ta kalla cikin sauri tarufe kirjinta da hannun sabida kusan waje breast d'in ta suke tashi yayi yad'akko wasu takardu da pen bata yayi yace " saka hannu cikin wannan takardun kafin kiji komi " Kallon shi tashigayi cikin had'e fuska tace " gaskiya bazan saka hannuba senaji komi 'kwafa Abdulhakim yayi sannan yazauna yasanar da'ita komi wayar shi yad'akko yakunna mata wasu videos rumshe idanunta tayi sabida yadda videos d'in suke wasuma daga ita se towel dashi wasukam daga fant se burah tashi tayi tsaye tace " To ay yanzu nawarke sekayi gaggawar sakina dan wallahi bazan iya zamada 'karamin yaroba " Murmushi Abdulhakim yayi yace " saurin mai kikeyi ne matar Abdulhakim ? zan sakeki amma idan kinbi umarnina yanzu ga waya kikira iyayen ki kisanar dasu kin warke kuma suzo yanzu sannan kisa hannu cikin wannan takardun yanzu nashedar kin yarda araba wannan auran bayan haka mutafi part d'in brother na kitambatar musu kin warke kuma kinsa hannun cikin wannan takardar yarjejeniyar to daganan idan iyayen ki sunzo sena sakeki kitafi nima banga abinda zanyi da tsohuwar mace ba ina yaro saban jini " Cikin zafin rai ta amshi wayar mahaifin ta takira jin muryar ta kuma cikin hankalinta yasashi jin farinciki sosai cewa tayi suzo shida Ummi inji Abdul sannan tayimai sallama wulla wayar tashi tayi akan bed tad'auki pen tafara saka hannu cikin takardun tami'kamai sannan tace Ina kayana kasan bazan iya zuwa cikin jama'a a hakaba ko ? " murmushi Abdulhakim yayi yace " ina bu'katar ki kafin muje ga wannan matsayar dan kinsan 'karamin yaro jarabane dashi " Wani irin kallo Ameera tayima Abdulhakim tace " Wai kana nufin dama akwai abinda yata'ba shiga tsakanina dakai ne ? " Yawota Abdulhakim yayi da'karfi yamatseta cikin jikin shi yace " toda ke maikike nufi tsawon 2 months nasamiki ido to tun ranar da'aka kawo ki nabi wannan hanyar ayanzu hakama akwai wani babban al'amari " Yana 'karashe fad'ar haka yaturata saman bed yahayeta sosai Ameera take kokowa dashi amma takasa hanashi tanaji yana ratsata babu yadda ta'iya sosai Abdulhakim yake mata ayki kukan ba'kin ciki kawai Ameera keyi seda yaji yasamu natsuwa sannan yarabu da ita ko kallon ta bai yiba yanufi hanyar toilet tsayawa yayi yajuyo yace " idan kinfita akwai wani bedroom yana kallon wannan shine naki kiyi sauri dan zan shiga Skul 2 idan natafi kinga rabuwar mu bayauba kenan " Idasha shiga cikin toilet d'in yayi itako Ameera azuciye tami'ke tafita daga bedroom d'in misalin 30 minutes yafito cikin wani yadi mai taushi milk da hula yayi matu'kar yin kyau cikin sauri tasake kallon shi dan gani tayi kamar DON amma setayi saurin Kawar da abin tana ganin kamar sabida son datakeyima DON d'inne yakemata gizo hanyar fita yanufa tayi saurin bin bayan shi tare suka shiga cikin parlour Kausar ganin Abba da Ummi yasa Ameera saurin nufar su nata farinciki zama Abdulhakim yayi kusada DON yagaida shi shida Aunty sannan ya gaidasu Abba itako Ameera ta kifa kanta kan cinyar Ummi ahaka ta gaida su DON batare data d'agoba hakan yasa bataga DON ba Tashi Abdulhakim yayi yami'ka ma Abba wannan takardun karantawa Abba yayi sannan yace " Ameera kinyarda da abindake cikin wannan takardun ko ? hakan yasa kikasa hannu ko ? " Cikin 'kwarin gyauwa tace " eh Abba na amince " Jinjina kai Abba yayi sannan yace to " Alhamdulilah haka mukeso barina karanta kowa yaji " " ni Salimat Aminu nayarda da auran Abdulhakim Isma'il har tsawon raina duk ranar dana nemi yasakeni zan bashi nera million 50 zanzauna dashi bisa ladabi da tsananin biyayya da sanina dakuma yardata muka janye batun rabuwa bayan na warke " Wani irin d'agowa Ameera tayi amatu'kar razane zatayi magana idanun ta suka sauka akan DON kasacewa komi tayi dan gani take kamar mafarki takeyi d'ayar takardar Abba yafara karantawa " ni Salimat Aminu nayarda kuma nasan ina d'auke da cikin mijina Abdulhakim na tsawon wata 2 idan nabari wani abu yasamu cikin zan biyashi nera million 60 na amince da wannan yarjejeniyar " Murmushi Kausar tasaki kowa yaji dad'in haka itako Ameera daskarewa tayi awajan kamar babu jini jikinta murmushi Abdulhakim yayi yace " Abba muje can part d'in nasan Ameera tanaso ke'bewa daku sabida akwai kewarku tareda ita " Hannun ta Ummi takama se'a lokacin Ameera tafashe dakuka bubbuga bayanta Ummi tayi dan ita tayi tunanin kukan kewar sune dakuma jin abinda yafaru da ita abaya yaban sun fita DON yami'ke zai shiga cikin bedroom d'in shi dan yayi shirin fita ayki Jin sallamar Umma yasa DON tsayawa cikin fad'a tace " Kausar kijama waccan matar kunne tadena zuwa cikin gidan nan dan nalura munafukace " Cikin mamaki Kausar tace " wacece Umma ? waccan banzar Hajiya Aysha mana " Dede lokacin Hajiya Aysha tayi sallama tashigo Cikin parlour cikin zafin rai Abdulhakim yace " Umma mahaifiyar tawa kike kirada munafuka kuma banza hannu Abdulhakim yad'aga zai dallamata mari Hajiya Aysha tayi saurin ri'ke hannun shi " Murmushi Umma tayi tace " barshi yajama kanshi bala'i dama d'ankine haba shiyasa ashe gadon munafurci yayi k.... " Murza idanun shi DON yashigayi cikin wata irin murya yace " Momy " Wani irin kuka DON yasaki yajuya zaibar gurin Cikin sauri Momy tacafko hannun shi tace " haba Affan Ashe zansake ganinka ? " Fizge hannun shi yayi yasake yunkurin barin gurin Kausar tayi saurin shangaban shi tace " dan Allah Sweety karka'ki saurarar Momy sannan ayau ne zanyima albashir sabida nasan zai sanyaya zuciyar ka ina d'auke da ciki har tsayin 4 months kuma yana cikin 'koshin lafiya " cire hijab d'in jikinta tayi tace " Sweety kalli babyn ka harya baiyana dama ayau nikeda niyyar sanar da kai shiyasa nakira Momy dan taci albarkacin jikanta dakuma daraja da girman haihuwarka datayi shiyasa nasa kayanda zasu baiyana maka babyn ka kaganshi kwance cikin cikin mahaifiyar shi kuma Hayateey ka wadda kake matu'kar son ganin ta haifamaka 'ya'ya dan Allah Sweety " Cikin wani irin yanayi DON yazibe gaban Kausar hannun shi yad'aura saman cikin ta duka biyu yana shafawa wasu manyan hawaye masu sanyi sukafara kwararowa daga cikin manyan idanun DON Seeyama datun bayan shigowar Umma itama tashigo akan idanunta komi yake faruwa hannu tad'aura akai tasaki wani irin ihu tafad'i asumai Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A A JI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜๐ŸŒน [15/07 1:23 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 57 to 58 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin gigita Umma tayi kan Seeyama shiko DON baimasan Seeyama tafad'i ba yawo Kausar yayi jikin shi yayimata wata irin runguma wani irin farin ciki Momy taji yana ratsa zuciyar ta itama Momyn zuyawa tayi kan Seeyama sosai Umma tarud'e kamata suka akan daurata kan cushion anayimata fifita Cikin kunnan DON Kausar tace " Hayateey Seeyama tafad'i tasuma " Ko motsawa DON baiyiba seda Kausar tasakeyin magana " Sweety kana ganin su Momy fa kuma kaga fa Seeyama bata motsi " 'Dago kanshi yayi yace " Abdulhakim kira doctor " Jin haka yasa Umma saurin kallon DON tace " a'a bari nakira doctor " Had'a fuska DON yayi zaiyi magana Abdulhakim yami'ka mishi wayar shi wani videos ya kunna mai duk abinda su Umma ke kullawane akan cikin karyar jikin Seeyama se yadda suka shiryama Kausar wannan sarrin amma babu bayanin shirin da Ammi zatazo dashi Wani irin murmushi DON yayi wanda shikad'ai yasan manufar shi kallon Kausar yayi yasakar mata wani kyakkyawan murmushin d'aukar ta yayi cak yanufi cikin bedroom da ita ganin haka yasa Umma sauke ajiyar zuciya Cikin ba'kinciki da wata irin fad'uwar gaba Umma tad'auki Seeyama suka nufi part d'in ta cikin damuwa Momy tabi bayan su maganar Abdulhakim yasata tsaya " Momy please kirabu dasu dan wallahi idan Umma tasake gayamiki maganar banza sena bata mamaki " Cikin sanyin jiki Momy tadawo ciki parlour zama tayi kam Cushion shima zama yayi jiki a sanyaye Ameera tanufo gurin Momy zama tayi 'kasa ta gaidata Cikin farin ciki da sakin fuska Momy ta 'amsa gaisuwar Ameera Murmushi Abdulhakim yayi yace " Momy yau gaki ga brother bayan wasu shekaru masu yawa ? " Shafa kanshi Momy tayi tace " Abdulhakim ina matu'kar farin ciki awannan ranar ashe dama DON shine Affan d'ina amma shine kuka 'boyemin ? kasan irin ba'kincikin danike ciki asanad'in rashin Son ? tabbas nayi nadamar irin abinda nayi abaya Allah yasa Son zai iya yafemin " Murmushi Abdulhakim yasakeyi dan shima yau yana cikin farin ciki matsananci zama yayi kusada'ita yakwanta d'aura kanshi yayi kan cinyar Momy yana sauke ajiyar zuciya Yace " in sha Allah Momy nasan Aunty Kausar zatasa brother yagane ked'in Uwace ba'a fushi da iyaye " itako Ameera tamarasa maike mata dad'i takasayin tunanin komi Sosai DON yake 'kara rungume Kausar yanaji kamar yamaidata cikin shi yakasa fad'in komi sai sauke ajiyar zuciya yakeyi cikin sanyin murya Kausar tace " Sweety please dan Allah kaje gurin Momy kayafe mata karka matan itad'in uwace bakada wadda tafita kuma bazaka iya canzataba Sweety babu Abba se Momy karka bari zuciya da hud'ubar shed'an suka kabar Aljannar ka koda abinda Momy tayima yafi haka muni bakada hujjar yin fushi da ita balle kaguje mata idan har kanaso muyi farinciki nida babyn mu dakuma Abdulhakim wanda yake d'an uwankane najini uwa d'aya uba d'aya to kayafema Momy sannan karo'ki gafararta dan kaima kayimata ba daidaiba daka barta haran tsayin wa'innan shekarun kuma...... " Katseta DON yayi dafad'in " Hayateey mai kikeson cewa ? taya Abdulhakim yazama uwarmu d'aya ? bayan lokacin da Abba yarasu babu alamar samun wani d'ah cikin gidanmu " Sake kwantar da kanta Kausar tayi cikin 'kirjin shi sannan tashiga sanar dashi yadda abin yake da irin cutar da Alhaji Sambo yayima Momy kwantar da ita DON yayi yatashi afili yace " lalle sena gwadama Alhaji Sambo shi 'karamin macucine Hayateey kiyafemin nagane komi akan wannan maganin dana dad'e ina ganin lefinki hmmm Umma zaku gane DON bashida sabo idan akaci amanar shi " Kama hannun Kausar yayi suka fito parlour tsayawa yayi yana kallon yadda Abdulhakim yayi kwance kan cinyar Momy kallon fuskar ta yayi wani irin yaji cikin zuciyar shi danya hangi muguwar damuwa sosai akan fuskar Momy cikin sauri yanufi gurin Momy hannun Abdulhakim yajawo harseda Abdulhakim yarazana mi'kar dashi yayi tsaye zama yayi kusada Momy yakwanta kan cinyar Momy cikin rawar murya yace " Abdulhakim yau nikeda wannan cunyar ba kaiba danna fika yin missing d'inta " yakarashe fad'in haka dasakin murmushi d'aga kanshin yayi yakalli fuskar Momy yasakar mata murmushi cikin matu'kar farinciki da tsananin soyayya Momy tarungume shi sosai hawaye taji sunfara sakkowa daga idanunta Cikin kuka Momy tashiga ro'kon DON akan yayafe mata tashi yayi yasa hannun shi yarufe bakin ta yana girgiza mata kai shima kukan yafarayi sannan yace " a'a Momy banason ganin wannan hawayen kibar kuka ga Affan d'inki yadawo gareki kiyafemin Momy nikam nayafe miki Momy a yau natashi daga mai RUFAFFIYAR ZUCIYA Momy " Sake gungumai shi Momy tayi tace " Son nice mai RUFAFFIYAR ZUCIYA bakaiba Dana za'bi dukiya akan gudan jinina naza'bi abin duniya akan d'an dana haifa namanta cewa dukiya zata iya barina amma d'ana bazai iya barinaba yau gashi dukiyar tagudu amma d'ana yadawo gareni godiya ga Allah danasake ganinka kafin nabar duniya inaso kahukunta Alhaji Sambo sannan kasanar dashi yadda yake zatan cewa Abdulhakim d'anshi ne to Bahakaba bane " Shigowar Ammi wadda ta'iso babu jimawa yasa Momy yin shiru fuska sake Ammi tashigo cikin sakin fuska Kausar da Ameera suka tarbeta murmushi Momy tayi tace " wai Hajiya bulkisu nike gani haka lalle mutanan Sudan maraba " Murmushi tayi sannan tazauna tashi DON yayi suka gaisa wani irin 'bacin rai yaji daganin Ammi tashi yayi yayima Kausar nuni da ido alamar tabiyoshi sannan yashiga cikin bedroom Shima Abdulhakim mi'kewa yayi yanufi hanyar fita d'an tsayawa yayi yace " Ameera zoki had'ama Momy launch kibar kibar Aunty Kausar tahuta " Daga haka yafita tashi Ameera tayi cikin sanyin jiki cikin zuciyar ta tace " lalle wai kamar wannan yaron shine mijina nashiga uku ni Salimat " Bayan duksun fita Ammi tadubi Momy sosai tace " gaskiya Hajiya Aysha bakida kirki ko irin ziyaranan babu shiyasa yara basu ganekiba gaskiya banji dad'in abinda Saratu tayimikiba rashin sanin ked'in wacece yasa haka tasanar dani komi dan Allah kiyi ha'kuri " Murmushi Hajiya Aysha tayi tace " ayya babu komi amma yakamata tasan dukwani d'an Adam ba'abun wula'kantawabale sabida bakasan halin rayuwa ba babu komi yawuce " Ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " hakane in sha Allah zata kiyaye " toya jikin Seeyama ? " Dasauri Ammi tace " Alhamdulilah yayi sau'ki sosai kafin tarufe baki Ayman yashigo a rikice yace " Ammi Seeyama tasake suma jini yanata ziba mata sosai amma Umma tad'auketa sun tafi Asibiti da Jabir shine tace nasanar dake " Cikin sauri Ammi tami'ke itama Momy arud'e tami'ke d'aukar wayar ta tayi takira number Kausar cikin wani yanayi Kausar tasa hannu ta d'akko wayar dan DON dukya kashemata jiki ganin number Momy yasa saurin tayi zaune seseta natsuwarta tayi sannan tad'aga " kicema Son Seeyama jikin ya'ki antafi Asibiti da ita yafito muje " Koda DON yaji haka sake rungumo Kausar yayi cikin mamakin Kausar tace " haba Sweety katashi muje kodan Momy " Kallon ta DON yayi yace " zanje dan Momy kuma dan nanuna musu ni ba'a cin amanata nabari " Tashi yayi yashiga toilet ita kuma tafito ganin su Momy yasata jin kunya sosai cikin kunyar tace "gashinan fitowa " Cikin bedroom d'in ta tashiga a gaggauce tashirya tafito su Abdulhakim ta tadda a parlour dasu Momy shiko DON baifitoba har yanzu kiran wayar shi Kausar tayi sannan yafito Fuskar shi a tamke yace " wane Hospital ne ? " Ayman yabashi amsa kallon Momy yayi yace " Momy kuyi zaman ku zamuje nida Abdulhakim da Kausar " Girgiza kai Momy tayi tace yakamata muje jinjina kai yayi sannan yanufi hanyar fita suma fita sukayi ahankali Ammi tayi 'kwafa cikin zuciyar ta tace " hmmm wallahi duk sena baku mamaki " mota 3 sukafita da ita suna isa hospital suka shiga jabir yana ganin su yamusu jagora zuwa room d'in da Seeyama take kwance take hannun ta sanye da drip tana bacci Umma na gefanta tanafaman sharar hawayen 'karya cikin nuna damuwa Ammi tace " haba Saratu maiye na kukan kuma ? Allah zaibata lafiya in sha Allah " sake fashewa da kuka Umma tayi tace " dole nayi kuka Aunty Cikin jikin Seeyama yazi'be ina tunanin yadda Seeyama zataji idan tafarka dan duk duniya babu abinda takeso kamar wannan cikin gashi yanzu babu yaz........ " Cikin tamke fuska DON yace " kamarya Umma kina nufin cikin jikin Seeyama babu ? " Sake fashewa dakuka Umma tayi tace " babu Affan dan har Doctor tayi mata wankin ciki wani irin murmushi DON yayi cikin zuciyar shi yace yau zakusha mamaki zaro ido yayi yace " anyimata wankin ciki ? da izinin wa tab Umma cewa zakiyi anzibar da cikin jikin Seeyama kai jabir kaini office d'in Doctor " Ganin yana ne'kewa yasa DON dakamai wata irin tsawa datasa Jabir zabura yafita yana kaishi ko sallama baiyiba yashiga cikin zabura Doctor tami'ke tace " lafiya DON ? ko sallama babu " Murmushi yayi yadafa hannun duka biyu kan teburin gabanta yace " waye yasa hannu akan paper yima Seeyama wankin ciki ? " razana sosai Doctor tayi tace " ay emergency aka jawota shiyasa akayi kuma naga nice nike dubata shiyasa " Jinjina kai DON yayi yasake cewa " kenan babu wanda yasa hannu naga duk abinda yashafi irin haka se sha'ki'kin mutun yasa hannu ko amma ku bakwayin haka kenan ? toma taya kika tabbatar cikin jikinta ya lalace gaskiya kinde zubarmin da cikin mata kinsan yadda nikeson wannan babyn kuwa ? dan haka bazan ta'ba yardaba done nayishari'a dake dan haka u are under arrest _________________________ Zaro ido Doctor tayi cikin matu'kar furgita shiko jabir jabaya yafarayi Wayar shi DON yaciro yakira Security d'in shi dasuke waje yabasu umarnin shigowa Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters [17/07 3:52 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 59 to 60 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin in ina Doctor tace haba DON wace irin magana ce wannan Hajiya Saratu tabani damar yima Seeyama duk abinda yakamata ka tambayeta " Wani irin murmushi DON yayi yaja kujera yazauna yadubeta sosai yace " Hajiya Saratu itake auran Seeyama ? niban bata damar takawomin mata hospital ba dan haka babu ruwana da duk abinda tasaki nike zan tuhuma amma afuwa d'aya ku kawomin babyn dan nasan dole se angan shi kimanin wata 4 kenan kok....... " Kafin yasake cewa komi Umma tashigo cikin office ganin Umma yasa doctor saurin cewa " yauwa Hajiya Saratu kiyima DON bayanin komi akan zubar cikin Seeyama dan lamarin yana neman sakani cikin masifar dazatasa narasa aykina " Cikin lallashi Umma tacema DON " Affan nasan akwai damuwa atare dakai sabida kasaka rai akan cikin Seeyama to amma ha'kuri yazama dole kuma ayga Kausar nan da ciki ko ? dan Allah ka kwantar da hankalin ka kaga idan Seeyama tafarka taganka cikin wannan yanayi zatakuma shiga cikin matsananciyar damuwa " Mi'kewa DON yayi yasakar ma Umma murmushi wanda yasa zuciyar ta razana hanyar fita yayi sedayakai bakin 'kofar yatsaya yace " idan aka nunamin babyna nada 10 minutes zanmanta dakomi amma idanba hakaba senasa duk wanda yakeda hannu akan zubarda cikin Seeyama nadamar rayuwar shi " Kasa maga su Umma sukayi sebin bayan shi dasukayi da kallo wata irin fad'uwar gaba Umma taji dalilin wata irin tsawa da doctor tayima Umma tace " Hajiya Saratu ashe kinsan DON bashida mutunci akan lamarin shi shine kika bari nasaka kaina cikin masifa to wallahi idan kikamin sanadin aykina sena jazamiki gagarumar matsala cikin rayuwar ki " Afusace Umma tanuna Doctor dayatsa tace " sauraramin karki sakeyimin tsawa lokacin danike baki kud'ad'e ay bakice nasaki cikin masifaba se yanzu dan haka ki saurara munefi mafita idan kuma bahaba dukammu mushiga cikin masifar " Cin haka yasa doctor komawa tazauna cire tabaran idanta tayi tashare zufar saman fuskarta shiru natsayin lokaci sannan Hajiya Saratu tace " mafita d'ayace ay mahaifiyar shi tana nan cikin Asibiti zomuje " Taresuka nufi room d'in da Seeyama take ganin DON da Abdulhakim basaciki yasa Umma sauke ajiyar zuciya zama tayi kusada Momy akunyace dan batamanta da irin cin mutuncin datayi mataba tace " Hajiya Aysha dan Allah kifahimtar da DON danyanason taramana jama'a cikin hospital d'in nan akan zubewar cikin Seeyama yace baiyardaba se'an nunamai babyn tukun idan Bahakaba zaikulle Doctor " Girgiza kai Momy tayi sannan tace " idan banda abinku ayseku nuna mishi kuhuta tunda shi cikin ba d'an wata 2 bane balle ace iya jinine kawai ayko wata 3 ne za'aga gudan shi balle wata 4 kununamishi mana doctor " Dakewa Doctor tayi tace " a gaskiya Hajiya lokacin da aka kawo Seeyama babyn cikinta yarigada yafad'i tun kafin Suzi Asibiti dan haka sede kuduba acan gidan badai nanba " Jinjina kai Momy tayi sannan tace babu komi bari yashigo kuka Ammi tasaki tanafad'in " wannan wane irin abune haka kubar yarinyar nan da damuwar datake ciki mana Hajiya Aysha dan Allah kisa Affan yabar wannan maganar sekace wadda akace ta haihu babu rai ? daza'a tada hankali akan 'barin cikin wata 4 haba sekace babu yarda " " rashin yarda yasa nike son ganin babyna koda kuwa idan naganshi zuciya ta zata buga dole sena ganshi idan kuma Bahakaba nad'auki mataki akan abin cewar DON daya shigo yanzu " " Kai Son maiye haka ? " Momy tafad'a tareda kamo hannun shi sumar kanshi tashafa tace " haba Son nasan karfin zuciyar ka akan komi karayu natsayin shekaru cikin karfin zuciya batareda jin dad'in rayuwa ba kacinye waccan jarabawar se akan wannan zaka gaza haba Son karka manta mahaifin ka yabarka kuma kaha'kura se wannan dako kamshin duniya baijiba ina baka ha'kuri a matsayina na mahaifiyar ka daka ha'kura Allah yakar'bi cikin jikin Seeyama amma yabar maka na Kausar wannan ba wata ni'imar bace Son ? " Murmushi DON yayi yace " Momy babbar ni'imace samun Kausar kawai matsayin mata amma ita Seeyama su Umma sin'ki bari naga ribar za'bin mahaifina Momy dama babu wani ciki ajikin Seeyama plan suka shirya sunmanta cewa shi Allah ba'ayimai haka Sunyi haka danna wula'kanta Kausar sun shirya komi son ransu sunsa nayima Kausar abinda ba daidai ba segashi itadata dogara ga Allah Allah ya'isarmata ita dabasuson ta haihu har suka shirya zamana agurin Seeyama harna tsawon 3 months amma ashe sun makara Allah yanunamusu iyakar su " Cikin borin kunya Umma tashiga cewa " wannan wane irin abune sabida kana neman zautuwa akan zubewar ciki shine kake fad'in irin wannan maganganun haka ? " Murmushi DON yayi yace " to tunda zautuwa nayi bari nagani ko cikin zautuwar naga duk wannan " Kuka Seeyama tasaki sosai tarungume Ammin ta sosai tana fad'in Ammi dan Allah kitaimakeni cikin sauri Ammi tarufe bakinta dan tanajin tsoran kartayi wani furucin daba daidaiba danta lura a rikice take Wayar shi DON yaciro wannan video yakunna musu tunkafin yakai karshe Doctor tazi'bai gyuwa biyu tana ro'kon DON yafiya itako Umma zaro ido kawai takeyi se wata irin zufa datayimata wanka Seeyama suma tasakeyi sabida matu'kar razana " Jinjina kai Momy tayi cikin mamaki itako Ammi fad'a tashiga yima su Hajiya Saratu wanda yakenuna cewa batasan komiba cikin wata irin murya da matu'kar al'ajabi Momy tace " Son barsu Allah yamisu hukunci da kanshi wannanma ya'ishesu ishara idan sunada hankali sannan karka saki Seeyama kodan mahaifin ka da darajar jini d'aya dakuke " Murmushi DON yayi yace " shikenan Momy zomukoma gida nasan kina bu'katar hutu hannun Kausar yakama ya kalli Abdulhakim yace " Abdul d'inbin kud'in nan namarayu da'akace kad'auka hmmm suna gurin Umma ta adanamusu " Daga haka yafita hannun shi ri'ke dana Kausar itama Momy fita tayi haka Abdulhakim cikin sauri Ameera tari'ko hannun Abdulhakim kallon ta yayi yatamke fuska sakin hannun nashi tayi cikin sanyin jiki bayan fitar su Hajiya Saratu tabuga 'kirji tace " nashiga uku duk ya'akayi yasan komi ? " Tsaki Ammi tayi tace " ay bansan ke shasha sha bace se yau kinkasa aywatar da komi amma tunda nazo yanzu nizanyi komi sena raba Kausar da duniyar baki d'aya wallahi banzauna da kishiya ba dan haka itama 'yata bazata zauna da itaba sannan se Seeyama ta mallaki DON da duk wata dukiyar shi senasa yarabu dakowa nashi musamman wannan shegen 'kanin nashi Abdulhakim " Jin haka yasa Umma yin matu'kar farin ciki itako doctor data fita tunbayan fitarsu DON godiya taketayi gurin Allah dayima Allah al'kawarin bazata sake aykata irin wannan abunba Bayan su DON sun isa gida suna zaune a parlour tsakiya Momy tadubi DON tace " Son akwai wani abu mihimmi acikin wancan gidan da Alhaji Sambo yasiyar wani faifan CD ne wanda yake d'auke da fuskokin wa'inda suka kashe mahaifin ka nabama Alhaji Sambo d'aya akan yakaima jami'an tsaro amma yacemin yafad'i dahar zanbashi d'ayan sekuma nafasa yana cikin wannan 'boyayyan d'akin na mahaifin ka nasan dukda wasu nacikin gidan yanzu bazasu gane inda d'akin yakeba " Zumbur DON yami'ke hannushi nadama yad'un'kule yakaima nahagu naushi yace " abinda nadad'e ina nema yau nasamu wallahi duk Wanda yakeda hannu akan kashe mahaifina to wallahi bazan garamishi ba " Saurin fita DON yayi ganin wucewar wani cikin sauri yasa DON saurin iran Abdulhakim " maza kadubamin CCTV CAMERA gidan nan lalle akwai wanda yaji abinda muka tattauna yanzu yisauri muje kafin maganar tafita " 'Daya daga cikin yaran Alhaji Sambo ne yaji wannan maganar tun kafin yasauka yakira wayar Alhaji Sambo yasanar dashi komi cikin sauri suka duba sunkoyi sa'ar ganin shi Security d'in cikin gidan DON yakira yabasu umarnin karsu bari kowa yafita Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜ [18/07 2:27 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 61 to 62 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Fitowa DON da Abdulhakim sukayi cikin zafin rai DON yabada damar afito dakowane ma'aykaci nacikin gidan haka kuwa akayi cikin lokaci kad'an kowa ya bayyana marassa gaskiya zuciyoyin su cike suke dafarga sukuma sauran suna murna dan sunyi zaton irin kyautar dayasaba yimusu zaiyi Cikin matu'kar zafin rai DON yasha'ko wuyan wannan mutumin wani irin naushi yasakar mishi wanda yasashi bajewa 'kasa ganin haka security sukayi saurin tasowa tunkafin DON yabasu umarnin sukafara dukan shi tunyana ihu har ihun yagagara ganin haka DON yadakatar dasu Sawa yayi aka mi'karmai dashi kallon fuskar shi DON yayi cikin zafin rai yace " ubanwa yasaka le'ken asirin cikin gidana sannan inaso kasanar dani wakasanar mawa maganar dakaji yanzu idan ka'ki sanar dani wallahi kasheka zanyi kumanayi binciken nagane komawaye kaga katafi abnza nadad'e ina lura da dukwani marar gaskiya acikin ku kuma wallahi duk wanda nagano senasashi yayi nadamar zuwan shi duniya " Cikin wata irin wahalalliyar murya yafara fad'in gaskiyar abinda yasani " Oga dan Allah karka kasheni zansanar da kai komi Alhaji Sambo shine yasamu muyumai bincike akanka munkai mu 8 a cikin gidannan ciki harda d'an shi gashi nan Abdulhakim wanda kad'aukeshi tamkar jininka eh kusan haka tunda mahaifiyar ku d'aya ayanzu Alhaji Sambo yasan kaine Affan d'an gidan margayi Alhaji Isma'il kwangila kumayasa akasheka sannan yatura akashe mahaifiyar ka sede ansamu rashin sa'a bata cikin gidan amma yasamu labarin cewa d'ayar matarka tana hospital ayanzu haka kuma yasa aje asaceta sannan nasanar dashi labarin wannan CD kuma nasan ayanzu haka yakusa isa gidan " Sha'ko wuyan shi DON yayi yana fad'in " kasani idan wani abu yasamu Seeyama wallahi sena kasheka kukaishi dashida sauran tawagar tashi ku kullemin su kuyimusu mugun duka " Daga haka yanufi mota shida Abdulhakim wasu daga cikin Security suka biyo bayan shi dakatar dasu yayi yabama 2 daga cikin umarnin subiyoshi suna fita sukanufi hanyar Hospital adede lokacin Ammi takira wayar DON cikin kuka take sanar dashi wasu sunzo suntafi da Seeyama wani irin 'bacin rai DON yasakeji ciki zuciyar shi 'Dan dakewa yayi yace karsu damu zai dawo da ita ayau in sha Allah sukuma yanzu zaituro da mota akaisu gida bayan yakashe kiran Ammi takalli Umma tasaki wani shi'umin murmushi tace " Saratu kisa ido yanzu zakiga irin aykina kinsan dama ance sedad'angari kanci gari kinga wannan Alhajin makiyin DON ne sosai nace suka 'kud'i masu yawa wajan amsar Seeyama kuma nasan shizai biya sannan idan yaje kasheshi zasuyi kinga sauran ayki yarage mana Hajiya Aysha da Abdulhakim da ita Kausar cikin sau'ki zamugama dasu kinga dukiyar DON tazama ta Mijina shima semu aykashi inda muka tura sauran kinga shikenan dukiya tazama tamu jabir seya auri Seeyama shikenan " Wata irin shewa sukayi suka tafa tofa Allah karabamu da'irin wannan zuciyar Ameen Kodasu DON suka isa gidan maigadi yahanasu shiga sabida bayan tafiyar su Alhaji Sambo da tawagar shi mai gidan yatsorata sosai hakanyasa yace karya 'karabarin kowa yashiga ganin maigadin yana neman bata musu lokaci yasa DON sawa akari'ke mishi shi suka shiga sosai suke knocking kafin mai gidan yafito I D Card d'in shi DON yanuna mishi ganin haka yasa shi sauke ajiyar zuciya basu umarnin shiga yayi zama sukayi a parlour cikeda izza DON yake magana " kamar yadda kagani sunana Affan Isma'il kwangila d'a gamai wannan gidan da Alhaji Sambo yashiyar maka abisa cuta dan haka inaso kasanar dani kimanin nawa yashiyar maka da gidan nikuma zan ninka maka sau 2 kaje kasiyi wani bazan iya barin wani acikin wannan gidan ba anan mahaifin yarasu bazan iya manta gidan ba inaso mahaiyata tacigaba dazama a cikin shi har 'karshen ranta sannan kabar gidan nan ayau sabida kare lafiyar ka dan nasan Alhaji Sambo zai'iya dawowa zaiyi tunanin zaisamu wani abu na'karin bayani agurinka idan ka'ki zai'ya kasheka wannan shawarace nabaka dan inada tabbacin yasan munzo ga katina idan katashi amsar kud'in gidan ka iya nemana idan kuma ka'ki to zakarasa duka babu gida babu kud'i " Mi'kewa DON yayi yacema Mai gidan " kayi ha'kuri zanshiga cikin gidan ka har cikin d'aki bincike ne yakawo banason kowa yabiyoni se kai Abdulhakim " Shiga sukayi mamaki sosai Abdulhakim yayi dayaga wannan d'akin dan idan zaka shekara bazakasan da d'aki agurin ba cikin sa'a kuwa suka ga CD murmushi DON yayi sannan yacema Abdulhakim zanfita tana kai kuma kafita kukoma gida sabida nasan Alhaji Sambo yana nemana sabida wannan CD banaso yasan nagan shi harsena ga abindake cikin shi nasan zasu biyoku idan sun tareku sukaga bana tare daku zasu barku sutaho nemana zuwa lokacin nima nakoma gida " Jinjina kai yayi yafito shikuma yafita tacan koda Abdulhakim yafito cikin mamaki suke kallon shi ganin babu DON basu umarnin tafiya yayi yakalli mai gidan yace " karka damu brother na yana ayki aciki muzamu tafi yanzu idan yagama zaitaho d'aya gada cikin security d'in yayi saurin d'aga waya yakira DON dan tunda yaji wannan yace Abdulhakim d'an Alhaji Sambo ne yaji bai yarda da Abdulhakim d'inba d'aga wayar DON yayi yamai bayanin komi sannan yagamsu fitowa sukayi suka shiga cikin mota Aguje suka figi motar wani dake zaune daga can nesa yayi saurin kiran Alhaji Sambo yasanar dashi sun fito dagacan yabama wasu umarnin su tare motar su DON musamman dayaji bada security suka fitaba Babu zato wata mota tasha gaban tasu Abdulhakim tsayawa sukayi batare dasun fitoba wa'inda ke cikin waccan motar suka fito hannun su ri'keda makamai nufo motar sukayi seda suka iso bakin motar Abdulhakim yafito sauran security d'in ma suka fito Le'ka motar sukayi ganin babu DON aciki yasa d'aya daga cikinsu d'aga hannu zai kifama Abdulhakim mari jin 'karar harbin bindigu a bayansu yasashi dakatawa yajuya cikin sauri wani irin fitsari yaji yatahomai sabida ganin jami'ay masu yawa sun kewayesu cikin lokaci kad'an kowa d'auke da bindiga yadda makamansu sukayi duka suka kamasu suka tafi dasu Komawa mota su Abdulhakim sukayi suna isa gida yanufi ciki shiko DON tuni yarigasu isa Abdulhakim yana shiga yarungumai DON yana sauke numfashi sannan yace " Brother nagode ma Allah dakayi hikimar turo mana Security dayau mun bani " dariya DON yayi yace " haba Abdul karka bani kunya mana badai tsoro kake nufin kajiba ? Ni dason ra'ayinane da Soja kaje amma gashi kaid'in matsoracine " Dariya Abdulhakim yayi yaturo baki murmushi Momy tayi tace " maza kayi shagwa'ba agaban matarka koka manta yanzu ka girma ? " Jin haka yasa shi saurin tamke fuska itako Ameera kallon shi tashigayi afakaice dan ayanzu wani irin sonshine cikin ranta tuni taha'kura da DON dan tasan yariga yafi karfin ta tashi DON yayi yasaka CD ganin mutanan da yadda sukayi kisan yasa kowa dake gurin zubda hawaye musamman Abdulhakim dashi ayanzu ne yaga yadda akayi kisan mahaifin shi Duk fuskokin su arufe suke se mutun d'aya da Alhaji Isma'il yafizge nad'in fuskar shi dede lokacin Barrister yashigo shida Ashiraf ganin yanayin dasuke ciki yasashi kashe system d'in lallashin su yashigayi seda yaga sun bar kukanan sannan barrister yace " DON ka kwantar da hankalin ka ni nasan wa'inda sukasa aka kashe mahaifin ku yanzu lokaci yayi dazaka d'auki fansar ranshi akansu abaya banida mafita illah naboyeka nima naboye kaina sabida kudin karsu halakamu amma yanzu basuda yadda zasuyi damu DON Alhaji Sambo da Alhaji bala da Alhaji sammani sune sukasa aka kashe mahaifin ku sannan ya auri mahaifiyar ku dan yacinye dukiyar mahaifin ku gaba d'aya amma ke Hajiya Aysha kika kasa gane hakan kuma........ " Kiran wayar DON da'akayi yasa barrister yayin shiru daga wayar yayi dagacan akayi magana kamar haka " Alhaji Affan Isma'il kwangila wanda akafi sani da DON gidan kud'i to DON munsan bazaka bamu wahalaba wajan bamu abinda zamu bu'kata dan fansar matarka Seeyama sabida gidan kud'ine to kajini da kyau million 100 zaka bamu idan Bahakaba zamu kashe ta mun baka nanda 24 hours kahad'a wa'innan kud'in muna jira sannan idan zakazo karka sake kazoda jami'an tsaro kai kad'ai muke bu'kata ko kaida 'kaninka Abdulhakim zamu kiraka zuwanan da lokacin " Kashe wayar sukayi bin wayar DON yayi da kallo cikin tashin hankali Hajiya Aysha tami'ke tana salati sabida sunji komi dan a bayyane yayi wayar dede lokacin su Ammi suka shigo kuka suka sani sosai ha'kuri DON da barrister suka basu cikin kukan munafurci Ammi tace " mun shiga Uku Affan ina mukaga wa'innan makud'an Kud'in haka har million 100 ? " Cikin ta kaici DON yace " karku damu nide fatana karsuyima Seeyama komi " cikin sauri har tana in'ina Umma tace " DON kana nufin nanda 24 hours zaka kai musu million 100 ? " Jinjina kai DON yayi yace " in sha Allah " wata irin ajiyar zuciya Umma tasauke ta kalli Ammi kashe mata ido tayi setasaki kuka sake kallon Ammi barrister yayi yana nazarin irin kallon cikin zuciyar shi yace " tabbas akwai wani abu amma zansa ido " Zuwa dare DON yasa duk ankamo mai su Alhaji Sambo har anshigar da 'kara a kotu sawa DON yayi aka fitomai dasu duksun sha mugun duka ganin Abdulhakim da Momy yasa Alhaji Sambo saurin cewa " ki kaimin d'ana gida wajan sauran 'yan'uwanshi dan nariga nasan ni kasheni za'ayi nace ku kasheni anan base anje kotu ba banason ku'batamin sunan zuri'a " Murmushin takaici Momy tayi tace Dole kaje kotu azzalumin banza sannan Abdulhakim dakake i'kirarin d'ankane to bad'an kabane shid'in d'an Alhaji Isma'il ne zamusa a d'ibi jinin ka agwada dana Abdulhakim danka tabbatar shid'in ba d'an kabane " Tuni Alhaji Sambo yaji wata irin juwa tana d'ibar shi kuka yakamayi sosai danshi yana tunanin zasu'iya ragamai sabida Abdulhakim segashi yaji bama d'an shi bane sawa DON yayi aka maidasu sannan yakoma Office su Momy suka koma gida su 5 cikin Office d'in DON sunabin didd'i'kin number da aka kirashi da ita amma sun kasasamu Kuka sasai Seeyama takeyi musamman dataji dasa hannun Ammi da Umma wajan saceta sabida abin duniya sawa tayi sukakiramata Ammi sannan tace subata guri bayan Ammi tad'aga kiran Seeyama tafashe dakuka tana fad'in " haba Ammi wannan wace irin rayuwa ce ? takan kud'i kisa asaceni bakya tsoran sucutar dani Ammi har kun manta da abinda yafaru a Hospital haba Ammi dan Allah kubarni nayi rayuwar aure cikin jindad'i mana nikam inason mijina kuma wallahi idan nafito sena nasar dashi kune kukasa aka saceni " Murmushi Ammi tayi amsar wayar Umma tayi tace " amma ke Seeyama yaushe kika zama shasha sha ne ? duk badan ke mukeyin komiba kimanin million 60 fa zamusamu su mubasu 40 million haba Seeyama kar kiyi mana ba'kin ciki mana nan bada jimawaba zaki mallaki DON ke kad'ai " Wani kuka Seeyama tasake saki tace " idan kuka kashe min Aure dan son ranku tofa kusani kuda Allah kuma Allah bazai barkuba shiyasa tun farko banso zamanki a gidanaba dan nasan halinki Umma ke kikayi sanadiyyar mutuwar mijin ki gsshi yanzu nikuma kinason kashemin aure Wallahi ban ta'ba ganin iyaye masu RUFAFFIYAR ZUCIYA ba irinku " Seeyama nakaiwa nan takashe kiran cikin sauri tashiga turama DON text sanar dashi inda take tayi amma bata sanar dashi hadda sa hannun su Umma wajan sacetaba tana turawa tagoge text d'in ganin text d'in Seeyama yasa DON sauke ajiyar zuciya cikin sauri aka shirya jami'an hadda sojoji cikin wannan daran suka nufi gurin sannan DON yabada umarnin duk wanda suka gani agurin su kashe shi kawai Haka kuwa akayi babu zato sukaji ankawo musu farmaki kashesu akwai aka shigayi tsautsayi yaritsa da Jabir yaje yababda kama yayima Seeyama fayd'e kuma dasanin Umma don ita tasanar dasu subarshi cikin rashin sa'a bulet yafasa kanshi take anan yace ga garinku nan an kashe wasu dayawa daga cikin su wasu kuma sun gudu an kama 2 amma sunyi matu'kar jiggata dan sede aka wuce dasu Hospital daga nan Sosai DON yarazana daganin gawar Jabir Allah sarki Seeyama dukda abinda yazo yimata amma seta rufamai asiri tace " yazo kwata tane daga hannun su ashe zairasa ranshi sosai take kukan takaici ha'kuri DON yashiga bata rungume ta yayi sosai cikin kuka tace " Baby dan Allah ko sau d'aya ne kace kana sona wallahi Umma ce take shirya komi dan Allah kayafemin " sosai DON yasake rungumo ta cikin jikinshi Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters๐Ÿ˜˜ [18/07 4:04 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 63 to 64 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Cikin sanyin murya DON yace " Ina sonki Seeyama taya zan'ki yar uwata kuma matata " wani irin farin ciki Seeyama taji wanda raban dataji irin shi ta manta lokacin tareda gawar Jabir suka taho cikin mamaki Ammi da Umma suke kallon Seeyama saurin dakewa sukayi suka shiga nuna farincikin kamar da gaske zama DON yayi cikin jimami yace " munsamu nasarar d'akko Seeyama amma anyi rashin sa'a Jabir yarasa ranshi ayanzu haka gawar shi tana parlour 'kasa " Wata irin fad'uwar gaba Umma taji cikin gigita da rud'ewa tashiga sambatu dako taga gawar suma tayi itako Ammi mamaki takeyi sosai mai yakai Jabir wajan doctor aka kira tashiga dubata allura akayi mata wadda zata samu bacci sosai Washe gari har aka kai Jabir makwancin shi Umma bata tashiba sosai DON yasa akayima Su Alhaji Sambo mugun duka amma suna tabbatar ma DON basuda masaniya akan sace Seeyama sosai Don yake mamaki kanshi yashiga tambaya " to suwaye sukayi haka ? Kenan akwai wasu ma'kiyan yaban su Alhaji Sambo " Sosai Umma take kuka tana kiran Jabir se'a lokacin wata irin nadama tazo mata ha'kuri akai bata amma takasa dena kukan Dafata Seeyama tayi tace " Umma kinga aykata sharri bashida amfani yanzu gashi kin rasa Jabir d'anda kikafi so fiye da kowa a duniya dan Allah Umma kugyara halinku " wani irin kallo Ammi tayi mata tace " ke Seeyama idan kikasake kikayimana su'butar baki senayi mugun sa'ba miki kibarmu muji da abinda yadamemu tashi kishiga ciki " Cikin tsoro da fargaba Ameera tazauna kusada Abdulhakim shiko ko kallon ta baiyiba cikin sanyin murya tace " Dear nayarda nakuma amince kaid'in mijine agareni kuma nayima Al'kawarin zanyima biyayya nayarda da wannan kalmar ta namiji baya kad'an ina sonka " Tashi Abdul yayi ya kalleta yayi murmushi yace " nikuma bana sonki zuwa nangaba kad'an zan auri yarinya 'karama dedeni ke kuma zansan abinyi akanki bayan ki haifamin yarona kingama renarmin shi " Daga haka yatashi yanufi bedroom kallo Ameera tabishi dashi dafe kanta tayi tanajin wani irin zafi cikin zuciyar ta Kanciyar DON Kausar ke zaune ahankali take magana " dan Allah Sweety kacire damuwa cikin ranka kaduba kaga kukeyin nasara akan komi dasannu komi zai wuce " Rungumota DON yayi yana sha'kar kamshin jikin ta awata irin murya yace " Hayateey mutuwar Jabir ta'ki wucewa cikin zuciyata gashi ina gurin amma yarasa ranshi tayazan manta " Sosai Kausar take lallashin shi har seda taga ya seseta zuciyar shi rungume ta yayi yajuyar da'ita yana shirin hayewa samanta tayi saurin cewa " kayi ha'kuri Sweety am kamanta yau a gurin Seeyama kake dan Allah karmu shiga cikin hak'kin ta " Jin haka yasa shi tashi zama yayi bakin bed d'in sannan yace " kinyi gaskiya Hayateey nagodema Allah dayabani ke matsayin mata mai neman nasamu aljanna sumbatar kumatunta yayi sannan yayi mata sallama yafita bedroom d'in shi yanufa kiran wayar Seeyama yayi cikin zolaya yace " haba baby tund'azu ke nake jirafa kokin manta yau kece wadda hak'kina yake kanta ? ina bu'katar ganinki cikin bedroom d'ina " Wani irin farin ciki Seeyama taji har cikin zuciyar ta da duk wani sassa najikinta shiri tayi namusamman tanufi bedroom d'in DON amma tanajin kunyar DON dukda har yanzu baice mata komiba akan 'karyar cikin da sukayi mai gashi yanunamata babukomi tana shiga cikin bedroom d'in DON yatashi yarungumota har zuwa kan bed du'kowa yayi dede kunnan ta yace " ki tayani addu'a Allah yabani ikon baki baby yau kinga se zuciyar ki tadena kuka " Cikin wani yanayi Seeyama tabud'e baki zatayi maga DON yasakar mata murmushi yahad'e bakinsu guri d'aya a wannan daran tabbas Seeyama ta tabbatar da DON yana son ta amma tasan bazai ta'ba sonta kamar yadda yakeson Kausar ba Kwanan su Alhaji Sambo 3 aka shiga kotu angabatar da 'kwararan hujjoji kuma sun amsa lefinsu anyanke musu hukuncin kisa tahanyar rataya sannan kotu ta tabbatar dacewa Abdulhakim bad'an Alhaji Sambo bane d'an Alhaji Isma'il ne sosai su DON sukayi farinciki Momy har kuka sedatayi Washegarin addu'ar 7 Jabir Ammi tanufi Part d'in Kausar hannun ta ri'ke da Cup d'in fura mai d'auke da guba zaune tasamu Kausar akan cushion zama tayi kusada ita cikin kunya Kausar tashiga gaidata bayan sungama gaisawa tami'ka mata wannan cup d'in tace " 'yata ga fura nadama miki mai sanyi nasan zaki bu'kaceta " amsa Kausar tayi tanayimata godiya sosai seda taga tasha sannan tatashi tayi saurin fita " Tana shiga cikin part d'in Seeyama taganta ri'keda d'ayan Cup d'in furar dariya Ammi tayi tace " My Seeyama furar tayi dad'i ko " Murmushi Seeyama tayi tace " sosai makuwa Ammi ay wadda kika ajiye a kitchen na d'akko nakai miki nawa dan nasan wannan setafi dad'i tundaki ka kai tahhhh....... " Yadda Cup d'in tayi sabida wani irin ciwo da cikinta yashigayi ihu Ammi tasaki cikin gigita take fad'in " haba Seeyama nashiga uku wannan dakika d'akko akwai guba aciki haba........ ". Ganin Seeyama tafad'o daga kan cushion d'in yasa Ammi sake sakin wani ihun Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜ [20/07 3:03 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 65 to 66 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Jin ihun Ammi yasa DON 'karasa shigowa cikin sauri dama yana gaf dashiga cikin parlour ganin yadda Seeyama take kwance tana ri'ke da cikin ta yasa DON saurin 'karasawa cikin sauri Rungumo ta yayi cikin gigita yashiga tambayar ta " maiyasameki ? Baby please kigayamin " saurin ciro wayar shi yayi daga aljihun yakira driver cewa yayi maza yatada mota gashi nan fitowa yun 'kurawa yayi zai d'auketa cikin 'karfin hali tad'aga hannuwanta duka biyu ta d'aurasu kan fuskar shi gefe da gefe cikin wahalalliyar muryar tace " baby karka kaini Hospital nasan bazan rayuba nasha guba batare danasan gubar bace baby karkayi ba'kin ciki ko yanzu naci ribar zamada kai tunda kasoni kuma kacika umarnin Abba baby zanbar ku dama Kausar itakad'e tadace data zauna dakai Nasoka so mai tsanani cikin rayuwata kumagashi zanmutu dason naka amma ina maifarin ciki tunda hak'kina yarataya a wuyan wasu naso haifamaka d'ah daga gareni ashe hakan bazai samuba ina matu'kar sonka dan Allah kobayan namutu karka had'a Kausar dawata ita kad'ai yadace kazauna da ita Zuwa nan gaba idan Aunty Kausar tahaifi d'iya mace please baby kasamata sunan Seeyama dan karka manta dani dan Allah baby inayi muku fatan alhairi du.......... " Wasu hawaye DON yaji sunfara sakkowa daga cikin idanun shi saurin d'aukar ta yayi yana fad'in " bazaki mutuba Baby suwaye suka baki guba dan Allah kisanar dani ? karki mutu wallahi ina sonki kuma ke wasiyyar mahaifina ce karki tafi Seeyama " Dahaka suka isa mota yana shiga drive yafigeta aguje izuwa wannan lokacin Seeyama takasa magana se kallon fuskar DON kawai takeyi fuskarta d'auke da murmushi aguje Ammi tafito itada Umma amma kafin su iso tuni motar su DON tayi gaba cikin sauri sukaba wani driver umarnin tada mota suka shiga yabi bayan motar su DON Suna isa Asibiti akayi gaggawar shiga da ita amma 'kinyarda tayi DON yatsaya awaje ri'kemishi hannu tayi kam cikin raunanniyar murya tace " bazan iya sakin hannun kaba har se lokacin da numfashina yabar jikina nagayama mutuwa zanyi zanso yakasance ina kallon fuskar ka ina murmushi lokacin da numfashina zai d'auke " Sake ri'ke hannun ta DON yayi ahaka doctor sukafara dubata amma kafin sugama aykinsu tuni Seeyama tace ga garinkunan dafashi doctor yayi yace " DON sede ha'kuri Allah yayi mata rasuwa " Wata irin razana DON yayi girgiza ta yashigayi yana kiran sunanta amma ina babu Seeyama a sosai DON yarud'e basu Ammi umarnin shiga akayi cikin kuka Ammi tayi kan Seeyama afusace DON yace " karku ta'bamin gawar mata nasan kune kuka kashemin ita Umma zamanki gurin Seeyama babu abinda ya'affanar zai tashin hankali da damuwa kinhanani zamada Seeyama cikin aminci da soyayya ke kuma Ammi kinzo kin'kara rikita komi nasha alwashin duk wanda yake da hannu akan mutuwar matata shima sena rabashi da duniya " Daga haka DON yafita mota yasa aka juya dan d'aukar gawar Seeyama wani irin kuka Ammi keyi tanakiran Seeyama hakama Umma amma ina Seeyama babu halin amsawa da'kyar su Ammi suka saki gawar Seeyama aka nufo gida da ita cikin motama Ammi 'kan'kame Umma tayi tana fad'in " Saratu nashiga uku nakashe Seeyama da hannuna yarinyar danafi so duk cikin yarana waiyo Allah tabbas nima mutuwa zanyi Saratu " Jin irin 'barin bakin da Ammi keyi yasa Umma rufemata baki tana lallashin ta haka suka isa gida ganin yadda suketa ihu yasa DON kulle cikin bedroom d'in dasuke dan shikam ayanzu yatsani koda ganin su sosai DON yaji mutuwar Seeyama Kausar kam seda taga DON yana niyyar yimata kuka sannan tadena kuka Washe garin mutuwar Seeyama Alhaji Umar ya iso Nigeria hankalin shi amatu'kar tashe sosai yaji tashin hankalin mutuwar Seeyama cikin kuka Ammi tace " Alhaji dan Allah kayafemin nice nayi sanad'in mutuwar Seeyama sabida son zuciya da son abinduniya gashi ita Kausar d'in tana raye amma ita Seeyama tatafi nashiga uku " Rai 'bace Alhaji Umar yami'ke yace " nagodema Allah dayanunamuku iyakarku yanzu gashi kin rasa 'yarki kema Saratu kin rasa d'anki sedananuna banason zamanku a gidan Seeyama amma kuka 'kiji don haka bazan iya cigaba dazama dakeba nasakeki saki 3 sannan ayau nikeson kubar wannan gidan duk indama zakuje kutafi amma ba gidan Affan ba kai Affan kayi ha'kuri ha'ki'ka sun cutar da kai amma kabarsu da ubangijinsu shine zebima Jabir da Seeyama hak'kin su akansu ko yanzu sunga ikon Allah kema Kausar kiyi ha'kuri Allah yanatare da mai gaskiya " Sosai Ammi da Umma ke ro'kon Alhaji Umar amma yace wallahi sesun bar gidan cikin damuwa da 'bacin rai DON yami'ke yace " basai anbaku kud'in jirgiba Umma wannan kud'in dakika d'auka cikin bedroom d'ina kuyi amfani dashi " Daga haka yanufi cikin bedroom d'in shi itama Kausar tashi tayi jinjina kai Alhaji Umar yayi yace " ikon Allah duk wannan abun har yake maganar kud'in jirginku gaskiya Affan Allah yabaka zuciya irinta mahaifin ka su Ammi da Umma sunaji suna gani sukabar Nigeria zuciyoyinsu cikeda ba'kinciki Sosai Ayman yayi nadama amma Alhaji Umar ya'ki sauraran shi seda Momy tasa baki sannan yace yayafe mishi amma kodawasa karya kuskura yayi wani abun da ba daidai ba Zama DON yayi bakin bed yana tuna maganar Seeyama ranar dazata mutu wasu irin hawaye suka gangaro daga cikin idanun shi hannu Kausar tasa tashiga goge mishi tanayi tana lallashin shi har seda taga yasamu sassaucin damuwar Bayan kwanaki 7 Alhaji Umar da Ayman suka koma Sudan sosai Kausar take tarairayar DON dan batason ganin shi cikin damuwa bayan watanni 5 cikin Kausar yashiga watan haihuwa sosai takesamu kulawa wajan DON shiko Abdulhakim har yanzu Ameera takasa shawo kanshi ko Skul yahanata zuwa tanason sanar da DON amma takasa ga cikin jikin ta yatsufa sosai take shan wahala Don yaninkama wanda yase gidan su kud'i ayanzu haka Momy takoma cikin gidan dan tace bazata iyazama cikin gidan DON ba batasan takura su Don yashirya musu tafiya Saudiyya shida Kausar dan yafison tahaihu acan da 'kar Momy ta yarda ganin cikin yashiga watan haihuwa lallashin ta DON yaitayi yasanar da ita yawan hutun daya d'auka sabida tafiyar 2 weeks da zuwansu Saudiyya Safiyar ranar litini Kausar tatashi da ciwon na'kuda sosai Don yarikice cikin gaggawa aka nufi Asibiti da ita Kuyi ha'kuri da wannan Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜๐Ÿฅฐ [22/07 5:36 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 67 to 68 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Koda aka shigada Kausar DON shima 'ko'karin shiga yayi amma suka dakatar dashi dole yaha'kura amma ko zama yakasa se kai komo yakeyi bakin room d'in kimanin 4 hours amma shiru sosai hankalin DON yayi matu'kar tashi Fitowar wata doctor yayi saurin biyota yana tambayar ta halinda Kausar keciki girgiza mishi kai tayi tayi gaba ganin haka yasa DON binta cikin sauri shan gabanta yayi fuskar shi atamke yace " doctor bangane mai kike nufiba ? taya natambayeki halinda matata takeciki amma kinyimin shiru " Ajiyar zuciya tasauke sannan tace " kayi ha'kuri in sha Allah matarka zata haihu lafiya kasancewar ba baby d'aya bane a cikin ta shiyasa karka damu in sha Allah zuwanan da 2 hours zata haihu " Daga haka tayi gaba cikin sauri komawa bakin room d'in DON yayi yana kallon 'kofar yanajin wani irin matsanancin tausayin Kausar ga farincikin ji dayayi nacewa Kausar ba baby d'aya zata haifamai ba Awannin da doctor tace suka wuce amma shiru babu labarin haihuwa cikin room DON yasakai suna dakatar dashi amma ina 'ko sauraran su baiyiba yanufi inda Kausar take ganin irin halindatakeciki yasa DON jin wata irin fad'uwar gaba zuwa yayi yari'ke hannun ta cikin raunanniyar murya DON yace " Hayateey ki dauke in sha Allah zaki haihu lafiya " Girgiza kai doctor yayi yace " a gaskiya sede kasa hannu ayi mata ayki dan zaiyi wuya ta'iya haihuwa dakanta sabida tasha wahala sosai " Kallon fuskarta DON yayi ganin bata sakar mai murmushi ba yasa DON saurin cema doctor babu matsala zansa hannu nide burina matata rayu koda zan rasa babys d'in " Shirin shiga aykin akashigayi DON yana office d'in doctor wajan saka hannu cikin sauri wata doctor tashigo kai tsaye tacema doctor " doctor kan baby yafara fitowa " Tashi doctor yayi suka fita tare room d'in suka koma shima DON binsu yayi ganin doctor yanufi wajan Kausar kai tsaye yasa DON saurin ri'ke hannun shi rai'bace yace " kabar mace ta amshi haihuwar amma bazan iya kallon namiji akan matata ba " Ganin babu alamun wasa yasa doctor basu umarni yaja hannun DON suka fito sosai Kausar tasha wahala dan seda tacire rai da rayuwa bayan 2 hours misalin 06:00 pm Kausar ta sunbulo kyawawan yaranta guda 4 biyu maza biyu mata ganin yadda DON yarikice yasa suka'ki danar dashi seda suka kintsa babys sannan wata daga cikin su tafita fuskarta d'auke da murmushi tace " Congratulation matarka tahaihu da kanta kuma lafiya ta haifi yara 4 " Zaro idanu DON yayi yamarasa mai zece tsayuwar 2 minutes yayi kamar ya'kame sannan yaruga aguje har yana bangaje doctor yana shiga aka nunamai kyawawan yaran shi masu 'koshin lafiya ita kuwa Kausar baccin gajiya takeyi sabida anyi mata allura dan tasamu ishesshan bacci rasama wazaifara d'auka cikin yaran yayi Haka yad'inga d'aukar su yana ajewa yad'auki wannan ya'aje ya d'auki wannan ya'aje cikin tsananin farin ciki gabas yakalla yayi sujuda yanamai nuna tsananin godiya ga Allah tashi yayi yafara yimusu picture ba'iyaka kiran wayar momy yayi cikin farin ciki yake sanar da'ita haihuwar Bakin Momy kasa rufuwa yayi sabida tsananin farinciki bayan kiran Momy yakira barrister yasanar dashi shima farinciki da murna wajansu ba'a magana shiko Abdulhakim yanaji yafara had'a kaya shiwai adelo jirgin dare zaibi dan yamatsu yagano babys Seda 'kyar Momy tashawo kanshi akan yabari zuwa safe sutafi tare harda matar shi akan dole taha'kura dan babu yadda zaiyi Ahankali Kausar take bud'e idanun ta saukesu tayi kan babys d'in tanajin wani irin farinciki cikin zuciyar ta aje babyn hannun shi DON yayi yakamo hannu Kausar yasumbaceshi yanajin wani irin yanayi cikin zuciyar shi kallon cikin idanun ta yayi yace " Hayateey ha'ki'ka kinbani farinciki marar misali babys 4 alokaci d'aya Allahu Akbar Allah mai yanda yaso shine kika 'kisanar dani ba baby d'aya bane a wannan cikin naki ko ? ashe shiyasa girman cikin yake tsoratani " Murmushi Kausar tayi cikin rashin 'kwarin jiki ta kwanta tad'aura kanta akan cinyar shi muryarta a sanyaye tace " naji tsoro lokacin da 'akace ba baby d'aya bane cikin cikina amma sede nima bansan sunkai 4 ba na'ki sanar dakaine sabida inason kaji farinciki marar misali a irin wannan ranar " Wani irin murmushi DON yake saki namusamman shafa kanta yashigayi haka suka kwana cikin Asibitin zuciyar kowa cikeda farinciki washe gari misalin 9 su momy suka isa Saudiyya babu jimawa su barrister suka iso sosai sukayi farin ciki Zuwa yamma akabasu sallama dan antabbatar lafiyar Kausar 'kalau itada babys d'inta DON babu kunya yake 'kwa'kubai yaranshi ko kunyar ganin su Momy bayayi haka akaita shagalin murnar zuwan wa'innan babys d'in tundaga wannan ranar sosai DON yake facaka da kud'i kamar baisan ciwonsuba yayi gayyar abokai sosai kowa yaji DON yana gayyatar shi se yayi mamaki sabida ada bayakulakowa saukar Qur'ani yasa akaitayi sabida zuwan babys akan Allah ya albarkaci rayuwar su Ranar suna yara sunci sunaye kamar haka Isma'il da Ibrahim Aysha da Seeyama Isma'il Sayyit Ibrahim Haneef Aysha Noor Seeyama baby masha Allah yarayasu Bayan 2 weeks su barrister zasu koma Nigeria mom tayi maganar tafiya da Kausar kai tsaye DON ko kunya babu yace shikam bazai iya rabuwa da Kausar da babys d'in shiba koda na kwana d'aya ne haka dole suka ha'kura itako Momy cewa tayi ay babu inda zata zama daram shiko Abdulhakim dole yakoma sabida Skul amma Momy tahanashi komawa da Ameera danta fuskanci babu wata jituwa a tsakanin su tasha alwashin seya ro'keta akan yanaso Ameera tadawo tayi kudirin koda sun koma Nigeria agunta Ameera zata zauna harya haihuwa idan bai nemi takomabama harta yaye Bayan wata 2 yara sunyi wayo amma DON baya maganar komawa Nigeria ganin haka yasa Momy yimai magana amma yace mata bayanzuba wasawasa lokaci setafiya yakeyi har Ameera ta haihuwa tahaifi namiji sosai sukayi farincikin zuwan babyn amma Abdulhakim bai zoba har seda akayi kwana 2 sannan yazo yasama d'an sunan brother shi wato Affan anayin suna yadawo Nigeria hakan yasa Ameera cikin ba'kin ciki sosai nunama Momy tayi tanason komawa Nigeria ha'kuri Momy tabata akan tabari zuwanan da wasu kwanaki Seda Ameera tayi wata 1 da haihuwa sannan suka dawo Nigeria amma banda su DON koda suka dawo Nigeria Abdulhakim baya shiga harkar Ameera koda tana cikin bedroom d'in Momy idan yashiga d'anshi yake d'akkowa yafito sabida yana matu'kar son yaron wasawasa yau 1 year kenan da haihuwar Kausar amma DON babu maganar komawa Nigeria yama cigaba da aykinshi acan Shiko Abdulhakim rashin Ameera yafara takura shi amma girman kai yahanashi nunawa itama Momy tahana Ameera takoma gidan shi amma tasa dole yabarta takoma Skul sosai Ameera takejin zafin abinda Abdulhakim yayi mata musamman idan tashiga Skul taga babu abokan karatun ta sena 'kasadasu ayanzu dasu take jerawa su Kausar dasu Amina da sauran 'kawayen ta duk sun tsere mata Kwance Abdulhakim yake saman bed yakasa koda rintsawa sabida wata azababbiyar shi'awa data taso mishi wayar shi yad'auka yashiga kallon pic din Ameera da Son d'in shi Tofa Abdulhakim kasauke girman kai karungumi matar ka ammafa shawara CE Daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY A AJI โ™ โ™ฅโ™ฃ Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜๐ŸŒน [23/07 12:13 pm] ๐Ÿ˜Š NPEEDY A AJI๐ŸŒน๐Ÿ’–: โ™  RUFAFFIYAR ZUCIYA โ™ฅโ™ โ™ โ™ โ™ โ™ โ™  ๐Ÿ”ท๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต๐Ÿ”ถ โ™ โ™ฃโ™ฅ ๐Ÿ”ด๐Ÿ”ต โ™  Story & Written By NPEEDY A AJI Dedicated to My Hajjaju ๐ŸŒธ NOORUL HAYAT ๐ŸŒธ WRITERS ASSOCIATIONS ๐ŸŒนExpressions and heed Searching Sweet Story Novels writers ๐ŸŒน >>>>>>>>>>>>>>>>>>>> We are together all fans ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿฅฐ KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU ๐Ÿคซ My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA typing...... โœ๐Ÿป HAYATUL MAHAYAT Coming soon After RUFAFFIYAR ZUCIYA in sha Allah ๐Ÿ…ฟ { 69 to 70 } BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Wata dabarace tafad'o mishi tura mata text yayi kamar haka " Ameera wato kinsamu gurin zamane anan ko ? to kisani idan kika wuce wannan satin tabbas zan 'kara aure " Yana turamata yakashe wayar shi gabad'aya adede wannan lokacin Ameera tana zaune tsakiyar bed Son yana garun Momy 'karar shigowar text yasa Ameera d'aukar wayar ta ganin text d'in yasatajin fad'uwar gaba dama babu alamar bacci a idanunta setaji tasake wastsakewa sabida tasan zai iya tunda basonta yakeyiba ita kuma baza'iya sanar da Momy zata koma gidan mijin taba DON rungume da Kausar kam kamar wani zai'kwace mai ita cikin sanyin murya tace " Sweety time yana tafiya barinaje nahad'a kama break kafin su Sayyid sutashi abin yayimin yawa kuma gashi kakusa makara " Sake jawota jikin shi yayi cikin rashin sonyin magana yace " ay bazani office ba yau nabaki lokacin nawa duka yara kuma ay sunawajan masu renonsu ko ? bagamar breakfast kuma aybanajin yunwa tayaya zanji yunwa bacin muna tare sake rungumo ta yayi sosai yashiga romantic d'in ta biye mishi tayi dan bata son yakasance da wata bu'kata bataredata biyamai ba Tsayin lokaci DON yakasa rabuwa da Kausar dukda yasan yagajiyar da'ita amma yakasa ha'kuri itama takasa dakatar dashi jin kukan Haneef yasa DON saurin janye jikin shi daga nata ahankali tatashi kyara jikin ta tayi sannan taje ta amsoshi mi'ka mishi shi tayi tanufi toilet bin bayanta yayi da kallon yanajinta sabuwa dal cikin ranshi d'aura shi yayi saman 'kirjin shi yashiga bubbuga bayan shi yana fad'in " haba my dady tayaya zakahanamu hutawa bansanka darigimabafa " Shiko Haneef sake saka ihu yayi dole DON yatashi zaune yana jijjigashi har seda yakai yasauka daga kan bed yasa'bashi saman kafad'ar shi yana jijjiga shi koda Kausar tafito sedata kintsa sannan tanufo su tana kunshe dariyar ta sabida yadda taga dukya rikice mi'ko hannu tayi zata amsheshi d'aure fuska yayi ya'kibata shi cikin mamaki tace " Sweety kabani shi nabashi yasha " Sake had'e fuska yayi sannan yace " seyanzu zakice nabaki shi bayan kinajin kukan shi tund'azu kije kawai nizan lallashi dadyna " Murmushi Kausar tayi tace " ayimin afuwa natuba kuma kainefa kacemin kafini iya reno to amma gashi Haneef kad'ai kakasa lallashin shi balle suduka " had'e fuska yayi yami'ka mata shi sannan yace 'ay kema dan kinada abin basune kuma ay anatayaki reno amma ni nasan duk wani yaro yafison Dadyn shi " Wucewa yayi batare daya tsayajin maizata fad'iba murmushi tayi tabishi da kallo tace " aydaka tsaya kaji amsa uwa dabance Sweety " Kimanin kwanaki 5 kenan da Abdulhakim yaturama Ameera wannan text d'in amma babu alamar zata dawo zaune Ameera take a parlour Son yana kan cinyar ta se kuka yakeyi amma hankalinta baya gurin shi cikin mamaki Momy tanufo inda take d'aukar Son tayi se'a lokacin Ameera tayi saurin kai hannu zata amshi Son ganin Momy yasa taji wata irin kunya zama Momy tayi sannan tace " Ameera lafiyarki kuwa naga cikin kwanakin nan duk kin canza kinada damuwa ni tamkar mahaifiyar ki nike kisanar dani in sha Allah zanyi miki gamanin abin " Wasu irin hawaye Ameera taji suna gangarowa saman fuskar ta asanyaye tace " Momy Abban Son bayasona yaturamin text akan idan bankomaba zaiyi wani auran kuma nasan zai iya " Abdulhakim dayake gaf dashigowa parlour tsayawa yayi yanajin abinda Ameera take fad'i murmushi Momy tayi tace " Allah yabashi sa'a bari yazo seyabaki takardar ki nida kaina zan Samar miki wani mijin wanda yafishi dan bazaki zauna da kishiya ba " Wata irin fad'uwar gaba Abdulhakim yaji idasa shigowa yayi jiki a sanyaye yagaida Momy cikin girmamawa Ameera tagaidashi d'anjim yayi cikin zuciyar shi yace " kai Abdulhakim ka'aje komi ka amshi matarka dan Momy batada wasa " du'kar da kanshi yayi yace " Momy dan Allah kiyi ha'kuri zantafi da matata yau banajin dad'i gidan ni kad'ai " Tamke fuska Momy tayi sosai sannan tace " wace matar taka ? ina kakusa aure to ina jiran takardar Ameera dan bazata koma gidan kaba tunda bakasonta kanaso takoma dan tayima gadin gida badan kayi kewartaba ko ? to babu inda zata kaje can ka auro wadda kake so " Mi'kewa Momy tayi zatabar parlour Abdulhakim yayi saurin ri'ke 'kafarta cikin raunanniyar murya yace Momy dan Allah ki taimakeni bazan iya sakin Ameera ba wallahi ina sonta dan Allah Momy kasa bacci nikeyi akowane dare bazan iya zama batareda Ameera ba haba Hajiya Aysha kibashi matar shi mana " Cewar Alhaji Umar daya shigo yanzu cikin murna Abdulhakim yami'ke ya tarboshi seda yazauna itama Momy zama tayi yace " Abdulhakim d'auki matarka kutafi tundaga haihuwa ace har yanzu baki bashi matar shiba Ameera tashi kibi mijinki " Kallon shi Momy tayi tace " duk abinda kayanke akan su dede dan basuda uban dayafika ayanzu Ameera kuje Allah yamiki albarka kinyimin biyayya tamkar nice mahaifiyar ki kai kuma Abdulhakim wallahi idan kasake naji wani abunda badedeba senayi mugun 'batamaka rai " Ajiyar zuciya suka sauke suduka godiya Ameera tayima Momy da dady akan kamarcin dasukayi mata shima Abdulhakim godiya yayi murmushi Momy tayi tace " idan Son ya'isa yaye akawomin shi " Jinjina kai Abdulhakim yayi yace " tab salan daganan ki amshe min shi gaskiya Momy sede yazo miki yawo " Sakin baki Momy tayi sabida mamaki ta'be baki tayi tace " dayawanma banaso bari Affan yazo yabarmin Sayyid da baby kai kuma kari'ke " Dariya Abdulhakim yayi yace " tab Momy wannan uban son yaranne zaibaki ? Kumama har 2 tab " Tamke fuska tayi ganin haka yasashi yin ciki wajan Ameera shiru yaratsa parlour na wasu da'ki'ku Alhaji Umar yafarayin magana " Hajiya Aysha najiki shiru akan maganar mu ? bafa kinwuce munzalin aure bane daki auri wani ay garani ko dan Allah karmu wahalar da juna sabida mubaraya bane shiyasa nataho naji amsa baki da baki zan dawo nan Nigeria nacigabada business d'ina sabida ke " Ajiyar zuciya Hajiya Aysha tasauke tace " nace kabari zanyi shawara da Son zasuzo bikin Ashiraf da Amina saura 2 weeks nafison muyi magana baki dabaki dashi akan nakira shi a waya hakan zaifi " Murmushi Alhaji Umar yayi yace " ayni tuni mukagama magana da Affan yakuma amince 100% shima Abdulhakim yasani kuma yabada koyan baya kamar yadda brother danshi yabayar " Mi'kewa Hajiya Aysha tayi tace " kace seda kuka yanke hukunci kafin kayimin magana ? to ay shikenan Allah yasa hakan shiyafi alkairi " Cikin matu'kar farin ciki yace Ameen Soyayya mai 'karfi Abdulhakim da Ameera suke gudanarwa Ameera tayarda dacewa namiji baya kad'an shima Abdulhakim d'aukar ta yakeyi tamkar yar 'karamar yarinya wadda batafi 18 years ba Yau Dan da Kausar suka sauka Nigeria shida 'yan 4 shi cikin farinciki yau bikin Ashiraf da Amina yarage saura 10 days kuma agobene za'a d'aura auran Alhaji Umar da Hajiya Aysha An d'aura auran Hajiya Aysha da Alhaji Umar cikin farin ciki Alhaji Umar yadawo Nigeria dazama shida yaranshi 2 Ayman da Zahra Allah sarki Seeyama lokacin da labarin auran Alhaji Umar ya'iske Ammi suma tayi bayanta farfard'o ciwonta yatashi wanda mutuwar Seeyama tasa tasameta wato hawan jini An shiga shagalin bikin Ashiraf da Amina bikine akayi nagani nafad'a abin sede ace masha Allah bayan bikin Ashiraf da Amina da 2 weeks DON suka fara shirin komawa Saudiyya Momy tanuna tafison zaman shi anan ganin tadamu yasa DON yayi mata Al'kawarin dawowa Nigeria gaba d'aya amma bayan 5 years Sosai Momy tarazana dajin shekarun amma seta danne tace " Allah yasa munada raban ganin lokacin idan Sayyid da baby sun isa yaye zanzo nad'aukesu seku ri'ke Haneef da Aysha " Sosai DON yagirgiza dajin bu'katar Momy har su biyu saurin dannewa yayi da bazai iya yimata musuba amsawa yayi da Allah yakaimu yanamai bayyana murmushi saman fuskar shi Murmushi Momy tayi taji dad'i sosai dukda tasan Murmushin 'karfin hali kawai DON yayi tana jindad'in biyyayar da DON yakeyimata afili tace " Allah yayi miki Albarka Kausar nasan dukda taimakonki wajan dawoda soyayyar DON gareni da baiyi sa'ar mataba da 'kila yabarni har abada Allah ya albarkaci rayuwar ku baki d'aya Alhamdulilah ala kulli halin ana nakawo 'karshen wannan book d'in RUFAFFIYAR ZUCIYA darasin dake ciki Allah yabamu ikon amfana dashi kuskuren dake ciki Allah kayafemin Love u my Hajjaju Allah yabaki ciki rayayye mai Albarka musha suna muzomu kwashi shaku shaku ๐Ÿฅฐ๐Ÿ’ƒ๐Ÿป Jinjina da d'inbin godiya gareku masoya na Allah yabar zumunci Bazan manta da tarin masoyan RUFAFFIYAR ZUCIYA ba ina matu'kar 'kaunarku dankun nunamin soyayya ga kyakkyawar addu'ar dakukemin godiya nike marar adadi all sisters muna tare ๐Ÿ‘๐Ÿป๐Ÿค๐Ÿป Ha'ki'ka bazan manta da d'inbin masoyana nacikin wa'innan groups d'inba kamar RUFAFFIYAR ZUCIYA FANS HAYATUL MAHAYAT FANS XUMUNT@ NOVELL EYMAN & TEEMA NOVEL'S DANDALIN MUN KHADY NOVELS NOVELS WORLD AZAL NOVEL FANS MAKIRIN ZAMA FANS GORGEOUS WRITERS FANS STAR PLUS FEMALE ONTOP HAUSA CHAMBAER BANYI DACEBA GROUP MARUBUTA AWARD THIS YEAR RAYUWAR SAFIYAH GROUP STER GIRL'S ALMAJIRAI FANS GROUP TEEMAH__NGAMA NOVELS LATEST HAUSA NOVELS REAL PMLW FANS GROUP 12 PRINCESS AND ZINARIYA FANS HAUSA NOVELS wai Allah kunada yawa fiyeda haka idan nace sena zayyanaku gaba d'aya zan d'auki lokaci sosai aduk inda kuke masoya ina ina mi'ko dumbin gaisuwa da godiya agareku marar misali ANA TARE ๐Ÿค๐Ÿป๐Ÿ‘Œ๐Ÿป๐Ÿ˜˜ Sekun jini a saban novel d'ina HAYATUL MAHAYAT NAGODE ๐Ÿ‘๐Ÿป daga Al'kalamin โœ๐Ÿป NPEEDY ADDEENAN AJI Comments and shine please Love u all sisters ๐Ÿ˜˜๐ŸŒน Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels